Sunday 9 July 2017

WhatsApp Chat with SAKON ANTASHI LAFIYA

10/9/16, 11:52 AM - NA'IBIN SUNNAH created group "SAKON ANTASHI LAFIYA"
10/9/16, 11:52 AM - You were added
3/3/17, 12:17 AM - ‪+234 703 327 8434‬:
3/3/17, 12:19 AM - ‪+234 703 327 8434‬:
3/3/17, 12:20 AM - ‪+234 703 327 8434‬:
3/3/17, 6:28 AM - ‪+234 806 502 5278‬: *Bayani Kan Tsayawa Akan Mace Daya*

*Daga Bakin: Sheik Jaafar Muhamud Adam Kano (Rahimahullah)*


Ayi sauraro lafiya
3/3/17, 6:30 AM - ‪+234 806 502 5278‬: <Media omitted>
3/3/17, 7:14 AM - ‪+234 9074619096‬:
3/3/17, 7:16 AM - ‪+234 703 327 8434‬:
3/3/17, 7:16 AM - ‪+234 9074619096‬:
3/3/17, 7:32 AM - ‪+234 9074619096‬:
3/3/17, 7:32 AM - ‪+234 9074619096‬:
3/3/17, 7:36 AM - ‪+234 9074619096‬:
3/3/17, 9:14 AM - ‪+234 803 690 8439‬: Just receive this Masha Allah Barakallah ya Allah kara masa lafiya Da tsawon kwana mai albarka
3/3/17, 9:15 AM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
3/3/17, 9:35 AM - ‪+234 812 724 6940‬: Amin ya rabbil alamin
3/3/17, 9:43 AM - ‪+234 817 071 1952‬: <Media omitted>
3/3/17, 10:27 AM - ‪+234 802 571 0480‬: 👍🏻👍🏻👍🏻
3/3/17, 10:55 AM - ‪+234 806 168 6335‬:
3/3/17, 12:46 PM - ‪+91 7397 683 053‬: *Follow your favorite ⚽football team or league on Duta*


Add number to your group: +919043017970


Just type the team or league you want. For example:

+football barcelona

+football epl

+football ucl

Try any team, any league‼

Forward to your friends‼

Type 👍 ZZ9 to like this

3/3/17, 2:57 PM - ‪+234 806 250 3478‬: Salaamun alaikum,lissafi ranan 4th Jumadal Akhira 1438 /3rd March 2017

*Nisabin Zakkah N1,159,348*

*Haddin sata/ Sadaki N14,491*

*Diyyar rai N57,967,400*

source : Islamic timing and research org.
3/3/17, 7:16 PM - ‪+234 802 680 1059‬: Ya ku wawayen cikin mu masu aibata wannan Gwammnatin, Ina fata kuna Kula da abinda ke faruwa a kasan nan bayan tafiyar PMB London.

Yan tsagerun Niger Delta sun bar fasa bututun mai, Yan Jaridun kudu sun bar batan ci ga Gwammnati, Sai ma yaba Osibanjo suke, mutane Niger Delta sun fito kwan su da kwarkwatan su, sun karbi osibanjo.

Danyen Mai da Ake tono ya Kai 2.1m Barrel, Lantarki yana karuwa. Masu zanga zanga sun Yi shuru. Su Ben Bruce da Femi Fani Kayode da sauran masu chakchakar PMB sunyi shuru, Kai Sai yabon Osibanjo su ke.

Yakamata ku gane, PMB su ke ma zagon kasa, AREWA Ake ma Adawa, mu ne Ake kokarin haramta wa Mulkin Nigeria.

Da fatan wawayen mu zasu gane.

#GWS #Buhari
3/3/17, 7:21 PM - ‪+234 803 838 8334‬: <Media omitted>
3/3/17, 7:27 PM - ‪+234 703 327 8434‬:
3/3/17, 8:54 PM - ‪+234 805 386 6170‬: Most Young girls desire to be wives but a man is not exactly marrying your hair, light skin, dark skin or your curves. Your curves are not going to cook for him and your hair will not assume the roles of a wife in the home, a man will still need to deal with the flaws in your character and pleasant attitudes in your behaviour. I urge you to work on your individuality and work on yourself to be a better person with key stone of character. Your beauty will open great doors for you but it cannot sustain them, only the qualities of your character can do them for you.

work on you.

H.O.D4real.
3/3/17, 9:44 PM - ‪+234 806 502 5278‬: *MASJID SULTAN BELLO*

_Fassaran Khuduba... daga Chief imam Shiekh Dr Muhammad Sulaiman Adam
Daga
Masallacin *SULTAN BELLO Kaduna.
*Date: 03/03/2017*

Imam ya fara Fassara Khudubar ne dayiwa Shugaban Kasa Adduar Allah ya kara masa Lafiya kuma ya dawo mana dashi gida Lafiya cikin Aminci.
Bayan haka
Khudubar tanayin bayani ne akan Mahimmancin Lokaci da Wajabcin Kiyayesa.

*_ALLAH MUKE ROKO DAYA KAREMU DAGA FADAWA CIKIN FITINUN KARSHEN ZAMANI. AMIN_*
Ayi sauraro Lafiya
3/3/17, 9:45 PM - ‪+234 806 502 5278‬: <Media omitted>
3/3/17, 10:16 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Wannan haka yake
3/3/17, 11:14 PM - Fakawa: To Alhamdulillah. Allah Ya taimakemu.
3/3/17, 11:14 PM - Fakawa: IDAN 'YAN ALJANNAH SUN SHIGA ALJANNAH,
kuma suka ga cewa basu ga wasu daga cikin
abokansu na nan duniya ba, Zasu tambayi Ubangiji
game dasu.
Zasu ce: "Ya Ubangiji! Ina abokanmu, masoyanmu
su wane da wane? Mun kasance muna yin sallah
da Azumi tare dasu aduniya. Yaya bamu gansu
anan ba?".
Nan take sai Ubangiji ya umurci Mala'ikunsa suje
cikin wuta su zaga su fitar da duk wanda yake da
imani azuciyarsa koda misalin kwayar zarrah ne..
Imam Hasanul Basary (rah) yace: "Ka yawaita
abokanai mutanen kirki aduniya. Domin zasuyi
ceto agareka rananr Alkiyamah. Cikakken aboki
shine wanda zai yi maka dalilin shiga aljannah in
ya samu dama".
Ibnul Qayyim Aljauziyyah yana kuka yana gaya ma
Almajiransa cewa :
"Don Allah idan baku ganni atare daku agidan
Aljannah ba, ku tambaya game dani.
Kuce "Ya Ubangiji akwai wani bawanka wanda ya
kasance yana tunasar damu game dakai ……… (sai
ya sake fashewa da kuka).
ALLAHU AKBAR!!
★ Da wannan nake rokon alfarma wajenku bayin
Allah Nagari, masoyan Allah da Manzonsa (saw).
DON GIRMAN ALLAH ku tuna dani idan har baku
ganni ba.. Kuce ya Allah akwai wani bawanka mai
rauni, Ma'abocin So da Qaunar AnnabinKa (saw)....
Please don Allah kar ku manta dani... (Tears).
Please share dis with your contacts including me
so that all Muslim brothers and sisters would
remember you.
3/4/17, 8:00 AM - Bbl Cottonou: *KO AKWAI IRIN WADANNAN KISHIYOYI YANZU❓*


✍🏼 *Rubutawa: Sheik Aliyu Said Gamawa (Hafizahullah)*

Imamu Ibnl Jauziy 👳🏻‍♀👳🏼 ya kawo wani labari na matan kirki a littafin sa, bari mu ji shi.

A garin Bagdad - Iraq- wani mutum👤 dan kasuwa, mai sayarda - sutura- yana zaune a shagonsa.

Sai ga wata matashiyar mata, ta zo gurin sa, tana son sayen kaya.

Suna cikin ciniki, sai ta jaye, Niqab dinta - ta bude Fuskarta.

Sai hankalinsa ya tashi. Sai tace wallahi ba kaya nazo saye ba, na jima ina yawo kasuwa, domin in samu namijin da zan aura, kuma, ba wanda na natsu da shi kamar kai
ni mace ce mai dukiya ko zaka amintu ka aure ni❓
ya ce mata, gaskiya ina aure da wata mata, kuma na yi mata alqawalin ba zan qara mata kishiya ba.

Sai ta ce, na amintu da duk sati ka yi min wuni 2, koda bata sani ba, ina son dai ka aminta💑.

Ya aminta aka daura aure.

Duk sati yana wuni 2 wajanta , sai ya nunawa matarsa - uwar gida lalura ta kamashi, zai je wani guri, har tsawon wata 8.

Matar sa abin ya dauki hankalinta, wata rana sai ta cewa, yar aikin ta, idan ya fita ki bi bayansa a hankali sai kin ga inda zai je.

Ta bishi a baya, bai sani ba, har ya zo gidan ya shiga.

yarinyar 👰🏼ta bincika, aka gaya mata, ai ya auri wata yarinya ce mai kudi.

Ta koma gida🏠 da sauri, ta gayawa, matarsa - Uwar gida.

Uwar gidan ta ce : ina gargadinki, kar ki gayawa kowa wannan magana.

Kuma bata taba sanar da shi ba, tasan ya yi aure.

Bayan cikar shekara daya, da wannan auren sai mijin ya rasu, a gidan Uwar gidan.

Bayan gama jana'iza, yabar kudi Dinari 8000. Gurin uwar gidan.

Sai ta kasa dukiyar 8, ta cirewa dansu namiji daya kashi 7.
sauran nasu gado 1%8. Sai ta raba su biyu.

Ta baiwa waccan yarinya💃🏻, ki je gidan waccan matar👰🏼, ki sallama, ki gaida ta, ki yi mata bayanin mijin mu ya rasu ya bar da namiji ; ga gadonta nan, haqqinta ne . - Ina yi mata ta'ziyya.

Yarinya ta je gidan ta yi wa matar bayani, ta bata dukiyar.

Sai matar - amaryar boye - ta yi kuka, ta ta shi ta dauko wata takarda, tace, ki gayawa uwar gidan, kwanaki da suka gabata ai ya sake ni, ga shaidar takarda, babu aure tsakanin mu.

Domin haka ki maida mata dukiyarta, bani da hakki a ciki, domin babu aure tsakaninmu .
Duba littafin.
ﺻﻔﺔ ﺍﻟﺼﻔﻮﺓ، ﺍﺑﻦ ﺍﻟﺠﻮﺯﻱ، ‏( 1/300

To wai cikin su wa tafi kokari, ta kamanta halayen kirki❓

Wai matan wannan lokaci suna iya kwatanta wannan❓
3/4/17, 9:00 AM - ‪+234 803 376 8342‬: Dukkansu mutanen kirki ne. A yanzuma na Allah basa karewa.
3/4/17, 9:15 AM - ‪+234 806 084 4942‬: Gaskiya
3/4/17, 10:41 AM - ‪+91 7397 683 053‬: *Get daily jokes from Duta*😆

Add to group: +917397742598

Forward to your friends ❗

Type 👍 CG8 to like this

3/4/17, 4:22 PM - ‪+234 803 690 8439‬: NISAB OF ZAKKAH UPDATE
4th JUMADAL-THANI 1438AH 3rd March, 2017.

Minimum Zakkah:
N1, 159, 348.

Dowry/Sadaki /Haddin Sata:

N14, 491.

Manslaughter/Diyyar Rai:

N57, 967, 400.
3/4/17, 5:38 PM - ‪+234 703 327 8434‬:
3/4/17, 5:38 PM - ‪+234 703 327 8434‬:
3/4/17, 5:58 PM - ‪+234 703 327 8434‬:
3/4/17, 6:05 PM - ‪+234 805 386 6170‬: The Nikah process

The nikah is sacred and special ceremony that binds a man and a woman together as husband and wife under the eyes of Allah.

It is a simple process that involves a contract between the husband and wife. Once agreeing to the contract, both parties must do their utmost to fulfill their duties to each other, to Allah (swt) and to their kith and kin.

The laws in many Muslim countries these days requires the nikah to be conducted by a recognized official, be it an imam or registrar. This is to safeguard the legal validity of the marriage and to make sure the proper paperwork is issued.

For a nikah to be valid, there are some conditions that must be fulfilled.

The woman has to agree to the marriage. Some practices call for the woman to be asked if she agrees to marry a certain man. She should say "yes" or keep silent, which implies agreement. A woman cannot be forced to marry anyone.


Guardian – A nikah is not valid without the consent of a male guardian, or wallee. This is usually the woman's father, or it can be any male mahram. If no wallee can be found, the imam can act on the woman's behalf.


Two witnesses – Two trustworthy witnesses, generally males, must attest to the nikah. Some Muslim societies require two witnesses each from the groom and bride's sides in addition to two unrelated witnesses, making six in all.


Mahr – the groom's side must offer a certain amount of mahr, or dowry. This could be in the form of cash, jewelry or other items of value, as long as the bridge agrees. The mahr does not have to be physically handed over to the woman at this stage but a contract of intent must be sealed for the marriage to be valid,
Muslims should know that it is not compulsory for a imam to be present at a nikah for it to be valid in the eyes of Allah.

However, to adhere to specific country laws, you may be required to have an official of the mosque or marriage registrar present to legally verify the union.

Another aspect of the nikah is that it is not essential for the bride to be present at the ceremony. Many societies perform the nikah at the masjid with only the men presebt while the women stay at home.

What is required is for the wallee to give away the bride in front of two witnesses, and afterwards, the bride's agreement is sought.

Other cultures organize big functions where relatives and guests of both husband and wife are present, with the nikah performed in front of everyone in a grand ceremony.
3/4/17, 8:06 PM - ‪+234 805 386 6170‬: ➡MIJIN BAHAUSHIYA

KAFIN AURE

Na kiraki dazu da sassafe ba'a dauka a l0kacin nasan baki tashi ba na katse miki barci S00RY

murya KASA KASA jiya na miki tambaya amma baki amsamin tambayata ba, ina jira SWEETY

Ranki ya dade wanka kikayi yanzu da sanyinnan koda yake kedin ai yar gayu ce BABYNAH

DA ALLAH kada kici wake da shinkafa yanzu bari na aik0 miki KAZA da MaltinA kinji H0NEY

Ah Ah haba dan ALLAH my LADY tah0 a hankali mana kada kiji ciw0 ki sani a tara mana my S0UL

BAYAN AURE

kina da matsala WALLAHI TALATUWA dan rainin way0 ayi ta kiranki kina ta shegen barcinnaki k0

MURYA A SAMA wai me yasa baki da biyayyane na miki tambaya jiya baki cemin k0mai ba

In banda tsabar rashin sanin ciw0n KAI ina ke ina wanka da sanyin nan k0 da yake ai jikinki ne

Rainin way0 ke ba zaki ci tuw0 ba kaina zaki dafa kici kada ALLAH sa kici cikin waye

Wai kina inane ke baki san kiyi sauri bane kina ganin yanda na kwas0 bala'in yunwa haba

😂😂😂😂😂😂
3/4/17, 9:05 PM - ‪+234 803 222 3008‬: <Media omitted>
3/4/17, 9:13 PM - ‪+234 803 222 3008‬: KU DUBA WANNAN ASARAR:
:
A Ranar Al-Qiyama Za'a Tura Wasu Tawagar Mutane Izuwa
Gidan Aljannah. Yayin Da Suka Kusanto Ta, Suka Fara Jin
Qamshinta, Suka Kalli Kyawun Katangun Gidan Aljannar, Da
Kuma Abubuwan Jin Dadi Wanda ALLAH Ya Tanadar Ma
Mazaunan Cikinta,
:
Sai Su Ji 'Kira(Daga RABBUL-IZZATI) Yana Cewa:
:
"(YA KU MALA'IKU!) KU JUYO DA SU DAGA GARE TA!
DOMIN SU BA SU DA RABO A CIKINTA!!"
:
Sai Su Juyo Suna Cikin Asara Da Nadama Fiye Da Dukkan
Mutanen Farko Da Na Qarshe.
:
Za Su Ce:"Ya UBANGIJINMU! Wallahi Mun Fi Wulakanta Da
Tozarta a Yanzu Fiye Da Ace Ka Shigar Da Mu Gidan Wuta.
Kafin Ka Nuna Mana Wannan Aljannar Da Kuma Abin Da Ka
Tanadar Ma Masoyanka a Cikinta".
:
Sai UBANGIJI Ya Ce Musu:
:
"HAKA NA YI NUFI DA KU, DOMIN KUN KASANCE:
:
*. Idan Kuka Ke6ance(Ba a Gaban Mutane Ba) Kuna Aikata
Manyan Laifuka a Gaba Na.
:
*. Idan Kuka Hadu Da Mutane, Kuna Nuna Musu Cewa Ku
Mutanen Kirki Ne.
:
*. Kuna Nuna Ma Mutane Kyawawan Ayyukanku, Sa6anin Irin
Abin Da Kuke Nuna Min Na Munanan Ayyuka Idan Kun
Ke6ance.
:
*. Kuna Jin Tsoron Mutane, Amma Baku Jin Tsoro Na.
:
*. Kuna Girmama Mutane, Ni Kuma Bakwa Girmama Ni.
:
*. Kuna Qin Aikata Zunubi Saboda Mutane(Kar Su Zage Ku)
Amma Bakwa Bari Domin Girma Na,
:
A Yau 'Din nan Zan 'Dandana Muku Radadin Azaba Ta, Tare
Da Haramta Muku Samun Babban Sakamako Na".
:
(Ibnu Abid-Dunya Ne Ya Ruwaito Hadisin).
:
Ya ALLAH! Don Girmanka Don Buwayar Mulkinka, Don Qarfin
Ikonka, Ka Kiyayemu Daga Sharrin RIYA Da Sauran Miyagun
Laifuka AMEEEEEEN.
3/4/17, 9:19 PM - ‪+234 806 874 4490‬: محسناة
3/4/17, 9:20 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Kai
3/4/17, 9:20 PM - ‪+234 806 008 8920‬: 🏻 Karanta wannan adduar sai kuma ka turawa Yan Uwa musulmai:

​​"Allahuma ya farijal hamm Waya kashifal ghammi farrij hammi wayassir amri warham duufi waqillata hilaty warzuqni min haisu la ahtasibu ya rabbal alameen"​​

Annabi S A W yace wanda ya sanar da wani wannan addu'ar Allah Zai yaye Masa damuwarsa.
3/4/17, 9:20 PM - ‪+234 806 008 8920‬: Pls d sms is not a joke I want you to pass this Allahu Akbar (الله اكبر) to 25 people now ! Believe me, after 3 days your wishes will come true. Please do it with faith, Wallahi Tallahi it works. : if you love Allah Plz send this to 25
3/4/17, 9:20 PM - ‪+234 806 008 8920‬: Allah ya rays jaafar
3/4/17, 9:21 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Kee
3/4/17, 9:21 PM - ‪+234 803 222 3008‬: أخطأت الاسم😡😡
3/4/17, 9:21 PM - ‪+234 803 222 3008‬: شكرا
3/4/17, 9:22 PM - ‪+234 806 874 4490‬: إصبر يا ٱختي
3/4/17, 9:22 PM - ‪+234 806 874 4490‬: السلام عليكم ورحمة الله
3/4/17, 9:24 PM - ‪+234 803 222 3008‬: wa'alayĸυмυѕѕalaм
3/5/17, 2:58 PM - ‪+234 803 222 3008‬ added ‪+234 806 659 7872‬
3/4/17, 9:25 PM - ‪+234 803 222 3008‬: ههههه اصمتْ
3/4/17, 9:26 PM - ‪+234 806 874 4490‬: عين في لىلى؟
3/4/17, 9:48 PM - ‪+234 812 724 6940‬: This is haram, believing that is shirk.
3/4/17, 9:51 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Ina aya INA hadeeth
3/4/17, 10:15 PM - ‪+234 806 089 7228‬: <Media omitted>
3/4/17, 10:36 PM - NA'IBIN SUNNAH: Bidi'ah
3/4/17, 10:39 PM - ‪+234 806 659 7872‬: Hmm.. Yana da makhraj a addinance
3/4/17, 10:39 PM - ‪+234 806 659 7872‬: In Allah ya tashe mu lfy zan yi kokarin yin bayani a takaice.
3/4/17, 10:39 PM - NA'IBIN SUNNAH: Allah ya kymu
3/4/17, 10:40 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ya kara mana ilmi abu nabeel
3/4/17, 10:41 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Kafi son taron asharalle kenan
3/4/17, 10:41 PM - ‪+234 806 659 7872‬: Ameen
3/4/17, 10:41 PM - NA'IBIN SUNNAH: A'a
3/4/17, 10:42 PM - NA'IBIN SUNNAH: Hujja itace addini
3/4/17, 10:43 PM - ‪+234 806 502 5278‬: Tab aiko in Allah ya kaimu kodan jin hujaj dinka zan baxo kunne👂👂
3/4/17, 10:43 PM - ‪+234 806 502 5278‬: Allah ya kaimu darai da lfy
3/4/17, 10:45 PM - NA'IBIN SUNNAH changed this group's icon
3/4/17, 10:45 PM - ‪+234 803 222 3008‬: вaĸa da aιĸι ѕaι laвe ai🙄
3/4/17, 10:46 PM - ‪+234 803 222 3008‬: ĸυnne ĸaмar na... 👂🏿👂🏿
3/4/17, 10:46 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Yiwa shugaba addua shine bidi'a?
3/4/17, 10:46 PM - ‪+234 813 336 7720‬: Kamar naki
3/4/17, 10:47 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Haha
3/4/17, 10:47 PM - ‪+234 803 222 3008‬: мυdaι allaн y ĸaιмυ
3/4/17, 10:48 PM - ‪+234 806 502 5278‬: Bazan kulakiba
3/4/17, 10:48 PM - NA'IBIN SUNNAH: A'a
3/4/17, 10:48 PM - ‪+234 806 502 5278‬: Tsarin da jama a suka sa kansu akwai damuwa
3/4/17, 10:49 PM - NA'IBIN SUNNAH: Taruwar da kebe guri da lokaci
3/4/17, 10:49 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Hhhhhh
3/4/17, 10:49 PM - ‪+234 803 222 3008‬: dan υwa мυjιra мυjι dai
3/4/17, 10:50 PM - ‪+234 803 222 3008‬: laĸcнa a вaĸιn ѕнeнυ вaвan nabiluu
3/4/17, 10:51 PM - NA'IBIN SUNNAH: Daya fi kam
3/4/17, 10:52 PM - ‪+234 806 502 5278‬: Aiki na yawa ne
3/4/17, 11:06 PM - NA'IBIN SUNNAH: *KADA GARIN NEMAN KIBA...*

A 'yan kwanakin nan, a jihohi daban-daban mutane suna fita filayen Idi, da makarantu, da makamantansu don gabatar da *SALLAH TA MUSAMMAN ko ADDU'A NA MUSAMMAN* ga Shugaba Muhammad Buhari (Allah Ya kara masa lafiya)!!!

*Wannan fita, da Sallar, da kuma addu'an DUK BIDI'O'IN DA SHEDAN YA KWATAWA MUTANE, din haka ba ya halatta yin su!*

*Aikata su laifi ne BABBA YAFI SABON ALLAH, haka kuma na iya zama sababin Allah Ya jarabce mu da wata musiba, muna rokon Allah kar Ya jarabce mu da hakan saboda aikin wawaye daga cikin mu.*

ANNABI sallallaahu alayhi wa sallam *YA YI RASHIN LAFIYA TUN YA NA IYA FITOWA SALLAH HAR BAI IYAWA, SAHABBAI BAKI DAYA BA WANDA YI IRIN WANNAN FITAN, KO SALLAR KO KUNUTI*, sai mu tambayi kawunanmu: INDA ALKHAIRI NE, ASHE DA BA SU RIGA MU BA? Ashe son da Sahabbai suke masa bai fi wanda mukewa Buhari ba?

*KAR KILU TA JA BAU!!!*

Ibnu Hajar ya ambaci labarin wata annoba da ta faru a Dimashq shekara ta 749H, inda Al-Manbaji ya yiwa mutane inkarin haduwa da fita wani wuri don yin addu'a, suka fita da da yawa daga cikin Manyan Garin su ka yi addu'o'i suka nemi agaji, *SAI ANNOBAN TA KARU fiye da kafin su fita!!!*

Haka kuma Ibnu Hajar din ya bayyana faruwan irin hakan birnin Al-Qahirah a shekara ta 833H, annoba mutanen da ke mutuwa a cikin ta ba su kai 40 ba, *aka shelanta su yi AZUMI NA KWANA UKU, bayan shi suka FITA CIKIN SAHARA, SUKA HADU, SUNA ADDU'O'I, na tsawon lokaci, sannan suka dawo.*

Ibnu Hajar ya ce: *"WATA DAYA BAI WUCE BA DA YIN WADANCAN ADDU'O'I SAI DA ADADIN MUTANEN DA KE MUTUWA A AL-QAHIRAH YA HAURA MUTUN DUBU DAYA!!!"*

[بذل الماعون في فضل الطاعون، ص. 315-317]

Don haka kar ka fita ga wannan addu'a da sallah, ka cigaba da addu'a ga Shugaba a inda ka ke, da hanya da shari'ah ta zo da shi.

Allah Ya tabbatar da mu akan tafarkin gaskiya, Ya bai wa Shugaba Muhammad Buhari lafiya, da sauran mara sa lafiya, Ya kuma yafe mana kurakuren mu, ameen!

*Dan uwanku, Abubakr ibn Harun (Bin Baaz)*
27/Jumadal Ula/1438H
(25/2/2017).
غفر الله له ولوالديه ولجميع المسلمين
3/4/17, 11:07 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Allah h
Yayi jagora to
3/4/17, 11:13 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Ameen
3/4/17, 11:13 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Yanzu naji baka. Nagamsu yanzu
3/4/17, 11:17 PM - NA'IBIN SUNNAH: Masha Allah
3/5/17, 6:26 AM - ‪+234 806 874 4490‬: Allah ya kara wa baba lfy.... Amma maganar maganar gaskiya taronnan bid'a ne
3/5/17, 7:03 AM - ‪+234 806 426 1472‬: 😡😡*from today if u want to leave the group, you must fill 👇👇👇 Application Form to leave group*,

Name ............................

Sur Name .....................

I.D No.......................

D.O.B .....................

Age .........................

Sex .....................

Marital status................

Prof................................

Date Joined ..................

Added by ......................

Reasons why you want to leave group
..................................................................
..................................................................
..................................................................
....................................................................
.....................................................................
Declaration

I..................................................Of village
......................do hereby swear that I will not
tell anyone about this group. I will not disclose the information which I got from this group and I will never come back.

Sworn before me the group admin on this...........day of ......... 2017.

Approved by ...................................................

Applicant signature ......................

Admin signature ................................

Witness(1)signature ................

Witness(2)signature ............. 👆👆👆
3/5/17, 7:52 AM - ‪+234 803 690 8439‬: Wannan maganar gaskiya ce, Allah yasaka da alkhairi, yaa Allah kakarawa baba buhari Lfy da Nisan kwana mai albarka yadawo mana dashi Lfy kalau ameen.
3/5/17, 8:10 AM - ‪+234 806 659 7872‬: <Media omitted>
3/5/17, 8:39 AM - ‪+234 803 376 8342‬: Saur na hausa domin akwai ire-iren wadanda basajin turanci
3/5/17, 10:34 AM - ‪+234 817 992 1042‬: <Media omitted>
3/5/17, 10:38 AM - ‪+234 806 485 1530‬: Bakuyi La'akari da wani abu guda ba bayan tafiya
Gen. Buhari jinya?
1. Yan tsagerun Niger Delta sun bar fasa bututun
ma
2. Fayose da sauran yan Kudu sun tsaya da zagin
Buhari
3. Magana zanga-zanga da kudu suke ta kokarin
shiryawa ta tsaya
4. Kowace jiha a Kudu taba wa Osinbajo hadin
kai be ci karo da ko wace matsala ba.
5. Yan
Jaridun kudu sun bar batan ci ga Gwammnati, Sai
ma yaba
Osibanjo suke
6. mutane Niger Delta sun fito kwan su da
kwarkwatan su, sun karbi osibanjo
Dalili anan itace
1. Daman fadansu da Buhari ne saboda dan
Arewa ne
2. Basa kaunar dan Arewa ya mulkesu
3.Basa kaunar musulmi ya mulkesu
4. Mulki Nigeria suke so su haramta wa dan
arewa
Wallahi tallahi abin kunya ne ga dan Arewa me
hankali dayake zagin Buhari, abin kunya ace wai
dan shekara 70 shi yake kokari kwato maka yan
cinka da tunani yanda ze budada wa rayuwarka
hanya mekyau amman kai kuma baka temaka
masa da addua bakinka baya fitar da komai sai
Guba, kana masa fatan Mutuwa, shi kadai ne
aciki shugabanni dayake raye a Nigeria da aka
tabbatar ba azzalumi bane be taba cin ko sisin
kwabo Nigeria ba, to muje kamasa fata Mutuwa
ya mutu, miye ribarka anan? Ai in kai me hankali
ne kaga misali bayan mutuwar Alh. Umar Musa
Yaradua, duk da bawai fata mukeyi haka tasake
faruwa a Nigeria ba, daya rasu wace irin balai ce
bamu gani a Arewa ba, kuma zallan Arewa
masifar ta shafa ba kudu, sanda Nigeria ko nace
Arewa tazo a na Biyu a mace-mace aduniya baya
Iraq. Mata nawa suka shiga takaba, yara nawa
suka zama marayu, asara dukiya nawa akayi,
Gaskia yakamata yan Arewa kuyi nazari ku gyara
rayuwarku, dan bazaka san amfani mutum ba ko
irin masifu ta Dalili sa da Allah ya tsare maka ba
sai bayan rasuwarsa, masu fata wa Mutuwa wa
Baba Buhari Allah ya kunyatar dasu, yabashi
lafiya, Yadawo dashi lafiya.
3/5/17, 10:46 AM - ‪+91 7397 683 053‬: *News of Computers, Mobiles, Facebook, apps and more from Duta*

Get Tech News from Duta

Add to group: +917397741705

Forward to your friends ❗

Type 👍 FK6 to like this

3/5/17, 10:57 AM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
3/5/17, 11:16 AM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
3/5/17, 2:07 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Bakuyi La'akari da wani abu guda ba bayan tafiya
Gen. Buhari jinya?
1. Yan tsagerun Niger Delta sun bar fasa bututun
ma
2. Fayose da sauran yan Kudu sun tsaya da zagin
Buhari
3. Magana zanga-zanga da kudu suke ta kokarin
shiryawa ta tsaya
4. Kowace jiha a Kudu taba wa Osinbajo hadin
kai be ci karo da ko wace matsala ba.
5. Yan
Jaridun kudu sun bar batan ci ga Gwammnati, Sai
ma yaba
Osibanjo suke
6. mutane Niger Delta sun fito kwan su da
kwarkwatan su, sun karbi osibanjo
Dalili anan itace
1. Daman fadansu da Buhari ne saboda dan
Arewa ne
2. Basa kaunar dan Arewa ya mulkesu
3.Basa kaunar musulmi ya mulkesu
4. Mulki Nigeria suke so su haramta wa dan
arewa
Wallahi tallahi abin kunya ne ga dan Arewa me
hankali dayake zagin Buhari, abin kunya ace wai
dan shekara 70 shi yake kokari kwato maka yan
cinka da tunani yanda ze budada wa rayuwarka
hanya mekyau amman kai kuma baka temaka
masa da addua bakinka baya fitar da komai sai
Guba, kana masa fatan Mutuwa, shi kadai ne
aciki shugabanni dayake raye a Nigeria da aka
tabbatar ba azzalumi bane be taba cin ko sisin
kwabo Nigeria ba, to muje kamasa fata Mutuwa
ya mutu, miye ribarka anan? Ai in kai me hankali
ne kaga misali bayan mutuwar Alh. Umar Musa
Yaradua, duk da bawai fata mukeyi haka tasake
faruwa a Nigeria ba, daya rasu wace irin balai ce
bamu gani a Arewa ba, kuma zallan Arewa
masifar ta shafa ba kudu, sanda Nigeria ko nace
Arewa tazo a na Biyu a mace-mace aduniya baya
Iraq. Mata nawa suka shiga takaba, yara nawa
suka zama marayu, asara dukiya nawa akayi,
Gaskia yakamata yan Arewa kuyi nazari ku gyara
rayuwarku, dan bazaka san amfani mutum ba ko
irin masifu ta Dalili sa da Allah ya tsare maka ba
sai bayan rasuwarsa, masu fata wa Mutuwa wa
Baba Buhari Allah ya kunyatar dasu, yabashi
lafiya, Yadawo dashi lafiya.
3/5/17, 3:08 PM - Alfanuuuuuu: Assalamu alaikum, na dawo,
Raja'atu,
رجعت
Mi worti,
I come back.
Alfanu.
Ajuji
Mairaqumma.
Abdu Bello Rishi, Abuu Musa Almaaliky.
Abul lawaali.
Babanil luulee.
3/5/17, 4:29 PM - Alfanuuuuuu: هنالك ثلاثة أنواع من الفوز يوم القيامة ذكرت في القرآن الكريم :-
١ الفوز المبين
٢ الفوز الكبير
٣ الفوز العظيم

فما الفرق بين أنواع الفوز الثلاثة يوم القيامة ؟

الفوز المبين : (قُلْ إِنِّي أَخَافُ إِنْ عَصَيْتُ رَبِّي عَذَابَ يَوْمٍ عَظِيمٍ * مَنْ يُصْرَفْ عَنْهُ يَوْمَئِذٍ فَقَدْ رَحِمَهُ ۚ وَذَٰلِكَ الْفَوْزُ الْمُبِينُ) -الأَنْعَام
فالفوز المبين : هو فقط أن يصرف عنك العذاب وتزحزح عن النار - فلم يرد ذكر الجنة هنا - فالنجاة من النار فوز مبين ..

٢ الفوز الكبير : قال تعالى :-
(إِنَّ الَّذِينَ آمَنُوا وَعَمِلُوا الصَّالِحَاتِ لَهُمْ جَنَّاتٌ تَجْرِي مِنْ تَحْتِهَا الْأَنْهَارُ ۚ ذَٰلِكَ الْفَوْزُ الْكَبِيرُ)
الفوز الكبير هو دخول الجنة ، ولم يذكر هنا الخلود فيها ولا وصف درجة النعيم فيها ..

٣ والنوع الثالث هو الفوز العظيم . فما هو الفوز العظيم كما جاء في كتاب الله
يقول المولى في كتابه العزيز :-
(تِلْكَ حُدُودُ اللَّهِ ۚ وَمَنْ يُطِعِ اللَّهَ وَرَسُولَهُ يُدْخِلْهُ جَنَّاتٍ تَجْرِي مِنْ تَحْتِهَا الْأَنْهَارُ خَالِدِينَ فِيهَا ۚ وَذَٰلِكَ الْفَوْزُ الْعَظِيمُ)- النساء 13
وهنا ذكر المولى الخلود في الجنة
وقال تعالى :-(قَالَ اللَّهُ هَٰذَا يَوْمُ يَنْفَعُ الصَّادِقِينَ صِدْقُهُمْ ۚ لَهُمْ جَنَّاتٌ تَجْرِي مِنْ تَحْتِهَا الْأَنْهَارُ خَالِدِينَ فِيهَا أَبَدًا ۚ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُمْ وَرَضُوا عَنْهُ ۚ ذَٰلِكَ الْفَوْزُ الْعَظِيمُ) -المائدة 19
وهنا ذكر المولى الخلود الأبدي في الجنة
ويقول سبحانه عن الفوز العظيم :-
(وَعَدَ اللَّهُ الْمُؤْمِنِينَ وَالْمُؤْمِنَاتِ جَنَّاتٍ تَجْرِي مِنْ تَحْتِهَا الْأَنْهَارُ خَالِدِينَ فِيهَا وَمَسَاكِنَ طَيِّبَةً فِي جَنَّاتِ عَدْنٍ ۚ وَرِضْوَانٌ مِنَ اللَّهِ أَكْبَرُ ۚ ذَٰلِكَ هُوَ الْفَوْزُ الْعَظِيمُ)- التوبة 72
وهنا ذكر المولى الخلود في الجنة ووصف مساكنها ورضا ألله عن ساكنيها
ويقول تعالى :-
(وَالسَّابِقُونَ الْأَوَّلُونَ مِنَ الْمُهَاجِرِينَ وَالْأَنْصَارِ وَالَّذِينَ اتَّبَعُوهُمْ بِإِحْسَانٍ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُمْ وَرَضُوا عَنْهُ وَأَعَدَّ لَهُمْ جَنَّاتٍ تَجْرِي تَحْتَهَا الْأَنْهَارُ خَالِدِينَ فِيهَا أَبَدًا ۚ ذَٰلِكَ الْفَوْزُ الْعَظِيمُ)التوبة 100

"اللهم يا رحيم ياودود ياذا العرش المجيد إني أسألك الفوز العظيم لي ولكم ولوالدينا ومن له حق علينا ولأحبتنا وللمسلمين والمسلمات الذين اتبعوا نهج المصطفى عليه الصلاة والسلام " ..
أكرمنا الله وإياكم بالفوز العظيم ..,

🖐🏻 صلوا على النبي و اله ✋🏻
3/5/17, 8:52 PM - ‪+234 812 724 6940‬: *LIFE IS A SHOVEL OF DIRT:*

*One day a farmer's donkey fell down into a well. The animal cried piteously for hours as the farmer tried to figure out what to do. Finally, he decided the animal was old, and the well needed to be covered up anyway; it just wasn't worth it to retrieve the donkey.*
*He invited all his neighbors to come over and help him. They all grabbed a shovel and began to shovel dirt into the well. At first, the donkey realized what was happening and cried horribly. Then, to everyone's amazement he quieted down.*
*A few shovel loads later, the farmer finally looked down the well. He was astonished at what he saw. With each shovel of dirt that hit his back, the donkey was doing something amazing. He would shake it off and take a step up.*
*As the farmer's neighbors continued to shovel dirt on top of the animal, he would shake it off and take a step up. Pretty soon, everyone was amazed as the donkey stepped up over the edge of the well and happily trotted off!*

*MORAL:*
*Life is going to shovel dirt on you, all kinds of dirt. The trick to getting out of the well is to shake it off and take a step up.*
*Each of our troubles is a steppingstone. We can get out of the deepest wells just by not stopping, never giving up! Shake it off and take a step up.*

*Remember the five simple rules to be happy:*

*1. Free your heart from hatred - Forgive.*

*2. Free your mind from worries - Most never happens.*

*3. Live simply and appreciate what you have.*

*4. Give more.*

*5. Expect less from people but more from yourself.*

*You have two choices... smile and close this page, or pass this along to someone else to share the lesson.*

God bless us on this journey we call life...
*Cheers.
3/6/17, 8:02 AM - ‪+234 805 386 6170‬: One night Muhammad ibn al Munkadir was crying so violently that his family got extremely worried and called the great scholar Abu Hazim to calm him down.
Abu Hazim RA asked him 'my brother what has made you cry so much, and you have made your family worry about you?'
Muhammad RA replied 'I read an ayah in the book of Allah and it brought me to these tears' he was then asked what the ayah was. Muhammad responded, 'it is the statement in which Allah SWT says "And there
will appear to them from Allah, that which they had not taken in to account.''
Upon hearing this ayah, Abu Hazim became so emotional that even he started crying.
Think of standing before Allah swt on the day of judgment thinking I have done da'wah, and prayed and read Qur'an that there will be no major sins on my scale on the day of judgment, .....and then suddenly sins appear that I had not even taken in to account.
What if I sinned but shaytaan made me forget to make taubah...? or what if i committed a sin for which my taubah was not accepted?
What if i hurt someones' feelings and didn't know but they held it against me?
What if I teach someone an evil thing & they went ahead teaching others! Allahu Akbar!
I ask al-Afuw (the one who erases sins) to not just cover my sins but erase them and wipe the slate clean.
Wallahi I think good of Allah, but i am scared and so should you on the basis of a dream that the uncle of the Prophet (Sallallahu alayhi wasallam) had;
Abbas RA states 'I had not seen a person better than Umar, he spent his nights praying, his days fasting and fulfilling the needs of people.
When he died I asked Allah to show him to me in a dream. Allah showed him to me, I saw him walking through Madinah. I asked him "what did you find after death?" and Umar replied "i have just finished
being questioned, my throne (position as a ruler) almost caused me to fall, except that I found a Merciful Lord"
Even the son of Umar RA, Abdullah ibn Umar saw his father in a dream and asked him how long his
questioning had lasted in the grave, and Umar RA responded 'it has just finished and when he woke he realized it had been 12 years since the death of 'Umar!
Bear in mind this is Umar RA we are talking about, the man that the Prophet (saw) said would be a
Prophet, if there was to be a Prophet after him, the man that the shaytaan was scared of and would run across the street if he saw him, the man that opened up more territory for the Muslims under his rule
than any other! And he was not spared from questioning... 12 yearrrrrrs in the grave!
Make taubah now, in the 3rd part of the night, ask Allah to forgive you for your sins and to not hold you accountable for that which you have not taken in to account for He is the best of those who are merciful.

Please Please Please I BEG you, share this du'a for me as well
And share so other may benefit as well.
BarakAllah feek.😭😭😭😭
3/6/17, 8:06 AM - NA'IBIN SUNNAH: ⏰ ☁ أذكار الصباح والمساء⛅
☁☁⛅☁☁
اعوذ بالله من الشيطان الرجيم

الله لا إله إلا هو الحي القيوم لا تأخذه سنة ولا نوم له ما في السموات وما في الأرض من ذا الذي يشفع عنده إلا بإذنه يعلم ما بين أيديهم وما خلفهم ولا يحيطون بشيء من علمه إلا بما شاء وسع كرسيه السموات والأرض ولا يؤوده حفظهما وهو العلي العظيم
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل هو الله أحد* الله الصمد* لم يلد ولم يولد* ولم يكن له كفوا أحد
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل أعوذ برب الفلق* من شر ما خلق* ومن شر غاسق إذا وقب* ومن شر النفاثات في العقد* ومن شر حاسد إذا حسد
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل أعوذ برب الناس* ملك الناس* إله الناس* من شر الوسواس الخناس* الذي يوسوس في صدور الناس* من الجنة و الناس
- ثلاث مرات -
🌸 🌸 🌸
أصبحنا وأصبح الملك لله، والحمد لله، لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد وهو على كل شيء قدير، رب أسألك خير ما في هذا اليوم وخير ما بعده، وأعوذ بك من شر ما في هذا اليوم وشر ما بعده، رب أعوذ بك من الكسل وسوء الكبر، رب أعوذ بك من عذاب في النار وعذاب في القبر
🌸 🌸 🌸
اللهم بك أصبحنا، وبك أمسينا، وبك نحيا، وبك نموت وإليك النشور
🌸 🌸 🌸
اللهم أنت ربي لا إله إلا أنت، خلقتني وأنا عبدك، وأنا على عهدك ووعدك ما استطعت، أعوذ بك من شر ما صنعت، أبوء لك بنعمتك علي، وأبوء بذنبي فاغفر لي فإنه لا يغفر الذنوب إلا أنت
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أصبحت أشهدك، وأشهد حملة عرشك، وملائكتك، وجميع خلقك، أنك أنت الله لا إله إلا أنت وحدك لا شريك لك، وأن محمدا عبدك ورسولك
- أربع مرات -
🌸 🌸 🌸
اللهم ما أصبح بي من نعمة أو بأحد من خلقك فمنك وحدك لا شريك لك، فلك الحمد ولك الشكر
🌸 🌸 🌸
اللهم عافني في بدني، اللهم عافني في سمعي، اللهم عافني في بصري، لا إله إلا أنت. اللهم إني أعوذ بك من الكفر، والفقر، وأعوذ بك من عذاب القبر، لا إله إلا أنت
- ثلاث مرات -
🌸 🌸 🌸
حسبي الله لا إله إلا هو عليه توكلت وهو رب العرش العظيم
- سبع مرات -
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أسألك العفو والعافية في الدنيا والآخرة، اللهم إني أسألك العفو والعافية في ديني ودنياي وأهلي، ومالي، اللهم استر عوراتي، وآمن روعاتي، اللهم احفظني من بين يدي، ومن خلفي، وعن يميني، وعن شمالي، ومن فوقي، وأعوذ بعظمتك أن أغتال من تحتي
🌸 🌸 🌸
اللهم عالم الغيب والشهادة فاطر السموات والأرض، رب كل شيء ومليكه، أشهد أن لا إله إلا أنت، أعوذ بك من شر نفسي، ومن شر الشيطان وشركه، وأن أقترف على نفسي سوءا، أو أجره إلى مسلم
🌸 🌸 🌸
بسم الله الذي لا يضر مع اسمه شيء في الأرض ولا في السماء وهو السميع العليم
- ثلاث مرات -
🌸 🌸 🌸
رضيت بالله ربا، وبالإسلام دينا، وبمحمد صلى الله عليه وسلم نبيا
- ثلاث مرات -
🌸 🌸 🌸
يا حي يا قيوم برحمتك أستغيث أصلح لي شأني كله ولا تكلني إلى نفسي طرفة عين
🌸 🌸 🌸
أصبحنا وأصبح الملك لله رب العالمين، اللهـم إني أسألك خير هذا اليوم فتحه، ونصره، ونوره، وبركته، وهداه، وأعوذ بك من شر ما فيه وشر ما بعده
🌸 🌸 🌸
أصبحنا على فطرة الإسلام، وعلى كلمة الإخلاص، وعلى دين نبينا محمد صلى الله عليه وسلم ، وعلى ملة أبينا إبراهيم، حنيفا مسلما وما كان من المشركين
🌸 🌸 🌸
سبحان الله وبحمده
- مائة مرة -
🌸 🌸 🌸
لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد، وهو على كل شيء قدير
- مائة مرة -
🌸 🌸 🌸
سبحان الله وبحمده: عدد خلقه، ورضا نفسه، وزنة عرشه، ومداد كلماته
-ثلاث مرات-
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أسألك علما نافعا، ورزقا طيبا، وعملا متقبلا
🌸 🌸 🌸
أستغفر الله وأتوب إليه
- مائة مرة في اليوم -
🌸 🌸 🌸
اللهم صل وسلم على نبينا محمد
-عشر مرات🌸🌸🌸🌺🌺
Ina muku fatan Alkhairi, tare da karanta muku gaisuwa ta kauna da addua mai yawa.
3/6/17, 9:32 AM - ‪+234 803 408 8803‬: ‬If anyone here have degree in Arabic, please apply for vacancies at the federal ministry of foreign affairs.
http://www.fedcivilservice.gov.ng
Urgently pass this information across to other members that are not on this platform.
Thank you.
3/6/17, 11:09 AM - ‪+234 803 634 0678‬: BEWARE. IT IS SNAKE SEASON! (FORWARDED AS RECEIVED)

DUE TO THE HEATWAVE AND HIGH TEMPERATURES CURRENTLY IN NIGERIA, SNAKES, ESPECIALLY COBRAS, SEEK REFUGE IN COOLER PLACES LIKE INSIDE HOMES.

SAFETY TIPS

1. Avoid leaving windows open for too long. Cobras and Mambas can reach heights that are very high.

2. Avoid leaving your front doors open for fresh air in the evenings. These reptiles are absolutely STEALTHY (too quiet). You won't hear or see them go inside your house.

3 Before sitting under the tree that has that cooling shade, check the branches that there are no snakes lurking in the branches.

4. Check your bed and surrounding before you go to bed, cobras are notorious for hiding under the sheets.

5. Avoid the age old trend of liking to chill outside of the house, with mattresses and wrappers in the evening. Most reptiles are nocturnal (hunt at night and more effective)

6. Not only snakes might bite you, but also the age old human enemy; the centipede (Mosithaphala), which is fast and very venomous.

7. Clear bushes round your house. They attract rats and mice which are the favourite snacks of the most dangerous snake's favorite meal.

8. Buy snake repellent powder and pour it round your yard. You will definitely decrease the chances of a snake ever visiting your home by 90%.

Beware of confronting snakes that get into your homes. Some snakes can be killed easily, others like the black mamba are very cocky. If threatened, they will chase you at an alarming speed and give multiple bites while still on the chase; and bitten victims may not live to see the next forty minutes. So, just be very careful when trying to kill those snakes.

Stay well and be safe. It's snake season. It's very hot and they are highly active and get agitated and angry very fast.

Keep sharing as you may be saving lives.

Please do have a wonderful day!!!
3/6/17, 12:13 PM - ‪+234 803 882 3969‬: KA TAIMAKA SABODA ALLAH: KA GODEWA ALLAH DA KAKE DA LAFIYA

Wannan bawan Allah Kafinta ne da Allah ya jarabce shi a wajen sana'ar sa, kafarsa ta hagu karaya ce a cinya, kafarsa ta dama wani ciwo ne a gwiwa, hannayen sa kowanne akwai ciwo, wuyan sa ma ciwo ne yanda aka ganshi a kwancen nan hatta juyi sai an juya shi. Kudin da ake nema a wajen iyayen sa sune N369,316.56.

Ga address da account number ga wanda Allah yasa yake son taimakawa.

Dotsa, Kumbotso L.G along Zaria Road, Kano.

JAIZ BANK
0002430555
SHEHU SHITU HARUNA

Ka yada saboda Allah ta sanadiyar ka sai ka samarwa wannan bawan Allah mafita baka sani ba.

Allah ya bada ikon taimakawa.
3/6/17, 1:03 PM - ‪+234 806 936 3126‬ changed to +234 816 530 5633
3/6/17, 3:03 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Allah Ya bashi lafiya
3/6/17, 4:49 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Ameen
3/6/17, 5:20 PM - ‪+234 803 634 0678‬: <Media omitted>
3/6/17, 6:04 PM - ‪+234 806 502 5278‬: 📞 Different types of call duration summaries :
----------------,,,,,,,,
👦 boy to 👦 boy !
👉00:00:59👈

👦 boy to 👩 mom !!
👉 00:00:50 👈

👦 boy to 👨 dad !
👉00:00:30 👈

👦 boy to 👧 girl !
👉 01:23:59 👈

👧 girl to 👧 girl !
👉 00:05:29

👧 girl to 👦 boy !
👉 miss call 👈

👨 husband to 👩 wife!
👉 00:00:03👈

👩 wife to 👨 husband
👉 14 missed calls 👈

AGREE or DISAGREE????
📞😃😛😂😝☎..
.
3/6/17, 6:07 PM - ‪+234 803 690 8439‬: Righteousness comes from Taqwa


Allah said:

(It is not Al-Birr (piety, righteousness, etc.) that you enter the houses from the back, but Al-Birr is from Taqwa. So enter houses through their proper doors.)

Al-Bukhari recorded that Al-Bara' said, "During the time of Jahiliyyah, they used to enter the house from the back upon assuming the Ihram. Thereafter, Allah revealed (the following Ayah):

(It is not Al-Birr (piety, righteousness, etc.) that you enter the houses from the back but Al-Birr is from Taqwa. So enter houses through their proper doors.)

Abu Dawud At-Tayalisi recorded the same Hadith from Al-Bara' but with the wording; "The Ansar used to enter their houses from the back when returning from a journey. Thereafter, this Ayah (2:189 above) was revealed...''

Al-Hasan said, "When some people during the time of Jahiliyyah would leave home to travel, and then decide not to travel, they would not enter the house from its door. Rather, they would climb over the back wall. Allah the Exalted said:

(It is not Al-Birr (piety, righteousness) that you enter the houses from the back,).''

Allah's statement:

(...and have Taqwa of Allah that you may be successful.) Have Taqwa of Allah, means to do what He has commanded you and refrain from what He has forbidden for you,

(that you may be successful.) tomorrow when you stand before Him and He thus rewards you perfectly.

(190. And fight in the way of Allah those who fight you, but transgress not the limits. Truly, Allah likes not the transgressors.) (191. And kill them wherever you find them, and turn them out from where they have turned you out. And Al-Fitnah is worse than killing. And fight not with them at Al-Masjid Al-Haram (the sanctuary at Makkah), unless they (first) fight you there. But if they attack you, then kill them. Such is the recompense of the disbelievers. ) (192. But if they cease, then Allah is Oft-Forgiving, Most Merciful.) (193. And fight them until there is no more Fitnah (disbelief and worshipping of others along with Allah) and the religion (all and every kind of worship) is for Allah (Alone). But if they cease, let there be no transgression except against Az-Zalimin (the polytheists and wrongdoers).)
3/6/17, 7:49 PM - ‪+234 803 236 6262‬ left
3/6/17, 10:39 PM - Alfanuuuuuu: Assalamu alaikum, wai meye alaqar wannan adbataismen din da admin din guruf din nan?
3/6/17, 10:41 PM - Alfanuuuuuu: Don Allah Màlam Shamsu a turo min jawabin Sunusi Sarkin Kanon nan da aka turo bai iso ni ba
3/6/17, 8:46 PM - ‪+966 57 104 3678‬: مافي شي اسمه أنا لساني اخذ على كذا ...
في شي اسمه:

﴿ما يلفظ من قول إلا لديه رقيب عتيد﴾..
3/6/17, 8:47 PM - ‪+966 57 104 3678‬: مافي شي اسمه أنا معاصيي خفيفة وأنا أحسن من غيري ...
في شي اسمه:

﴿وتحسبونه هيناً وهو عند الله عظيم﴾..
3/6/17, 8:47 PM - ‪+966 57 104 3678‬: مافي شي اسمه هي دنيا وبنعيشها مرة ...
في شي اسمه:

﴿كل نفس ذائقة الموت وإنما توفون أجوركم يوم القيامة فمن زحزح عن النار وأدخل الجنة فقد فاز وما الحياة الدنيا إلا متاع الغرور﴾..
3/6/17, 8:47 PM - ‪+966 57 104 3678‬: مافي شي اسمه مالك شغل وأمشي جنب الحيط ولاتنصح وتتفلسف في شي اسمه:

﴿الذين يبلغون رسالات الله ويخشونه ولا يخشون أحداً إلا الله﴾..
3/6/17, 8:47 PM - ‪+966 57 104 3678‬: مافي شي اسمه انا بلبس عبايتي على الموضة والمكياج خفيف ...
في شي اسمه:

﴿وليضربن بخمرهن على جيوبهن ولايبدين زينتهن﴾..
3/6/17, 8:47 PM - ‪+966 57 104 3678‬: مافي شي اسمه جرب مرة بس وماراح تخسر ...
في شي اسمه:

﴿يا أيها الذين آمنوا لا تتبعوا خطوات الشيطان﴾..
3/6/17, 8:48 PM - ‪+966 57 104 3678‬: مافي شي اسمه فلوسي حرام بس مالقيت شغل ثاني ...
في شي اسمه:

﴿ومن يتق الله يجعل له مخرجاً ويرزقه من حيث لا يحتسب﴾..
3/6/17, 10:52 PM - Alfanuuuuuu: [3/3, 9:21 AM] ‪+234 806 840 9434‬: *MIJINA YANA SADUWA DA NI, RANAR GIRKIN KISHIYATA?*

*Tambaya:*

Asslmu alaikum
Mun kasance mu biyu awajen mijinmu. Sai ya kasance yar uwata bata iya gamsar dashi, to ko ranar girkinta yakan shigo ya tara dani da rana ko da daddare.

Tambaya a nan shi ne malam shi hakan ya halasta?

Kuma idan na mishi magana yadaina zuwa baya ji ba gidan mu daya ba.
Dan Allah hukuncin hakan da mafita.

*Amsa*

Wa'alaikum assalam, Ya wajaba ya nemi izininta, tun da hakkinta ne, in har ta sarayar ya halatta ya sadu da ke a ranar kwananki da kwananta. 

Saboda lokacin da Nana Saudah ta tsufa ta ji tsoron kada Annabi S.A.W ya sake ta, ta dauki kwananta ta bawa Nana A'isha,kamar yadda Bukhari ya rawaito. 

Bayan haka Annabi S.A.W yana yin kwana dai-dai a dakunan matansa guda bakwai, ita kuma Nana Aisha yana mata kwana biyu, Saudat kuwa ba ya kwana da ita, saboda ta sarayar da hakkınta.         

Allah ne mafi sani.

*Amsawa*✍🏻

*DR. JAMILU YUSUF ZAREWA*

4/7/1437
12/4/2016
Daga *ZAUREN FIQHUS SUNNAH*
[3/3, 9:21 AM] ‪+234 806 840 9434‬: *TAMBAYA DA AMSA*

*TAMBAYa Haramci Kallo Tsirenci Mace A Wajen Likita?*

*Daga Bakin: Sheik Muhammad Bin Bello Ahmad Al-Adamawiy (Rahimahullah)*


Ga dukkan mai son shiga *ADAMAWIY MEMORIAL GROUP WHATSAPP*Sai ya tura sunansa da adireshinsa ta WhatsApp ga wannan Number +86 156 4054 6141
[3/3, 9:21 AM] ‪+234 806 840 9434‬: *MUHADARA MUHADARA*

Mai taken

*Hukuncin Laya*
(fitowa ta biyu)

Daga Bakin:

*Sheikh Muhammad Auwal Adam Albani Zaria (Rahimahullah)*

Ga dukkan mai son shiga *ZAUREN FIQHUS SUNNAH* sai ya yi saving wannan lamabr +23462710092 yatura da sunansa da adireshinsa ta what's App Duk abun da mutum yatura matukar ba suna ba ne ba za a kula shi ba.
[3/3, 9:21 AM] ‪+234 806 840 9434‬: *MANZON ALLAH AKEYIWA MAKAUNIYA BIYAYYA*


*Daga Bakin: Sheik Muhammad Bello Al-Adamawiy (Rahimahullah)*


Ga dukkan mai son shiga *ADAMAWIY MEMORIAL GROUP WHATSAPP*Sai ya tura sunansa da adireshinsa ta WhatsApp ga wannan Number +86 156 4054 6141
[3/3, 9:21 AM] ‪+234 806 840 9434‬: *KA BAR WANI GURBI A RAYUWARKA KAFIN MUTUWA*

Darasi na 30

Daga bakin: *_Umar Shehu Zaria_*

Alhamis 04 Jumaadah al-Akhir, 1438 (02/03/2017).

Masallacin Darul Abraar (Marigayi Halilu Musa) dake Karaye Road Badarawa, Kaduna.

Daga: *ZAUREN FIQHUS SUNNAH*
[3/3, 9:21 AM] ‪+234 806 840 9434‬: *Sabubba Sittin da suke kai musulmi Aljanna.*

Darasi na *16-17*

Daga: *Mal Muhammad Nuruddeen Mujaheed.*

22/05/1438
20/02/2017

Ga dukkan mai son shiga *ZAUREN FIQHUS SUNNAH*sai ya yi saving wannan nomber +2348062710092 yatura sunansa da adireshinsa ta WhatsApp. Duk abun da mutum ya turo matukar ba suna ba ne ba za a kula shi ba.
[3/3, 9:21 AM] ‪+234 806 840 9434‬: Darasin littafin
AL AMANA

Darasi na 1

Daga bakin; *_Malam Usman Abubakar (Abul Husain )_*

Ga dukkan mai son shiga *ZAUREN FIQHUS SUNNAH*sai ya yi saving wannan nomber +2348062710092 yatura sunansa da adireshinsa ta WhatsApp. Duk abun da mutum ya turo matukar ba suna ba ne ba za a kula shi ba.
[3/3, 9:22 AM] ‪+234 806 840 9434‬: *Sabubba Sittin da suke kai musulmi Aljanna.*

Darasi na *18-19*

Daga: *Mal Muhammad Nuruddeen Mujaheed.*

22/05/1438
20/02/2017

Ga dukkan mai son shiga *ZAUREN FIQHUS SUNNAH*sai ya yi saving wannan nomber +2348062710092 yatura sunansa da adireshinsa ta WhatsApp. Duk abun da mutum ya turo matukar ba suna ba ne ba za a kula shi ba.
[3/3, 9:22 AM] ‪+234 806 840 9434‬: Wa'azin Kwana 7 A Jamhuriyar Niger
================================
Tareda:- Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Hafizahullah)

Wannan Shine Wa'azin Towa da Malam Ya Gabatar na Tsawon Kwanaki 7 a Jamhuriyar Niger.
________________________________________________
1⃣ Wa'azi Acikin Babban Birnin Niamey
http://darulfikr.com/s/18324

2⃣ Wa'azin Maza Garin Tawa
http://darulfikr.com/s/18321

3⃣ Wa'azi A Fadan Sarkin Tawa
http://darulfikr.com/s/18320

4⃣ Wa'azin Iyaye Mata a Garin Tawa
http://darulfikr.com/s/18248

5⃣ Wa'azi Acikin Garin Dosso
http://darulfikr.com/s/18325

6⃣ Wa'azi Acikin Garin Maradi
http://darulfikr.com/s/18326
________________________________________________
www.Darulfikr.com Ta kuce Akuda Yaushe Domin Yada Sunnah.

©Copyright:-
Muhammad Sageer (Sautul Qur'an)

02/06/1438 A.H
01/03/2017 C.E
[3/3, 9:22 AM] ‪+234 806 840 9434‬: *BULUGUL MARAM (KITABUD - DALAQ) Darasi na 1 zuwa na 4*

Tare da: *Sheikh Ibrahim Usman Mabera*

Malam yayi bayanai masu fa'ida acikin wadannan karatukan gameda abubuwan da suka shafi Saki da hukunce hukuncensa.

Domin downloading Latsa Links na Qasa:

001 Kitabud - Dalaq
http://darulfikr.com/s/17380

002 Kitabud - Dalaq
http://darulfikr.com/s/17376

003 Kitabud - Dalaq
http://darulfikr.com/s/17377

004 Kitabud - Dalaq
http://darulfikr.com/s/17378

Domin samun complete Kitabun - Nikaahi danna link na Qasa:
http://darulfikr.com/book/mal-Ibrahim-usman-asqalany/BULUGUL+MARAM

Kuci gaba da bibiyarmu domin samun sauran darussan.

Ku cigaba da kasancewa damu a darulfikr.com domin cigaba da samun karatukan maluman sunnah. Darulfikr.com takuce domin yada sunnah.
[3/3, 9:22 AM] ‪+234 806 840 9434‬: *YA HALASTA MACE TA KARA GASHI DON MIJINTA* ?


*Tamabaya*


Assalamu alaikum, malam dan Allah ya halatta mace tayi karin gashi dan tayiwa mijinta kwalliya.nagode.


*Amsa*
Wa'alaykumussalam,

Haramun ne kara gashi, Allah ya la'anci mai kara gashi kamar yadda manzon Allah ya bayyana cikin hadisin Aisha RA wanda ke cikin swahuhul Bukhari.

Wallahu A'alam

*Malam Nuruddeen Muhammad (Mujaheed)*

02 jumaadah Al-Akhir, 1438
1/03/2017

Daga *ZAUREN FIQHUS SUNNAH*
[3/5, 4:29 PM] AbuuMusa Abdull Almaaliky: هنالك ثلاثة أنواع من الفوز يوم القيامة ذكرت في القرآن الكريم :-
١ الفوز المبين
٢ الفوز الكبير
٣ الفوز العظيم

فما الفرق بين أنواع الفوز الثلاثة يوم القيامة ؟

الفوز المبين : (قُلْ إِنِّي أَخَافُ إِنْ عَصَيْتُ رَبِّي عَذَابَ يَوْمٍ عَظِيمٍ * مَنْ يُصْرَفْ عَنْهُ يَوْمَئِذٍ فَقَدْ رَحِمَهُ ۚ وَذَٰلِكَ الْفَوْزُ الْمُبِينُ) -الأَنْعَام
فالفوز المبين : هو فقط أن يصرف عنك العذاب وتزحزح عن النار - فلم يرد ذكر الجنة هنا - فالنجاة من النار فوز مبين ..

٢ الفوز الكبير : قال تعالى :-
(إِنَّ الَّذِينَ آمَنُوا وَعَمِلُوا الصَّالِحَاتِ لَهُمْ جَنَّاتٌ تَجْرِي مِنْ تَحْتِهَا الْأَنْهَارُ ۚ ذَٰلِكَ الْفَوْزُ الْكَبِيرُ)
الفوز الكبير هو دخول الجنة ، ولم يذكر هنا الخلود فيها ولا وصف درجة النعيم فيها ..

٣ والنوع الثالث هو الفوز العظيم . فما هو الفوز العظيم كما جاء في كتاب الله
يقول المولى في كتابه العزيز :-
(تِلْكَ حُدُودُ اللَّهِ ۚ وَمَنْ يُطِعِ اللَّهَ وَرَسُولَهُ يُدْخِلْهُ جَنَّاتٍ تَجْرِي مِنْ تَحْتِهَا الْأَنْهَارُ خَالِدِينَ فِيهَا ۚ وَذَٰلِكَ الْفَوْزُ الْعَظِيمُ)- النساء 13
وهنا ذكر المولى الخلود في الجنة
وقال تعالى :-(قَالَ اللَّهُ هَٰذَا يَوْمُ يَنْفَعُ الصَّادِقِينَ صِدْقُهُمْ ۚ لَهُمْ جَنَّاتٌ تَجْرِي مِنْ تَحْتِهَا الْأَنْهَارُ خَالِدِينَ فِيهَا أَبَدًا ۚ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُمْ وَرَضُوا عَنْهُ ۚ ذَٰلِكَ الْفَوْزُ الْعَظِيمُ) -المائدة 19
وهنا ذكر المولى الخلود الأبدي في الجنة
ويقول سبحانه عن الفوز العظيم :-
(وَعَدَ اللَّهُ الْمُؤْمِنِينَ وَالْمُؤْمِنَاتِ جَنَّاتٍ تَجْرِي مِنْ تَحْتِهَا الْأَنْهَارُ خَالِدِينَ فِيهَا وَمَسَاكِنَ طَيِّبَةً فِي جَنَّاتِ عَدْنٍ ۚ وَرِضْوَانٌ مِنَ اللَّهِ أَكْبَرُ ۚ ذَٰلِكَ هُوَ الْفَوْزُ الْعَظِيمُ)- التوبة 72
وهنا ذكر المولى الخلود في الجنة ووصف مساكنها ورضا ألله عن ساكنيها
ويقول تعالى :-
(وَالسَّابِقُونَ الْأَوَّلُونَ مِنَ الْمُهَاجِرِينَ وَالْأَنْصَارِ وَالَّذِينَ اتَّبَعُوهُمْ بِإِحْسَانٍ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُمْ وَرَضُوا عَنْهُ وَأَعَدَّ لَهُمْ جَنَّاتٍ تَجْرِي تَحْتَهَا الْأَنْهَارُ خَالِدِينَ فِيهَا أَبَدًا ۚ ذَٰلِكَ الْفَوْزُ الْعَظِيمُ)التوبة 100

"اللهم يا رحيم ياودود ياذا العرش المجيد إني أسألك الفوز العظيم لي ولكم ولوالدينا ومن له حق علينا ولأحبتنا وللمسلمين والمسلمات الذين اتبعوا نهج المصطفى عليه الصلاة والسلام " ..
أكرمنا الله وإياكم بالفوز العظيم ..,

🖐🏻 صلوا على النبي و اله ✋🏻
[3/5, 5:48 PM] ‪+234 805 020 2226‬: www.education.gov.ng
[3/5, 5:48 PM] ‪+234 805 020 2226‬: Afadawa yaranmu su cika don Allah
[3/5, 5:48 PM] ‪+234 805 020 2226‬: Sede se masuyin course irin :_ Science And Technology
Medicine
[3/5, 5:48 PM] ‪+234 805 020 2226‬: Education
Agriculture
Social / Management Science
EntreprenEntrepreneurial Studies
ICT
Environmental Science
[3/5, 5:48 PM] ‪+234 805 020 2226‬: Law
[3/5, 5:48 PM] ‪+234 805 020 2226‬: And is for NCE's HND's
[3/5, 5:49 PM] ‪+234 805 020 2226‬: But CGPA from 4
[3/5, 5:49 PM] ‪+234 805 020 2226‬: North East. Bauchi FGGC Bauchi
[3/5, 5:49 PM] ‪+234 805 020 2226‬: Exams take place in various centers from next week
[3/5, 5:49 PM] ‪+234 805 020 2226‬: On 6-11 March for North East
[3/5, 5:49 PM] ‪+234 805 020 2226‬: Borno Ramat Poly
[3/5, 5:50 PM] ‪+234 805 020 2226‬: Adamawa FGGC Yola
[3/5, 5:50 PM] ‪+234 805 020 2226‬: Gombe Govt Science Sec Sch 1
[3/5, 5:50 PM] ‪+234 805 020 2226‬: Yobe Govt Girls College Damaturu
[3/5, 5:50 PM] ‪+234 805 020 2226‬: Taraba FGGC Jalingo
[3/5, 8:03 PM] ‪+234 803 665 5778‬: Application for Admission into the Nigerian Defence Academy 69th Regular Course. Apply using below website;
www.ndaapplications.net
Closing Date: 31 March 2017
PUSH IT 2 OTHERS PLS
[3/6, 1:07 PM] ‪+234 806 091 2120‬: ﻻ عذر بعد اليوم لمن يرسل حديث ولم يتأكد من اسناده .%
افتح الرابط في الاسفل واكتب الحديث اوجزء منه

إذا ظهر ⇦ باللون الأخضر ⇦ فاسناده صحيح  
وإذا ظهر ⇦ باللون الأحمر ⇦ فإسناده ضعيف 
وإذا ظهر ⇦ باللون الرمادي ⇦ فهو موقوف 

{ http://hdith.com

أرسله حتى تكون سبباً في إيقاف الكذب على النبي ﷺ
منقول
[3/6, 7:56 PM] ‪+234 803 369 6255‬: A MUST READ FOR ALL TEACHERS👌

Teacher Stephen Boah was very sad when he heard about the death of his dear mother in the village. He least expected it because his mum only complained of a slight headache and needed just a first aid medical attention. Teacher Boah rushed to the village to ascertain facts and cause of his mum's death. At the village clinic, the medical doctor invited him inside his office to explain the circumstances that led to his mum's death. The doctor looked on his table a couple of times before opening his mouth to say; "Teacher Boah, this is the prescription meant for your mother" as he lifted the paper into the air as though he was showing it to God. He continued, "Instead of this drug on this paper before me, she administered this one" showing the empty container to Teacher Boah, "It was thirty minutes later before it was noticed by one of our senior nurses who was also going to get a drug from the pharmacy." The doctor added. "Teacher Boah, we are very very sorry for this mishap. Forgive us." The doctor landed. Teacher Boah asked; "May l please see the two nurses? I mean the one who gave out the drug and the one who administered it." The doctor slapped the office bell on his table and a young nurse rushed in. "Please call me Cynthia Normenyo and Rhoda Agbesi" the doctor instructed. Teacher Boah's heart leaped upon hearing the two familiar names. Teacher Boah was dumbfounded when he finally saw the figures standing before him. They were those two girls he aided to pass their exams. He smuggled their answer booklets out of the exams room for some scouts to copy the answers for them. Each scored A1 in Core Maths and Science, B2 in Elective Maths. In fact their grades could be envied by even a professor. The doctor watched Mr. Boah expecting a certain line of action, but Mr. Boah turned slowly towards the doctor and whispered silently in pain, "l murdered my own mother five years ago."

Are you a teacher? Do you give your students the chance to study and be tested independently? Do you participate in, "let us help our people pass exams"? Do you 'write' exams your students are supposed to be writing?

Please don't start killing a friend or family member from today. May God be with us all🙏
3/6/17, 10:51 PM - ‪+234 803 838 8334‬: PLS FORWARD TO ALL MUSLIM
Beautiful Duaas from the Quran !!! ▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓
❤For pious children:

رَبِّ هَبْ لِي مِنْ لَدُنْكَ ذُرِّيَّةً طَيِّبَةً إِنَّكَ سَمِيعُ الدُّعَاءِ‬‬
رَبِّ لَا تَذَرْنِي فَرْدًا وَأَنْتَ خَيْرُ الْوَارِثِينَ‬‬💙
Rabbi habli milladunka zurriyatan tayyibatan innaka sameeud dua.
Rabbi laa tazarni fardan wa anta khair al wariseen
▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓
💛For the one who is afraid :
رَبَّنَا لَا تُزِغْ قُلُوبَنَا بَعْدَ إِذْ هَدَيْتَنَا وَهَبْ لَنَا مِنْ لَدُنْكَ رَحْمَةً إِنَّكَ أَنْتَ الْوَهَّاب��ُ‬‬
Rabbana laa tuzigh qulubana ba'da iz hadaytana wa hablana milladunka rahmah innaka antal wahhab
▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓
🌷do you want shahada?say this Duaa:
رَبَّنَا آمَنَّا بِمَا أَنْزَلْتَ وَاتَّبَعْنَا الرَّسُولَ فَاكْتُبْنَا مَعَ الشَّاهِدِينَ‬‬ 🍁
Rabbana aamanna bima anzalta wa ittaba'nar rasula faktubna ma'ash shahideen
▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓
😓☝ ‬‬overwhelmed by life's problems? Say this Duaa:
حَسْبِيَ اللَّهُ لَا إِلَهَ إِلَّا هُوَ عَلَيْهِ تَوَكَّلْتُ وَهُوَ رَبُّ الْعَرْشِ الْعَظِيمِ‬ 🍃‬
Hasbiyallahu laa ilaha illa hua alayhi tawakkaltu wa hua rabbul arshil azeem
▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓ ‬‬
🌸 If you want yourself and your children to be regular in their salaat:
رَبِّ اجْعَلْنِي مُقِيمَ الصَّلاةِ وَمِنْ ذُرِّيَّتِي رَبَّنَا وَتَقَبَّلْ دُعَاءِ‬ 🍀‬
Rabbijalni muqeem as salaata wa man zurriyati rabbana wa taqabbal dua
▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓
💓If you want your spouse and children to be Khair for you :
رَبَّنَا هَبْ لَنَا مِنْ أَزْوَاجِنَا وَذُرِّيَّاتِنَا قُرَّةَ أَعْيُنٍ وَاجْعَلْنَا لِلْمُتَّقِينَ إِمَامًا 🌺
Rabbana hablana min azwajina wa zurriyatina qurrata a'yunin wa ja'alna lil muttaqeena imama
▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓
💝 A blessed home:
رَبِّ أَنْزِلْنِي مُنْزَلًا مُبَارَكًا وَأَنْتَ خَيْرُ الْمُنْزِلِين��َ
Rabbi anzalni munzalan mubarakan wa Anta khair al muzileen
▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓
😰👌 Keep the shaitaan away from you:
رَبِّ أَعُوذُ بِكَ مِنْ هَمَزَاتِ الشَّيَاطِينِ وَأَعُوذُ بِكَ رَبِّ أَنْ يَحْضُرُونِ 💚
Rabbi a'uzubika min hamazaatish shayadin wa a'uzubika rabbi an yahdurun
▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓ ‬‬
💢Afraid of the torment of the hell fire:
رَبَّنَا اصْرِفْ عَنَّا عَذَابَ جَهَنَّمَ إِنَّ عَذَابَهَا كَانَ غَرَامًا 💦
Rabbanasrif anna azaaba jahannama inna azaabaha kaana gharama
▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓
🌻If you are afraid Allah may not accept your good deeds:
رَبَّنَا تَقَبَّلْ مِنَّا إِنَّكَ أَنْتَ السَّمِيعُ الْعَلِيمُ ‬🍂‬
Rabbana takabbal minna innaka antas sameeul aleem
▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓
😔👆if you are sad, complain to none other than Allah:
إنما أَشْكُو بَثِّي وَحُزْنِي إِلَى اللَّه 🍃
Innama ashku bassi wa huzni ilalaah
▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓▓
☺☝DO NOT FORGET TO SEND it to others and multiply your ajar In sha Allah.
3/7/17, 5:58 AM - ‪+234 805 386 6170‬: *BUDURWATA BA TA HAILA, FALALACE KO MATSALA CE* ?


*Tambaya*


Assalamu alaikum dan Allah malam a taimaka min, matar da zan aura a yanzu haka auren bai fi wata biyu ba, shekararta 20 amma ba ta taba jinin haila ba. To malam wannan matsalace ko kuma falalace ? sannan kuma za ta iya haihuwa? MALAM ATAIMAKAMIN DON ALLAH (S.W.T).


*Amsa*
Wa'alaykumussala,

To dan'uwa tabbas haila tana daga cikin alamomin da suke nuna cewa mace za ta iya daukar ciki, kamar yadda wasu malaman tafsirin suka fada, wannan ya sa lokacin da za'a yiwa matar annabi Ibrahim bushara da haihuwa, sai da ta yi haila, saboda kasancewarta tsohuwa, haila kuma alama ce ta haihuwa, don haka duk matar da ba ta yin haila da wuya ta haihu.

Akan iya samun wasu matan 'yan kadan wadanda suke iya haihuwa ko da ba su taba yin haila ba, saboda Allah mai iko ne akan komai.
Abin da nake ba ka shawara shi ne ku je wajan likitoci, don su gwada ta, in har suka tabbatar ba za ta iya haihuwa ba, kana iya hakura da auranta, saboda haihuwa ginshiki ne, daga cikin ginshikan da suke sa ayi aure.

Rashin yin haila ba falala ba ce, saboda hadisi ya tabbatar da cewa : "Haila jini ne da Allah ya hukuntawa dukkan 'ya'yan nana Hauwa'u" kamar yadda Bukhari ya rawaito a hadisi mai lamba : 290.

Allah ne mafi sani

Dr Jamilu Zarewa

11\3\2015


Daga *ZAUREN FIQHUS SUNNAH*
3/7/17, 12:19 PM - ‪+91 7397 683 053‬: Follow Hollywood🎥 news📰 and gossip with Duta


Add to group: +917397736582


Forward to your friends‼

Type 👍 JL5 to like this

3/8/17, 12:01 AM - ABDULLAH YAJO, Abdunnasir, Liman Dalliti, ‪+234 816 717 8586‬ was added
3/8/17, 12:01 AM - Dalliti left
3/7/17, 2:26 PM - ‪+234 812 724 6940‬: What will it benefits you with
3/7/17, 3:31 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
3/7/17, 3:55 PM - ‪+234 803 690 8439‬: WANI LABARI MAI FIRGITARWA !
**********************************
Jama'a wani labari ne na ganshi, wani abokina ya turo min shi da larabci amma sai naga kamar zamu amfana da darasin dake cikinsa don haka na fassarashi a takaice, kuma gashi nan zan kawo :

Akwai wani mutumin kirki anan birnin Riyadh wanda bayan ya haddace Alqur'ani Mai Girma kuma ya samu Limancin wani babban Masallaci daga cikin Masallatan garin.

Na kasance ina binsa sallah tsawon shekaru uku, Mutum ne mai fara'a mai sakin fuska. Amma rannan sai naga fuskarsa adaure. Da alamar lallai yana cikin damuwa.

Na ganshi a haka har kusan kwana biyu ko uku. Don haka rannan da aka idar da sallah sai na zauna acikin masallaci har sai da kowa ya fita ya barmu daga ni sai shi, sai na tambayeshi nace : "Don Allah ka gaya min menene dalilin wannan fushin naka".

Sai ya bani amsa yace "Aranar 18-10-1430 (shekaru goma kenan da faruwar abun) bayan na sallaci sallar asubah sai ga wani yaro 'dan kimanin shekara 13 yazo fuskarsa a firgice yace mun "Ya Shaikh kazo da sauri babanmu ne yake nemanka agida".

Yayin da na iso sai na tarar da baban nasu dattijo ne ya haura shekaru 50 aduniya. Sai ya shigar dani wani daki acikin gidansa. Anan naga abun da ya razanani!

Wata yarinya ce budurwa 'yar kimanin shekaru 22 aduniya tana kwance bata da lafiya, tana lullube da mayafi kuma bisa dukkan alamu rasuwa zatayi.

Shi mahaifin ya kirani ne saboda gashi yarinyar tazo gargara (lokacin fitar rai) amma maimakon kalmar shahada WAQA TAKEYI!.

Wata fitsararriyar Waqa ce wacce wani Mawaqin Qasar larabawa mai suna "Rashid Almajid" ya rerata, fassarar amshin waqar shine "Kaichona Qirji yayi Qunci".

Na kasance idan nace mata "Kice LA ILAHA ILLAL LAAH". Sai ta rera baitin waqar nan "WAILAHU DHAQAS SADR" (Ya kaichona Qirji yayi Qunci).

Na sake ce mata "Kice La Ilaha illal Laah". Sai tace "Wailaahu dhaaqas Sadr".

Haka mukayi da ita har sama da awa guda! Ina ta tunasar da ita Allah, ina Qoqarin sanyata ta furta kalmar shahada amma ita kuma tana maimaita baitin waqar nan...

Chan sai mukaji tayi wani eehu da Qarfi tana cewa : "Kar ku barsu su tafi dani!! Kar ku barsu su tafi dani!! Na rokeku!! Wayoo!! WALLAHI gashi nan ina kallon wajen zamana acikin wuta!!.

Wannan ita ce kalmarta ta Qarshe! ta gama shure-shurenta ta mutu! LA HAULA WALA QUWWATA ILLA BILLAHIL ALIYYIL AZEEM!! (Ya Allah ka kiyayemu daga mummunar cikawa).

Na tambayi mahaifinta ya gaya mun cewa yarinyar nan bata wasa da sallah. Sai dai ita tana yawan Sauraren Waqoqin soyayya ko batsa, kuma bincike ya nuna cewa tana shiga shafukan internet na batsa!

Anan ne Zauren Fiqhu ke jan hankalin Matasa masu bude shafukan batsa, da masu rubuce-rubucen batsa, da masu Uploading din hotunan batsa cewa suji tsoron Allah su tuba su goge wadannan shafukan daga kan internet.

Wallahi idan ba haka, ta yaya zaka samu kyakkyawar cikawa alhali kana taimakawa shaitan wajen dulmiyar da bayin Allah!!

Mutuwar nan zata iya riskarka ko yau ko gobe.(kuma hoton ko rubutun yana nan ba'a goge ba). Kuma Kamar yadda idan ka bar wani aikin alkhairi anan duniya, ladan zai bika har lahirarka za'a rika ni'imtar da Qabarinka ko yaushe duk sanda wani ya amfana da wannan abun, to haka kuma idan ka rubuta wani abu na batsa, ko ka bude shafi ko group din batsa a facebook ko Whatsapp, wallahi zai yi wahala harshenka ya furta kalmar shahada. Kuma duk sanda wani ya karanta batsar da ka rubuta, ko ya kalla, to sai an Qara balbalo maka wata sabuwar azabar acikin Qabarinka..

Ka tuba tun lokaci bai Qure maka ba!! Ka tuba, domin yanzu haka kofar ruba abude take.

Zauren Fiqhu na bukatar duk wanda ya karanta wannan fadakarwa yayi kokari ya sanar da sauran 'yan uwa matasa domin Allah ba tare da chanza komai ba!

Watakil ta dalilinka wasu zasu shiryu! Allah ya shiryemu baki daya. Ameeen.

DAGA ZAUREN FIQHU 07064213990 (07-03-2017).
3/8/17, 12:03 AM - Liman Dalliti left
3/8/17, 12:03 AM - Dalliti changed from +234 706 704 3880 to +234 810 566 4488
3/7/17, 9:01 PM - Bbl Cottonou: NASIHA
Zauna da jama'a lafiya domin watarana sune zasuyi rakiyarka ixuwa maqabarta.
3/7/17, 9:01 PM - Bbl Cottonou: NASIHA
Daure karike sallah akan lokaci domin watarana zata tayaka kwanciyar qabari
3/7/17, 9:01 PM - Bbl Cottonou: NASIHA
Daure kayi biyayya ga iyayenka domin watarana kaima mahaifine
3/7/17, 9:02 PM - Bbl Cottonou: NASIHA
Zamo mai yafiya awajen mutane domin kaima awajen allah mai laifine
3/7/17, 9:02 PM - Bbl Cottonou: NASIHA
Rike karatun qur'ani domin watarana zai ceto agareka
3/7/17, 9:02 PM - Bbl Cottonou: NASIHA
Yi bautar allah kamar kana ganinsa saboda shi yana ganinka
3/7/17, 9:03 PM - Bbl Cottonou: NASIHA
Aikata alkhairi arayuwarka domin watarana kai mataccene
3/7/17, 9:03 PM - Bbl Cottonou: NASIHA
Kullum idan kakwanta kana tashi. Tabbas watarana zakayi kwanciya mai tsawo
3/7/17, 9:03 PM - Bbl Cottonou: NASIHA
Kabar gujewa mutuwa domin tana a wuyanka kaidai aikata alkhairi kawai
3/7/17, 9:03 PM - Bbl Cottonou: اضحك بسرعة وبصوت عالي 😂😂

هناك إمام كان يصلي بالناس صلاة الفجر وكان يقرأ قوله تعالی :فألقاها فإذاهي حية تسعی.فسقطت أمامه حية من السقف كان السقف سقفا خشبيا فسكت الإمام،وقال واحد من المصلين خلفه وهو يظن أن الإمام نسي :خذها ولا تخف سنعيدها سيرتها الأولی .وقال الإمام تعال أنت وخذها.😂😂😂😂
منقولة #
3/7/17, 9:20 PM - ‪+234 706 096 5566‬: A
3/7/17, 9:38 PM - ‪+234 806 973 6622‬: 💥Hakuri wata irin kwalliya ce wani irin tufafi ne amma masu yi yau sunyi kadan, fishi da gaggawa kuwa baya zuwa da komai sai nadama, kayi hakuri, kar kayi fishi, in dai kana neman daukaka, to zaka dagu akan mutane kamar yadda suke ganin tauraro to haka zasu gan ka a sama (amma fa sai kayi hakuri) barka da dare daga dan uwanku MUSTAPHA BALA ((dan aljannah))
3/7/17, 10:55 PM - ‪+234 817 992 1042‬: Mu'awiya Ja'afar Hussain
TASKAR HIKIMA (65)
HARSHEN MUTUM YAFI HARSHEN
MACIJI KAIFI.
wani mutum yatsaya a gefen wani
maciji sai yake yiwa wannan
macijin magana kamar haka "
Allah ya wadaranka wannan maciji
mai yasa kake takurawa mutane
kake cizonsu!!!?"
sai macijin ya bashi amsa yace "
lallai ni ina cizon mutane amma fa
kasani cewa ni bana cizon dan
uwana maciji amma kai kana cizon
dan uwanka mutum"
ABUN LURA:- kasani cewa masu
hikima suna cewa " ciwon da
harshe yake haifarwa yafi ciwon
da hakori yake haifarwa domin
cixon haqori yana warkewa amma
sukar harshe takan sa qurar yaqi
ta tashi.
shiyasa maaiki s.a.w yake cewa
mu'az bayan yariqe harshensa sai
yace masa ka kiyaye wannan sai
muaz yace shin za akama mu da
abun da muke zance dashi!!!? sai
maaki s.a.w yace da shi YO
AKWAI ABUN DA KE KIFAR DA
MUTANE AKAN KARAR HANCINSU
KO AKAN FUSAKUNSU FACE ABUN
DA HARASANSU SUKA GIRBE
MUSU!!!!!?
ALLAH KASA MUGANE.
3/7/17, 11:25 PM - ‪+234 816 717 8586‬: Masha Allah
3/8/17, 6:12 AM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
3/8/17, 8:26 AM - ‪+234 803 771 4227‬: 😂😂😂😂😂

Yesterday he only had N200 in his pocket. He confidently walked into Hilton and made an order of the most expensive meal they had available accompanied by the most expensive drink. After the meals and drinks his bill was N84,750 after which he told the waiter he had no money to pay. The perplexed waiter called the hotel manager who promptly handed him over to the police. On their way to the station he gave the N200 to the officers and was set free. This is what we call financial management. Try it too. All the best!!! 😎😎😎😀😀

Good morning
3/8/17, 10:43 AM - ‪+91 7397 683 053‬: *Follow WWE with videos and latest news from Duta*

Add to group: +917397741261

Forward to your friends❗

Type 👍 LK6 to like this

3/8/17, 2:14 PM - Abdunnasir: <Media omitted>
3/8/17, 9:10 PM - Bbl Cottonou: *🕌WADANNAN SUNE JERIN LACCOCI GUDA 7 DA MALAM YA GABATAR A MASALLACIN MIYETTI, UNGUWAR BOLARI A JIHAR GOMBE.*

🎙Daga Bakin👉🏾 *SHEIKH ABUBAKAR BN MUSTAFA.*
===========================

*{01} FA'IDOJI 100 DAGA SURATU YUSUF. 001.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/18861
---------------------------------------------------

*{02} FA'IDOJI 100 DAGA SURATU YUSUF. 002.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/s/18864
---------------------------------------------------

*{03} FA'IDOJI 100 DAGA SURATU YUSUF. 003.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/18869
---------------------------------------------------

*{04} FA'IDOJI 100 DAGA SURATU YUSUF. 004.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/18870
--------------------------------------------------

*{05}JARIRI A MUSULUNCI. 001.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/18871
---------------------------------------------------

*{06}JARIRI A MUSULUNCI. 002.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/18875
--------------------------------------------------

*{07}BISMILLAH.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/18876
-------------------------------------------------

*🎙Darulfikr.com= Takuce domin Yada Sunnah.*

*©Copy right= Majlisin Sunnah.*
www.facebook.com/majlisinsunnah
3/9/17
, 12:29 AM - ‪+234 806 973 6622‬: BARKA DA DARE. 1. Ka rika bibiyar da Istighfari (wani bayan wani) domin shi Istigfari yana wanke zunubai, kuma yana bude kofofin arziki.
2. Ka rika tuna cewar duk kalmomin da zaka furta (ayau har gobe, har karshen rayuwarka) to fa Mala'iku suna rubutawa. Daga dan uwanku MUSTAPHA BALA (( Dan aljannah ))
3/9/17, 7:50 AM - Alfanuuuuuu: *🕌WADANNAN SUNE JERIN LACCOCI GUDA 7 DA MALAM YA GABATAR A MASALLACIN MIYETTI, UNGUWAR BOLARI A JIHAR GOMBE.*

🎙Daga Bakin👉🏾 *SHEIKH ABUBAKAR BN MUSTAFA.*
===========================

*{01} FA'IDOJI 100 DAGA SURATU YUSUF. 001.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/18861
---------------------------------------------------

*{02} FA'IDOJI 100 DAGA SURATU YUSUF. 002.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/s/18864
---------------------------------------------------

*{03} FA'IDOJI 100 DAGA SURATU YUSUF. 003.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/18869
---------------------------------------------------

*{04} FA'IDOJI 100 DAGA SURATU YUSUF. 004.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/18870
--------------------------------------------------

*{05}JARIRI A MUSULUNCI. 001.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/18871
---------------------------------------------------

*{06}JARIRI A MUSULUNCI. 002.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/18875
--------------------------------------------------

*{07}BISMILLAH.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/18876
-------------------------------------------------

*🎙Darulfikr.com= Takuce domin Yada Sunnah.*

*©Copy right= Majlisin Sunnah.*
www.facebook.com/majlisinsunnah
3/9/17
, 8:17 AM - ‪+234 903 491 5443‬ left
3/9/17, 8:38 AM - Alfanuuuuuu: http://global-4-lvs-turing.opera-mini.net/hz06-06-07/17679/1/-1/cdn.shopify.com/v=1378484111/30f2e935dacd03dc893ed32e464a2854c3d7a7b3/zimbabwe-banknotes-100-trillion-dollars-back_grande.jpeg
3/9/17, 7:41 PM - Alfanuuuuuu: [3/5, 9:46 PM] ‪+234 809 510 5400‬: ALLAH YA JIKAN MALAM SA'ADU ZUNGUR
(1915-1958)
A "AREWA JAMHURIYA"
YANA CEWA:

1 "Babu shakka yan kudu zasu hau,
Dokin mulkin nigeria.

2 In ko 'yan kudu sunka hau,
Babu dadi dada kowa zaisha sai wuya!

3 A arewa zumunta ta mutu,
Sai qarya sai sharholiya!

4 Chamfe-chafe da tsibbace-tsibbacen,
Malaman qarya 'yan damfara.

5 Jahilci yaci lakarmu duk,
Ya sa mana sarqa har wuya.

6 Ya sa mana ankwa har wuya,
Ya daure kafafuwanmu da tsarkiya!

7 Bakunanmu yasa taqunqumi,
Ba zalaqa sai sharholiya!

8 Wagga al-umma me zatayo!
A cikin zarafofin duniya.

9 Kai bahaushe bayi da zuciya!
Za yi sha kunya nan duniya!

10 Mudai hakkinmu gaya muku,
Ko ku karba ko kuyi dariya!

11 Dariyarku takan zama kuka gaba,
Da nadamar mai kin gaskiya.

12 Gaskiya bata neman ado,

Ko na zaqin muryar zabiya.

13 Qaryane mai launi bakwai,

Ga fari da baki ga rawaya,

14 Toka-toka da ja sun garwaya".

Lokacin da yake wannan maganar wasu shirme
suke ganin hakan amma yanzu gata a fili kamar
rana! Allah ya taimakemu
[3/6, 10:50 AM] ‪+966 50 840 2066‬: LABARAI A TAKAICE

*Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya kira tsohon Shugaban Kasa, Cif Olusegun Obasanjo ta wayar tarho daga birnin London don taya shi murna cikarsa shekaru 80 a duniya.

*Shugaba Buhari ya bayyana wa Cif Obasanjo cewa wannan wata dama ce da za a tuna irin gagarumar gudunmawa da Obasanjo ya rayu yana bayarwa don ci gaba da dorewar kasar nan, da dangantaka mai dorewa a fadin nahiyar Afrika dama duniya baki daya.

*Haka, Shugaba Buhari ya tunawa Shugaba Obasanjo cewa irin su da suka yi aiki a karkashin sa a bangarori da dama, za su tuna cewa shi mutum ne haziki kuma mai kaifin tunani.

*Kazalika a wajen bude wani katafaren masallaci a garin Abekuta, wani Basarake daga yankin yarbawa Alaafin na Oyo, Oba Lamidi Adeyemi, yayi kira ga shugaba Obasanjo da ya karbi addinin musulunci.

*Shima Shugaban Izalar Naijeriya Sheik Abdullahi Bala Lau, kira yayi ga Obasanjon tare da karfafa masa Gwuiwa akan karban addinin musulunci a matsayin addinin tsira.

*Jam'iyyar PDPn bangaren Makarfi ta karyata rade-radin da ake ta yadawa wai ta na kokarin kafa wata sabuwar jam'iyyar.

*Kakakin jam'iyar PDP na bangaren Makarfi Dayo Adeyeye yace ba gaskiya bace wai wasunsu na kokarin kafa wata sabuwar jam'iyya mai suna APDP.

*Tawagar kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya ta isa birnin Maidugurin na Najeriya a wani bangare na ziyar da suke a yankin Tafkin Chadi domin ganin irin barnar da rikicin Boko Haram ya haifar.

*Al'ummar Nijar mazauna Najeriya sun wa shugaba Muhammadu Buhari addu'o'in neman lafiya, a birnin Legas.

*A yayin addu'ar, mahalarta wadanda suka hada da manyan malamai da sauran mutane sun sauke Alqur'ani mai tsarki kan lafiyar shugaban da nema wa kasashen biyu zaman lafiya da bunkasar arziki.

*Fadar gwamnatin Amurka ta White House ta bukaci Majalisar Wakilan Amurka ta bincika domin gano ko gwamnatin Barack Obama da ta shude ta yi amfani da ikonta ta hanyar da ba ta dace ba a lokacin yakin neman zaben shugaban kasar da aka yi a bara.

*Matakin ya biyo bayan zarge-zargen da shugaban kasar na yanzu, Mista Donald Trump, ya yi ne cewa an yi satar tatsar bayanan sadarwar wayoyinsa gabanin zaben.

Ibrahim Baba Suleiman
Jibwis Social Media
07/Jumada Awwal/1438
06/March/2017
[3/7, 1:06 PM] Who Is: أرجوكم إخواني الإهتمام والنشر فالموضوع خطير جداً لقد اصبح آباءنا وأمهاتنا أبناؤنا يأخذون دينهم من القنوات الشيعية.
إهتموا حتى ﻻيسألنا الله عز وجل عن ضياع أهل السنة.
حملة حذف قنوات الروافض الشيعة من بيوتنا. أرسلها لتصل لأكثر المسلمين. لو أرسلتها لجميع من لديك، سوف تعم جميع المسلمين بإذن الله في وقت 🕓 وجيز ؟؟
يسبون أصحاب نبيك وزوجاته الطاهرات في قنواتهم ونحن متمسكون بها ؟؟
مهم جداً حذفها من الرسيبتور .. وهذه قائمة القنوات الشيعية الرافضية:
❌ المنار ✂قناة شيعية
❌ أنوار ✂ قناة شيعية
❌ الأنوار ✂ قناة شيعية
❌المعارف ✂ قناة شيعية
❌الزهراء ✂قناة شيعية
❌ أهل البيت ✂ قناة شيعية
❌ الكوثر ✂ قناة شيعية
❌ فورتين ✂ قناة شيعية
❌ الإيمان ✂ قناة شيعية
❌ الغدير ✂ قناة شيعية
❌ الدعاء ✂ قناة شيعية
❌ المهدي ✂ قناة شيعية
❌ العالم ✂ قناة شيعية
❌ الفيحاء ✂ قناة شيعية
❌ الثقلين ✂ قناة شيعية
❌ الأوحد ✂ قناة شيعية
❌ الفرات ✂ قناة شيعية
❌ بلادي ✂ قناة شيعية
❌ العراقية ✂ قناة شيعية
❌ المسار ✂ قناة شيعية
❌ الفرقان ✂ قناة شيعية
❌ آفاق ✂ قناة شيعية
❌ كربلاء ✂ قناة شيعية
❌ قناة الميادين✂ قناة شيعية
❌ الأفلام الإيرانية قناة شيعية
❌ طه للأطفال ✂ قناة شيعية
❌ هدهد ✂ قناة شيعية
للعلم إذا حذفتها فهم يعرفون ..❗ تقول كيف؟ أنا أقولك كيف: يشاهدون أن نسبة الترددات التي إستقبلها 📡 المشاهدون تقلصت ونقصت ؟ وبذلك تخسر القناة الكثير من الإعلانات وتغلق بإذن الله. لا تخزن الرسالة بهاتفك أنشرها إن كانت عائشة وحفصة أمك ...
ليس فقط دفاعاً عن السنة . بل عن عرض رسول الله صلى الله عليه وسلم وصحابته رضي الله عنهم اجمعين.
[3/8, 10:45 AM] ‪+966 50 840 2066‬: *LABARAI* *A* *TAKAICE*

*An rantsar da Jostis Walter Nkanu Onneghen a matsayin babban jojin Najeriya na 17 bayan tantnace shi da majalisar dattawan Najeriya ta yi.

*A bisa tanadin doka bayan wannan tantancewa shugaban kasa kan jagoranci rantsar da babban jojin.

*Mukaddashin shugaban Najeriya Farfesa Yemi Osinbajo ne ya rantsar da sabon jojin da ya fito daga kudu maso kudancin Najeriya.

*Onneghen wanda ya biyo bayan Jostis Mahmud Muhammad da ya yi ritaya a bara, na da kimanin shekaru 4 a aiki kafin ya yi ritaya a 2021 a yayin da zai cika shekaru 70 a duniya. Manyan alkalan Najeriya kan yi ritaya bayan cika shekaru 70 a duniya.

*A larabar nan aiyukan filin jirgin saman babban birnin Najeriya Abuja za su koma Kaduna ,don gudanar kwaskwarimar filin na Abuja da zai fi yawa a tsawon makonni 6.

*Tuni har filin jirgin Abujan mai lakabin "NMAMDI AZIKWE" ya fara zama shara-shara don yadda ma'aikata ke kaura zuwa Kaduna.

*Tsohon mataimakin shugaban Najeriya Atiku Abubakar ya ba da shawarin a hade wassu jihohi da wassu don inganta harkar kudin shiga.

*Atiku ya ce wassu jihohin ba za su iya tabuka komai ba matukar an dauke kudin da a ka bayarwa daga gwamnatin taraiya.

*Wannan shawarin dai ya dade a fagen siyasar Najeriya tsakanin wadanda ke ganin ba ribar amfani da gwamnatin tsakiya "TARAIYA' da komawa kan tsarin "JAMHURIYA" inda yankuna ko jihohi ke da 'yancin gashin kai kan wassu lamuran yankunan su.

*Hukumomin kasar Malaysia sun sanar da cewa sun dakile yunkurin hallaka sarki Salman bn Abdul'azeez na kasar Saudiyya a lokacin da ya kai ziyara kasar a baya-bayan nan.

*Sufeton 'yan sandan kasar Khalid Abu Bakar shi ne ya sanar da hakan, ya kara da cewa gabannin kawo ziyarar, 'yan sanda sun cafke wasu mutane bakwai, cikin su har da wasu 'yan tawaye na kabilar Houthi a kasar Yemen.

*Ibrahim* *Baba* *Suleiman*
*Jibwis* *Social* *Media*
09/Jumada Awwal/1438
08/March/2017
[3/8, 8:21 PM] ‪+234 810 009 3569‬: 💠 *لا تنس صيامَ يوم الخميس و الأثنين.*

🌴 عَنْ عائشة أم المؤمنين رَضِيَ اللَّهُ عَنْهَا قالت : *كانَ النَّبيﷺَُّ يتحرَّى صومَ الاثنينِ والخَميسِ.*
🔖المحدث: الألباني رحمه الله - المصدر: صحيح الترمذي رحمه الله - الصفحة أو الرقم: ٧٤٥
📌خلاصة حكم المحدث: صحيح.

🌴 عَنْ أَبِي سعيد الخدري رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُ عَنْ النبيِِّّ ﷺ قال : *من صام يومًا في سبيلِ اللهِ ، باعدَ اللهُ وجهَهُ عن النَّارِ سبعينَ خريفًا*
📌 رواه مسلم رحمه الله.

🌴 عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُ عَنْ النبيِِّّ ﷺ قال: *تُعرَضُ الأعمالُ يومَ الاثنينِ والخميسِ فأحبُّ أن يُعرَضَ عملي وأنا صائمٌ.*
🔖المحدث: الألباني رحمه الله - المصدر: صحيح الترمذي رحمه الله - الصفحة أو الرقم: ٧٤٧
📌خلاصة حكم المحدث: صحيح

🌴 عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُ عَنْ النبيِِّّ ﷺ قال : *في الجنّة ثمانية أبواب، فيها باب يُسمى الريّان، لا يدخله إلا الصائمون.*
📌رواه البخاري رحمه الله في صحيحه.

📍وزاد النسائي رحمه الله : *فإذا دخل آخرهم أُغلق، من دخل فيه شرب، ومن شرب لم يظمأ أبداً.*

🌕 *فضل السحور.*

🌴 عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُ عَنْ النبيِِّّ ﷺ قال : *تسحَّروا، فإن في السَّحورِ بركةً .*
📌 متفق عليه.

🌴 عَنْ عبدالله بن عمر رَضِيَ اللَّهُ عَنْهَماعَنْ النبيِِّّ ﷺ قال : *إنَّ اللهَ وملائكتَه يُصلُّونَ على الْمُتَسَحِّرينَ*
🔖المحدث: الألباني رحمه الله - المصدر: السلسلة الصحيحة - الصفحة أو الرقم: ٣٤٠٩
📌خلاصة حكم المحدث: رجاله ثقات

☄ *أفضل ما يتسحر به المؤمن هو التمر*

🌴 عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُ عَنْ النبيِِّّ ﷺ قال : *نِعمَ سحورُ المؤمنِ التَّمرُ*
🔖المحدث: الألباني رحمه الله - المصدر: صحيح أبي داود رحمه الله - الصفحة أو الرقم: ٢٣٤٥
📌خلاصة حكم المحدث: صحيح

⭐ *الدعاء عند الإفطار.*

🌴 عَنْ عبدالله بن عمر رَضِيَ اللَّهُ عَنْهَما قال : *كان النبيُّ ﷺ إذا أَفْطَرَ قال : ذهب الظمأُ، وابْتَلَّتِ العروقُ، وثبت الأجرُ – إن شاء اللهُ -*
🔖المحدث: الألباني رحمه الله - المصدر: تخريج مشكاة المصابيح - الصفحة أو الرقم: ١٩٣٤
📌خلاصة حكم المحدث: إسناده حسن
[3/9, 7:30 PM] AbuuMusa Abdull Almaaliky: *🕌WADANNAN SUNE JERIN LACCOCI GUDA 7 DA MALAM YA GABATAR A MASALLACIN MIYETTI, UNGUWAR BOLARI A JIHAR GOMBE.*

🎙Daga Bakin👉🏾 *SHEIKH ABUBAKAR BN MUSTAFA.*
===========================

*{01} FA'IDOJI 100 DAGA SURATU YUSUF. 001.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/18861
---------------------------------------------------

*{02} FA'IDOJI 100 DAGA SURATU YUSUF. 002.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/s/18864
---------------------------------------------------

*{03} FA'IDOJI 100 DAGA SURATU YUSUF. 003.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/18869
---------------------------------------------------

*{04} FA'IDOJI 100 DAGA SURATU YUSUF. 004.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/18870
--------------------------------------------------

*{05}JARIRI A MUSULUNCI. 001.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/18871
---------------------------------------------------

*{06}JARIRI A MUSULUNCI. 002.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/18875
--------------------------------------------------

*{07}BISMILLAH.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/18876
-------------------------------------------------

*🎙Darulfikr.com= Takuce domin Yada Sunnah.*

*©Copy right= Majlisin Sunnah.*
www.facebook.com/majlisinsunnah
3/9/17
, 7:41 PM - Alfanuuuuuu: مقطع *"شيخ الإسلام بن تيمية والعلامة الإمام الالبانى والتضيق عليهما فى حياتهما ولكن ماذا حدث بعد موتهما..؟"*
لفضيلة الشيخ *"محمد سعيد رسلان"* حفظه الله
يوتيوب: https://youtu.be/X9QFbyxsYlw
فيسبوك: https://fb.com/1254930817908669
*ـــــ ـــــ ـــــ ـــــ ـــــ ـــــ ـــــ ـــــ*
تابعونا على التيليجرام https://t.me/rslan
3/9/17
, 7:41 PM - Alfanuuuuuu: https://m.youtube.com/watch?v=pRbUS7t4n0w
3/9/17
, 7:41 PM - Alfanuuuuuu: https://www.youtube.com/shared?ci=qpqF5SJ5cgI
3/9/17
, 7:41 PM - Alfanuuuuuu: http://viewpure.com/jCmoQq57Kgg?start=0&end=0
3/9/17
, 7:41 PM - Alfanuuuuuu: https://www.youtube.com/shared?ci=Nq9-dZN3j-Q
3/9/17
, 7:41 PM - Alfanuuuuuu: http://viewpure.com/GxEJONF2jeY?start=0&end=0
3/9/17
, 7:41 PM - Alfanuuuuuu: https://www.youtube.com/shared?ci=mfCey63f0RA
3/9/17
, 7:41 PM - Alfanuuuuuu: https://www.youtube.com/shared?ci=TMWH0Y7HxxA
3/9/17
, 7:41 PM - Alfanuuuuuu: https://www.youtube.com/shared?ci=vLp7rceKJjo
3/9/17
, 7:41 PM - Alfanuuuuuu: https://www.youtube.com/shared?ci=6kVcKfqyimY
3/9/17
, 11:10 AM - ‪+91 7397 683 053‬: *How to list all Duta channels and services*

Type: *info

Get details on all Duta's channels and how to subscribe to them‼

Type 👍 XE9 to like this

3/9/17, 11:48 AM - Bbl Cottonou: خطبةٌ بعنوان:أمسِك عليك لسانك
محمد المهنا

❁ ❁ ❁

إنِ الْحَمْدَ لِله، نَحْمَدُهُ وَنَسْتَعِينُهُ وَنَسْتَغْفِرُهُ، ونَعُوذُ بِالله مِنْ شُرُورِ أَنْفُسِنَا وَمِنْ سَيِّئَاتِ أَعْمَالِنَا، مَنْ يَهْدِهِ اللَّهُ فَلا مُضِلَّ لَهُ وَمَنْ يُضْلِلْ فَلا هَادِيَ لَهُ، وَأَشْهَدُ أَنْ لا إِلَهَ إِلا اللَّهُ وَحْدَهُ لا شَرِيكَ لَهُ وَأَنَّ مُحَمَّدًا عَبْدُهُ وَرَسُولُهُ.

‬(يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا اتَّقُوا اللَّهَ حَقَّ تُقَاتِهِ وَلا تَمُوتُنَّ إِلا وأَنْتمْ مُسْلِمُونَ)‪
‬(يَاأَيُّهَا النَّاسُ اتَّقُوا رَبَّكُمُ الَّذِي خَلَقَكُمْ مِنْ نَفْسٍ وَاحِدَةٍ وَخَلَقَ مِنْهَا زَوْجَهَا وَبَثَّ مِنْهُمَا رِجَالاً كَثِيرًا وَنِسَاءً وَاتَّقُوا اللَّهَ الَّذِي تَسَاءَلُونَ بِهِ وَالأرْحَامَ إِنَّ اللَّهَ كَانَ عَلَيْكُمْ رَقِيبًا)‪.

‬(يَاأَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا اتَّقُوا اللَّهَ وَقُولُوا قَوْلاً سَدِيدًايُصْلِحْ لَكُمْ أَعْمَالَكُمْ وَيَغْفِرْ لَكُمْ ذُنُوبَكُمْ وَمَنْ يُطِعِ اللَّهَ وَرَسُولَهُ فَقَدْ فَازَ فَوْزًا عَظِيمًا).

أما بعد أيها المسلمون:
فقد اختص الله الإنسان بالإكرام، وامتن عليه بنعمة البيان، فقال (الرحمن علم القرآن خلق الإنسان علمه البيان).

وفي سورة البلد يبين الله تبارك وتعالى جملةً من نعمه على ابن آدم فيقول وهو أصدق القائلين (ألم نجعل له عينين*ولساناً وشفتين*وهديناه النجدين)

قال الإمام أبو حامدٍ رحمه الله: اعلم أن اللسان من نعم الله العظيمة ولطائف صنعه الغريبة، فإنه صغير الجِرم، عظيم الإحسان أو الجُرم

وصدق فيما قال، فباللسان يوحَّد الله، وبه يُصلَّى على النبي ﷺ وبه تُبايَع اُلحكام، ويتبايع الأنام، وتتم العقود، ويحكم القضاة، وتُستَحَل الفروج، قال ﷺ عن النساء (إِنَّكُمْ أَخَذْتُمُوهُنَّ بِأَمَانِ اللَّهِ وَاسْتَحْلَلْتُمْ فُرُوجَهُنَّ بِكَلِمَةِ اللَّهِ).

ولأهمية هذا الأمر تكاثرت الأدلة من الكتاب والسنة على أهمية ضبط الكلام ووجوب العناية باللسان، بل جعل النبي ﷺ ذلك أهم الأمور فقال لما سأله معاذ فقال يَا رَسُولَ الله أَخبِرنِي بِعَمَلٍ يُدخِلُني الجَنَّةَ وَيُبَاعدني منٍ النار، قَالَ: (لَقَدْ سَأَلْتَ عَنْ عَظِيْمٍ وَإِنَّهُ لَيَسِيْرٌ عَلَى مَنْ يَسَّرَهُ اللهُ تَعَالَى عَلَيْهِ: ثم أخبره بأركان الدين وبعض شعائره ثُمَّ قَالَ: أَلا أُخْبِرُكَ بِرَأْسِ الأَمْرِ وَعَمُودِهِ وَذِرْوَةِ سَنَامِهِ؟ رَأْسُ الأَمْرِ الإِسْلامُ، وَعَمُودُهُ الصَّلاةُ، وَذروَةُ سَنَامِهِ الجِهَادُ. ثُمَّ قَالَ: أَلا أُخبِرُكَ بِملاكِ ذَلِكَ كُلِّهِ؟قُلْتُ:بَلَى يَارَسُولَ اللهِ. فَأَخَذَ النبي ﷺ بِلِسَانِهِ وَقَالَ: كُفَّ عَلَيْكَ هَذَا، فقال معاذ: يانَبِيَّ اللهِ، وَإِنَّا لَمُؤَاخَذُونَ بِمَا نَتَكَلَّمُ بِهِ؟ فَقَالَ: ثَكِلَتْكَ أُمُّكَ يَامُعَاذُ. وَهَلْ يَكُبُّ النَّاسَ فِي النَّارِ عَلَى وُجُوهِهِمْ أَو قَالَ: عَلَى مَنَاخِرِهِمْ، إِلاَّ حَصَائِدُ أَلسِنَتِهِمْ؟)

قال الإمام ابن رجب رحمه الله: هذا يدل على أن كف اللسان وضبطه وحسبه هو أصل الخير كله، وأن من ملك لسانه فقد ملك أمره وأحكمَه وضبَطَه.

والمراد بحصائد الألسنة: جزاء الكلام المحرَّم وعقوباته، فإن الإنسان يزرع بقوله وعمله الحسنات والسيئات ثم يحصد يوم القيامة ما زرع، فمن زرع خيرا حصد الكرامة ومن زرع شراً حصد الندامة.

ولأجل ذلك اشتد فَرَقُ الصالحين وخوفهم من تلك الحصائد، فحزموا أمرهم، وخزنوا ألسنتهم وألجموا أفواههم، وكانوا مع ذلك يحاسبون أنفسهم ويتَّهمون عملهم ويستغفرون مولاهم.

دخل عمر رضي الله عنه على أبي بكر رضي الله عنه وإذا بأبي بكر يجبذ لسانه فقال عمر: مَهْ، غفر الله لك، فقال أبو بكر: هذا الذي أوردني الموارد.
وكان ابن مسعود رضي الله عنه يحلف بالله الذي لا إله إلا هو، ما على الأرض شيءٌ أحوجَ إلى طول سجن من لسان.

أيها المسلمون :
أشد حصائد الألسنة ضرراً وخطراً ما كان من سيء الكلام ذا تعلق بالله وآياته ورسوله ﷺ فإن القليل منه كثير، واليسير فيه عند الله كبير، ولهذا غضب الله تعالى على نفر استهزأوا بالنبي ﷺ وأصحابه وقالوا: ما رأينا مثلَ قُرَّائِنا هؤلاءِ أرغبَ بطونًا ولا أكذبَ ألسُنًا ولا أجبَنَ عندَ اللقاءِ فأنزل الله تعالى قوله: (أَبِاللَّهِ وَءَايَاتِهِ وَرَسُولِهِ كُنْتُمْ تَسْتَهْزِئُونَ * لَا تَعْتَذِرُوا قَدْ كَفَرْتُمْ بَعْدَ إِيمَانِكُمْ) قال ابنُ عمرَ: كأني أنظرُ إلى الرجل "يعني المستهزِئ" متعلقًا بنسعةِ ناقةِ رسولِ اللهِ ﷺ، وإن الحجارةَ لتنكُبُ رجلَيه، وهو يقولُ: يا رسول الله، إنما كنا نخوضُ ونلعبُ. فيقولُ له رسولُ اللهِ ﷺ: أَبِاللَّهِ وَآيَاتِهِ وَرَسُولِهِ كُنْتُمْ تَسْتَهْزِئُونَ؟ ما يلتفتُ إليه وما يزيدُه عليه.

قال عبدالله بن الإمام أحمد: سمع أبي رجلاً يقول: ينزل الله عزّ وجلّ إلى سماء الدنيا بلا زوال ولا انتقال ولا تغير حال، قال: فارتعد أبي، واصفرّ لونه، ولزم يدي، وأمسكته حتى سكن، ثم قال: قف بنا على هذا المتخرّص، فلما حاذاه قال: يا هذا رسول الله أغيَرُ على ربه عزّ وجلّ منك، قل كما قال رسول الله ﷺ.

ولما حدّث الإمام أحمدُ أصحابه عما وقع له في فتنة القول بخلق القرآن لم يستطع أن يكمل الكلام، وقال: لقد احتجوا علىّ بشئ لا يقوى قلبى ولا ينطلق لسانى أن أحكيه.

ومن أجل ذلك ورد النكير الكبير على من أطلق الكلام دون خطام، قال ﷺ (إنَّ العبدَ ليتكلَّمُ بالكلمةِ من سخطِ اللهِ ، لا يُلقي لها بالًا ، يهوي بها في نار جهنَّمَ).

ومما يجب النهي عنه: كثرة الجدل والخصومة، فإنها توغِر الصدر وتُهيْج الغضب وتورث الحقد.
فإن كنت يا عبدالله ممن يكثر الجدل والخصومة فراجع نفسك، قال ﷺ: (أَبغَضُ الرجالِ إلى اللهِ الألَدُّالخَصِمُ) متفق عليه.

ومن آفات اللسان: الفُحش والبذاء، فإنه قبيح مذموم منهي عنه وصاحبه خاطئ ملوم، قال ﷺ (إياكم والفُحش فإن الله لا يحب الفُحش ولا التفحُّش).

قال ابن قدامة رحمه الله: واعلم أن الفحش والبذاء هو التعبير عن الأمور المستقبحة بالعبارات الصريحة، وأكثر ما يكون ذلك في ألفاظ الجماع وما يتعلق به، فإن أهل الخير يتحاشون تلك العبارات ويكنُّون عنها.

ومن أخطر آفات اللسان: الغيبة والنميمة، قال الإمام النووي رحمه الله: اعلم أن هاتين الخصلتين من أقبح القبائح وأكثرها انتشارا في الناس حتى ما يسلم منهما إلا القليل من الناس.

وقال رحمه الله في تعريف الغيبة: هي ذكر المرء بما يكرهه سواء كان ذلك في بدنه أو دينه أو دنياه أو نفسه أو خلْقه، وسواء ذكرتَه باللفظ أو الإشارة أو الرمز.

وقد نقل القرطبي الاتفاق على أن الغيبة من الكبائر لما جاء فيها من الوعيد الشديد في القرآن والسنة
قال الله تعالى: (ولا يغتب بعضكم بعضاً أيحب أحدكم أن يأكل لحم أخيه ميتاً فكرهتموه)
قال ابن عباس: حرم الله الغيبة كما حرم الميتة.

وأما النميمة فهي نقل كلام الناس بعضهم في بعض على جهة الإفساد، وهو من الكبائر، قال المنذري أجمعت الأمة على تحريم النميمة، وأنها من أعظم الذنوب عند الله عز وجل.
قال ﷺ: (لا يدخل الجنة نمام) مُتَّفَقٌ عَلَيْهِ.

وعن ابن عباس رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُ أن رَسُول اللَّهِ ﷺ مرَّ بقبرين، ثم أخبر عن صاحبي القبرين فقال: (إنهما يعذبان، ثم ذكر سبب العذاب فقال: أما أحدهما فكان يمشي بالنميمة) مُتَّفَقٌ عَلَيْهِ

ومما يؤسف له أيها المسلمون: انتشار الغيبة والنميمة بين الناس، حتى صارت كثير من المجالس مرتعاً تؤكل فيه اللحوم وتُنهش فيه الأعراض، واستمرأ الناس ذلك فغاب العاذل وقلّ النكير، مع أنه أمر يغضب الرب ويُكسب الذنب، ويراكم السيئات ويأكل الحسنات، قال ﷺ (أتدرون ما المفلِسُ ؟ قالوا: المفلِسُ فينا من لا درهمَ له ولا متاع. فقال: إنَّ المفلسَ من أمَّتي من يأتي يومَ القيامةِ بصلاةٍ وصيامٍ وزكاةٍ، ويأتي قد ضرب هذا، وشتم هذا، وقذف هذا، وأكل مالَ هذا، فيُعطَى هذا من حسناتِه وهذا من حسناتِه، فإن فَنِيَتْ حسناتُه قبل أن يقضيَ ما عليه، أُخِذ من خطاياهم، فطُرِحت عليه ثمَّ طُرِح في النَّارِ) نسأل الله عفوه وعافيته وهداه.

اللهم اجعلنا هداة مهتدين، موفّقين مسدّدين، وأمِتْنا موحِّدين، واكتبنا مع الشاهدين .. اللهم آمين.

أقول قولي هذا وأستغفر الله لي ولكم ولسائر المسلمين من كل ذنب، فاستغفروه وتوبوا إليه إنه هو الغفور الرحيم.

الخطبة الثانية

الحمد لله رب العالمين، والصلاة والسلام على نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين.

أما بعد أيها المسلمون:
فمما يؤسف له ويؤسى عليه: انتشار اللعن بين كثير من المسلمين، خاصتهم وعامتهم، كبارهم وصغارهم، مع أنه من كبائر الذنوب، ومن أقبح حصائد الألسنة !!

وقد حذَّرنا نبينا ﷺ من اللعن في أحاديث كثيرة، منها قوله ﷺ:
(لعن المؤمن كقتله) متفق عليه.
وقوله: (لا تلاعنوا بلعنة الله، ولا بغضبه) رواه الترمذي وقال حديث حسن صحيح.

وأخبر النبي ﷺ كما في سنن أبي داود بسند حسن: أن الرجل إذا لعن شيئاً بغير حق، فإن اللعنة ترجع إليه. أي أن اللعنة ترجع إلى قائلها.

وروى الطبراني بإسناد جيد عن سلمة بن الأكوع رضي الله عنه قال: كنا إذا رأينا الرجل يلعن أخاه رأينا أن قد أتى باباً من الكبائر.

قال الشيخ ابن باز رحمه الله: لعن المسلم، كبيرةٌ من كبائر الذنوب.

فالواجب علينا جميعاً أن ننكر هذا المنكر وأن نحذِّر منه أشد التحذير.

اللهم اهدنا فيمن هديت، وعافنا فيمن عافيت

اللهم أعِذنا من مظلات الفتن، ما ظهر منها وما بطن.

اللهم أعز الإسلام والمسلمين وأذل الشرك والمشركين وانصر عبادك المؤمنين يا قوي يا عزيز يا متين.

سبحان ربنا رب العزة عما يصفون، وسلام على المرسلين، والحمد لله رب العالمين.
3/10/17, 12:30 AM - Liman Dalliti left
3/9/17, 2:19 PM - ‪+234 806 084 4942‬: M
U
S
H
A Dariya.😅😅😅

Naje wani restaurant ne cin Abinci,bayan an kawo min na fara kenan sai ga wani Alhaji ya shugo shima...yasha babbar riga da wata jaka a hannunsa ya nemi waje ya kame.

Can...sai ga wata mata ta shugo,taje ta durkusa a gabansa tana kuka tana cewa;

Don Allah Alhaji ka taimakeni...mahaifina ne baida lapia,gashi bamu da kudin da zamu kaishi asibiti...

Sai ya bude wannan jakar ya dauko naira miliyan daya ya bata...
Tayi masa godiya ta tafi.

Can....
Sai ga wani mutum shima yazo ya durkusa yace;

Alhaji...
Dan Allah ka taimakeni kamar yadda Allah ya taimake ka...Alhaji,an koreni ne a gidan da nake haya...gashi bani da kudin dazan kama wani gidan...ga iyali...ga kudin makarantar yara.

Sai Alhajin ya bude jaka ya dauko miliyan biyu ya bashi,shima ya tashi ya tafi.

Ina kallon duk abinda yake faruwa...
Sai nima nace bari naje nayi wata Qaryar ko Allah zaisa na sami rabona!!!

Nan take na tashi naje na durkusa a gabansa na fara kuka....
Sai naji wani ya ta6ani yace;

Malam,Dan matsa... Muna SHOOTING FILM NE.

😂😂😂😂😂😂😂😂😂

In Kaine...ko kece ya zakayi? Bt don't 4get to replay me first😜😜
3/9/17, 3:34 PM - Bbl Cottonou: *LECTUREA LECTURE*
🎵🎵🎵🎵🎵🎵🎵

*YAU ALHAMIS INSHA ALLAHU ZA'A GABATAR DA WANNAN LECTURE.*

Masu Gabatarwa👇🏼
🔹🔹🔹🔹🔹🔹🔹

1. *Dr. Abdulkadir Kabara*
2. *Sheikh Ali Yunus*
3. *Sheikh Abubakar Abdussalam (Baban Gwale)*

Gurun da za'a gabatar 👇🏼

*MAKARANTAR MALAM NA SORO BAYAN GIDAN TSOHON CHAIRMAN NA GWALE ABBAS SANI ABBAS.*

*Mai Gayyata Sheikh Abubakar Abdussalam (Baban Gwale)*

*Allah ta'ala ya bada ikon halarta ameen.*
3/9/17, 3:47 PM - Bbl Cottonou: مبرووووووووك مبروووووك. مبرووووووووك مبروووووووك 🌹 - مبرووووووووك مبروووووك. مبرووووووووك مبروووووووك 🌹
😍😍😍😍😍😍😍😍😍😍😍😍
خبر عاجل ولله الحمد

تم إكتمال موقع محمد ( رسول الله ) صلى الله عليه وسلم :- بكل لغات العالم
" أنشر الموقع للعالم حتى تكون قد بلغت "
بلغك الله جنته . .

http://www.rasoulallah.net

الا يستحق منك ان تشارك في نشر موقع اشڕف خلق الله عليه الصلاة والسلام كل يوم ننشر ونعلن عن مواقع عادية كيف بموقع خاص برسول الله صلى الله عليه وسلم
_________________
عدد الزائرين تجاوز 140 مليون زائر ولله الحمد
ارسلها لعلك تكون من بينهم ويشفع الحبيب محمد
لك يوم القيامة لعلها تكفر عن ذنوبك
الله لايحرمنا واياكم الاجر والمثوبة

افضل رساله ثلاثة مواضيع عظيمة وجميلة جداً والحمد لله أنها وصلتني

الموضوع الأول: فعلاً إبداع
كل ما عليك تختار الصورة إلي تعجبك وشوف العجب
http://t.co/idU7JZal

الموضوع الثاني:
تفسير القرآن بلمسة واحدة كل سورة على حده

http://t.co/38naBRB2

الموضوع الثالث:
‏​​اضغط على أي اسم من أسماء الصحابة يطلع لك قصته روووعه
http://t.co/CiNKDQ2C

احتفظ بهذا العمل في الملاحظات أو في أي مكان بعيد عن الإلتغاء
وأهده لكل القائمة لديك فهو عمل عظيم ..

ضعوها في المفضله لديكم واسمع كل يوم حلقه لعلها تغير حياتك الى الافضل
[ كيف تتلذذ بالصلاة ] ..
برنامج غير صلاة المشاهدين .. ~
90 % من مشاهدين البرنامج تغيرت صلواتهم
ويعود الفضل بعد الله سبحانه لهذا البرنامج .. للشيخ[ مشاري الخراز ]
تم جمع جميع الحلقات
الحلقة 1 http://cutt.us/or6W
الحلقة 2 http://cutt.us/S1h5
الحلقة 3 http://cutt.us/FbSY
الحلقة 4 http://cutt.us/eNES
الحلقة 5 http://cutt.us/YWCR
الحلقة 6 http://cutt.us/6h0E
الحلقة 7 http://cutt.us/uSSK
الحلقة 8 http://cutt.us/BqkF
الحلقة 9 http://cutt.us/axv2
الحلقة 10 http://cutt.us/IOm1
الحلقة 11 http://cutt.us/R3fk
الحلقة 12 http://cutt.us/8SYo
الحلقة 13 http://cutt.us/M3sN
الحلقة 14 http://cutt.us/bket
الحلقة 15 http://cutt.us/yTM5
الحلقة 16 http://cutt.us/icWc
الحلقة 17 http://cutt.us/3Y9M
الحلقة 18 http://cutt.us/SOzM
الحلقة 19 http://cutt.us/jYh2
الحلقة 20 http://cutt.us/hfW
الحلقة 21 http://cutt.us/DsmH
الحلقة 22 http://cutt.us/AJRM
الحلقة 23 http://cutt.us/g6fw
الحلقة 24 http://cutt.us/IWzx
الحلقة 25 http://cutt.us/EJnq
الحلقة 26 http://cutt.us/jH13
الحلقة 27 http://cutt.us/ktQw
الحلقة 28 http://cutt.us/IWRG
الحلقة 29 http://cutt.us/EcMM
الحلقة 30 http://cutt.us/iOFL

😍اللي عنده جروب ينشرها .
وكل نيته انه يأخذ الأجر ويعتبرها صدقه جاريه لوجه الله
هذا رابط قرأن يتلى 24 دساعه ،
http://t.co/lNGX0bh4ev
‏​‏​‏​‏​‏​‏​‏​‏​تخيل تموت ،
وانت مرسل القران ، مابياخذ منك :)
٢٥ ثان❗🔲A.Mﻻتهملوهاوالله روعه
إلي يستحي ينشر القران ﻻ يتكلم عن الجرأه لأنه في خمس دقايق ‏ ‏ ‏ ‏ ‏ ‏ ‏ ممكن توصل لمليون شخص حتى وأنت بقبرك . لكم مثل أجر من نشرهـ
سورهُ البقرة كامله
" ربي اجعلها شاهدهً لي "

عبدالرحمن السديس
ـ http://rb2.in/6K1
سعود الشريم
ـ http://rb2.in/6K2
عبدالباسط عبدالصمد
ـ http://rb2.in/5Mh
محمد المنشاوي
ـ http://rb2.in/7zB
ماهر المعيقلي
ـ http://rb2.in/7zC
ادريس ابكر
ـ http://rb2.in/5Tg
عبدالله الجهني
ـ http://rb2.in/7zD
محمد المحيسني
ـ http://rb2.in/7zE
ياسر الدوسري
ـ http://rb2.in/7zF
ناصر القطامي
ـ http://rb2.in/7zG
محمد ايوب
ـ http://rb2.in/7zI
عبدالولي الاركاني
ـ http://rb2.in/7zJ
احمد العجمي
ـ http://rb2.in/7zK
مشاري العفاسي
ـ http://rb2.in/7zL
سعد الغامدي
ـ http://rb2.in/7zM
ابو بكر الشاطري
ـ http://rb2.in/7zN.


نصيحةأخوية: استمر في ارسالھا فهي صدقة جارية ليوم القيامة إن شاء الله وجزا الله خيراً لمن ينشرهاويساعد على نشره
3/9/17, 7:08 PM - ‪+234 805 386 6170‬: NASIHA
Zauna da jama'a lafiya domin watarana sune zasuyi rakiyarka ixuwa maqabarta.
3/9/17, 7:09 PM - ‪+234 805 386 6170‬: SHAWARA 2

Ka yi aikin kirki, domin duniya ba matabbata ba ce.
3/9/17, 7:09 PM - ‪+234 805 386 6170‬: SHAWARA 3
Don Allah kar a hada kai da kai a zalunci wani.
3/9/17, 7:10 PM - ‪+234 805 386 6170‬: SHAWARA 4
Ka tsaya a kan gaskiya, duk rintsi duk wahala.
3/9/17, 7:10 PM - ‪+234 805 386 6170‬: SHAWARA 5
In ka ga wasu suna husuma, yi iya bakin qoqarinka ka sasanta, sai dai fa in abin ya fi qarfinka.
3/9/17, 9:36 PM - NA'IBIN SUNNAH: DA AUREN KI
ki ke pita da gyale mai nuna jiki tare da caba kwalliya mai daukar hankali.....
3/9/17, 9:36 PM - NA'IBIN SUNNAH: DA AUREN KI
ki ke pita da matsattsun kaya tare da shafa turare mai jan hankali......
3/9/17, 9:36 PM - NA'IBIN SUNNAH: DA AUREN KI
ki ke hira da dan acaba, taxi driver, direban gida, motar haya da makamantan su......
3/9/17, 9:36 PM - NA'IBIN SUNNAH: DA AUREN KI
Ki ke leken waje ba mayafi ba hijabi har ki ke daga murya kina hira da mokwafta ko qawaye da sauran su.....
3/9/17, 9:36 PM - NA'IBIN SUNNAH: DA AUREN KI
Ki ke bayyana siffar jikin ki ta rashin sanya hijabi a gaban abokin miji, almajiri, mai aiki namiji , dan aike da duk wanda ba muharramin ki ba
3/9/17, 9:37 PM - NA'IBIN SUNNAH: DA AUREN KI
Jaruman film suke burge ki ko mawaqa maxa ko malamin makaranta ko wani dan ma'aikatar ku da duk wanda ba muharramin ki ba......
3/9/17, 9:37 PM - NA'IBIN SUNNAH: DAN HAKA
ki natsu ki yi tunani ki gyara da kanki ki yi ma kan ki hisabi ki gyara auren ki ta yadda Allah xai albarkace auren ki! Allah ya sa mu dace ameen
3/9/17, 9:39 PM - ‪+234 803 771 4227‬: http://www.vanguardngr.com/2017/03/breaking-president-buhari-coming-back-tomorrow/
3/9/17
, 9:39 PM - ‪+234 816 073 6213‬: Ameen malam
3/9/17, 10:06 PM - ‪+234 803 771 4227‬: <Media omitted>
3/9/17, 10:09 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Mashaallah
3/9/17, 10:09 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Allah ya dawo mana dashi lafiya
3/9/17, 10:09 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Ameen
3/9/17, 10:14 PM - Fakawa: Ameeeeeesnnn
3/9/17, 10:16 PM - ‪+234 803 690 8439‬: .STATE HOUSE PRESS RELEASE

PRESIDENT BUHARI EXPECTED BACK FRIDAY

President Muhammadu Buhari is expected to return to the country tomorrow, Friday March 10, 2017.

The President left the country on January 19, 2017 for a vacation, during which he had routine medical check-ups. The holiday was extended based on doctors' recommendation for further tests and rest.

President Buhari expresses appreciation to teeming Nigerians from across the country, and beyond, who had prayed fervently for him, and also sent their good wishes.

FEMI ADESINA
Special Adviser to the President
(Media and Publicity)
March 9, 2017.
3/9/17, 10:16 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
3/9/17, 10:23 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
3/9/17, 10:35 PM - Fakawa: Jamaar wannan zaurennamu gobe ne in allah yasu shugaban mu yadawo yanzaure akwai babban walima takyautan katittika Insha allahu jamaa
3/10/17, 7:04 AM - Bbl Cottonou: - copied 👇🏾✍🏾

'Yan uwa Dalibai kuyi Hakuri, zamu 'dan duba wasu maganganu da shugaban Malamai na Izala mai helkwata a jos ta jihar Lagos, Mal. Dalhat Hakimi yayi akan Shugaba Sheikh Bala Lau, wani lokacin yin shiru din yakan haifar da matsala.

Da farko dai muna so mu tabbatar muku cewa Mal. Dalhat yana kwantara karya a cikin wa'azin sa.

-Yace wai Sheikh Bala Lau ba'a gayyace shi wajen Bude Masallacin da Shugaba Obasanjo ya bada fili wasu musulmai suka gina a harabar inda ya gina library ba a Abekuta.

Amsa: Ga hoton Invitation da aka turawa Sheikh Bala Lau, ga wadanda zasu iya karantawa sai su duba su gani. Kuma Sheikh Lau a high table ma ya zauna, domin girmamawa, ba kamar yadda shehun su yaje aure gidan Atiku kuma ya zauna a kasa a can gefe ba. Kunga Malam ya kwantara karya kuma da rawani a kansa.

Na Biyu Mal. Dalha yace wai Sheikh Bala Lau yace An bashi wannan masallacin da aka gina.

Amsa: Babu inda Sheikh Bala Lau yace an bashi masallaci, in akwai hoton murya na audio ko video inda Sheikh Lau ya fadi haka sai a 'dora a facebook kowa yaji, in kuwa babu to Mal. Ya sake kwatara karya kuma da rawani a kansa.

Na uku: Mal. Dalha yace wai Sheikh Bala Lau yaje wajen da za'a karanta Salatil Fatihi.

Amsa: Sheikh Lau yaje wajen ne a matsayinsa na mai wa'azi, kuma yayi wa'azi, domin 'yan jaridu sun ruwaito yana Karfafa Obasanjo akan ya shiga addinin musulunci, kunga kuwa inda Allah yaso sai ya karbi addinin musulunci, ashe zuwansa wajen yayi amfani kenan a matsayinsa na mai wa'azi.

Kai kuwa Mal. Dalha a shekarar 2013 'African Music Clasic' sun gayyaci Sheikh Yusuf Sambo zuwa Lagos domin su bashi award na best malami of the year kuma yaje, kai sheikh Dalha kai ka raka shi inda akayi sharholiyya a gabanku har da mata tsirara tare da manyan mawakan kudu aka bada award, har da na sarauniyar kyau amma da yake akwai son zuciya a tare daku, sai kuka dinga cewa ansamu gagarumar nasara.

Mal. Dalha a kwanakin baya Shugaban gudanarwa ya kwashi manyan Maluma da rawani akan su akaje wajen Speaker Dogara akayi zama harda hotuna, tunda kuna maganar Sheikh Lau ya amsa gayyatar wanda ba musulmi ba, shin wannan zuwan da kukayi shi halastacce ne, na sheikh Bala Lau ne ya haramta a tsarin ku?

A gwamnatin baya da ta wuce munga waziri sidikin da Tsohon Shugaba Jonathan a fadar shugaban kasa, shin wannan ma halastacce ne na sheikh Lau ne ya haramta?

Muna kira kullum ga masu wa'azi da su dinga tsayawa iya gonar su, su daina mi'ka suna wuce mayafinsu, aikin wa'azi shine karantawa daga littafin Allah da manzonsa, ba'a san mai wa'azi da hassada da bakin ciki ba, wannan hali yakan jefa mai wa'azi ga halaka.

Sheikh Bala Lau baya kiran wani dan yaci zarafin sa a wajen wa'azi, hasali ma doka ya kafa babu wani mai wa'azi wanda zai yi ta ambaton wasu masu wa'azi yana cin mutuncin su a mimbarin wa'azi, sai dai in wasu masu wa'azi sunyi ta karerayi a mimbarin su, abun yayi yawa a saka mutum daya ya warware kullin da sukayi na karerayi, dan haka masu wa'azi aji tsoron Allah a tuna akwai ranar hisabi.

Allah yasa mu dace.

www.facebook.com/jibwisnigeria
3/10/17
, 7:25 AM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
3/10/17, 7:57 AM - ‪+234 803 771 4227‬: LIVE FROM KADUNA
President Muhammadu Buhari just arrived. He is now coming down from the plane waiving and greeting his well wishers
3/10/17, 8:19 AM - ‪+234 803 771 4227‬: <Media omitted>
3/10/17, 8:39 AM - ‪+234 812 724 6940‬: "But as for him who feared standing before his Lord and restrained himself from impure evil desires and lusts. Verily, Paradise will be his abode". Q79: 40-41. May Allah continue to guide us.
Barka da Jummaa.
3/10/17, 8:46 AM - ‪+234 806 250 3478‬: Allah ya saka da Alkhairi
3/10/17, 8:46 AM - ‪+234 806 250 3478‬: Mungode
3/10/17, 8:50 AM - NA'IBIN SUNNAH: Amin
3/10/17, 2:33 PM - Alfanuuuuuu: Malam Baballe duk da ka ce kopi ka yi, àmma ba zà mu kàsa gòdé maka ba:
- copied 👇🏾✍🏾

'Yan uwa Dalibai kuyi Hakuri, zamu 'dan duba wasu maganganu da shugaban Malamai na Izala mai helkwata a jos ta jihar Lagos, Mal. Dalhat Hakimi yayi akan Shugaba Sheikh Bala Lau, wani lokacin yin shiru din yakan haifar da matsala.

Da farko dai muna so mu tabbatar muku cewa Mal. Dalhat yana kwantara karya a cikin wa'azin sa.

-Yace wai Sheikh Bala Lau ba'a gayyace shi wajen Bude Masallacin da Shugaba Obasanjo ya bada fili wasu musulmai suka gina a harabar inda ya gina library ba a Abekuta.

Amsa: Ga hoton Invitation da aka turawa Sheikh Bala Lau, ga wadanda zasu iya karantawa sai su duba su gani. Kuma Sheikh Lau a high table ma ya zauna, domin girmamawa, ba kamar yadda shehun su yaje aure gidan Atiku kuma ya zauna a kasa a can gefe ba. Kunga Malam ya kwantara karya kuma da rawani a kansa.

Na Biyu Mal. Dalha yace wai Sheikh Bala Lau yace An bashi wannan masallacin da aka gina.

Amsa: Babu inda Sheikh Bala Lau yace an bashi masallaci, in akwai hoton murya na audio ko video inda Sheikh Lau ya fadi haka sai a 'dora a facebook kowa yaji, in kuwa babu to Mal. Ya sake kwatara karya kuma da rawani a kansa.

Na uku: Mal. Dalha yace wai Sheikh Bala Lau yaje wajen da za'a karanta Salatil Fatihi.

Amsa: Sheikh Lau yaje wajen ne a matsayinsa na mai wa'azi, kuma yayi wa'azi, domin 'yan jaridu sun ruwaito yana Karfafa Obasanjo akan ya shiga addinin musulunci, kunga kuwa inda Allah yaso sai ya karbi addinin musulunci, ashe zuwansa wajen yayi amfani kenan a matsayinsa na mai wa'azi.

Kai kuwa Mal. Dalha a shekarar 2013 'African Music Clasic' sun gayyaci Sheikh Yusuf Sambo zuwa Lagos domin su bashi award na best malami of the year kuma yaje, kai sheikh Dalha kai ka raka shi inda akayi sharholiyya a gabanku har da mata tsirara tare da manyan mawakan kudu aka bada award, har da na sarauniyar kyau amma da yake akwai son zuciya a tare daku, sai kuka dinga cewa ansamu gagarumar nasara.

Mal. Dalha a kwanakin baya Shugaban gudanarwa ya kwashi manyan Maluma da rawani akan su akaje wajen Speaker Dogara akayi zama harda hotuna, tunda kuna maganar Sheikh Lau ya amsa gayyatar wanda ba musulmi ba, shin wannan zuwan da kukayi shi halastacce ne, na sheikh Bala Lau ne ya haramta a tsarin ku?

A gwamnatin baya da ta wuce munga waziri sidikin da Tsohon Shugaba Jonathan a fadar shugaban kasa, shin wannan ma halastacce ne na sheikh Lau ne ya haramta?

Muna kira kullum ga masu wa'azi da su dinga tsayawa iya gonar su, su daina mi'ka suna wuce mayafinsu, aikin wa'azi shine karantawa daga littafin Allah da manzonsa, ba'a san mai wa'azi da hassada da bakin ciki ba, wannan hali yakan jefa mai wa'azi ga halaka.

Sheikh Bala Lau baya kiran wani dan yaci zarafin sa a wajen wa'azi, hasali ma doka ya kafa babu wani mai wa'azi wanda zai yi ta ambaton wasu masu wa'azi yana cin mutuncin su a mimbarin wa'azi, sai dai in wasu masu wa'azi sunyi ta karerayi a mimbarin su, abun yayi yawa a saka mutum daya ya warware kullin da sukayi na karerayi, dan haka masu wa'azi aji tsoron Allah a tuna akwai ranar hisabi.

Allah yasa mu dace.

www.facebook.com/jibwisnigeria
3/10/17
, 8:56 AM - ‪+234 902 557 7653‬: Amin summa a amin
3/10/17, 9:09 AM - ‪+234 814 384 5062‬: BBC Hausa | Shugaba Buhari zai koma Nigeria bayan hutun jinya - http://www.bbc.com/hausa/39225982?ocid=wshausa.chat-apps.in-app-msg.whatsapp.trial.link1_.auin
3/10/17
, 4:54 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
3/10/17, 4:54 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
3/10/17, 4:54 PM - Alfanuuuuuu: http://www.bbc.com/hausa/labarai-39223503
10 Maris 2017
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce yana samun sauki
sosai kan rashin lafiyar da ke damunsa, "amma watakila nan da
makonni kadan masu zuwan zan koma asibiti".
Ya bayyana haka ne a jawabin da ya yi wa 'yan kasar a fadarsa da
ke Abuja jim kadan bayan saukarsa daga birnin London, inda ya
kwashe kusan wata biyu yana hutu da kuma jinya.
A cewarsa, bai taba kwantawa rashin lafiya irin wacce yake fama da
ita yanzu ba.
Shugaba Buhari ya kara da cewa, "Ina matukar nuna godiya ga
dukkan 'yan Najeriya, Musulmi da Kirista, wadanda suka yi ta yi min
addu'a, kuma suke ci gaba da yi min addu'ar samun sauki".
Shugaban na Najeriya ya ce babban abin da zai sanya a gaba yanzu
shi ne yi wa 'yan kasar aiki tukuru domin bayyana musu irin jin
dadin da ya yi da addu'o'in da suka yi masa.
'Zan ci gaba da hutawa'
Muhammadu Buhari ya ce zai ci gaba da hutawa a gida kafin ya
koma aiki.
Har yanzu babu cikakken bayani kan abin da ke damun shugaban
amma jami'ansa sun nace cewa babu wani abin damuwa a cikin
lamarin.
Shugaban ya isake cincirindon 'yan fadarsa wadanda suka tarbe shi
lokacin da ya isa Abuja.
Wakilin BBC Haruna Tangaza ya ce ya ga ministocin shugaban da
wasu gwamnoni da dama, "Dukkansu suna cikin walwala da farin
ciki."
Buhari ya isa Abuja bayan da ya koma Nigeria
Kalli hotunan dawowar Shugaba Buhari
Bidiyon saukar Shugaba Buhari a Kaduna
3/10/17, 9:33 AM - Bbl Cottonou: TABBATACCIYAR SUNNAR MANZON ALLAH (S.A.W) TSAKANIN QABDU DA SADLU


-SHIN WANNE ANNABI S.A.W. AKA RAWAITO YAYI ?

-WADANNE HADISAI NE KE NUNI AKAN YIN QABDU KO SADLU A SALLAH?

-SHIN YIN SADLU A SALLA BID'AH NE?

- MENENE HUKUNCIN SALLAR WANDA YAYI SADLU, TAYI KO BATA YI BA?


Wadannan mas'aloli da wasunsu an tafka muhawara akansu tsakanin 6angaren qungiyar IZALA, mai headquarter a Jos, da Sheikh Muhammad Sani Ahmad, daga Tsangayar ilimin addinin Musulunci ta ALBAYAN Jos.

0⃣1⃣ Sheikh Dalhatu Hakimi, Shugaban malaman IZALA na jihar Lagos ne ya gabatar da wata maqala akan wannan Maudu'i a wata Seminar da qungiyar IZALA ta gabatar.

0⃣2⃣ Muhadara ce da Sh Muhd Sani Ahmad (Abu Ruqayya) ya gabatar akan:
KARIYA GA SUNNAR MANZO (s.a.w)
'دِفاعٌ عن السنة'
A masallacin DHUN NURAYN unguwan rogo Jos, ran 25/2/17.
Malamin yayi qarin bayani, gyara tare da inganta wasu hadisai da Sh. Dalha ya raunana.

0⃣3⃣ Muqaabala tsakanin Sh. Muhd Sani Ahmad (Abu Ruqayya) da Malam Ja'afar Mai Zuma daga 6angaren IZALA, ranar alhamis 2/2/17, a maktabar ALBAYAN.

Ya kai dalibin ilimi, Ya kai mai qoqarin bibiya da tabbata akan sunna, yi qoqari ka saurari wadannan karatun, zaka amfana matuqa, insha Allah.

Ayi sauraro lafiya.
3/10/17, 9:37 AM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
3/10/17, 9:37 AM - Abdunnasir: shk dlht.vcf (file attached)
3/10/17, 10:08 AM - ‪+234 805 386 6170‬: SAKO ZUWA GA FATIMA YAR SHI'A

alhamdulillah Allah ya yima baba Buhari dawowa kin ce ba zai dawo ba ya tafi kenan da ke ranshi a hannun ki yake,toh Allah ya kaddara dawowar sa sai ki cika alkawarin da kika dauka na barin SHI'A.kin ga ikon Allah ko! Ko da ya tashi dawowa sai ya sauka a garin da kike 😂 sai ki bar akidar ki ki dawo hanyar gaskiya.
Dan Allah duk Wanda yaga sakon nan ya tura wani group Dan sakon ya isa ga Fatima Mai ikirarin baba Buhari ba zai dawo ba. Allah da ikon shi ya dawo mana dashi lfy
3/10/17, 10:46 AM - ‪+234 813 810 2125‬: Ameen
3/10/17, 10:46 AM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
3/10/17, 11:02 AM - ‪+234 805 386 6170‬: <Media omitted>
3/10/17, 11:05 AM - ‪+234 805 386 6170‬: Social media..
USE IT WISELY
3/10/17, 11:24 AM - ‪+234 813 336 7720‬: Nice 1
3/10/17, 12:24 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
3/10/17, 12:24 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
3/10/17, 12:24 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
3/10/17, 12:24 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
3/10/17, 12:24 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
3/10/17, 12:24 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
3/10/17, 12:24 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
3/10/17, 12:29 PM - ‪+91 7397 683 053‬: *Follow your favorite ⚽football team or league on Duta*


Add number to your group: +917397739583


Just type the team or league you want. For example:

+football real madrid

+football europa

+football epl

Try any team, any league‼

Forward to your friends‼

Type 👍 RR6 to like this

3/10/17, 12:54 PM - ‪+234 806 973 6622‬: ASSALAMU ALAIKUM. Ya Allah muna rokonka ka kiyayemu da dariyar makiya da rintsin zamani, ka barmu da mutuncinmu da addininmu. Ya Allah muna neman gafararka da tausayawarka wadda bata da iyaka ka gafartawa magabatanmu, mukuma Allah ka kyauta karshenmu. Barka da juma'a.
3/10/17, 1:36 PM - ‪+234 806 008 8920‬: أهلاوسهلا لمجيعك يارايسنا محمد بحاري نسا ل الله ان بزيدللك صحتا وعافيا
3/10/17, 1:41 PM - ‪+234 806 008 8920‬: سـؤال وجـواب ✅
ــــــــــــــــــــــــ
س / من أول من قال السلام عليكم ورحمة الله وبركاته
ج : آدم عليه السلام
ــــــــــــــــــــــــ
س / من أول من خط بالرمل
ج : أدريس عليه السﻻم
ــــــــــــــــــــــــ
س / من أول من أذن في السماء
ج : جبريل عليه السلام
ــــــــــــــــــــــــ
س / من الذي اهتز لموته عرش الرحمن
ج : سعد بن معاذ
ــــــــــــــــــــــــ
س / من هو الذي تستحي منه ملائكة السماء
ج : عثمان بن عفان
ــــــــــــــــــــــــ
س / من هو الصحابي الذي كانت الملائكة تسلم عليه
ج : عمران بن حصين
ــــــــــــــــــــــــ
س / ما أول شي بناه الله عز وجل
ج : السماء
ــــــــــــــــــــــــ
س / من أول من طاف بالبيت العتيق
ج : الملائكة
ــــــــــــــــــــــــ
س / ما هي اول صلاة فرضت على الرسول صل الله عليه وسلم
ج : صلاة الظهر
ــــــــــــــــــــــــ
س / من أول داعية اسلامي
ج : مصعب بن عمير
ــــــــــــــــــــــــ
س / من هو الصحابي الذي يدخل الجنة بغير حساب
ج : عكاشة بن محصن
ــــــــــــــــــــــــ
س / من أول من قال سبحان ربي الأعلى
ج : اسرافيل عليه السلام
ــــــــــــــــــــــــ
س / من هو الذي استشهد فغسلته الملائكة
ج : حنظلة بن ابي عامر
ــــــــــــــــــــــــ
صلي علي خاتم المرسلين والانبياء
ــــــــــــــــــــــــ
س / من أول من قاتل بالسيف
ج : إبراهيم الخليل عليه السلام
ــــــــــــــــــــــــ
س / من أول من تكلم باللغة العربية
ج : اسماعيل عليه السلام
ــــــــــــــــــــــــ
س / من هو أول رسول الى أهل الارض
ج : نوح عليه السﻻم
ــــــــــــــــــــــــ
س / من بنى الكعبة
ج : الملائكة ورفعها ابراهيم واسماعيل عليهم السلام
ــــــــــــــــــــــــ
س / من هو إلياس
ج : النبي إيلياء عليه السلام
ــــــــــــــــــــــــ
س / من أول من سن القتل والسجن
ج : نمرود
ــــــــــــــــــــــــ
س / من أول أمير في الاسلام
ج : عبدالله بن جحش الاسدي
ــــــــــــــــــــــــ
س / من هو اسد الله
ج : حمزة بن عبدالمطلب
ــــــــــــــــــــــــ
س / من هو أفضل الملائكة
ج : جبريل عليه السلام
ــــــــــــــــــــــــ
س / من هو خطيب الأنبياء
ج : شعيب عليه السلام
ــــــــــــــــــــــــ
تخيل تموت ،
وانت مرسل القران ، مابياخذ منك smile رمز تعبيري ٢٥ ثانيه
اللهم لا تجعلنا ممن يستحي من نشر القرآن
▒██▇▆▅▄▃▂▁▃▃▄▅█
ﺃﺳﺌﻠﺔ ﻓﻲ ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ ﺍﻟﻜﺮﻳﻢ ؟
ﺱ 1 : ﻣﺎ ﻫﻲ ﺍﻟﺴﻮﺭﺓ ﺍﻟﻘﺮﺁﻧﻴﺔ ﺍﻟﺘﻲ ﺗﺸﻔﻊ ﻟﻤﻦ ﻗﺮﺍﻫﺎ؟
ﺝ 1 : ﻫﻲ ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﻤﻠﻚ ﻛﻤﺎ ﺛﺒﺖ ﻓﻲ ﺍﻟﺼﺤﻴﺢ.
ﺱ 2 : ﻣﺎ ﻫﻲ ﺍﻵﻳﺎﺕ ﺍﻟﻌﺸﺮ ﺍﻟﺘﻲ ﺗﻌﺼﻢ ﺍﻹﻧﺴﺎﻥ ﻣﻦ ﺍﻟﺪﺟﺎﻝ ؟
ﺝ 2 : ﻫﻦ ﺃﻭﻝ ﻋﺸﺮ ﺁﻳﺎﺕ ﻣﻦ ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﻜﻬﻒ .
ﺱ 3 : ﻣﺎ ﻫﻲ ﺍﻟﺴﻮﺭﺓ ﺍﻟﺘﻲ ﻧﺰﻟﺖ ﺑﻜﺎﻣﻠﻬﺎ؟
ﺝ 3 : ﻫﻲ ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﻤﺪﺛﺮ.
ﺱ 4 : ﻣﺎ ﻫﻲ ﺍﻟﺴﻮﺭﺓ ﺍﻟﺘﻲ ﺗﺴﻤﻰ ﺳﻨﺎﻡ ﺍﻟﻘﺮﺍﻥ؟
ﺝ 4 : ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﺒﻘﺮﺓ.
ﺱ 5 : ﻣﺎ ﻫﻲ ﺍﻟﺴﻮﺭﺓ ﺍﻟﺘﻲ ﺣﺚ ﺍﻟﺮﺳﻮﻝ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ ﻋﻠﻰ ﺗﻌﻠﻤﻬﺎ؟
ﺝ 5 : ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﻨﻮﺭ.
ﺱ 6 : ﻣﺎ ﻫﻲ ﺍﻟﺴﻮﺭﺓ ﺍﻟﺘﻲ ﺗﺴﻤﻰ ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﺤﻮﺍﺭﻳﻴﻦ؟
ﺝ 6 : ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﺼﻒ .
ﺱ 7 : ﻣﺎ ﻫﻲ ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﺘﻮﺩﻳﻊ؟
ﺝ 7 : ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﻨﺼﺮ.
ﺱ 8 : ﻣﺎ ﻫﻲ ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﻔﺮﺍﺋﺾ؟
ﺝ 8 : ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ .
ﺱ 9 : ﻣﺎ ﺃﻋﻈﻢ ﺳﻮﺭﺓ ﻓﻲ ﺍﻟﻘﺮﺍﻥ ؟
ﺝ 9 : ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﻔﺎﺗﺤﺔ.
ﺱ 10 : ﻣﺎ ﻫﻲ ﺍﻵﻳﺔ ﺍﻟﺘﻲ ﺟﻤﻌﺖ ﻛﻞ ﺣﺮﻭﻑ ﺍﻟﻠﻐﺔ ﺍﻟﻌﺮﺑﻴﺔ؟
ﺝ 10 : ﻫﻲ ﺃﺧﺮ ﺁﻳﺔ ﻓﻲ ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﻔﺘﺢ
ﺱ 11 : ﻣﺎ ﻫﻲ ﺍﻟﺴﻮﺭﺓ ﺍﻟﺘﻲ ﺗﺴﻤﻰ ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ ﺍﻟﺼﻐﺮﻯ؟
ﺝ 11 : ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﻄﻼﻕ .
ﺱ 12 : ﻣﺎ ﻫﻲ ﺍﻟﺴﻮﺭﺓ ﺍﻟﺘﻲ ﺗﺴﻤﻰ ﻋﺮﻭﺱ ﺍﻟﻘﺮﺍﻥ؟
ﺝ 12 : ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﺮﺣﻤﻦ.
ﺱ 13 : ﻣﺎ ﻫﻲ ﺍﻟﺴﻮﺭﺓ ﺍﻟﺘﻲ ﺗﺴﻤﻰ ﺍﻟﻤﻨﺠﻴﺔ ؟
ﺝ 13 : ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﻤﻠﻚ (ﺗﺒﺎﺭﻙ)
ﺱ 14 : ﻣﺎ ﻫﻲ ﺍﻵﻳﺔ ﺍﻟﺘﻲ ﻧﺰﻟﺖ ﻓﻲ ﺟﻮﻑ ﺍﻟﻜﻌﺒﺔ ؟
ﺝ 14 : ﻫﻲ ﻗﻮﻟﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ : (ﺇﻥ ﺍﻟﻠﻪ ﻳﺄﻣﺮﻛﻢ ﺃﻥ ﺗﺆﺩﻭﺍ ﺍﻷﻣﺎﻧﺎﺕ ﺇﻟﻰ ﺃﻫﻠﻬﺎ)
ﺱ 15 : ﻣﺎ ﻫﻲ ﺳﻮﺭ ﺍﻟﻤُﺴﺒﺤﺎﺕ؟
ﺝ 15 : ﻫﻲ ﺍﻟﺴﻮﺭ ﺍﻟﺘﻲ ﺗﺒﺪﺃ ﺑﺘﺴﺒﻴﺢ ﺍﻟﻠﻪ ﻭﻫﻲ : ﺍﻟﺤﺪﻳﺪ ﻭﺍﻟﺤﺸﺮ ﻭﺍﻟﺼﻒ ﻭﺍﻟﺠﻤﻌﺔ ﻭﺍﻟﺘﻐﺎﺑﻦ ﻭﺍﻷﻋﻠﻰ .
ﺱ 16 : ﻣﺎ ﻫﻲ ﺍﻟﺴﻮﺭﺓ ﺍﻟﺘﻲ ﺗﺴﻤﻰ ﺃﺧﺖ ﺍﻟﻄﻮﻳﻠﺘﻴﻦ؟
ﺝ 16 : ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻷﻋﺮﺍﻑ .
ﺱ 17 : ﻣﺎ ﻫﻲ ﺍﻟﺴﻮﺭﺓ ﺍﻟﺘﻲ ﺗﺴﻤﻰ ﻧﺼﻒ ﺍﻟﻘﺮﺍﻥ؟
ﺝ 17 : ﻫﻲ ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﺰﻟﺰﻟﺔ.
ﺱ 18 : ﻣﺎ ﻫﻲ ﺍﻟﺴﻮﺭ ﺍﻟﻘﺮﺁﻧﻴﺔ ﺍﻟﺘﻲ ﻗﺎﻝ ﻋﻨﻬﺎ ﺍﻟﺮﺳﻮﻝ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ : ﻣﻦ ﺳﺮﻩ ﺃﻥ ﻳﺮﻯ ﺍﻟﻘﻴﺎﻣﺔ ﺭﺃﻱ ﺍﻟﻌﻴﻦ ﻓﻠﻴﻘﺮﺃﻫﺎ؟
ﺝ 18 : ﻫﻲ ﺳﻮﺭ : ﺍﻟﺘﻜﻮﻳﺮ-ﺍﻻﻧﻔﻄﺎﺭ- ﺍﻻﻧﺸﻘﺎﻕ
ﺱ 19 : ﻣﺎ ﻫﻲ ﺍﻟﺴﻮﺭﺓ ﺍﻟﺘﻲ ﻛﺎﻧﺖ ﺳﺒﺒﺎً ﻓﻲ ﺇﺳﻼﻡ ﻋﻤﺮ ﺑﻦ ﺍﻟﺨﻄﺎﺏ؟
ﺝ 19 : ﻫﻲ ﺳﻮﺭﺓ ﻃﻪ
نصيحة : استمر في ارسالھا فهي صدقة جارية لك ولوالديك
معلومه_قد_ترعبك✅
عند خلط الزنجبيل مع القرفه ينتج محلول الغلوكيزرينين *ماده سامه Vتؤدي الى الوفاه*

#معلومه_قد_ترعبك
ضغط العين المقفلة باصبعك لأكثر من خمسة عشر ثانية كفيل بجعلك أعمى !

#معلومه_قد_ترعبك
آخر حاسه تتوقف عندك هي حاسة السمع .. يعني تقدر تسمع اهلك يبكون عليك و الناس يعزون فيك ولا تقدر تسوي شيء !!

#معلومه_قد_ترعبك
إذا أشرقت الشمس من مغربها يهرع الناس لفتح المصاحف فلا يجدون غير البياض داوموا على القراءة حيث ﻻندم حينها

#معلومه_قد_ترعبك
قبل أكثر من 1400 سنة نزلت ( إقتربت الساعة ) رحماك يارب

#معلومه_قد_ترعبك
قال عمرو بن العاص : لو يعلم احدكم حقيقة ( جهنّم ) لصرخ منها حتى ينقطع صوته ولصلى حتى ينكسر صلبه
قبل أن يموت الإنسان المسلم يرى أشياء لا يمكن للإنسان العادي رؤيتها مثلا :
يرى ملائكة يبشرونه بالخير وأنه سيموت، ويلقى الله تعالى على حسن خاتمة. يقول الله تعالى في سورة ق {{فكشفنا عنك غطاءك فبصرك اليوم حديد}} وجاء العلم ليثبت أن الإنسان يوضع على عينيه حاجز حيث يرى بمدى محدد ووظيفة هذا الحاجز أنه يمنعنا من أن نرى الجن والملائكة وعندما تأتي ساعة الاحتضار يتم رفع هذا الحاجب ويرى الإنسان الملائكة وبعد ذلك يصبح عنده تشويش في الدماغ مما رآه حيث لا يمكن أن يتحدث عما يراه وتتبلد الأطراف ويحدث هبوط في القلب ويتم نزع الروح من القدم حتى لايهرب الانسان من ألم خروجها يقول الله تعالى {{والتفت الساق بالساق}}

معلومة: ألم طلوع الروح قدره العلماء بـ 3 آلآف ضربة بالسيف

ربي أسالك حسن الخاتمة و حسن الممات وأن تقبض روحنا على شهادة لا اله الا الله - محمد رسول الله

لو كنت تحب أصدقائك فعلاً أرسل هذا التذكير لهم"!
هل تعلم لماذا نحن نشعر بالضيق والحزن أحيانادون اي سبب ؟؟؟ هناك هرمون في الجسم يفرز خلايا على القلب عندما نلهى عن ذكر الله ومن ثم تكون غشاء على القلب يسمى (( الران )) ويسبب اكتئاب حادوحزن وضيق شديد قال تعالى ... (( كلا بل ران على قلوبهم )) أرسلها لو لشخص واحد أهم شي أنك ماكتمت هالعلم وعلمته غيرك

القبر ينادي 5 مرات
يقول ╬═╬ ╬═╬ ╬═╬
أنا بيت الوحدة: فأجعل قراءة القرآن لك مؤنسآ
╬═╬ ╬═╬ ╬═╬
أنا بيت الظلمة: فنورني بصلاة الليل
╬═╬ ╬═╬ ╬═╬
أنا بيت التراب: فأجعل فراشك العمل الصالح
╬═╬ ╬═╬ ╬═╬
أنا بيت الأفاعي: فأحمل الترياق وهو بسم الله
╬═╬ ╬═╬ ╬═╬
أنا بيت منكر و نكير: فأكثرقول الشهادتين
╬═╬ ╬═╬ ╬═╬
أنشرها قدتكون سبب دخولي ودخولك الجنه ان شاء الله

* قبل ارسالها قل :
بسم الله الرحمن الرحيم
( دع رساله مثل هذه تدور بين الناس وخذ أجرها ، لأن الدنيا فانية
كم شخص سيرسل هذه العبارة؟

(رب اجعل أمي إحدى نساء الجنة)
((وابي بجوار نبينا محمد ﷺ بالجنه))

من ينتهي من القراءة يرسل
لكل القائمه عندك ....لعلها تنفعك في آخرتك.
3/10/17, 2:41 PM - ‪+234 706 096 5566‬: Allahu akabar Allah yakarama lafiya datsawan kwana in Allah yayarda Seka shekara 8 4+4-8
3/10/17, 7:11 PM - Dalliti was added
3/10/17, 5:19 PM - ‪+234 803 838 8334‬: 😜
3/11/17, 12:17 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
3/11/17, 12:26 AM - Alfanuuuuuu: أبيات بناسبة رجوع الأب الرحيم رئيس دولتنا المباركة محمد البخاري بقلم: مفتي الكلية الأمين لَوَلْ الحسن(الطالب في السنة الثالثة). ﺃﻳﺎ ﻣﻦ ﻗﺎﻝ ﻗﺪ ﻣﺎﺕ ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ ##
ﻓﻘﺪ ﺭﺟﻊ ﺍﻟﺮﺋﻴﺲ ﺟﻨﺮ ﺑﺨﺎﺭﻱ
ﻓﻼ ﻣﺮﺽ ﻳﺪﻭﻡ ﺑﻼ ﺍﻟﺸﻔﺎﺀ ##
ﻓﺈﻥ ﺍﻟﻠﻪ ﺭﺩ ﻟﻨﺎ ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ
ﺩﻋﻮﻧﺎ ﺍﻟﻠﻪ ﺷﺎﻓﻲ ﻛﻞ ﺳﻘﻢ
ﺃﺟﺎﺏ ﻟﻨﺎ ﻓﻘﺪ ﺷﻔﻲ ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ
ﻓﺄﻫﻞ ﺍﻟﺸﺮ ﻗﺪ ﻛﺮﻫﻮ ﺑﺨﺎﺭﻱ . ##
ﺗﻤﻨﻮﺍ ﺃﻥ ﻳﻤﻮﺕ ﺟﻨﺮ ﺑﺨﺎﺭﻱ
ﻓﺈﻥ ﻣﺎﺕ ﺍﻟﺮﺋﻴﺲ ﺟﻨﺮ ﺑﺨﺎﺭﻱ
ﺃﺫﺍ ﺧﻴﺮ ﻟﻨﺎ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﺪﻳﺎﺭ
ﺃﻟﻴﺲ ﺍﻷﻣﺲ ﻗﺪ ﻣﺎﺕ ﺍﺑﻦ ﻣﻮﺳﻰ ## ﻓﻮﻟﻰ ﻣﻮﺗﻪ ﻛﻞ ﺍﻧﻬﻴﺎﺭ
ﻭ ﺻﺎﺭ ﺑﻼﺩﻧﺎ ﻣﺠﺮﻯ ﺍﻟﺪﻣﺎﺀ ##
ﻭ ﺃﻓﻨﻰ ﻣﺎﻟﻨﺎ ﺟﻤﻊ ﺍﻟﺸﺮﺍﺭ
ﻓﻠﻤﺎ ﺟﺎﺋﻨﺎ ﺟﻨﺮﻝ ﺑﺨﺎﺭﻱ ##
ﺗﺤﺴﻦ ﻋﻴﺸﻨﺎ ﺑﻴﺪ ﺍﻟﺨﻴﺎﺭ
ﺗﻤﺘﻌﻨﺎ ﺑﺄﻣﻦ ﻭ ﺍﻟﺴﻼﻡ ##
ﻭ ﻣُﺘﻌﻨﺎ ﺑﻌﺪﻝ ﻓﻲ ﺍﻟﺪﻳﺎﺭ
ﻓﺄﻫﻼ ﺛﻢ ﺳﻬﻼ ﻳﺎ ﺑﺨﺎﺭﻱ ##
ﺣﻤﺪﻧﺎ ﺍﻟﻠﻪ ﺇﺫ رجع البخاري
3/10/17, 5:54 PM - ‪+234 706 397 1363‬: Da izinin allah said yayi 8
3/10/17, 6:03 PM - ‪+234 703 937 8424‬: Test your self, Send this to everyone (even to those u dont talk to) and receive interesting answer​

​​​Y people like Me????​​​

​​​And any answer u get more than 4 tyms.....think that is the only thing y people lyk u!​​​


​​​😋1.way of speaking
😀2.Coz of eyes
😉 3.Dressing sense
😀 4.Face
😊 5.Personality
😗 6.Voice
😄 7.Innocence
😜 8.Beauty
😙 9.Funny
😌 10.Smile
☺ 11.Drama
😜 12.Sweetness
😍 13.Just love u
😀 14.Nature
😘 Plz reply me first.....​​​
3/10/17, 6:03 PM - ‪+234 703 937 8424‬: One day i will leave the world and never come back,
_You will cry when you see my number is off..
_You will miss me when you sit alone,
_You won't be able to hear my laugh and voice again...
there will be no more me to _Irritate,
_Tease,
_make u laugh and say sorry
_Tears might run out of your eyes but i will be gone long and forever so pleaze enjoy my company as much as u can before i close my eyes forever!!!send this to all your loved ones and friends including me if am one of them and see who really appreciate your presence as You are still breathing.
3/10/17, 6:17 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
3/10/17, 6:28 PM - ‪+234 706 096 5566‬: Masuneman matemakin shugaan kasa sekunemi sana aa buhari yadawo
3/10/17, 6:30 PM - ‪+234 706 096 5566‬: Yan shi.a anji kunya buhari yadawo
3/10/17, 6:30 PM - NA'IBIN SUNNAH: Sunday, March 5, 2017

BUHARI'S HEALTH: THE CHOICE BEFORE NIGERIANS

6th March, 2017

PRESS RELEASE:

BUHARI'S HEALTH: THE CHOICE BEFORE NIGERIANS

The continued absence of Nigeria's No. 1 citizen, President Muhammadu Buhari, is causing apprehension in the country. It has also given room for speculations about the condition of his heath.

The Muslim Rights Concern (MURIC) rejects the Federal Government's grandstanding on the issue. We equally denounce the diabolical speculations and death wishes flying around the length and breadth of the country. It is all much ado about nothing. It is an act of bad faith.

We refuse to accept the Federal Government's (FG) claim that the president is hale and hearty. That sounds more like tales by moonlight. Neither shall we give credit to advocatus diaboli who wish him dead or enemies of peace who claim that Buhari had died.

As for those who assume that the president was poisoned, they are simply playing a game of chance. We will not jump to conclusions until we see palpable proof. To what end is the whole furore anyway? What is the big deal if a president is sick? Haven't presidents of other countries been sick before? Are presidents not human beings? We can cite examples from the world's biggest democracy.

US presidents have been sick while in office.Woodrow Wilson (1913-1921) suffered a severe stroke that left him incapacitated throughout his presidency. Yet He remained in office till the end of his term in 1921.Diagnosed with polio in 1921 at the age of 39, Franklin D Roosevelt (1933-1945) still served for twelve good years though he could not stand or walk without support. Using a wheelchair in private, he never disclosed the full extent of his health condition.

Dwight Eisenhower (1953-1961) suffered heart attack in 1955 as a result of which he was hospitalized for several weeks. He also did a surgery some months later to treat Crohn's disease and in late 1957 suffered another stroke that made him temporarily unable to speak. Yet he went ahead to win a second term after that.

John F Kennedy (1961 - 1963) had a chronic bone disease and was hospitalized nine times in his short two and a half year presidency but this was never revealed to the American public. George Bush (1989 – 1993) vomited and then fainted in front of cameras in 1992 while on a visit in Japan and heaven did not fall in America.

Now if about five of American presidents have been sick in office, what is wrong if Nigeria's current president is also sick? Is he made of iron? We are also tempted to ask, if Buhari dies, will it be the first time that a president will die? Yaradua died here in Nigeria. Murtala Muhammad died. Tafawa Balewa died.

Eight American presidents have died in office. Fourdied of natural causes: William Henry Harrison (1841), Zachary Taylor (1850), Warren Harding (1923) and Franklin Delano Roosevelt (1945). Four others were assassinated: Abraham Lincoln (1865), James A. Garfield (1881), William McKinley (1901) and John F. Kennedy (1963).

The truth is that if Buhari dies today, his name will be written in letters of gold. It is the death of a hero primus inter pareil and the death of a reformer nulli secundus. Buhari is a dogged corruption fighter who came to rescue Nigerians from yam thieves. If he dies today he will leave an indellible record, an achievement difficult to match by his successor and a standard that is bound to create a yawning lacuna.

As for the fear that his death may lead to ethnic or religious war and over which some religious leaders are allegedly inciting their followership, I think it is due to wrong perception. Some people ask curious questions. They want to know why is it that only Muslim presidents die while in office: Tafawa Balewa (15thJanuary,1966), Muritala Muhammad (13th February, 1976) , General Sani Abacha (9th June, 1998) and Umaru Yaradua (5thMay, 2010).

But there is a historical inexactitude in this thinking because it has left out one Christian leader, General Aguiyi Ironsi, who died while in office on 29th July, 1966. So it is not only Muslim leaders who have died while in office.

We also do not want to join issues with authors of conspiracy theories, particularly those who assume that Buhari had been poisoned. It is sheer guess work and I think we should leave that to the security agencies and medical experts handling Buhari's medical tests. Those who did death-wish advertorials during the 2015 electioneering campaigns may also have questions to answer concerning the conspiracy theory. They may want to explain to Nigerians how much walk they gave their talk.

What should Nigerians do in the present circumstance? Nigerians need to relax on this whole issue. We also need to widen our horizon of knowledge. We need to know that what is happening to Buhari now has happened to many leaders in other countries before and it did not lead to any crisis. Buhari handed over properly and constitutionally before leaving the country and the Acting president is doing well. So there is no cause for alarm. Unless there is malice, the National Assembly has no choice but to key into the arrangement.

Nigerians also need to show sympathy and understanding as their president battles with a poor health condition. They should not allow people whose hearts are filled with hate to brainwash and indoctrinate them.

For the avoidance of doubts, we declare that MURIC stands with Buhari not because he is a Muslim. Abacha was a Muslim yet we rose in rebellion against him for the actualization of June 12. Babangida is a Muslim but we mobilized activists against him to debilitate military dictatorship. Obasanjo is a Christian yet we supported his war against corruption. The records are there for all to see.

By extension, we are today supporting the Osinbajo presidency even though he is not a Muslim as long as he keeps up the pressure on looters and remains incorruptible like his boss. The issue should be good governance, not religion, not ethnicity.

MURIC stands with Buhari because he is rescuing poor Nigerians from the claws of a tiny cabal which has unjustly enriched itself from the sweat of the poor masses. This is the same tiny cabal which sentenced Nigerians to an epileptic power supply, sudden and painful deaths due to bad roads and poor public heath system, all occasioned by reckless corruption.

The same cabal subjected millions of Nigerians to a life of ignorance and illiteracy due to corruption-driven neglect of the education sector. Millions of Nigerians are starving today because the same cabal has arrogated our common wealth to itself. So why should any sensible Nigerian join this heartless class of people when the only man who had the liver to challenge them has a health problem?

To round up, we regard those who are comparing Osinbajo's performance to that of Buhari as sheer idle gossipers and professional rumour mongers. Buhari knew the stuff Osinbajo was made of and that was why he picked him as his running mate in the first place. The presidency is a joint ticket and we wonder why anybody should be interested in disparaging and unreasonable comparisons. In any case, could there have been an Osinbajo without a Buhari?

Professor Ishaq Akintola,
Director,
Muslim Rights Concern (MURIC)
3/10/17, 6:34 PM - ‪+234 706 096 5566‬: Buhari yadawo ina azazakine kode yawulane
3/10/17, 6:40 PM - ‪+234 706 096 5566‬: Buhari 4+4-8 dik wanda bayaso yakoma Sudan can garin susanga sangelo👹👹👹👹👺💀☠💩👿😈💩😹😿
3/10/17, 6:49 PM - ‪+234 706 096 5566‬: Mulkin najeriya se mal alh dakta baba buhari dogon arziki me tabaron gano alkairi kukara hakuri yan najeriya za aji dadi
3/10/17, 6:56 PM - ‪+234 806 008 8920‬: <Media omitted>
3/10/17, 7:00 PM - ‪+234 803 222 3008‬: <Media omitted>
3/10/17, 9:21 PM - ‪+234 706 096 5566‬: Assalamu alekum jamaar musulmi sunana Fatima Alh Abbas kurugu a can kunan baya nayi magana idan buhari yadawo zan bar shi a kuma gashi tabbas yadawo wallahi wallahi wallahi yau jumua 10/03/2017nabar shia wallahi wallahi Allah shi tsenewa imam Ali katsina da malam Kabiru abdulr wahim da sauran jagoran shia da mabiyansu karbar tuba 📖ga malam saad limamin masallacin kurugu bayan sallah jumua 2:30allahu akbar🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏
3/10/17, 9:22 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
3/10/17, 9:24 PM - ‪+234 803 222 3008‬: allaн yaѕa dagaѕĸen ѕυn ғιтo хaмυyι мυrna donĸo an rage iri
3/11/17, 3:28 AM - ‪+234 703 231 9125‬ was added
3/11/17, 3:28 AM - ‪+234 803 326 6809‬ left
3/10/17, 9:49 PM - ‪+234 803 376 8342‬: M.Faruq source
3/10/17, 11:00 PM - ‪+234 806 020 5313‬: Dan Allah kubamu numbarta zamumatamurna
3/10/17, 11:02 PM - ‪+234 803 752 8256‬: Allah yasa dagaske ne
3/10/17, 11:02 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Ameen
3/10/17, 11:08 PM - ‪+234 803 408 8803‬: <Media omitted>
3/10/17, 11:08 PM - ‪+234 803 408 8803‬: <Media omitted>
3/11/17, 8:28 AM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
3/11/17, 9:30 AM - ‪+234 803 752 8256‬: Aslm alkm
3/11/17, 8:22 PM - ‪+234 806 165 1603‬ left
3/11/17, 9:24 PM - Alfanuuuuuu: [3/9, 2:36 PM] ‪+966 50 840 2066‬: *LABARAI* *A* *TAKAICE*

*Jirgin kasar Ethopia Shine Jirgi Na Farko Da Ya Soma Sauka A Filin Saukar Jiragen Sama Dake Kaduna, A Yayin Da Ake Shirin Rufe Filin Jirgin Abuja A jiya Laraba

*Rundunar sojin Najeriya ta kaddamar da wani kwamiti mai zaman kansa da zai gudanar da bincike kan zargin take hakkin dan dama da ake yi wa wasu sojojin kasar.

*Babban Hafsan hafsoshin sojin kasar, Laftanar Janar Tukur Yusuf Buratai ne ya kaddamar da kwamitin ranar Laraba a Abuja, babban birnin tarayyar kasar.

*Gwamnatin Najeriya na nanata kudurin ta na cimma wa'adin watan yunin bana wajen dora kafafen rediyo da talabijin kan na'urorin zamani daga na gargajiya.

*Gwamnatin jihar Zamfara da hukumar lafiya ta duniya WHO sun tura wata tawagar likitoci zuwa kauyen Bindim a karamar Hukumar Maru domin sanin ko wace irin cuta ce ke kisan mutane, wanda a yan kwanakin nan ta kashe kimanin yara goma sha uku a cikin mako daya a kauyen, kuma yawancin su kananan yara ne.

*Gwamnatin jihar Kaduna a arewa maso yammacin Najeriya ta soke sufuri da babura "ACHABA, KABU-KABU, OKADA" bara da tallace-tallace kan tituna.

*A jiya Laraba Mata a sassan duniya daban-daban sun yi tarukan nuna murna ga ranar da majalisar dinkin duniya ta ware mu su don duba nasarar su a rayuwa.

*Ofishin Jakadancin Amurka da ke Najeriya ya ce, bai hana 'yan Najeriya zuwa kasar ba, kuma duk wani mai dauke da bizar zuwa Amurka na iya zuwa ba tare da wata fargaba ba.

*Ibrahim* *Baba* *Suleiman*
*Jibwis* *Social* *Media*
10/Jumada Awwal/1438
09/March/2017
[3/10, 9:35 AM] ‪+234 810 009 3569‬: أصدرت هيئة الفتاوى بالمملكة العربية السعودية وعلى رأسها سماحة الشيخ مفتي المملكة الشيخ عبدالعزير آل الشيخ :

إن هناك أيدي قذرة خفية تأخذ أحاديث من كتب الشيعة وتنشرها ويستغلون حب الناس للخير ، فينشرونها ، فإذا نشروها في السنة الأولى والثانية والخامسة إلى أن يتقبلها الناس ، فيأتي أجيالٌ بعدنا فيقولون أباؤنا كانوا يتناولونها بينهم ، فد يبحثون عن مصدرها فيجدونها في الكتاب الفلاني الرافضي أو غيره من الكتب المضلة ، فيقولون هذا الكتاب عند أهلنا معتمد ، فيعتمدونه ، ونكون نحن الذين تسببنا في إفساد عقيدتنا بأيدينا .

بعض الأمثلة لأحاديث مكذوبةٍ موضوعةٍ يتداولها الناس بهذه الأساليب :_
* حديث قياس جبريل لمساحة الجنة ...... ( غير صحيح ).
* لما وصل النبي إلى سدرة المنتهى ....... ( غير صحيح ).
* عذاب النساء يوم القيامة من تعلق بشعرها ...... ( حديث مفترى ).
* حديث علي رضي الله عنه لا تنم حتى تفعل خمس....( مكذوب ).
* حديث يحبون خمساً ... ( لا يصح ).
* حديث القبر ينادي ..... ( غير صحيح ).
* الحديث القدسي يا ابن آدم جعلت في بطن أمك وغشيت وجهك ...... ( مكذوب )
* الدعاء الذي " لاتنتهي الملائكة من كتابته " ....... ( غير صحيح ).
* ثلاث آيات تحميك يوم القيامة المقصود آيات من سورة الحشر ( غير وارد عن رسول الله صلى الله عليه وسلم )
* قصة ثعلبة عندما مشى النبي- صلى الله عليه وسلم - على أطراف أصابعه .... ( غير صحيحة )
* إذا اعتدت على قول بسم الله عند العمل فغدا يوم القيامة ستقولها بكل سهولة .... ( كذب واستهتار بالعقول )
* التحيات اسم طائرٍ في الجنة ..... ( غير صحيح )
* إذا رفع العبد يده إلى السماء فستحجب الملائكة صوته .... ( كذب واستهتار بالعقول )
* حديث موسى - عليه الصلاة والسلام - لماذا لا تنام يا رب .... ( مكذوب )
* بكاء و ضحك ملك الموت .. ( لم يصح عن رسول الله صلى الله عليه وسلم )
* دعاء يقومك على صلاة الفجر .. ( لم يرد في السنة )
* قول عائشة رضي الله عنها : كنت أخيط ثوبا لي فانطفأ السراج وأظلمت الغرفة .... ( حديث ضعيف )
* رأى النبي صلى الله عليه وسلم الملائكة يبنون قصراً لرجل ثم توقفوا لتوقفه عن الذكر ... (لا أصل له )
* دروسٌ في الحب .. وأنت ماذا تحب ؛ الحديث لا يصح عدا قوله " وحبب إليَّ من دنياكم الطيب والنساء وجعلت قرة عيني في الصلاة "
* قصة ميت يحكي تفاصيل موته ... ( لا يعقل مطلقاً )
* حديث سجدة الشكر والحوار الذي بين الله - عز وجل - والملائكة ... ( لم يرد )
* حديث موت ابراهيم بن النبي - صلى الله عليه وسلم - وتلقينه له فيما سيقوله في القبر .. ( ضعيف )
* أسماء السماء وألوانها .. ( لم يرد )
* حديث علامات يوم القيامة وذكر آخره " أن من نقل هذا النبأ عني فسيكون له مكان في الجنة " ( قمة الكذب والإستهتار بالعقول )
* المرأة التي تسأل داوود هل ربك ظالم ... ( إسرائيليات )

إخوتي
حتى لو سألك الشخص وحلفك بالله أن تنشرها لا تنشرها ، لا تنشروا إلا الأحاديث الموجودة في كتب البخاري و مسلم وغيرهم من الثقاة .
فلنحافظ على ديننا وعقيدتنا بأنفسنا ولا نضيعها بأيدينا .

يرجى نشرهذه الفتوى حتى لا نساعد في البدع والكذب على الله ورسوله
#منقول
[3/10, 9:40 AM] ‪+234 810 009 3569‬: I wish to congratulate all Nigerians for d arrival of Baba Buhari this morning at kaduna NAF Base
[3/10, 9:53 AM] ‪+234 810 009 3569‬: قد آب رئيس دولة نيجيريا محمد بخاري .الله نسأل أن يزيد له الصحة والعافية .
[3/10, 12:18 PM] ‪+234 818 241 3779‬: ألا عـــــاد - فلنفْـــرحْ بـــذاكَ - رئيــــسُنا
وإنْ شــــاء فلْيُــــودِ العــــدوُّ تَـعَــــذُّبَــــا

لــقد زعَم الأعـــداءُ من ســوءِ حظِّهِم
بـــأنْ ماتَ في (لَنْــدَنْ) غــداةَ تغــــرَّبَـــا

ولكِـــــنَّـهُ حَـــــيٌّ بـــــــرغْـــمِ أُنُـــــــوفِــهمْ
مُعافًى عن الأمــراضِ جـــذلانَ طَيِّبَــا

سَيُحْمَلُ فوقَ النَّـعشِ إنْ حان موتُه
فـكلٌّ يـــذوقُ الموتَ إن شاءَ أو أبَـى

رجعتَ إلى (نَيْجِـيرِيَــا) اليوم سالمًـا
فأهلاً وسهلا يــا (بُخــارِيْ) ومــرْحَبَـــا

أمــــدَّك َ ربُّ العـــالميـــنَ بِـصحَّــــــةٍ
وزادكَ بِـــالأيـــامِ عـِـــــزًّا ومنصِبَــــا
[3/10, 8:51 PM] ‪+234 818 241 3779‬: أهلا وسهلا مرحبا بك سيدي **
أهلا بشيخ صاحب الأنوار...
أعني به الكرّار سيدَأمتي **
الفاتح المقدام "باب بخاري"..
رجع الرئيس اليوم يا إخواننا**
بعد الغياب فعاد كلُّ وقار...
قد قال قوم لا رجوع لسيدي **
ظنًّا بهم أن لا دعاء يجاري...
قد خاب ظن القوم لما أيقنوا **
أن الدعاء يجاب للأبرار....
أهلاً وسهلاً يا سميدع مرحبًا **
دم طيّبا دومًا فأنت خياري...
ياحافظ الأكوان فاحفظ سيدي **
عن كيد كل مصاحب الأشرار...
مع علمكم يا قومُ لستُ جرندقا **
بل وامقٌ للأدب والأشعار...

✍🏽___علي الفيزاني__🇳🇬
[3/10, 8:57 PM] ‪+227 99 27 31 93‬: يا الله .. لله درك !!!
[3/10, 10:04 PM] ‪+234 802 679 9118‬: 👏👍👏👏👏👏👍جزاك الله خيرا يا فيراني...
[3/10, 10:07 PM] ‪+234 818 241 3779‬: 🌷🌻🌻🌻🌻
[3/10, 10:07 PM] ‪+234 818 241 3779‬: 🌺🌺🌺🌺
[3/10, 10:59 PM] ‪+966 55 241 4284‬: لا شك أنت مقدم وجرندق
ولتستحق لذاك كل فخار

وجزاك ربك يا علي عروسة
مصحوبة بالخير والأشعار
[3/11, 12:45 AM] Who Is: رائععععع
[3/11, 4:51 AM] ‪+966 55 241 4284‬: الرائع البادي أخي (في قاعة)
هو في القريض مهندس معماري

قد رحب النحرير في أبياته
بلساننا حقا (بباب بخاري)

بوركت يا عل مع أخي (في قاعة)
ومعاذ موسى روضة الأشعار

والله يكفي أن حمز يحبكم
ويحب من معنا من الأخيار
[3/11, 9:17 AM] ‪+966 50 840 2066‬: سبحان الله!!


وربك يخلق ما يشاء ويختار.🌹
3/11/17, 11:16 AM - ‪+91 7397 683 053‬: *Duta Didi gives you advice for all your personal problems*

Add to group: +917397739514

Forward to your friends❗

Type 👍 UL3 to like this

3/11/17, 11:22 AM - ‪+234 810 175 7640‬: <Media omitted>
3/11/17, 9:27 PM - Alfanuuuuuu: [3/10, 6:30 PM] NA'IBIN SUNNAH: Sunday, March 5, 2017

BUHARI'S HEALTH: THE CHOICE BEFORE NIGERIANS

6th March, 2017

PRESS RELEASE:

BUHARI'S HEALTH: THE CHOICE BEFORE NIGERIANS

The continued absence of Nigeria's No. 1 citizen, President Muhammadu Buhari, is causing apprehension in the country. It has also given room for speculations about the condition of his heath.

The Muslim Rights Concern (MURIC) rejects the Federal Government's grandstanding on the issue. We equally denounce the diabolical speculations and death wishes flying around the length and breadth of the country. It is all much ado about nothing. It is an act of bad faith.

We refuse to accept the Federal Government's (FG) claim that the president is hale and hearty. That sounds more like tales by moonlight. Neither shall we give credit to advocatus diaboli who wish him dead or enemies of peace who claim that Buhari had died.

As for those who assume that the president was poisoned, they are simply playing a game of chance. We will not jump to conclusions until we see palpable proof. To what end is the whole furore anyway? What is the big deal if a president is sick? Haven't presidents of other countries been sick before? Are presidents not human beings? We can cite examples from the world's biggest democracy.

US presidents have been sick while in office.Woodrow Wilson (1913-1921) suffered a severe stroke that left him incapacitated throughout his presidency. Yet He remained in office till the end of his term in 1921.Diagnosed with polio in 1921 at the age of 39, Franklin D Roosevelt (1933-1945) still served for twelve good years though he could not stand or walk without support. Using a wheelchair in private, he never disclosed the full extent of his health condition.

Dwight Eisenhower (1953-1961) suffered heart attack in 1955 as a result of which he was hospitalized for several weeks. He also did a surgery some months later to treat Crohn's disease and in late 1957 suffered another stroke that made him temporarily unable to speak. Yet he went ahead to win a second term after that.

John F Kennedy (1961 - 1963) had a chronic bone disease and was hospitalized nine times in his short two and a half year presidency but this was never revealed to the American public. George Bush (1989 – 1993) vomited and then fainted in front of cameras in 1992 while on a visit in Japan and heaven did not fall in America.

Now if about five of American presidents have been sick in office, what is wrong if Nigeria's current president is also sick? Is he made of iron? We are also tempted to ask, if Buhari dies, will it be the first time that a president will die? Yaradua died here in Nigeria. Murtala Muhammad died. Tafawa Balewa died.

Eight American presidents have died in office. Fourdied of natural causes: William Henry Harrison (1841), Zachary Taylor (1850), Warren Harding (1923) and Franklin Delano Roosevelt (1945). Four others were assassinated: Abraham Lincoln (1865), James A. Garfield (1881), William McKinley (1901) and John F. Kennedy (1963).

The truth is that if Buhari dies today, his name will be written in letters of gold. It is the death of a hero primus inter pareil and the death of a reformer nulli secundus. Buhari is a dogged corruption fighter who came to rescue Nigerians from yam thieves. If he dies today he will leave an indellible record, an achievement difficult to match by his successor and a standard that is bound to create a yawning lacuna.

As for the fear that his death may lead to ethnic or religious war and over which some religious leaders are allegedly inciting their followership, I think it is due to wrong perception. Some people ask curious questions. They want to know why is it that only Muslim presidents die while in office: Tafawa Balewa (15thJanuary,1966), Muritala Muhammad (13th February, 1976) , General Sani Abacha (9th June, 1998) and Umaru Yaradua (5thMay, 2010).

But there is a historical inexactitude in this thinking because it has left out one Christian leader, General Aguiyi Ironsi, who died while in office on 29th July, 1966. So it is not only Muslim leaders who have died while in office.

We also do not want to join issues with authors of conspiracy theories, particularly those who assume that Buhari had been poisoned. It is sheer guess work and I think we should leave that to the security agencies and medical experts handling Buhari's medical tests. Those who did death-wish advertorials during the 2015 electioneering campaigns may also have questions to answer concerning the conspiracy theory. They may want to explain to Nigerians how much walk they gave their talk.

What should Nigerians do in the present circumstance? Nigerians need to relax on this whole issue. We also need to widen our horizon of knowledge. We need to know that what is happening to Buhari now has happened to many leaders in other countries before and it did not lead to any crisis. Buhari handed over properly and constitutionally before leaving the country and the Acting president is doing well. So there is no cause for alarm. Unless there is malice, the National Assembly has no choice but to key into the arrangement.

Nigerians also need to show sympathy and understanding as their president battles with a poor health condition. They should not allow people whose hearts are filled with hate to brainwash and indoctrinate them.

For the avoidance of doubts, we declare that MURIC stands with Buhari not because he is a Muslim. Abacha was a Muslim yet we rose in rebellion against him for the actualization of June 12. Babangida is a Muslim but we mobilized activists against him to debilitate military dictatorship. Obasanjo is a Christian yet we supported his war against corruption. The records are there for all to see.

By extension, we are today supporting the Osinbajo presidency even though he is not a Muslim as long as he keeps up the pressure on looters and remains incorruptible like his boss. The issue should be good governance, not religion, not ethnicity.

MURIC stands with Buhari because he is rescuing poor Nigerians from the claws of a tiny cabal which has unjustly enriched itself from the sweat of the poor masses. This is the same tiny cabal which sentenced Nigerians to an epileptic power supply, sudden and painful deaths due to bad roads and poor public heath system, all occasioned by reckless corruption.

The same cabal subjected millions of Nigerians to a life of ignorance and illiteracy due to corruption-driven neglect of the education sector. Millions of Nigerians are starving today because the same cabal has arrogated our common wealth to itself. So why should any sensible Nigerian join this heartless class of people when the only man who had the liver to challenge them has a health problem?

To round up, we regard those who are comparing Osinbajo's performance to that of Buhari as sheer idle gossipers and professional rumour mongers. Buhari knew the stuff Osinbajo was made of and that was why he picked him as his running mate in the first place. The presidency is a joint ticket and we wonder why anybody should be interested in disparaging and unreasonable comparisons. In any case, could there have been an Osinbajo without a Buhari?

Professor Ishaq Akintola,
Director,
Muslim Rights Concern (MURIC)
[3/11, 9:24 PM] AbuuMusa Abdull Almaaliky: [3/9, 2:36 PM] ‪+966 50 840 2066‬: *LABARAI* *A* *TAKAICE*

*Jirgin kasar Ethopia Shine Jirgi Na Farko Da Ya Soma Sauka A Filin Saukar Jiragen Sama Dake Kaduna, A Yayin Da Ake Shirin Rufe Filin Jirgin Abuja A jiya Laraba

*Rundunar sojin Najeriya ta kaddamar da wani kwamiti mai zaman kansa da zai gudanar da bincike kan zargin take hakkin dan dama da ake yi wa wasu sojojin kasar.

*Babban Hafsan hafsoshin sojin kasar, Laftanar Janar Tukur Yusuf Buratai ne ya kaddamar da kwamitin ranar Laraba a Abuja, babban birnin tarayyar kasar.

*Gwamnatin Najeriya na nanata kudurin ta na cimma wa'adin watan yunin bana wajen dora kafafen rediyo da talabijin kan na'urorin zamani daga na gargajiya.

*Gwamnatin jihar Zamfara da hukumar lafiya ta duniya WHO sun tura wata tawagar likitoci zuwa kauyen Bindim a karamar Hukumar Maru domin sanin ko wace irin cuta ce ke kisan mutane, wanda a yan kwanakin nan ta kashe kimanin yara goma sha uku a cikin mako daya a kauyen, kuma yawancin su kananan yara ne.

*Gwamnatin jihar Kaduna a arewa maso yammacin Najeriya ta soke sufuri da babura "ACHABA, KABU-KABU, OKADA" bara da tallace-tallace kan tituna.

*A jiya Laraba Mata a sassan duniya daban-daban sun yi tarukan nuna murna ga ranar da majalisar dinkin duniya ta ware mu su don duba nasarar su a rayuwa.

*Ofishin Jakadancin Amurka da ke Najeriya ya ce, bai hana 'yan Najeriya zuwa kasar ba, kuma duk wani mai dauke da bizar zuwa Amurka na iya zuwa ba tare da wata fargaba ba.

*Ibrahim* *Baba* *Suleiman*
*Jibwis* *Social* *Media*
10/Jumada Awwal/1438
09/March/2017
[3/10, 9:35 AM] ‪+234 810 009 3569‬: أصدرت هيئة الفتاوى بالمملكة العربية السعودية وعلى رأسها سماحة الشيخ مفتي المملكة الشيخ عبدالعزير آل الشيخ :

إن هناك أيدي قذرة خفية تأخذ أحاديث من كتب الشيعة وتنشرها ويستغلون حب الناس للخير ، فينشرونها ، فإذا نشروها في السنة الأولى والثانية والخامسة إلى أن يتقبلها الناس ، فيأتي أجيالٌ بعدنا فيقولون أباؤنا كانوا يتناولونها بينهم ، فد يبحثون عن مصدرها فيجدونها في الكتاب الفلاني الرافضي أو غيره من الكتب المضلة ، فيقولون هذا الكتاب عند أهلنا معتمد ، فيعتمدونه ، ونكون نحن الذين تسببنا في إفساد عقيدتنا بأيدينا .

بعض الأمثلة لأحاديث مكذوبةٍ موضوعةٍ يتداولها الناس بهذه الأساليب :_
* حديث قياس جبريل لمساحة الجنة ...... ( غير صحيح ).
* لما وصل النبي إلى سدرة المنتهى ....... ( غير صحيح ).
* عذاب النساء يوم القيامة من تعلق بشعرها ...... ( حديث مفترى ).
* حديث علي رضي الله عنه لا تنم حتى تفعل خمس....( مكذوب ).
* حديث يحبون خمساً ... ( لا يصح ).
* حديث القبر ينادي ..... ( غير صحيح ).
* الحديث القدسي يا ابن آدم جعلت في بطن أمك وغشيت وجهك ...... ( مكذوب )
* الدعاء الذي " لاتنتهي الملائكة من كتابته " ....... ( غير صحيح ).
* ثلاث آيات تحميك يوم القيامة المقصود آيات من سورة الحشر ( غير وارد عن رسول الله صلى الله عليه وسلم )
* قصة ثعلبة عندما مشى النبي- صلى الله عليه وسلم - على أطراف أصابعه .... ( غير صحيحة )
* إذا اعتدت على قول بسم الله عند العمل فغدا يوم القيامة ستقولها بكل سهولة .... ( كذب واستهتار بالعقول )
* التحيات اسم طائرٍ في الجنة ..... ( غير صحيح )
* إذا رفع العبد يده إلى السماء فستحجب الملائكة صوته .... ( كذب واستهتار بالعقول )
* حديث موسى - عليه الصلاة والسلام - لماذا لا تنام يا رب .... ( مكذوب )
* بكاء و ضحك ملك الموت .. ( لم يصح عن رسول الله صلى الله عليه وسلم )
* دعاء يقومك على صلاة الفجر .. ( لم يرد في السنة )
* قول عائشة رضي الله عنها : كنت أخيط ثوبا لي فانطفأ السراج وأظلمت الغرفة .... ( حديث ضعيف )
* رأى النبي صلى الله عليه وسلم الملائكة يبنون قصراً لرجل ثم توقفوا لتوقفه عن الذكر ... (لا أصل له )
* دروسٌ في الحب .. وأنت ماذا تحب ؛ الحديث لا يصح عدا قوله " وحبب إليَّ من دنياكم الطيب والنساء وجعلت قرة عيني في الصلاة "
* قصة ميت يحكي تفاصيل موته ... ( لا يعقل مطلقاً )
* حديث سجدة الشكر والحوار الذي بين الله - عز وجل - والملائكة ... ( لم يرد )
* حديث موت ابراهيم بن النبي - صلى الله عليه وسلم - وتلقينه له فيما سيقوله في القبر .. ( ضعيف )
* أسماء السماء وألوانها .. ( لم يرد )
* حديث علامات يوم القيامة وذكر آخره " أن من نقل هذا النبأ عني فسيكون له مكان في الجنة " ( قمة الكذب والإستهتار بالعقول )
* المرأة التي تسأل داوود هل ربك ظالم ... ( إسرائيليات )

إخوتي
حتى لو سألك الشخص وحلفك بالله أن تنشرها لا تنشرها ، لا تنشروا إلا الأحاديث الموجودة في كتب البخاري و مسلم وغيرهم من الثقاة .
فلنحافظ على ديننا وعقيدتنا بأنفسنا ولا نضيعها بأيدينا .

يرجى نشرهذه الفتوى حتى لا نساعد في البدع والكذب على الله ورسوله
#منقول
[3/10, 9:40 AM] ‪+234 810 009 3569‬: I wish to congratulate all Nigerians for d arrival of Baba Buhari this morning at kaduna NAF Base
[3/10, 9:53 AM] ‪+234 810 009 3569‬: قد آب رئيس دولة نيجيريا محمد بخاري .الله نسأل أن يزيد له الصحة والعافية .
[3/10, 12:18 PM] ‪+234 818 241 3779‬: ألا عـــــاد - فلنفْـــرحْ بـــذاكَ - رئيــــسُنا
وإنْ شــــاء فلْيُــــودِ العــــدوُّ تَـعَــــذُّبَــــا

لــقد زعَم الأعـــداءُ من ســوءِ حظِّهِم
بـــأنْ ماتَ في (لَنْــدَنْ) غــداةَ تغــــرَّبَـــا

ولكِـــــنَّـهُ حَـــــيٌّ بـــــــرغْـــمِ أُنُـــــــوفِــهمْ
مُعافًى عن الأمــراضِ جـــذلانَ طَيِّبَــا

سَيُحْمَلُ فوقَ النَّـعشِ إنْ حان موتُه
فـكلٌّ يـــذوقُ الموتَ إن شاءَ أو أبَـى

رجعتَ إلى (نَيْجِـيرِيَــا) اليوم سالمًـا
فأهلاً وسهلا يــا (بُخــارِيْ) ومــرْحَبَـــا

أمــــدَّك َ ربُّ العـــالميـــنَ بِـصحَّــــــةٍ
وزادكَ بِـــالأيـــامِ عـِـــــزًّا ومنصِبَــــا
[3/10, 8:51 PM] ‪+234 818 241 3779‬: أهلا وسهلا مرحبا بك سيدي **
أهلا بشيخ صاحب الأنوار...
أعني به الكرّار سيدَأمتي **
الفاتح المقدام "باب بخاري"..
رجع الرئيس اليوم يا إخواننا**
بعد الغياب فعاد كلُّ وقار...
قد قال قوم لا رجوع لسيدي **
ظنًّا بهم أن لا دعاء يجاري...
قد خاب ظن القوم لما أيقنوا **
أن الدعاء يجاب للأبرار....
أهلاً وسهلاً يا سميدع مرحبًا **
دم طيّبا دومًا فأنت خياري...
ياحافظ الأكوان فاحفظ سيدي **
عن كيد كل مصاحب الأشرار...
مع علمكم يا قومُ لستُ جرندقا **
بل وامقٌ للأدب والأشعار...

✍🏽___علي الفيزاني__🇳🇬
[3/10, 8:57 PM] ‪+227 99 27 31 93‬: يا الله .. لله درك !!!
[3/10, 10:04 PM] ‪+234 802 679 9118‬: 👏👍👏👏👏👏👍جزاك الله خيرا يا فيراني...
[3/10, 10:07 PM] ‪+234 818 241 3779‬: 🌷🌻🌻🌻🌻
[3/10, 10:07 PM] ‪+234 818 241 3779‬: 🌺🌺🌺🌺
[3/10, 10:59 PM] ‪+966 55 241 4284‬: لا شك أنت مقدم وجرندق
ولتستحق لذاك كل فخار

وجزاك ربك يا علي عروسة
مصحوبة بالخير والأشعار
[3/11, 12:45 AM] Who Is: رائععععع
[3/11, 4:51 AM] ‪+966 55 241 4284‬: الرائع البادي أخي (في قاعة)
هو في القريض مهندس معماري

قد رحب النحرير في أبياته
بلساننا حقا (بباب بخاري)

بوركت يا عل مع أخي (في قاعة)
ومعاذ موسى روضة الأشعار

والله يكفي أن حمز يحبكم
ويحب من معنا من الأخيار
[3/11, 9:17 AM] ‪+966 50 840 2066‬: سبحان الله!!


وربك يخلق ما يشاء ويختار.🌹
3/11/17, 12:02 PM - ‪+234 806 168 6335‬: Ameen
3/11/17, 12:08 PM - ‪+234 806 008 8920‬: Assalaamu alaikum. ITF is recruiting secretly to fill in some vacancies. Yon are to write an application letter by addressing the Director- general, Industrial Training Fund, miango road, jos p.m.B 2199, plateau state. Please inform our Muslim brothers and sisters to forward theirs, attached with CV and credentials as our counterparts are trooping to submit theirs. I submitted mine today. May Allah help us. Ameen
3/11/17, 4:54 PM - ‪+234 803 690 8439‬: MATARKA AMANA CE A GAREKA.vcf (file attached)
3/11/17, 10:38 PM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
3/12/17, 10:48 AM - ‪+234 806 342 0823‬: http://hadith.appdevcorner.com/default.php?day=71&lang=en
3/12/17
, 11:38 AM - ‪+234 803 771 4227‬: SAD
_Story of a PARROT_

There was a sheikh who was teaching his students aqeedah (faith)... he taught them -'La ilaha illa Allah'-and explained its meaning to them.The sheikh loved keeping pets, so he was given a pet by one of his students as a gift (a parrot). And as days passed, the sheikh started to like the parrot. He used to take it to his lessons, until the parrot learnt to say _'La ilaha illa Allah'_, and would utter it day and night.
One day the students found their sheikh crying and sobbing. When they asked him reason, he told that a cat attacked the parrot and killed it. They said: "Is this the reason why you are crying? If you wish we would bring another parrot better than that one." The sheikh said:" I'm not crying because of this... But when the cat attacked the parrot, it was shouting and screaming until it died.He used to say _"La ilaha illa Allah"_ , a lot. However, when he was attacked by the cat, he forgot to say it. He did nothing but scream.....! Because he used to say it just with his tongue only, and his heart didn't learn it! So, he did not feel it...!!" Then the sheikh said:" I am afraid to be like this parrot, we live our lives repeating _"La ilaha illa Allah"_with our tongues, but when death comes we forget it because our hearts do not know it.....When he told his students this, they started crying in fear of lack of honesty in saying.. _"La ilaha illa Allah"_...🏵

This is really a clear reminder to those who are reading it right now. Our condition may be similar to that of parrot... So we need to....FEAR ALLAH... FILL OUR HEART WITH THE LOVE OF ALLAH.. BE SINCERE. WE ARE NOT HERE TO IMPRESS ANYONE EXCEPT THE CREATOR...THIS WORLD IS A PLACE OF MERE ILLUSION...!

_REMINDER : YOU WILL DIE.... THE WAY YOU LIVED.....!_

😭😭 I came across this article in an Islamic group and feel that it is worth sharing.
3/12/17, 11:54 AM - ‪+91 7397 683 053‬: *Improve your English*‼

*Practise your vocabulary*

Add to group: +917397738494
Then type: vocab

Forward to your friends❗

Type 👍 XA6 to like this

3/12/17, 12:34 PM - ‪+234 803 752 8256‬: Finally the decision have made to start Bani Da Case album tour this 2017. Due to the capacity of love and respect to his state of origin, the act decided to embark his first tour with so many talented acts across the north like #Dj_Ab of YNS, #BOC, #SHOCKZEY, #BUSHKIDO, #JIGSAW, #TEESWAG, #TAF_C_GATDEM and Many more artists from Bauchi state Like #LARABEEY, #DALAHDAWA, #C_MAN, #KALITO, #RED_ROCK_STARS. And lots more And he named the Tour as "BauchiGidaNe Invasion" 0N 25/3/2017 @Multipopurs Wunti Bauchi, RED CARPET BY #AHMED_ZOL.
Gate Fee REGULAR 500
VIP 2K, VVIP3K
see you All

Download diz audio and get more information about the show👇
3/12/17, 12:47 PM - ‪+234 817 992 1042‬: TASKAR HIKIMA(15)
kada kazama mai hanu kamar
ganyen rogo amma kuma yana
da kyau kazama mai hanu
kamar ganyen rogo.
kada kazama mai hanu kamar
ganyen rogo ta yadda zaka
shimfida hanunka domin roqon
mutane
amma kazama mai hanu kamar
ganyen rogo ta yadda zaka
shimfida hannun rahama da
kyauta ga mabukata.
annabi s.a.w yake cewa hannu
madaukaki yafi hannu
makaskanci, hannu madaukaki
shine mai bayarwa, yayin da
kuma shi makaskanci karba
yake yi.
ALLAH KA AZURTAMU DA
WADATAR ZUCI.
3/12/17, 1:18 PM - ‪+234 803 222 3008‬: <Media omitted>
3/12/17, 1:46 PM - ‪+234 806 008 8920‬: Application for Admission into the Nigerian Defence Academy 69th Regular Course. Apply using below website;
www.ndaapplications.net
Closing Date: 31 March 2017
PUSH IT 2 OTHERS PLS
3/12/17, 6:01 PM - Alfanuuuuuu: *TSARABAR UGUN STATE DA LAGOS TAREDA SHAIKH MUHAMMAD KABIRU HATUNA GOMBE*


Wannan sune jerin muhadarorin da malam ya gabatar cikin wannan mako daga jahohi biyu ugun da lagos


Mai gabatarwa
*SHAIKH MUHAMMAD KABIRU HARUNA GOMBE*

*Ogun state*

1. Lahadi 6/6/1438 - 5/3/2017.

*Owode ( maza)*
http://darulfikr.com/m/s/19055
2. Litini 7/6/1438 - 6/3/2017.

*Owode ( mata).*
http://darulfikr.com/m/s/19058

3. Litini 7/6/1438 - 6/3/2017.

*Ogere ( maza)*
http://darulfikr.com/m/s/19059

4. Talata 8/6/1438 - 7/3/2017.

*Ogere ( mata)*
http://darulfikr.com/m/s/19074

5. Talata 8/6/1438 - 7/3/2017.

*Shagamu ( maza)*
http://darulfikr.com/m/s/19060

*lagos state*

6. Laraba 9/6/1438 - 8/3/2017.

*Alaba rago.*
http://darulfikr.com/m/s/19075

*Ayi sauraro lafiya*


Kasance da darulfikr domin samun karatun malaman sunnah a saukake


Darulfikr taku ce domin yada sunnah
3/12/17, 6:01 PM - Alfanuuuuuu: 📖 *KARATUN AQIDATUL WASIDIYYA*
💳💳💳💳💳💳💳💳💳💳💳
(DARASI NA 1&2)
🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳

*Tareda:- Malam Aliyu Abdulhameed Jahun*

Wannan Shine Karatun Littafin Aqidatul Wasidiyya da Malam Yake Gabatarwa a Masallachin Kwanan Tsohuwar Ma'kabarta dake Jahun anan Cikin Garin Bauchi.

1⃣ http://darulfikr.com/s/19093 

2⃣ http://darulfikr.com/s/19094

Kucigaba da Kasancewa Damu a www.Darulfikr.com Domin Samun kyakkyawar Rayuwa.

© Copyright:-
Muhammad Sageer (Sautul Qur'an)

12/06/1438 A.H
11/03/2017 C.E
3/12/17, 6:01 PM - Alfanuuuuuu: _*⚖ZAUREN MARKAZUS SUNNAH⚖*_

_*SHIRKA BABBAN ZUNUBI*_

_*Darasi na Ukku-3*_

_Shirka itace sanyawa *Allah* kishiya acikin aiyukansa ko bautarsa ko cikin sunayansa da siffofinsa,wato ka daidaita Allah da wani acikin aiyukan da babu wanda yakeyi sai Allah shi kadai,kamar rayawa da kashewa da bada lafiya,ka kudirce ko yardar cewa bayan Allah shi kadai akwai wanda yake yin wanan aikin,ko akwai wanda yake taya Allah acikin aiyukansa._

_Mafi yawancan Shirka Anayinta ne acikin bautawa *Allah* wato ka bautawa *Allah* tare da wani ko ka roki *Allah* ko neman taimakon *Allah* tare da wani._

_Ko kuma juyar da wani nau'in bauta na *Allah* zuwa ga wanin Allah, kamar yanka da Alqawali ko tsoro ko fatar Rahamar *Allah* ta zuwa daya daga cikin wadannan nau'ika na bauta da sauran nau'in bauta zuwa ga wani ba *Allah* ba shi kadai._

_*SHIRKA ITACE MAFI GIRMAN ZUNUBAI*_

_Babu wani zunubi wanda yakai shirka girma da muni A wajan *Allah* saboda dalililai masu yawa ga kadan daga cikinsu;-_

_1-Domin shirka daidaita *Allah* ne da abin halittarsa, dukkan wanda ya daidaita *Allah* ko kamanta *Allah* da abin halittarsa, ko ya sanyama *Allah* kishiya, kuma wannan shine mafi girman zalunci a bayan kasa, wato bawa ya zalumcin Ubangijinsa.Allah yana cewa:_
( ﻭَﺇِﺫْ ﻗَﺎﻝَ ﻟُﻘْﻤَﺎﻥُ ﻟِﺎﺑْﻨِﻪِ ﻭَﻫُﻮَ ﻳَﻌِﻈُﻪُ ﻳَﺎ ﺑُﻨَﻲَّ ﻟَﺎ ﺗُﺸْﺮِﻙْ ﺑِﺎﻟﻠَّﻪِ ۖ ﺇِﻥَّ ﺍﻟﺸِّﺮْﻙَ ﻟَﻈُﻠْﻢٌ ﻋَﻈِﻴﻢٌ )
_*( Kuma a lõkacin da Luƙmãn ya ce wa ɗansa, alhãli kuwa yanã yi masa wa'azi, "Yã ƙaramin ɗãna! Kada ka yi shirki game da Allah. Lalle shirki wani zãlunci ne mai girma).*_
@ ﻟﻘﻤﺎﻥ ‏( 13 ) Luqman.

_Zalunci shine chanzawa abu bigiransa ko ajiye abu a inda ba wajansaba, Dukkan wanda ya bautawa wannan *Allah*, hakika ya dauki ibada ya ajiyeta awajan da ba nataba. wanda yayi hakan shine wanda ya aikata mafi girman zulumci a bayan kasa._

_2-*Allah* ya bamu labarin cewa baya gafartawa wanda yayi shirka da shi idan bai tubaba._
_Allah yana cewa:_
( ﺇِﻥَّ ﺍﻟﻠَّﻪَ ﻟَﺎ ﻳَﻐْﻔِﺮُ ﺃَﻥ ﻳُﺸْﺮَﻙَ ﺑِﻪِ ﻭَﻳَﻐْﻔِﺮُ ﻣَﺎ ﺩُﻭﻥَ ﺫَٰﻟِﻚَ ﻟِﻤَﻦ ﻳَﺸَﺎﺀُ ۚ ﻭَﻣَﻦ ﻳُﺸْﺮِﻙْ ﺑِﺎﻟﻠَّﻪِ ﻓَﻘَﺪِ ﺍﻓْﺘَﺮَﻯٰ ﺇِﺛْﻤًﺎ ﻋَﻈِﻴﻤًﺎ ).
_*(Lalle ne, Allah ba Ya gãfarta a yi shirki game da Shi, kuma Yana gãfarta abin da yake bãyan wannan ga wanda Yake so, kuma wanda ya yi shirki da Allah, to, lalle ne ya ƙirƙiri zunubi mai girma).*_
@ ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ ‏( 48 ) An-Nisaa

_3-*Allah* ya bamu labarin lallai ya haramta Aljanna ga mai yi masa shirka, kuma mai shirka yana dauwamane acikin wuta har abada sai *Allah* yace:_
( ﻟَﻘَﺪْ ﻛَﻔَﺮَ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﺇِﻥَّ ﺍﻟﻠَّﻪَ ﻫُﻮَ ﺍﻟْﻤَﺴِﻴﺢُ ﺍﺑْﻦُ ﻣَﺮْﻳَﻢَ ۖ ﻭَﻗَﺎﻝَ ﺍﻟْﻤَﺴِﻴﺢُ ﻳَﺎ ﺑَﻨِﻲ ﺇِﺳْﺮَﺍﺋِﻴﻞَ ﺍﻋْﺒُﺪُﻭﺍ ﺍﻟﻠَّﻪَ ﺭَﺑِّﻲ ﻭَﺭَﺑَّﻜُﻢْ ﺇِﻧَّﻪُ ﻣَﻦ ﻳُﺸْﺮِﻙْ ﺑِﺎﻟﻠَّﻪِ ﻓَﻘَﺪْ ﺣَﺮَّﻡَ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﻋَﻠَﻴْﻪِ ﺍﻟْﺠَﻨَّﺔَ ﻭَﻣَﺄْﻭَﺍﻩُ ﺍﻟﻨَّﺎﺭُ ۖ ﻭَﻣَﺎ ﻟِﻠﻈَّﺎﻟِﻤِﻴﻦَ ﻣِﻦْ ﺃَﻧﺼَﺎﺭٍ )
_*(Lalle ne haƙĩƙa waɗanda suka ce: "Lalle ne Allah, shĩne Masĩhu, ɗan Maryama," sun kãfirta. Alhãli kuwa Masĩhu yã ce: "Yã Banĩ Isrã'ĩla! Ku bauta wa Allah Ubangijina, kuma Ubangijinku." Lalle ne shĩ, wanda ya yi shirki da Allah, to, lalle ne, Allah Yã haramta masa Aljanna. Kuma bãbu wasu mataimaka ga azzãlumai).*_
@ ﺍﻟﻤﺎﺋﺪﺓ ‏( 72 ) Al-Maaida

_4-Lallai shirka tana bata dukkan aiyukan bawa._
_*Allah* yana cewa:_
( ﺫَٰﻟِﻚَ ﻫُﺪَﻯ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻳَﻬْﺪِﻱ ﺑِﻪِ ﻣَﻦ ﻳَﺸَﺎﺀُ ﻣِﻦْ ﻋِﺒَﺎﺩِﻩِ ۚ ﻭَﻟَﻮْ ﺃَﺷْﺮَﻛُﻮﺍ ﻟَﺤَﺒِﻂَ ﻋَﻨْﻬُﻢ ﻣَّﺎ ﻛَﺎﻧُﻮﺍ ﻳَﻌْﻤَﻠُﻮﻥَ )
_*(Wancan ne shiryarwar Allah, Yanã shiryar da wanda Yake so daga bayinSa. Kuma dã sun yi shirki dã haƙĩƙa abin da suka kasance sunã, aikatãwa yã lãlãce).*_
ﺍﻷﻧﻌﺎﻡ ‏( 88 ) Al-An'aam
( ﻭَﻟَﻘَﺪْ ﺃُﻭﺣِﻲَ ﺇِﻟَﻴْﻚَ ﻭَﺇِﻟَﻰ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻣِﻦ ﻗَﺒْﻠِﻚَ ﻟَﺌِﻦْ ﺃَﺷْﺮَﻛْﺖَ ﻟَﻴَﺤْﺒَﻄَﻦَّ ﻋَﻤَﻠُﻚَ ﻭَﻟَﺘَﻜُﻮﻧَﻦَّ ﻣِﻦَ ﺍﻟْﺨَﺎﺳِﺮِﻳﻦَ )
_*(Kuma an yi wahayi zuwa gare ka da kuma zuwa ga waɗanda suke a gabãninka, "Lalle idan ka yi shirki haƙĩƙa aikinka zai ɓãci, kuma lalle zã ka kasance daga mãsu hasãra).*_
@ ﺍﻟﺰﻣﺮ ‏( 65 ) Az-Zumar

_5-Masu yiwa Allah shirka jininsu da dukiyarsu halasne wato basu kubuta ba._
_Allah yana cewa:_
( ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺍﻧﺴَﻠَﺦَ ﺍﻟْﺄَﺷْﻬُﺮُ ﺍﻟْﺤُﺮُﻡُ ﻓَﺎﻗْﺘُﻠُﻮﺍ ﺍﻟْﻤُﺸْﺮِﻛِﻴﻦَ ﺣَﻴْﺚُ ﻭَﺟَﺪﺗُّﻤُﻮﻫُﻢْ ﻭَﺧُﺬُﻭﻫُﻢْ ﻭَﺍﺣْﺼُﺮُﻭﻫُﻢْ ﻭَﺍﻗْﻌُﺪُﻭﺍ ﻟَﻬُﻢْ ﻛُﻞَّ ﻣَﺮْﺻَﺪٍ ۚ ﻓَﺈِﻥ ﺗَﺎﺑُﻮﺍ ﻭَﺃَﻗَﺎﻣُﻮﺍ ﺍﻟﺼَّﻠَﺎﺓَ ﻭَﺁﺗَﻮُﺍ ﺍﻟﺰَّﻛَﺎﺓَ ﻓَﺨَﻠُّﻮﺍ ﺳَﺒِﻴﻠَﻬُﻢْ ۚ ﺇِﻥَّ ﺍﻟﻠَّﻪَ ﻏَﻔُﻮﺭٌ ﺭَّﺣِﻴﻢٌ )
_*(Kuma idan watanni, mãsu alfarma suka shige, to, ku yãki mushirikai inda kuka sãmẽ su, kuma ku kãmã su, kuma ku tsare su, kuma ku zaune musu dukkan madãkata. To, idan sun tũba, kuma suka tsayar da salla, kuma suka bãyar da zakka to ku sakar musu da hanyarsu. Lalle Allah ne Mai gãfara, Mai jin ƙai).*_
@ ﺍﻟﺘﻮﺑﺔ ‏( 5 ) At-Tawba

_*Manzon Allah s.a.w* yana cewa:_
_*(An umarceni da in yaki mutane har sai sun fadi babu abin bautawa na gaskiya sai Allah shi kadai,idan suka fada to jininsu da dukiyoyinsu sun kubuta daga gareni sai idan da wani hakki).*_
@ ﺭﻭﺍﻩ ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ ﻭﻣﺴﻠﻢ .

_7-Shirka itace mafi girman zunubai. *Manzon Allah s.a.w* yana cewa:_
_*(Shin bazan baku labarin mafi girman zunubi ba??) Sai sukace Eh ya Manzon Allah; sai yace: (Yin shirka da Allah da sabawa Mahaifa)*_
@ ﺭﻭﺍﻩ ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ ﻭﻣﺴﻠﻢ .

_8-Yin shirka ga *Allah* jingina naqasane da cutarwa zuwa ga *Allah*, bayan *Allah* ya tsarkake kansa daga dukkan naqasa da aibu._

_Dukkan wanda yayi shirka da *Allah*, to hakika yana jinginawa *Allah* kazamtane da aibu da naqasa bayan *Allah* ya tsarkake kansa daga dukkan wata naqasa da aibu._

_*Allah ne mafi sani*_

_Duba littafin;-_
ﻛﺘﺎﺏ ﺍﻟﺘﻮﺣﻴﺪ ‏( ﺹ 13-10 ‏)
ﻟﻠﺸﻴﺦ ﺻﺎﻟﺢ ﺍﻟﻔﻮﺯﺍﻥ .
_Dan samun karin bayani_

_Mu hadu a darasi na gaba insha Allah_

_*✍🏽Mustapha Musa*[truncated by WhatsApp]
3/12/17, 6:01 PM - Alfanuuuuuu: HATTARA DA SABON SALON 'YAN
SHI'AH!!!
'Yan addinin shi'ah sun bullo da wani
salo na
shi'antar da yara marayu. Sun fara
bi unguwannin
musulmai suna neman yara marayu
kanana, suna
masu alkawarin ilmi kyauta tun
daga 'Nursery' har
Jami'a. Kuma gurin kwana, abinci,
tufafi da
sauran ababen more rayuwa kyauta.
Sukan ce duk
yaron da za su dauka, ba a bukatar
komai tare da
shi, in ba riga jikinsa ba, duk komai
za a ba shi kyauta.
Suna amfani da wasu 'Agents' maza
da mata gurin
tattaro masu marayun.
Daga cikin sharuddan da suke
bayarwa sun hada da, ba a
yarda iyaye ko 'yan uwa su rinka
yawan kawo ma
marayun ziyara ba, suna son ziyarar
ta zama
kamar sau biyu a shekara kacal.
A kwanan nan aka kaddamar da wannan
mummunan shiri a
makarantar 'Primary' ta Gwamnati
dake Abuja Road,
Hayin Taro-taro, Rigasa, Kaduna.
Wadde take
jagorantar shirin ita ce wata 'yar
shi'ah mai suna
Rabin Hajiya Inno. Sa'annan
makarantar da za su
kai yaran wai tana Maraban Jos
Kaduna.
Jdcama'ah mu yi hattara domin "Kuda
gurin kwadayi
ake mutuwa". A yada wannan sakon
domin suna nan
suna bin Unguwanni.
3/12/17, 6:01 PM - Alfanuuuuuu: فائدة منهجية :-

قال شيخنا العلامة ربيع المدخلي - حفظه الله -

" أما السلفي الذي يوالي السلفيين ، ويحب المنهج السلفي - بارك الله فيكم - ويكره الأحزاب ويكره البدع وأهلها - وغير ذلك من علامات المنهج السلفي - ، ثُمَّ يضعف في بعض النقاط ؛ فإن هذا نترفَّق به ، وما نتركه ، ولكن ننصحه ، وننتشله ، ونصبر عليه ، ونعالجه - بارك الله فيكم

○ أما أن يقال من أخطأ هلك ! فعلى هذا فلن يبقى أحد ! ،

○ والذين يطعنون الآن فإنهم يقولون عن أنفسهم : إنهم سلفيون ، ثُمَّ يطعنون في علماء السلفية ! ماذا يريدون ؟ يريدون رفع راية الإسلام ؟! ورفع راية المنهج السلفي ؟! أبداً ، أبداً ، هذه قرائن وأدلة على أنهم كذَّابون متهمون مهما ادّعوا لأنفسهم " .

انظر :-
(المجموع) (١ /٤٨٣)
3/12/17, 6:01 PM - Alfanuuuuuu: RAYUWA KENAN!

1- A lokacin da ka koshi ne wani yake jin yunwa.
2- Lokacin da kake da lafiya sannan wani yake ciwo. Idan ka samu aminci wani yana cikin tsoro. Haka duniya take; yau gare ka, gobe ga dan uwanka.
3- Ba da hakuri ba yana tabbatar da yin laifi bane, amma yana nuna rashin girman kai da neman a zauna lafiya.
4- Duk mutane idan suka mutu suna komawa ga Allah ne. Amma masu imani tun a nan duniya suke komawa gare shi.
5- Idan rana ta fito mutane sukan manta fitilun da suke haskaka titunan gari da daddare. Kada ka yi mamaki idan ka yi alheri a yau zuwa gobe an manta. Wannan dabi'a ce ta dan Adam.
6- Idan ka samu alheri fada ma wanda kake so. Idan ka gamu da bala'i fada ma wanda ke son ka.
7- Turawa ba su fi mu basira da hankali ba. Banbancin mu da su guda daya ne: Su sukan karfafi mai rauni a cikin su har sai ya yi kwari, su taimaki mai basira har ya ida kwarewa. Mu kuma muna raunana mai karfi ne a cikinmu, mu dakile mai basira har sai ya dasashe.
8- Sadakar dabino kwaya daya da za ka yi ta don Allah tafi kyautar gonar abinci da za ka yi domin a yabe ka.
9- Zaka ciyar da Dan kare na kwanaki uku kawai yayi shekara uku bai mantaka ba. Amma dan Adam sai kayi shekara uku kana ciyar da shi amma cikin kwanaki uku ya manta da kai.
10- Alkawari da Zumunta shine kayi wa goshi kayi wa keya. Ma'ana ka rike alkawari a lokacin da kuke tare da mutum haka ma idan ya bada baya ka rike mar kamar yana gabanka koma fiye da hakan.

Allah Sarki Rayuwa kenan! Allah yadatar damu duniya da lahira yadatar damu da cikawa da Imani. Ameen. KAYI KOKARI KA GINA RAYUWARKA AKAN ABU UKU:
1- Son Allah da Manzonsa.
2- Gaskiya da Rikon Amana.
3- Hakuri da Jarrabawa a Rayuwa....
Barkanmu da warhaka
3/12/17, 5:11 PM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
3/14/17, 9:17 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
3/12/17, 5:12 PM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
3/12/17, 5:16 PM - ‪+234 803 752 8256‬: This message was created by
NUHU IBRAHIM a student of ABUBAKAR TAFAWA BALEWA UNIVERSITY BAUCHI{ATBU}
🖱🔋🖱🔋🖱🖱🔋🖱🔋🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱


Send this msg to 3 groups then check your battery
*100% fully charged*

Name:Obi
Contact number :08140838399

Im also shocked...!!!😳


It worked...👍🏻👍🏻
3/12/17, 6:04 PM - Bbl Cottonou: WONDERS OF MATHEMATICAL MYSTERY:
PROVEN FACTS BEHIND OUR TWO PALMS.

Spread your left hand palm ,you will see the number 81( ۸١ ) written in Arabic Spread your right hand palm, you will see the number 18( ١۸ ) written in Arabic .
Now : Add 81( ٨١) and 18 (١۸ ), gives you 99,THE TOTAL NUMBER OF NAMES OF ALLAH IN QU'RAN Subtract 18 from 81, gives 63, THE TOTAL YEARS OF PROPHET MUHAMMAD (saw) LIVED IN THIS EARTH .
If you multiply the two digits of 99 i.e., 9x9 it will return you your left palm number 81 If you multiply the two digits of 63 i.e., 6x3 it will return you your right palm number 18.
If you reverse the digits of 81 it will give you 18.
If you reverse the digits of 18 it will give you 81 .
The common denominator of 81 and 18 is 3 and 9 . Now lets see what numbers they give after division : 81/3 = 27 and 81/9 = 9 : Qu'ran revealed on 27th day of 09th month of Arabic calendar (Lunar)
18/3 = 6 and 18/9 = 2 : In Qu'ran chapter 6 and just after verse 6 ALLAH spoke about the proof of the revelation to Muhammad (saw) by citing the example as such given in their HANDS .
In 2 places (2:97 and 97:1) ALLAH mentioned the month(Ramadan) and date (Night of Qadar, i.e.,27th of Ramadan)
If you multiply 81 and 18 it is (81x18) 1458. According to the Julian calendar and Hijri year exactly 1458 hijri years passed from the date of Muhammad's (saw) birth (570 AD) till 2007 (The year when this mystery of human palms was discovered ) .
Just write the digits of 81 and 18 serially : 8 1 1 8 . Now add 8+1+1+8 = 18 .
Now what so especial about 18 .
In Qu'ran chapter 18 , verse 18 has mentioned something about RIGHT SIDE and LEFT SIDE .
In Bible deutronomy , chapter 18 , verse 18 GOD prophesied to MOSES(as) that HE will send a prophet like MOSES (saw) who would come from his brethren (i.e., from the lineage of Ishmael) . He was the last prophet MUHAMMAD (saw) . That is the main mystery of 18 in our hand.

I urge my sisters and brothers to
share this . Hope so many Known but undiscovered mysteries will be discovered.Insha Allah. NOTE:- THIS IS SENT AS RECEIVED. MAY ALLAH SHOW US MORE.
3/12/17, 6:04 PM - Bbl Cottonou: *🕌KHUDUBAR JIYA JUMA'A, A RUBUCE TAREDA AUDIONTA DOMIN SAURARO.*

-Daga- MASJIDIS SALAFIYYA BIU BORNO STATE:
11/JMD-TSANI/1438HJRY
10/MARCH/2017MLDY

*-Daga Bakin👉🏾 SHEIKH ABUBAKAR BN MUSTAFA.*

*-TOPIC= [MAFARKI MAI BAN AL'AJABI]*

Na kasa khuɗubata gida , biyoni kajisu=

*MUQADDIMA:*
Ya ku Musulmai! Ya zama wajibi ga kowane Musulmi yagaggauta
ayyuka nagari akowace hali, yayi anfani da kowace dama da
yasamu kafin mutuwa tayi masa bazata
HADISIN MAFARKIN ANNABI SAW MAI BAN AL'AJABI:
SAHABI ABDURRAHMAN IBN SAMURAH R/A yace=
ANNABI SAW yafito garemu a Madina sai yace= adaren jiya
naga mafarki mai ban mamaki,
👁naga wani mutum a al'ummata Mala'ikan mutuwa yazo don
karɓan ransa sai biyayyansa wa iyayensa yamayarda
Mala'ikan mutuwan
👁naga wani mutum cikin al'ummata sheɗanu sun lulluɓeshi
sai ambaton ALLAH yazo yakoresu
👁naga wani mutum cikin al'ummata Mala'ikun azaba sun
lulluɓeshi sai sallarsa tazo taƙwacesa a hannunsu
👁naga wani mutum cikin al'ummata yana lallagi don ishi, duk
tafkinda yamatso wurinta don yasha ruwa sai akoreshi sai
azuninsa na RAMADAN yazo ya shayar dashi ruwa har ya
wartsake
👁naga wani mutum cikin al'ummata- ANNABAWA sune
zazzaune group group, aduk lokacinda yamatso wurinsu sai
akoreshi sai wankarsa na JANABA takama hannunsa
tazaunar dashi agefen ANNABI SAW
👁naga wani mutum cikin al'ummata- gabansa duhu hakama
bayansa da damansa da hagunsa da samansa da ƙasansa duk
duhu gashi arikice ahaka sai hajjinsa da umaransa suzo
sufitar dashi daga duhun su shigar dashi haske
👁naga wani mutum yana fama da tururin wuta da tartsatsinta
sai sadakarsa tazo tazame masa shamaki da kariya
tsakaninsa da wutar kuma tazame masa inuwa akansa
👁naga wani mutum cikin al'ummata yana yiwa muminai
magana su kuma baswa masa magana sai sada zumuncinsa
tazo tace musu- yaku taron muminai wannanfa mai sada
zumuncinsane ku masa magana! Sai Muminan su masa magana
kuma suyi musafaha dashi
👁naga wani mutum cikin al'ummata MALA'IKU ZABANIYAWA
sun zagayeshi sai unurnisa da kyakkyawa da haninsa da
mummuna suzo su kuɓutar dashi daga hannunsu su shigar dashi
wurin MALA'IKUN RAHAMA
👁naga wani mutum cikin al'ummata yana durƙushe akan
gwiwowinsa tsakaninsa da ALLAH akwai Shamaki sai kyawun
halayyansa yazo yakama hannunsa yashigar dashi ga ALLAH SW
kuma yadamƙa masa littafinsa a damansa
👁naga wani mutum cikin al'ummata sikelinsa yayi ƙarancin
nauyi sai alhairanda yabari bayan mutuwarsa suzo su nauyaya
masa sikelinsa
👁naga wani mutum cikin al'ummata yana tsaye daf da gaɓar
Jahannama sai kyakkyawar fatansa ga ALLAH ta kuɓutar
dashi daga haka
👁naga wani mutum cikin al'ummata atsaye akan siraɗi ya
kasa yin gaba da baya yana karkarwa da makyarkyata sai
kyakkyawar zatonsa cikin lamarin ALLAH yazo yanatsar dashi
yaƙetarar dashi
👁naga wani mutum cikin al'ummata yana rarrafe da ja gindi
akan siraɗi sai sallarsa tazo ta tsayar dashi akan ƙafafunsa ta
tseratar dashi
👁naga wani mutum cikin al'ummata ya iso zuwaga ƙofofin
ALJANNA sai ya tarar dasu a kukkulle sai kalmar LA'ILAHA
ILLALLAHU dayake furtawa tazo tabuɗe masa ƙofofin kuma
tashigar dashi ALJANNA
TA'ALIƘIN SHEIKH SALEH UTSAIMEEN AKAN WANNAN
HADISIN:
SHEIKH SALEH UTSAIMEEN yayi ta'aliƙi ƙarƙashin wannan
Hadisin na ABDURRAHMAN IBN SAMURAH sai yace=
Ya ku musulmai! Wannan Hadisi mai girma acikinsa ANNABI
SAW ya bayyana mana abinda yagani dayake nuna ayyuka nagari
suna tseratarwa daga azaba, don haka akowace gaɓa kariƙi
matsera, kuma kusani lalle sadaka alokutan tsananin buƙata
tanada sha'ani mai girma, domin abin sadaka aduk lokacinda
tafi anfani ga al'umma da ihlasi tafi girman lada, don haka yaku
'ƴanuwa! Kuyi cigiyar mabuƙata ku kyautata musu daga abinda
ALLAH ya kyautata muku ((abinda kuka gabatar ga kawunanku
na alhairi zaku sameshi awurin ALLAH, shi ɗinma yafi alhairi da
girman lada))
RUFEWA:
ALLAH SW yace=
((yaku waɗanda sukaƴi imani kuyi ruku'i da sujada kuma
kubautawa UBANGIJINKU ku aikata alhairi domin ku rabauta))

******** ADU'A *********
ALHAMDULILLAH!
ALHAMDULILLAAH!
ALHAMDULILLAAAH!
Muna yiwa ALLAH godiya marasa iyaka daya dawowan
babanmu shugabanmu masoyinmu ALH MUHD BUHARI
awannan ranar Juma'a mai albarka,
ALLAH YAƘARAWA BABANMU BUHARI LAFIYA kuma ya
rugurguza maƙiya da matsafa da mugaye da suke neman ganin
bayansa,
AMEEEEEEEEEN.
3/16/17, 9:34 PM - ‪+234 703 341 1505‬, ‪+234 903 204 2657‬ was added
3/16/17, 9:34 PM - ‪+234 703 033 9603‬, ‪+234 803 376 8342‬, ‪+234 806 347 3814‬, ‪+234 806 659 7872‬ left
3/12/17, 7:43 PM - ‪+234 706 761 9629‬: Wannan yarinyan ansinceta ne a katsina kumabata magana Dan Allah katai maka koh kitaimaka kuturawa kowa da kowa koh za'aye sa'a asamu Wanda yasanta
3/12/17, 7:43 PM - ‪+234 706 761 9629‬: <Media omitted>
3/12/17, 8:41 PM - NA'IBIN SUNNAH: Allah ya bayyana ahlinta
3/12/17, 8:48 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Ayyah, very pretty girl. Allah ya bayyana ta
3/12/17, 9:07 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Ayaamu bi'id for this month Jumadal akhirah commences tomorrow. 13th Sunday - 15th Tuesday. Observe fast if you can , or remind people to fast. Let's share the reminder and share the reward. Mine won't reduce yours . Keep sharing keep reminding. 😘
3/12/17, 10:26 PM - ‪+234 803 408 8803‬: <Media omitted>
3/13/17, 6:13 AM - ‪+234 805 386 6170‬: Daily Hadith


Assalamu alaikum warahamatullah wabarakatuh,


Usamah bin Zaid (May Allah be pleased with them) reported: The Messenger of Allah (PBUH) said, "He who is favoured by another and says to his benefactor: `Jazak-Allah khairan (may Allah reward you well)' indeed praised (the benefactor) satisfactorily.''
[At-Tirmidhi].

May Allah SWT help, guide, protect, bless, forgive us and our parents, give us long life & Prosperity, ease all our affairs, accept our daily prayers, give us good here / hereafter, have mercy on us, save us from Jahannam, be pleased with us and grant us Jannatul Firdaus, Amin.


Sabahul Khair to all!!!
3/13/17, 6:14 AM - ‪+234 805 386 6170‬: FORWARDED AS RECEIVED
TAKE ME BACK
Take me back to the old Paths, when Moms were at home.Dads were at work. Brothers went into the army.And sisters got married BEFORE having children!

Crime did not pay; Hard work did;And people knew the difference.

Moms could cook; Dads would work; Children would behave...Husbands were loving; Wives were supportive; and children were polite.

Women wore the dresses; and Men wore the trousers.Women looked like ladies;Men looked like gentlemen; and children looked decent.

People loved the truth, and hated a lie;They came to masjids to get IN,Not to get OUT!

Sermons sounded helpful;
Rejoicing sounded normal; and crying sounded sincere. Cursing was wicked; Drinking was evil; and divorce was unthinkable.

We read the Quran in public; Prayed in school;
And reminds fellow Muslims the words of d Quran:To be called a Muslim was worth living for;To be called a kafir was a shame!

Sex was a personal word. Homosexual was an unheard of word, And abortion was an illegal word.

Preachers preached because they read, understand, digest n act on their words:

Leaders gives instructions with the fear of Allah,Followers follow the rules n regulations of the community,Sinners seeks forgiveness from the lord:

Being an imam meant you tell people the word of Allah,Being a Muslim meant you would live for hereafter n not duniyan:

Laws were based on how Quran spell it,Homes read the Quran n hadiths;And masjid taught the Quran n d ways of the prophet:

Sheiks were more interested in new reverts than new clothes and new cars.children were more interested to learn their religion:

Give me that old time religion!This is good enough for me! I still like the "Old Path.
3/13/17, 7:26 AM - Bbl Cottonou: أخبر أفراد أسرتك وجيرانك وزملاءك وأصدقاءك :

من هو الدكتور فهد الخضيري عالم الأبحاث
معلوماااااات قيمة

¤ تشعر بالتعب؟*
~أشرب كوبا من عصير البرتقال*

¤ مصاب بالفطريات؟*
~أكثر من تناول الثوم*

¤ منزعج من حرقة المعدة؟*
~أشرب نقيع البابونج*

¤ ينتابك ألم في رأسك؟*
~تناول البطاطاالمسلوقة*

¤ تعاني ارتفاع مستويات الكوليسترول؟*
~أقضم (كمثرى)*

¤ تضايقك عوارض الحساسية ؟*
~عليك بالاناناس*

¤ مفاصلك تؤلمك؟*
_ احرص على تناول السمسم*

معلومة جديـدة (أول مرة أعرفهـا):
• الإغتسال بالمطر شفاء من السحر والمس و العين، و الدليل على أن ماء المطر طاردللشياطين قوله تعالي :

( وَيُنَزِّلُ عَلَيْكُمْ مِنْ السَّمَاءِ مَاءً لِيُطَهِّرَكُمْ بِهِ وَيُذْهِبَ عَنكُمْ رِجْزَ الشَّيْطَانِ وَلِيَرْبِطَ عَلَى قُلُوبِكُمْ وَيُثَبِّتَ بِهِ الأَقْدَامَ ) [الأنفال : 11]

سبحان اللــّـه لا تبخلو في الإرسال، فكثير من الناس محتاجون لهذه المعلومة، جميعُنا: نفسي نفسيْ *
بل ينبغي أن يقول: أمتي أمتي*

# صلوّا عليه وَ سلموُا تسليما..
أذكرك بمواعيد شرب الماء،
جعله الله شفاء من كل داء إن شاء الله .. الوقت المناسب: سوف يضاعف فوائده على جسم الإنسان..
عدد (2) كأس من الماء بعد الإستيقاظ من النوم – يساعد على تنشيط الدورة الدموية.

كأس (1) من الماء – قبل الوجبة بنصف ساعة – يساعد على الهضم.

كأس (1) من الماء – قبل الإستحمام – يساعد على خفض ضغط الدم.

كأس (1) من الماء – قبل النوم – يجنب السكتة أو النوبات القلبية.

فضلا...مررها لكل من تحب..

رسالة خفيفة جدا وفائدتها كبيره اللهم ارح بال من ارسلها واشفه وعافه وارزقه سعة البال والصحه ولكل من قراالرساله
أفضل عشرة أطباء في العالم هم:
.
1- أشعة الشمس.
2- كثرة شرب الماء.
3- النوم الكافي ليلاً.
4- الهواء الطلق النقي.
5- المشي نصف ساعة يومياً.
6- الغذاء الصحي المتوازن.
7- تلاوة القرآن الكريم .. وهو غذاء للروح لايمكن الاستغناء عنه.
8- العسل.
9- الحبة السوداء.
10- القناعة

أنت الآن ( متصل ) ؟
مادمت متصلاً فابعثها لمن تحبِ
3/13/17, 7:41 AM - ‪+234 808 066 0679‬: "When you are hurt by the people who share blood relations with you, recall Yusuf alaihi salaam who was also betrayed by his brothers"

when you find your parents opposing you (in deen) recall Ibrahim alaihi salaam who was burnt by his own father"

when you are mocked and abused by your own relatives just because you adopted deen over dunya, recall Rasulullah sallallaahu alaihi wa sallam who faced the same situation"

when you are stuck into some problem and find no way out, recall Yunus alaihi salaam who was stuck into a fish's stomach"

when you fall ill and your whole body cries with pain, recall Aiyub alaihi salaam who was more ill than us"

when you see some physical fault in yourself, recall Musa alayhi salam who could not properly speak"

when someone slanders you, recall Aisha radiallahu anha who was also slandered through the whole city"

when you feel lonely, recall how Adam alaihi salaam would have felt when he was sent to this earth alone"

when you cant see any logic in whats going on and your heart asks why is this happening, recall Nuh alaihi salaam who made the biggest ship without questioning"

Subhan Allah... Allah hu akbar...

Allah put all those great personalities in trials so that some day someone like you and me, if being faced by any calamity
should not question, "WHY ME?"

..ALHAMDULILLAH FOR EVERYTHING..

[Remember the Prophet P.B.U.H said if u have knowledge pass it on even if it is just one verse. So Forward this message and help us in our Mission to keep the Muslim Youth on the right path, ISLAM]
3/13/17, 2:03 PM - ‪+234 810 175 7640‬: THINK ABOUT THIS:💡

Why Do we feel sleepy in Mosque,😵

But stay awake through a 3 hour movie?😀

Why are we so bored when we read the Qur'an😕,

But find it easy to read other books?🙃

Why is it so easy to ignore a msg about Allah,

Yet we forward the funny ones?😝

Why are Muslim houses getting smaller,

But bars and clubs are expanding?

Why is it so easy to worship a celebrity,

But very difficult to engage with Allah?

Think about it,🤔 are you going to forward this?

Are you going to ignore it, because you think you will be laughed at?

Forward this to all your contacts: 👭👬👫

80% of you won't forward this.

Allah said:
If you deny me in front of your
friends, I will deny you on the day of judgement:

When one door closes,Allah opens two :

If Allah has opened doors for you, send this message to everyone
including me....

Forward this .
3/13/17, 3:42 PM - NA'IBIN SUNNAH: GA WATA FA'IDAH !!!
*Da yawa daga cikin ma'aurata basu san ta ba*

*SADUWA DA MAI CIKI YANA QARAWA YARO KUZARI*


Imaamu Ibnu Qayyim (Allaah ya jiqansa) yana cewa:-

Saduwa da mace mai ciki yana Qarawa yaron da yake ciki halitta, idan ana saduwa da mai ciki yana sa yaron ya fito cikin Qoshin lafiya musamman a farkon daukar ciki, amma idan ba'a saduwa da ita yaron ya kan fito da laulayi.

Imaamu Ahmad yana cewa:-

"Saduwa da mai ciki yana Qarawa yaron Qarfin ido da Qarfin jinsa na kunne, Wannan shine maganar da tafi shahara a wurin mu ".


[Don Qarin bayani a duba littafi mai suna:-
التبيان في أقسام القرآن
Shafi na 355]

✍� Fassara da Ta'aliqi:-
*Habib Aboo Ammar*


YADDA AKE SADUWA DA MAI CIKI ?

Tambaya :
Malam na kan ji wasu mutane na fadar cewa ba ya halatta idan matar mutum tana da juna biyu ya yi jima'i da ita har sai ta haihu meye gaskiyar maganar ????????

AMSA :

To dan'uwa ya halatta a sadu damace lokacin da take da ciki, saboda fadin Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : "Duk wanda ya yi imani da Allah da ranar lahira, to kada ya shayar da ruwansa ga shukar waninsa" Abu-dawud : 1847
Ibnul kayim yana cewa :"Wannan hadisi yana nuna cewa ciki yana kara karfi duk lokacin da ake saduwa, saboda Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kamanta shi da shuka, ita kuma shuka tana kara girma, idan aka ba ta ruwa" Tahzibussunan 1\193 .

Masana likitanci suna cewa: Ba'a so miji ya dinga hawa kan matarsa lokacin da take da ciki, zai fi kyau ta dinga yin goho yayin da za su sadu, ko kuma ya sadu da ita ta gefe, saboda kwanciya akanta yana iya wahalar da yaron .

Sannan yawanci mata ba su cika son yawan saduwa ba idan cikinsu ya girma, wasu likitocin suna bada shawara cewa a karanta saduwa a wadannan lokutan.

Allah ne ma fi sani .

Dr. Jamilu Zarewa
3/13/17, 3:42 PM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍

👳👳👳

*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
*ME YA FARU A KARBALA ???*
*(58)*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*MATSAYIN MALAMAN SUNNA.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Annabinmu Sallallahu Alaihi Wasallam ya sanar da cewa fitinu zasu gudana a bayana, ya faɗa cewa, alherinka yana dai dai gwargwadon nisantar ka daga gare su.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Waɗannan suna nan a shimfiɗe cikin littattafan Sunnah a Kitabul Fitan na kowanne littafi, duba alal misali : Sahihu—Al—Bukhari, Kitabul Fitan, Babun takunu fitnatun al'kai'du fi ha khairun minal ka'im, Hadisi na 6670.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Game da abinda ya faru a Karbala, ba bu wani saɓani a tsakanin malamai cewa an tafka ɓarna wacce ba ta dace ba, abin takaici ne da ya nuna cewa ba a mutunta Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam ba acikin sha'anin iyalansa.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Wanda kuwa duk yake da hannu aciki to, ba abinda zai hana shi gamuwa da fushin Allah idan ba tuba yayi ba tuba ingantacce, amma a game da wa ke da alhakin wannan ta'asa, malaman Sunnah na ganin cewa kaddarar Allah itace babban jigon duk abubuwan da suka faru, amma babu shakka akwai hannayen 'yan Shi'ah ciki dumu—dumu.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Fatan alheri a gare ku.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Daga*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Shababul Islam*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Khairan*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
3/13/17, 4:05 PM - Fakawa: <Media omitted>
3/13/17, 4:05 PM - Fakawa: <Media omitted>
3/13/17, 4:05 PM - Fakawa: <Media omitted>
3/13/17, 4:05 PM - Fakawa: <Media omitted>
3/13/17, 4:05 PM - Fakawa: <Media omitted>
3/13/17, 4:05 PM - Fakawa: <Media omitted>
3/13/17, 4:05 PM - Fakawa: <Media omitted>
3/13/17, 4:15 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Allah Ya karawa Baba lafiya
3/13/17, 4:28 PM - Fakawa: Ameen malan
3/13/17, 4:46 PM - ‪+234 803 680 8399‬: Amin ya rabbi
3/13/17, 5:54 PM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
3/13/17, 6:28 PM - ‪+234 706 096 5566‬: LABARI DA DUMI DUMI:
Wani Tsoho 'Dan Shi'a Ya Yanke Jiki Ya Fadi
Saboda "Buhari Ya Dawo.
HAUSA PRESS24__
Wani rahoto da-ya shugo yanzu yanzu daga
Marabar Jos Kaduna na cewa wani dattijo mai
kimanin shekaru 58 a Duniya ya yanke jiki ya fadi
bayan ya buga Rediyon dake hannunsa da 'kasa
sakamakon jin labarin da gidan Rediyon BBC-
HAUSA ya bayar cewa Shugaban Najeriya
"Muhammadu Buhari" ya dawo Najeriya.
Dattijon mai suna "Malam Ibrahim" yana sana'ar
siyar da dankalin tura inda motoci ke fakawa a
Marabar Jos din yanzu haka dai kamar yadda
rahoton ya nuna makusantansa sun garzaya da
shi zuwa asibiti.
3/13/17, 7:13 PM - ‪+234 706 096 5566‬: Yau yanbakin ciki sekumutu baba buhari yashiga ofic
3/13/17, 7:15 PM - ‪+234 706 096 5566‬: Waneku yan uba ta Allah batakuba
3/13/17, 8:53 PM - ‪+234 810 175 7640‬: #copied
LETTER TO OUR WIVES FROM 'THE COMMITTEE OF HUSBANDS'.*
*30 Things Nigerian Husbands Want And Expect From Our Wives*-
1. Go and slim down. Do not let people take you for our mother when indeed you are our wife. We love to see you exercise and eat less.
2. Mind and control your tongue.
3. Keep the house clean.
4. Be hospitable, how you receive our friends and families matter to us. Make them feel welcome by coming out to greet them, serve them water if there is no drink.
5. Dress neatly and smart always, look good for us.
6. Do not disrespect us, we want to feel respected even with our imperfections, correct us with respect.
7. Treat us like a king, make us feel important and we shall treat you back as our queens.
9. Do not always claim right.
10. Be polite always.
11. Be quick to say "I am sorry".
12. Do not delay us when we have to go out together. Start getting ready well ahead of time and don't keep us waiting because we can be very impatient.
13. We don't like tension, make us smile and laugh around you and we will want to hang around.
14. *We love good food, if you have to go to a catering school to make us eat well, please do*.
15. We do not like nagging. When you make your request, believe in us to do it in our own time. No amount of nagging can change us.
16. Do not belittle or gossip us to anyone. If there are issues that need be addressed, find a quiet time when we can talk, just the two of us not necessarily in the middle of the night when you're most likely going to disturb our sleep.
17. Do not prioritize others ahead of us, Make us your number one; Not the children, your friends, your family or anything around.
18. *We love sex, do not withhold it. Never use it as a bargaining chip*.
19. Be disciplined and wise in spending.
20. Be our friend and stop acting like our mom.
21. We can be jealous, do not get too close with the opposite sex on Social media. Seek our consent before accepting a male as Friend.
22. *Do not paint us bad to the children, help them love and appreciate us*.
23. Do not leave the home and children unattended.
24. Accept and relate well with our family members.
25. Assist us in paying the bills, if you earn well.
26. Do not try to pry too much by reading our mails and responding to messages meant for us without our consent.
Stop snooping and stalking us on Social media. Stop being suspicious of our female colleagues.
27. Stop answering our calls without our permission.
28. Smile always, even when you are exhausted from tending the kids. Constantly frowning will scare us.
29. If you need our help, ASK. We cannot read your minds.
30. Stop asking to know how we spend every dime. Just trust us and all will be well.
Lots of love,
Nigerian Husbands...COPIED
3/13/17, 10:03 PM - ‪+234 817 992 1042‬: Mu'awiya Ja'afar Hussain
TASKAR HIKIMA (66)
imamush shafi'eey r.a yace :- duk
wanda yayi zaton zai kubuta da ga
zargin mutane to mahaukaci ne.
saboda sunce wa Allah shine na
na ukun uku " da , uba, ruhi mai
tsarki" .
sunce da annabi s.a.w mawaqi
mai cutar hauka " a'udhu billah"
dan haka idan kadamu dasu sai su
zamar maka kamar katon dutse a
gadon bayanka sai ya karya ka
amma idan kayi banza dasu sai su
zamo kamar dogon dutse a
karkashin kafarka sai kaci nasara
ka daukaka.
- kada kazamo kamar karar sigari
idan aka bukaceka sai a miqa kudi
domin a sameka amma idan aka
gama aiki dakai sai a take ka da
qafa amma kazama kamar ruwa
idan basu sameka ba zasu mutu.
Allah kasa musan darajar
kawunanmu.
1 min · Privacy: Public
3/14/17, 8:40 AM - NA'IBIN SUNNAH: You don't know who this may help
💉💊💉❎
🌾🌾🌾✅

LEARN TO BE YOUR OWN PERSONAL DOCTOR : 


it is disturbing on how we go about
our health problems, spending so much money on issues we
can resolve with little or no money. Long gone are the days
when drugs💊💉 manufactured in laboratories were popular, when
expensive chemical or synthetic drugs were deemed to be the
best for our bodies . Apart from the high cost, the side effects
that the body has to deal with cannot be ignored. But home
remedies and natural cures,no side effects, no chemicals,
inexpensive, plus the pleasure of being able to cure yourself!.
Read on for how all this is useful and how people are using
these home made methods in their day to day lives to stay fit
and healthy.

Excerpts:
CASE REMEDIES
👉1. TYPHOID FEVER: Get unripe pawpaw, unripe
pineapple,ginger,lime orange and Lipton tea. Cut into pieces,
boil with fermented corn water for one hour. Take one glass cup
3 times daily for one week. The ailment will disappear.

👉2. STOMACH ULCER: Get 7-8 unripe plantain, peel them, cut
them to pieces and pound. Put everything inside a plastic
container, fill it with one gallon of water. Allow it to ferment for
three days. Take one cup 2 times a day for one week. The
ailment will disappear.
 
👉3. ASTHMA: Get some seeds of mango, cut it into pieces and
keep under the sun to dry. Grind to powder. Put one spoon of
the powder into a glass cup of water, stir it and drink. Once in a
day for 3-4 weeks .

👉4. RHEUMATISM / ARTHRITIS: Get 5 seeds of English pear
(Avocado pear),cut into pieces and dry under the sun, grind to
powder. Mix with a glass of honey to form paste. Take one
spoon,3 times daily until the 6 days. 

👉.5 CHOLERA : Take three teaspoons of salt and one teaspoon of
sugar, add half spoon of dry gin. Drink all as a single dose. The
cholera will stop immediately.

👉6. HIGH BLOOD PRESSURE : Get 4 seeds of English pear
(Avocado pear),cut into pieces, dry under the sun and grind into
powder. Put a teaspoon of this powder into your prepared palp
and drink. Once daily for 2 weeks.

👉7. PNEUMONIA: Get a handful of garlic, grind to extract the
juice. Drink a spoon and use the juice to rub the chest and back.
That will close the chapter.

👉. 8 SEVERE COUGH : Get about 10 pieces of bitter cola, grind to
powder, add half cup of original honey. Take 2 spoons thrice
daily for 4 days.

👉. 9:TUBERCULOSIS : Get 20-23 pieces of bitter cola, ginger of
equal quantity and 3 bulbs of garlic. Grind everything and add a
bottle of original honey. Take one spoon thrice daily for one
month.

👉10. DIABETES : Grind 6 bulbs of big onions, add one original
bottle of honey. Take one spoon thrice daily for one month.
ALTERNATIVELY; get a handful of bitter leaf and scent leaves,
squeeze out the water in them, add lime(orange)juice, grinded
garlic and small potash. Take half glass of it twice daily for one
month.

👉11. STAPHILOCOCCUS : Get 2 pieces of aloe-vera,cut into
pieces and put it in a container. Add one bottle of original honey
and a glass of water. Take half cup of it,2 times daily for one
week.

👉12. WOMAN UNDER HARD LABOUR : Get some leaves of
Cochorus Olitorus(Vegetable Leaf),squeeze out the water and
give it to the woman under hard labour.She will deliver the
baby instantly.

👉13. INTERNAL PILE: Get the leaves of pawpaw, scent leaves and
bitter leaves, squeeze out the water. Take half cup twice daily
for 4 days.


👉15. MENSTRUATION PROBLEM: Get 4-5 cola, ginger and garlic
,cut them in pieces .Mix it with lime orange juice. Take 2
spoons daily for 3 days.


👉16. WEIGHT LOSS : Get some corn silk, boil with lime orange
juice. Drink half cup of it daily for one week and also embark on
physical exercise.


👉17. FUNGAL INFECTION : Mix a native soap with ground potash,
add lime orange. Apply the mixture after bath.

👉18. GONORRHEA : Get 3-4 pieces of cola, ginger and garlic, cut
into pieces. Mix everything with lime orange juice. Take 2
spoons daily until, it is over.

👉19. INTERNAL HEAT : Get some quantity of dry pawpaw leaves
and cashew leaves, boil with water and drink half cup daily for
one week.

👉20.  INSOMNIA : Add 3 spoons of honey into a glass cup of milk.
Take all at bedtime for one week.

👉21-. HEART FAILURE : Grind 12 bulbs of onions and 12 bulbs of
garlic together. Get 3 bottles of honey, mix together. Take 2
spoons thrice daily for 2 weeks.

👉23. TEETHING PROBLEMS IN CHILDREN : Get a mixture of lime
juice and honey; let it be of equal quantity. The child should
take one teaspoon twice daily until the problem is over.

👉24. LOW SPERM COUNT : Get large quantity of guava
leaves,pound,add water and filter. Drink one glass cup thrice
per day for 1 week. As you are taking that, eat carrot and
cucumber daily for 2 weeks.

👉25. QUICK EJACULATION : Get 3 bulbs of Okro,slice them; get
the dry seed of it, ferment everything with soda water for 2
days. Take half cup daily for one week.

👉26. WEAK ERECTION: Get 6 bulbs of white onions, grind and
extract the juice. Mix the juice with honey. Take 2 spoons thrice
daily for one week.

👉27. VIRGINAL DISCHARGE: Get 3 pieces of bitter cola, some
ginger and garlic, grind and add lime juice .Take 2 spoons twice
daily for one week.

👉28. CHILDREN CONVULSION : Get one onion, small garlic and
ginger, grind all. Mix with palm kernel oil. Give the child to drink
and use the mixture as cream for the child.

👉29. FIRE BURNS : Rub the affected the area with pure honey
daily.

👉30. HAIR BREAKAGE : Get one bottle of olive oil and one bottle of
honey. Mix together and warm it for few minutes. Use the
mixture to wash your hair.

👉31. BALD HEAD: Grind bird pepper, unripe pawpaw seed and
mix with lime orange juice. Use the mixture to rub the head, hair
will start growing in the affected area.

👉32. FIBROID : Eat about 20 pieces of unripe palm kernel seeds
everyday for about two months.

👉33. BLOOD BUILDING : Get some quantity of pumpkin leaves and
garden egg leaves, squeeze out the liquid, add milk. Drink it for
three days; your blood will be boosted.

👉34. CATARACTS : Apply the aloe-vera gel to the affected eyes
every night until the problem is over.

👉35. THROAT PROBLEM : Eat small quantity of ginger
continuously for one week.

👉36. LOSS OF VOICE : Get some okro bulbs, cut it into pieces and
pound. Add small water and honey and drink thrice in a day.U
will definitely regain your voice.
3/14/17, 9:47 AM - ‪+234 9074619096‬: Salam alaikum,barkanmu da asuba da fatan an waye garin Talata lafiya.Ya ubangiji Allah kaciyar damu daga halal cikin neman mu,kasa albarka a cikin al'amuran mu,ka biya mana bukatun mu na alheri,ka kare mu daga dukkan fitinu da musifu,ka tsare mu daga sharrin mutane da aljann.Ya ubangiji Allah ka fisshe mu jin kunya duniya da lahira.Allah kaji kan iyayanmu da yan uwamu, Ya Allah ka tsare mutuncin mu da addininmu ameen.Ya ubangiji Allah kayi mana tsari da kunci,bashi, talauci da bakin ciki,kayi wa 'ya'yanmu albarka,ka kuma karama kaunar manzo ka manzan mu (S.A.W),Allah ka shirya mana yayanmu Ameen.
3/14/17, 10:02 AM - ‪+234 9074619096‬: SAKO ZUWA GA FATIMA YAR SHI'A

alhamdulillah Allah ya yima baba Buhari dawowa kin ce ba zai dawo ba ya tafi kenan da ke ranshi a hannun ki yake,toh Allah ya kaddara dawowar sa sai ki cika alkawarin da kika dauka na barin SHI'A.kin ga ikon Allah ko! Ko da ya tashi dawowa sai ya sauka a garin da kike 😂 sai ki bar akidar ki ki dawo hanyar gaskiya.
Dan Allah duk Wanda yaga sakon nan ya tura wani group Dan sakon ya isa ga Fatima Mai ikirarin baba Buhari ba zai dawo ba. Allah da ikon shi ya dawo mana dashi lfy
3/14/17, 10:33 AM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
3/14/17, 10:41 AM - ‪+234 803 771 4227‬: Toh mukuma meye na turo mana wannan shirmen video din😡
3/14/17, 11:14 AM - ‪+234 803 376 8342‬: Don Allah ku daina tura mana irin wannan shirmain.Thi is group is responsible as well as knowledgeble people from d/f domains/linguistics background.Loconically, we don't have any case with her so-called sect(shiate).And the group is trying for preaching and propagating of islam all over.
3/14/17, 11:17 AM - Fakawa: To kufita manabadole ai malamai
3/14/17, 11:57 AM - ‪+234 813 336 7720‬: Hasken ubanta a shi'ah?
3/14/17, 12:16 PM - ‪+234 806 485 1530‬: To mu ina ruwammu karkibari akwai ranan kindillanchi ai
3/14/17, 1:09 PM - ‪+234 817 992 1042‬: *SAHABAI A SIKELIN MANZON ALLAAH (SAW)*
🔃🔃🔃🔃🔃🔃🔃🔃🔃🔃

(1)---------Wandayafi kowa tausayin Al'ummah ta shine ABUBAKAR ASSADIQ.

(2)---------Wanda yafi kowa qarfi acikin addani shine. UMMAR.

(3)----------Wanda yafi kowa jin kunya shine USMAN.

(4)----------Wanda yafi kowa sanin hukunce hukuncen Alqalanci shine ALI.

(5)----------Wanda yafi kowa iya karatun Alqur'ani shine UBAYYU BIN KA'AB.

(6)-----------Wanda yafi kowa sanin Halal da haram shine MU'AZU BIN JABAL.

(7)-----------Kowacce Al'ummah tanada amini
aminin wannan Al'ummah shine ABU UBAIDA
BIN JARRAH.

(8)------------Wanda yafokowa sanin ilimin rabon gado shine ZAIDU BIN SABIT.

(9)------------Kowanne Annabi yanada mataimaki
AZZUBAIRU Kaine mataimakina.

(10)-----------Wanda yake son yaji karatun Alqur'ani kamar yanda aka sauko dashi to yayi salon karatu irin na ABDULLAHI BIN MAS'UD.

(11)----------ALHASSAN da ALHUSSAIN Sune
shugaban matasan Aljannah.

(12)-----------Shahidi wanda yake tafiya adoron
qasa shine DALHATU BIN UBAIDULLAH.

(13)------------Nafansheka da iyayena SA'AD BIN
ABIWAQAS.

(14)------------Haqiqa ALLAAH Yariqeni khalili kamar yanda yariqi Ibrahim khalili gidana dana Ibrahim suna kallon junah a Aljannah ABBAS kua yana tsakanin mu mumini tsaqanin
badadai kenan.

(15)-------------Maraba da tsarkakake kuma Abin
tsarkakewa AMMAR BIN YASIR.

(16)-------------ALLAAH ya umurceni da inso mutun hudu kuma shima yana sonsu: ALI da ABU ZARRIL GIFARI da SALMANUL FARISI da MIQDAD.

(17)--------------Qasa bata taba dauka sama bata taba rufe mutumin da yafi kowa gaskiyar magana kamar ABU ZARRIL GIFARI.

(18)--------------Mayafinsa nagidan Aljannah yafi
mayafin Alhariri haka kuma al'arshi ya girgiza saboda rasuwarsa SA'AD BIN MU'AZ.

(19)-------------Ya ALLAAH Kasanar da shi hikima
da fassarar Alqur'ani ABDULLAHI BIN ABBAS

(20)--------------Zabbabu cikin mu wanda suka halalci yaqin BADAR.**************Duba acikin Litafen IBN MAJAH Babin FIFADH ILIL AS'HABI
RUSULLULLAHI (S.A.W)********************

(22)-------------Ya BILAL Bani labari da mafifitan ayyukan ka don haqiqa naji sautin takalmanka agabana agidan Aljannah. Duba acikin BUKHARI
(3679).

(23)------------(i)ABUBAKAR dan Aljannah ne.

(ii)UMAR Dan Aljannah ne.

(iii)USMAN Dan Aljannah ne.

(iv)ALI Dan Aljannah ne.

(v)DALHA dan Aljannah ne.

(vi)AZZUBAIR dan Aljannah ne.

(vii)ABDULRAHAMAN BIN AUF dan Aljannah ne.

(viii)SA'AD BIN ABI WAQAS, SA'AD BIN ZAID, da
ABU BAIDA'A dukansu yan Ajannah ne. Duba
acikin TIRMIZIY (3748).

(24)----------Wandaya so
mutanen madina ALLAAH zai so shi wanda yaqi
mutanen madina ALLAAH Zai qishi.

(25)-------------Kada ku zagi sahabbaina Wallahi da
ace dayanku zai ciyar da misalin dutsen UHDU na zinari to da baikai darajar mudu dayansu ba, kai bama zaikai rabin nasu ba awajan girman lada (Bukhari da muslim).

INA roqon Allah da ya qara musu daraja, ya kuma qasqanta da duk mai la'antarsu. Ameen

06/03/2017
3/17/17, 6:25 PM - Alfanuuuuuu: ملتقى أهل الحديث > منتدى التخريج ودراسة الأسانيد > هل صح في ذلك شيء..؟؟؟!!!!
المساعد الشخصي الرقمي
مشاهدة النسخة كاملة : هل صح في ذلك شيء..؟؟؟!!!!

أبو الزهراء الشافعي
21-03-04, 02:47 AM
السلام عليكم و رحمة الله و بركاته..

هل صح عن الرسول عليه الصلاة و السلام حديثا في النهي عن النوم على البطن..؟

الرجاء منكم الجواب..لانه كثر الجدل في هذا الموضوع..
أبو محمد الموحد
21-03-04, 02:52 AM
صححه شيخنا العلامة عبدالله السعد بمجموع الطرق
أبو محمد الموحد
21-03-04, 02:52 AM
تفضل :


http://www.ahlalhdeeth.com/vb/showthread.php?s=&threadid=5001&highlight=%D8%CE%DD%C9
أبو محمد الألفى
24-03-04, 09:26 AM
الكاتب أبو الزهراء الشافعى
سلام الله عليك ورحمته وبركاته ، هل أنت شافعى حقاً ، أرجو الإجابة .
وأقول لك :
وردت أحاديث النهى عن النوم على البطن عن جماعة من الصحابة : طخفة بن قيس الغفارى ، وأبى هريرة ، وابن عمر ، وأبى امامة .
وما أجمل هذا البيان الذى أفادناه الإمام الجهبذ المتفنن أبو حاتم بن حبان ، حيث قال فى (( صحيحه )) كما فى (( بذل الإحسان )) :
ذكر الزجر عن نوم الإنسان على بطنه إذ الله جل وعلا لا يحب تلك النومة
(5549) أخبرنا عبد الله بن محمد الأزدي قال حدثنا إسحاق بن إبراهيم أخبرنا عيسى بن يونس ثنا محمد بن عمرو عن أبى سلمة عن أبى هريرة قال : مر رسول الله صلى الله عليه وسلم على رجل مضطجع على بطنه ، فغمزه برجله ، وقال : (( إن هذه ضجعة لا يحبها الله )) .
وتفصيل هذا البيان يطول ، وإن كان فى تصحيحه لحديث أبى هريرة نظر كما سيأتى بيانه ، ويمكن تلخيص مقاصده على النحو التالى :
[ أولاً ] حدبث أبى هريرة
أخرجه كذلك ابن أبى شيبة (5/339/26679) ، وأحمد (2/304،287) ، والترمذى (2786) واللفظ له ، والحاكم (4/271) ، والبيهقى (( شعب الإيمان ))(4/177/4720) من طرق عن محمد بن عمرو عن أبى سلمة عن أبى هريرة قال : رَأَى رَسُولُ اللهِ صَلَّى الله عَلَيْهِ وَسَلَّمَ رَجُلاً مُضْطَجِعًا عَلَى بَطْنِهِ ، فَقَالَ : (( إِنَّ هَذِهِ ضَجْعَةٌ لا يُحِبُّهَا اللهُ )) .
قـلت : ورواه عن محمد بن عمرو بهذا الإسناد جماعة من اثبات أصحابه : حماد بن سلمة ، وعيسى بن يونس ، والنضر بن شميل ، ومحمد بن بشر العبدى ، وأبو معاوية الضرير ، وعبد الرحيم بن سليمان المروزى ، وعبدة بن سليمان الضبى ، والفضل بن موسى السينانى ، وشجاع بن الوليد السكونى ، تسعتهم عن محمد بن عمرو عن أبى سلمة عن أبى هريرة .
ولكن خولف محمد بن عمرو على إسناده ، وأعله بهذه المخالفة كبراء أطباء العلل : البخارى ، وأبو حاتم الرازى ، والترمذى ، والدارقطنى . والحكم لهم ، والحديث لطخفة الغفارى ، وذكر أبى هريرة خطأ ، أخطأ محمد بن عمرو بن علقمة حيث مضى على الجادة ، ويحيى بن أبى كثير أوثق وأعلم منه بحديث أبى سلمة .
ففى (( التاريخ الكبير ))(4/366/3167) لإمام المحدثين أبى عبد الله البخارى :
3/14/17, 2:21 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Hussaina Yusuf Mabera wrote on his Facebook page
I AM FILING A CASE TO THE FEDERAL HIGH COURT OF NIGERIA AGAINST PASTOR TB JOSHUA AND CO-PASTORS FOR SPEAKING LIE AGAINST JESUS CHRIST BY CALLING HIM GOD. In spite of the fact that there are more than five thousands tangible and incontrovertible evidences against the God Ship of Jesus in the Bible, I was completely aghast when I heard the so called prophet T B Joshua of Immanuel TV., who is one of the false prophets mentioned by Jesus Christ in Matthew 24 v 24 of the bible calling Jesus God in the presence of thousands of his audience among of which were professors, Doctors, Reverend Fathers and Mothers, pastors and Bishops tô mention but only a few, yet non of them could challenge TB Joshua debunking his puerile allegation against Jesus. As I was watching TB Joshua gesticulating with his professional style of sweets mouth public speaking through Immanuel TV as usual and his audience helplessly watching and listening to his accumulated lies and unfounded praise singing directed at Jesus, I almost cry with automatic alacrity when he said that Jesus is Almighty God. My conclusion was that both TB Joshua and other Christians actually read their bible without proper understanding of what they are reading. Any Christian who reads the bible and still called Jesus God should go back to nursery one to restudy his bible. For example, in Matthew 21 v 10 -11 Jesus is called a prophet of God, in Matthew 12 v 18 Jesus is called a servant of God, in Luke 4 v 18 Jesus said he was appointed by God as His messenger tô preach the gospel, in John 5 v 30 Jesus said he could do nothing by himself, in Mark 13 v 32 Jesus said he did not know the actual date when the last hour will come, in Mark 15 v 34 Jesus cried to God and called Him "MY GOD" in Mark 12 v 29 Jesus said that ""OUR GOD ""is Just one God, in Matthew 20 v 20-23 Jesus said he hás no power tô send even his brothers to heaven, in Matthew 23 v 9 Jesus warned his people not to call any person on earth as their God for only one God exist in heaven. There are millions of facts from the scriptures and other rational facts that authentically proved that Jesus does not hás even the least qualification of being God. In conclusion, I am ever ready to petition any Christian Hot gospeller like TB Joshua and others before any court of law for calling Jesus God and for deceiving and misguiding their innocent followers with their preposterous lies against Jesus Christ whose humanity is well spelt out in the bible. Let us meet in the court of Law and debate it out. Enough is Enough.
3/14/17, 8:21 PM - ‪+234 817 992 1042‬: *LABARI MAI RATSA ZUCIYA*

Wata rana a makarantar manya malamin koyar da sanin halayyar dan Adam (Psychology), ya shiga aji yace "yau zamu yi wani wasa", "me ? wasa".
Malam yace a cikinku wa zai fito gaban allo a fara da Shi ? Sai wata daliba Salma ta fito. Sai mlm yace ta dauki alli (chalk) ta rubuta sunan mutane 30 masu muhimmanci a rayuwarta. Salma ta rubuta dangi, kawaye, abokan karatu da makwaftanta.
Sai mlm yace ta goge 3 wadanda basu da muhimmanci sosai a wajenta. Salma ta goge suna 3 na abokan karatunta. Sai mlm yace ta kara goge 5 marasa muhimmanci, Salma ta goge makwaftanta. Malam yayi ta umartarta tana gogewa har sai da ya rage sunaye 4 kadai sune :- Babarta, Babanta, Mijinta da Danta 1 data haifa. Gaba dayan dalibai sai suka nutsu sun gane cewa wannan ba wasa bane kamar yanda Malam ya fada da farko, yazo musu ne da wani darasi mai muhimmanci.
To ! Sai mlm ya kalli Salma yace ta kara goge 2 daga sunayen nan da suka rage, wannan zabin fa yana da wuya, Salma tayi jimmm ! Hannunta yana rawa ba'a son ranta ba idonta ya cika da kwalla ta goge sunan Babarta da Babanta. Sai mlm yace ta kara goge 1. Sai Salma tasaka kuka ta goge sunan Danta 1 tilo. Sai mlm yace ta koma wajenta ta zauna. Bayan wani Dan lokaci sai mlm yayi tambaya, yace :- " me yasa ta bar mijinta" ? Iyayefa sune suka kawo ki duniya suka raine ki har kika girma. Danki kuma ke kika yi cikinsa kika sha wahalar laulayin cikin kika haife shi, kika raine Shi, kuma da iyaye da Da bazaki iya sake wadansu ba, amma miji ko yaushe zaki iya chanja wani.
Aji akayi shiru ana jiran amsar Salma. Salma cikin nutsuwa da sanyin murya tace :- "Wata rana iyayena ina tare dasu suka dauke ni suka kaini gidan miji, idan na kawo musu ziyara sai su tambayeni, "lafiya" ? Idan yayi min laifi na taho gida sai su kira Shi suyi ta bashi hakuri, suce na tashi na koma gidansa". Dana kuma wata rana zai barni idan ya girma ya mai da hankali kan sana'arsa da hidimar iyalinsa. Mutum 1 wanda zai kare rayuwarsa tare da ni shine MIJINA, kuma...... Kafin ta kara magana sai dalibai suka dauki tafi gaba daya saboda ta fadin gaskiyar yanda rayuwa take.
Sai mlm yace :- "Gaskiya ne, Allah ya sanya aure a tsakanin miji da mata ya zama dangantaka ta tsowon rayuwarsu. Ko yaushe ka girmama abokin rayuwarka (miji ko mata). Allah ya sanya miji da mata su zama Abu 1. Kamar yanda yazo a al- our'ani mai tsarki, Allah yana cewa :- " yana daga cikin ayoyinsa ya halitta muku matayenku daga jikinku, don ku rayu dasu, ya sanya a tsakaninku tausayi da jin kai, hakika a cikin wannan akwai aya ga ma'abota tunani".
Don haka ku ( ma'aurata) ku zaku saka wannan dangantaka ta zama sama da kowace dangantaka a duniyar nan. Kafin mutum yayi aure Allah da manzansa sune a farko sannan dangi, bayan kayi aure Allah da manzansa suna farko miji/ mata sune na 2 Saman dangi. Ma'aurata ya zama wajibi ku baiwa aurenku abinci ya girma yayi karfi, abincin kuwa shine:-Bin dokokin Allah, Gaskiya, rikon amana, Hakuri, Zaman lafiya Soyayya da Nishadi.

FATAN ALKHAIRI GA DUK MASU AURE.
3/15/17, 9:17 AM - NA'IBIN SUNNAH: ⏰ ☁ أذكار الصباح والمساء⛅
☁☁⛅☁☁
اعوذ بالله من الشيطان الرجيم

الله لا إله إلا هو الحي القيوم لا تأخذه سنة ولا نوم له ما في السموات وما في الأرض من ذا الذي يشفع عنده إلا بإذنه يعلم ما بين أيديهم وما خلفهم ولا يحيطون بشيء من علمه إلا بما شاء وسع كرسيه السموات والأرض ولا يؤوده حفظهما وهو العلي العظيم
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل هو الله أحد* الله الصمد* لم يلد ولم يولد* ولم يكن له كفوا أحد
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل أعوذ برب الفلق* من شر ما خلق* ومن شر غاسق إذا وقب* ومن شر النفاثات في العقد* ومن شر حاسد إذا حسد
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل أعوذ برب الناس* ملك الناس* إله الناس* من شر الوسواس الخناس* الذي يوسوس في صدور الناس* من الجنة و الناس
- ثلاث مرات -
🌸 🌸 🌸
أصبحنا وأصبح الملك لله، والحمد لله، لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد وهو على كل شيء قدير، رب أسألك خير ما في هذا اليوم وخير ما بعده، وأعوذ بك من شر ما في هذا اليوم وشر ما بعده، رب أعوذ بك من الكسل وسوء الكبر، رب أعوذ بك من عذاب في النار وعذاب في القبر
🌸 🌸 🌸
اللهم بك أصبحنا، وبك أمسينا، وبك نحيا، وبك نموت وإليك النشور
🌸 🌸 🌸
اللهم أنت ربي لا إله إلا أنت، خلقتني وأنا عبدك، وأنا على عهدك ووعدك ما استطعت، أعوذ بك من شر ما صنعت، أبوء لك بنعمتك علي، وأبوء بذنبي فاغفر لي فإنه لا يغفر الذنوب إلا أنت
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أصبحت أشهدك، وأشهد حملة عرشك، وملائكتك، وجميع خلقك، أنك أنت الله لا إله إلا أنت وحدك لا شريك لك، وأن محمدا عبدك ورسولك
- أربع مرات -
🌸 🌸 🌸
اللهم ما أصبح بي من نعمة أو بأحد من خلقك فمنك وحدك لا شريك لك، فلك الحمد ولك الشكر
🌸 🌸 🌸
اللهم عافني في بدني، اللهم عافني في سمعي، اللهم عافني في بصري، لا إله إلا أنت. اللهم إني أعوذ بك من الكفر، والفقر، وأعوذ بك من عذاب القبر، لا إله إلا أنت
- ثلاث مرات -
🌸 🌸 🌸
حسبي الله لا إله إلا هو عليه توكلت وهو رب العرش العظيم
- سبع مرات -
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أسألك العفو والعافية في الدنيا والآخرة، اللهم إني أسألك العفو والعافية في ديني ودنياي وأهلي، ومالي، اللهم استر عوراتي، وآمن روعاتي، اللهم احفظني من بين يدي، ومن خلفي، وعن يميني، وعن شمالي، ومن فوقي، وأعوذ بعظمتك أن أغتال من تحتي
🌸 🌸 🌸
اللهم عالم الغيب والشهادة فاطر السموات والأرض، رب كل شيء ومليكه، أشهد أن لا إله إلا أنت، أعوذ بك من شر نفسي، ومن شر الشيطان وشركه، وأن أقترف على نفسي سوءا، أو أجره إلى مسلم
🌸 🌸 🌸
بسم الله الذي لا يضر مع اسمه شيء في الأرض ولا في السماء وهو السميع العليم
- ثلاث مرات -
🌸 🌸 🌸
رضيت بالله ربا، وبالإسلام دينا، وبمحمد صلى الله عليه وسلم نبيا
- ثلاث مرات -
🌸 🌸 🌸
يا حي يا قيوم برحمتك أستغيث أصلح لي شأني كله ولا تكلني إلى نفسي طرفة عين
🌸 🌸 🌸
أصبحنا وأصبح الملك لله رب العالمين، اللهـم إني أسألك خير هذا اليوم فتحه، ونصره، ونوره، وبركته، وهداه، وأعوذ بك من شر ما فيه وشر ما بعده
🌸 🌸 🌸
أصبحنا على فطرة الإسلام، وعلى كلمة الإخلاص، وعلى دين نبينا محمد صلى الله عليه وسلم ، وعلى ملة أبينا إبراهيم، حنيفا مسلما وما كان من المشركين
🌸 🌸 🌸
سبحان الله وبحمده
- مائة مرة -
🌸 🌸 🌸
لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد، وهو على كل شيء قدير
- مائة مرة -
🌸 🌸 🌸
سبحان الله وبحمده: عدد خلقه، ورضا نفسه، وزنة عرشه، ومداد كلماته
-ثلاث مرات-
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أسألك علما نافعا، ورزقا طيبا، وعملا متقبلا
🌸 🌸 🌸
أستغفر الله وأتوب إليه
- مائة مرة في اليوم -
🌸 🌸 🌸
اللهم صل وسلم على نبينا محمد
-عشر مرات🌸🌸🌸🌺🌺
Ina muku fatan Alkhairi, tare da karanta muku gaisuwa ta kauna da addua mai yawa.
3/15/17, 12:13 PM - ‪+91 7397 683 053‬: *Check the weather with Duta* 💦⛅️☁️☔️☀️❄️


First, add to group: +919043018353

Then use the weather command

For example:

weather lagos
weather singapore
weather paris

Forward to your friends‼

Type 👍 DT1 to like this

3/15/17, 2:53 PM - ‪+234 9074619096‬: *LABARI MAI RATSA ZUCIYA*

Wata rana a makarantar manya malamin koyar da sanin halayyar dan Adam (Psychology), ya shiga aji yace "yau zamu yi wani wasa", "me ? wasa".
Malam yace a cikinku wa zai fito gaban allo a fara da Shi ? Sai wata daliba Salma ta fito. Sai mlm yace ta dauki alli (chalk) ta rubuta sunan mutane 30 masu muhimmanci a rayuwarta. Salma ta rubuta dangi, kawaye, abokan karatu da makwaftanta.
Sai mlm yace ta goge 3 wadanda basu da muhimmanci sosai a wajenta. Salma ta goge suna 3 na abokan karatunta. Sai mlm yace ta kara goge 5 marasa muhimmanci, Salma ta goge makwaftanta. Malam yayi ta umartarta tana gogewa har sai da ya rage sunaye 4 kadai sune :- Babarta, Babanta, Mijinta da Danta 1 data haifa. Gaba dayan dalibai sai suka nutsu sun gane cewa wannan ba wasa bane kamar yanda Malam ya fada da farko, yazo musu ne da wani darasi mai muhimmanci.
To ! Sai mlm ya kalli Salma yace ta kara goge 2 daga sunayen nan da suka rage, wannan zabin fa yana da wuya, Salma tayi jimmm ! Hannunta yana rawa ba'a son ranta ba idonta ya cika da kwalla ta goge sunan Babarta da Babanta. Sai mlm yace ta kara goge 1. Sai Salma tasaka kuka ta goge sunan Danta 1 tilo. Sai mlm yace ta koma wajenta ta zauna. Bayan wani Dan lokaci sai mlm yayi tambaya, yace :- " me yasa ta bar mijinta" ? Iyayefa sune suka kawo ki duniya suka raine ki har kika girma. Danki kuma ke kika yi cikinsa kika sha wahalar laulayin cikin kika haife shi, kika raine Shi, kuma da iyaye da Da bazaki iya sake wadansu ba, amma miji ko yaushe zaki iya chanja wani.
Aji akayi shiru ana jiran amsar Salma. Salma cikin nutsuwa da sanyin murya tace :- "Wata rana iyayena ina tare dasu suka dauke ni suka kaini gidan miji, idan na kawo musu ziyara sai su tambayeni, "lafiya" ? Idan yayi min laifi na taho gida sai su kira Shi suyi ta bashi hakuri, suce na tashi na koma gidansa". Dana kuma wata rana zai barni idan ya girma ya mai da hankali kan sana'arsa da hidimar iyalinsa. Mutum 1 wanda zai kare rayuwarsa tare da ni shine MIJINA, kuma...... Kafin ta kara magana sai dalibai suka dauki tafi gaba daya saboda ta fadin gaskiyar yanda rayuwa take.
Sai mlm yace :- "Gaskiya ne, Allah ya sanya aure a tsakanin miji da mata ya zama dangantaka ta tsowon rayuwarsu. Ko yaushe ka girmama abokin rayuwarka (miji ko mata). Allah ya sanya miji da mata su zama Abu 1. Kamar yanda yazo a al- our'ani mai tsarki, Allah yana cewa :- " yana daga cikin ayoyinsa ya halitta muku matayenku daga jikinku, don ku rayu dasu, ya sanya a tsakaninku tausayi da jin kai, hakika a cikin wannan akwai aya ga ma'abota tunani".
Don haka ku ( ma'aurata) ku zaku saka wannan dangantaka ta zama sama da kowace dangantaka a duniyar nan. Kafin mutum yayi aure Allah da manzansa sune a farko sannan dangi, bayan kayi aure Allah da manzansa suna farko miji/ mata sune na 2 Saman dangi. Ma'aurata ya zama wajibi ku baiwa aurenku abinci ya girma yayi karfi, abincin kuwa shine:-Bin dokokin Allah, Gaskiya, rikon amana, Hakuri, Zaman lafiya Soyayya da Nishadi.

FATAN ALKHAIRI GA DUK MASU AURE.
3/15/17, 7:17 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
3/15/17, 7:41 PM - ‪+234 802 680 1059‬: ✅ رسمياً عودة المكالمات الصوتية والمرئية المجانية في الواتس اب , لتفعيل الإتصال بجودة عالية من هنا : http://free-call.me
3/15/17, 7:43 PM - ‪+234 806 973 6622‬: Dear brother & sisters, please pray for me, my name is Nura A hassa and I'm 23 years old I beg you as a Muslim that you send this letter to all your friends and acquaintance to reach as many people as possible, I want Du'a/supplication of you because I'll be operated with a very low chance of recovery I've a brain disease. Pls don't' close this message until you've forwarded it !!! Say "Lailahaillallah Muhammad Rassoul Allah I beg u with the name of Allah al Aziz, al Jabbar that u send it to as many people as possible.. Pray that may Allah heal me. Ameen
3/15/17, 8:01 PM - ‪+234 703 903 0499‬: AMEEN
3/15/17, 8:08 PM - ABDULLAH YAJO: محاضرة! محاضرة! إنه لمن دواعي الفرح والسرور إنه سيشرفنا اليوم، الأستاذ أبوبكر بمحاضرة بعنوان اللذي في الأهمية بمكان، الاوهي: ( حاجة المسلم إلى العقيدة الصحيحة) وذالك في صالة المطعم الجامعي(الجامعة الإسلاميةبالنيجر)،الساعة:٩:٣٠
3/15/17, 8:47 PM - ‪+234 9074619096‬: امين
3/15/17, 8:55 PM - ‪+234 9074619096‬: ```SIRRIN MIJINKI A TAFIN HANNUNKI```

[SIRRIN RIKE MIJI ☏+2348037538596

IYA MAGANA

ki zama kin iya magana mai dadi ta kwarkwasa da kisisina, domin ya rinka jim maganarki mai taushi tana fitowa daga bakinki

MISALI, ba a ce ta rinka yin magana kamar ta namiji ba, kada miji yace yara sunje makaranta? Kice, eh sun je, kinga kin yi magana cikin yanayin muryar maza, an so ki lankwashe muryarki kiyi magana cikin kissa magana muryarki kiyi magana cikin kissa kina magana kina lumshe idanu, shi da kanshi
zaki ga yana nuna miki jin dadanshi anso mace in ta kadaita da mijinta ko kuwa ba a lokacin bacci ba.
Shin wai saduwa ce jin dadin mace da namiji? A'a duk inda kuka kadaita da mijinki ki rinka zama kusa da shi, kada ki zama kamar
matar kauye kun san matar kauye itace wadda idan mijinta zai ci abinci shi yana zaune a bakin kofa, ita kuma tana daga can nesa dashi akan dutse yanzu suma sun waye
saboda haka ki zama mace wadda tasan kanta, idan mijinnta yana kwance ke kina zaune kusa da matashin kansa, kuma yana zaune ke ki kasance kina zaune a hagunsa ko damansa, kina yi masa matsa, ki nayi masa nau'ika daban-daban haka ma'anso duk lokacin da zaku kwanta bacci, kiyi masa wasa a cikin kunnensa, kina fadawa ajikinsa a nan dai ana so ki zamarwa mijinki tamkar karamar yariya, to muddin mace ta rike
wada'annan abubuwan da aka fada, zata mallaki zuciyar mijinta, zata rinka sarrafa mijinta yadda take so.

☏ whatsapp +2348037538596

Ana so mace ta iya salon kwanciyar aure kala daban-daban, kada mace tace, salon kwanciya daya ta iya, yana da kyau ta iya kamar kala goma, domin ta hakan zata rinka faranta ran maigidanta.

🍂[AMFANIN MAN TAFARNUWA]🍃

idan yaro ya kai wata uku da haihuwa ko fiye za a bashi rabin cikin cokalin shan shayi sau uku a rana, kwana uku, yin haka zai kare shi daga danshi da tafiyar ruwa da cutar nan tamowa amma a rika gaurayawa da abin da zai sha ko kuma a shafa wa yaron man tafarnuwar a dadashinsa kafin yafara fitar da hakori, yin haka yana sawa ya fitar da hakoransa ba tare da wahala ba.

MACE MAI GOYO IDAN BATA DA NONO ko kuma tana so nononta ya yawaita, sai ta sami hantar karamar dabba ta soya amma zata sa cikin babban cokali biyu na man tafarnuwa a cikin man da zata soya hantar idan tayi haka zata sami isasshen nono.

👨‍👩‍👧‍👧 GAME DA SAMUN HAIHUWA

matar da bata taba samun ciki ba, idan taso ta gane zata sami ciki ko bazata samu ba, sai ta sami ruwa mai kyau da sabulu mai kayu ta wanke gabanta sosai bayan ta goge danshin, sai ta sami man tafarnuwa cikin cokalin shayi daya, tasa auduga mai kyau a cikin man tafarnuwar sannan sai ta sa a gabanta ta tare ta yadda audugar baza ta fado ba ta bar ta a ciki har tsahon awa biyu idan taji
warin tafarnuwar ta bakinta to hakika zata sami haihuwa idan bata ji warin a bakinta a karo na daya ba sai ta maimaita sau uku.


SAMUN HAIHUWA


matar da bata haihuwa ko kuma ta dade ko ta sami tsawon lokaci bata haihu ba, sai ta sami kwan agwagwa guda biyu ta toya amma man dazata soya wainar dashi tasa man tafarnuwa a ciki ko kuma ta soya da man tafarnuwar sai ta ci da safe kafin taci komai tayi haka a jere kwana biyar zata sami
haihuwa in Allah yaso.

MANIYYINTA YA YAWAITA

idan mace tana bukatar maniyyinta ya yawaita sai ta sami madarar saniya kofi daya ta zuba man tafarnuwa cikin cokalin shayi uku a ciki ta gauraya ta sha kofi daya da safe kofi daya da dare matar data yi haka zata bai wa mijinta sha'awa da mamaki matuka.

FARJINTA YA ZAMA A TSUKE DAN KARAMI,

matar kuma da take so farjinta ya zama a tsuke dan karami, daidai yadda zata gamsar da mijinta yadda idan ya sadu da ita ba zai sake tunanin wata ba sai ta sami"DEER MUSK" rabin-rabi na cikin cokalin shayi daya, sai ta hada da cikin cokali daya na man tafarnuwa ta gauraya, sannan sai ta tsoma da auduga mai kyau ta sa a gabanta, bayan awa uku sai ta cire ta yar da audugar ta yi haka sau hudu ko sau biyar idan tayi haka gabanta zai dawo daidai dana budurwa wadda wani bai taba
kusantarta ba.

AMFANIN MAN TAFARNUWA GA MAZA

idan namiji yana jin kaikayi a jikin marainansa ko zakarinsa, to sai ya dafa da ruwa kofi biyu idan ya tafasa sai ya zuba man tafarnuwa babban cokali biyu ya gauraya sannan ya sauke, idan ya huce
sai ya wanke gabansa gabadaya da ruwan, zai sami sauki.


[WANDA BAYA IYA SADUWA DA IYALI FIYE DA SAU DAYA ]
ko kuma daya soma sai yaji ya gaji, to sai ya sami dabino mai kyau guda dari da goma sha uku ya dafa da ruwa mai kyau, idan ya tafasa sai ya tace da farko zai dafa da ruwa kamar kofi hudu, bayan ya tace sai ya debi kofi uku ya sake tafasawa yana cikin tafasa sai ya zuba man tafarnuwa babban cokali biyu, sai ya barshi akan wutar ta yadda ruwan zai dawo kamar kofi biyu idan ruwan ya huce sai ya rika sha babban cokali biyu sau hudu a rana ya yi kwana bakwai yana yin haka.

NASAN MAZA DA MATA ZASU JI DADIN WANNA POST SOSAI DOMIN ZAMANTAKEWAR AURE WANNA SAI.
SIRRIN RIKE MIJI
++++++++++++++++++++++++++
☏ +2340837538596]
3/15/17, 9:12 PM - ‪+234 806 651 3338‬: <Media omitted>
3/15/17, 9:53 PM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
3/15/17, 9:56 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Kai amma Gaskiya fa tsaka tanada kyau😉
3/15/17, 9:57 PM - ‪+234 803 949 2908‬: Subhanallah
3/15/17, 9:58 PM - NA'IBIN SUNNAH: Tsaka bata da wani kyau
3/15/17, 9:58 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ka tayar mana da tsikar jiki kawai
3/15/17, 9:59 PM - NA'IBIN SUNNAH: Yin salatin annabi abu ne mai falala sai dai kash wannan hadisin naka yana da alamar tambaya kwarai!
3/15/17, 10:01 PM - ‪+234 817 992 1042‬: Mu'awiya Ja'afar Hussain
TASKAR HIKIMA (67)
TAQAITACCIYAR QISSA MAI
DAUKE DA DARASI!!!!!!!!!!!
akwai wani mutum wanda ya fada
rijiya sai jama'a suka taru suka
ciro shi daga ciki , bayan an ciro
shi sai wani daga cikin mutanen
ya dauko wani kofi cike da madara
ya miqa ma wannan mutumin
,saida suka bari ya shanye ya
nutsu sai suka fara tambayarsa
qaqa akayi ya fada!!!? kawai sai ya
nufi bakin rijiyar yayi tsalle sai
gashi acikin rijiyar kawai jama'a
akayi dafifi aka ciro shi a mace.
abun lura shine:- arzikinka yana
biye dakai duk inda kake kamar
yadda wannan bawan Allahn nan
ya fito daga rijiya yasha madara ,
dan haka yakai dan adam kaidai
kawai ka kyautata nema ......
annabi s.a.w yace lallai malaika
jibreelu yayi huri acikin zuciata
cewa babu wata rai dazata mutu
face ta cinye arzikinta dan haka
kuji tsoran Allah ku kyautata
wajan nema"
Allah kasa mudace .
3/15/17, 10:15 PM - ‪+234 803 752 8256‬: Wata rana a makaranta sai malamin su Shehu ya shiga aji don yiwa su shehu jarabawa, a cikin tambayar sai malamin ya tambayesu " ka dauka kai soja ne da kuka dawo daga filin yaki, rubuta abubuwan da suka faru a lokacin kuna filin daga" malamin sai ya fara tattara takardun dalibai sai yaga takardar Shehu bai rubuta komai ba, sai malamin yake tambayarsa "me yasa baka rubuta komai ba?" sai shehu yace " ai tun afarkon yakin aka kashe ni" hhhhhhh😀😀😄😄😄😄😄
3/15/17, 11:20 PM - ‪+234 706 096 5566‬: <Media omitted>
3/15/17, 11:32 PM - ‪+234 9074619096‬: *SON SHUGABA DA YIMASA*
*BIYAYYA TSAKANIN*
*ZAQEWA DA NOQEWA*

*بسم الله الرحمن والرحيم*

Yabo da godiya sun tabbata ga Allah -mai tsarki da daukaka-,
kan abinda yayi mana na ni'imominsa na fili dana boye, shine abin yabo da godiya,

Yabo da amincin Allah su tabbata ga manzonsa Muhammad da iyalansa da sahabbansa,

*Bayan haka:*
Babu shakka son shugaba musulmi da yimisa biyayya da kyakyawan fata gareshi da yimisa nasiha bisa fuska ta shari'a;
Wannan abune da addini yayi umarni dashi, ya shiryar zuwa gareshi,
Annabi sallallahu alaihi wa sallam yace:
((خيار أئمتكم الذين تحبونهم ويحبونكم ويصلون عليكم وتصلون عليهم)) رواه مسلم.
(Mafi alkairin jagororinku sune wadanda kuke sonsu suke sonku, suke muku addu'a kuke musu addu'a).

Hakanan manzon Allah sallallahu alaihi wa sallam yace:
«ثلاث لا يغل عليهن قلب مسلم: إخلاص العمل لله ، ومناصحة ولاة الأمور، ولزوم جماعة المسلمين، فإن دعوتهم تحيط من ورائهم»
رواه الترمذي وغيره وهو حديث صحيح.
Abu uku zuciyar musulmi bata qyashinsu:
Tsarkake aiki ga Allah, da yin nasiha ga jagororin al'amura, da lazimtar jama'ar musulmai, domin lalle da'awarsu tana kewaye ne dasu).
Ma'ana addininsu yana kewaye da jama'arsu duk Wanda Ya fita daga jama'ar musulmi ya fita daga shingen shiriya zuwa farfajiyar bata.

Duk Wannan shiriyarwa tana kasancewa ne a karkashin ma'auni na shari'a, na so da kauna don Allah, da biyayya karkashin biyayyar Allah da manzonsa, da yin nasiha da fata na gari bisa fuskoki na shari'a,
idan haka ya tabbata alkairai dayawa zasu samu cikin al-umma.


Amma abida muke kallo ayau cikin al-umma,
Na jafa'i, ko na wuce iyaka, Wannan abin kyama ne a addini ba dabi'a ce ta musulmi mai hankali ba, kuma sababi ne na fushin Allah da jarrabamu da musibu da bala'oi,
(Allah kayi mana afuwa)

Abin takaici ace ma'abota addini da sunnah suna yada irin wadannan abubuwa na fita daga yiwa Allah biyayya suna jin Dadi da sanyin zuciya dashi,

Lalle wajibin ma'abota addini da sunnah shine bayanin addini ga mutane, da tarbiyyantar dasu akai ba tareda zaqewa ko noqewa ba,
Da yin nasiha ga duk Wanda Ya zame da jafa'i ko da wuce iyaka,
dayin umarni da kyakyawa da hani ga mummuna, da nisantar kaskantattun abubuwa, da suke tafiyarda addini da duniya,

قال ابن القيم رحمه الله:
(( قال بعض السلف: "ما أمر الله سبحانه بأمر إلا وللشيطان فيه نزغتان: إما إلى تفريط وتقصير، وإما إلى مجاوزة وغلوّ، ولا يبالى بأيهما ظفر".
وقد اقتطع أكثر الناس إلا أقل القليل فى هذين الواديين: وادي التقصير، ووادي المجاوزة والتعدي، والقليل منهم جدا الثابت على الصراط الذي كان عليه رسول الله صلى الله عليه وسلم وأصحابه)).
(Allah beyi umarni da wani abu ba, face shaidan yanada fusga iri biyu:
Immade zuwaga nogewa da sakaki, ko wuce iyaka da zaqewa, shaidan bai damu ba da kowannensu mutum ya rabauta,
Mafi yawan mutane sun tauye - sai mafi kadan- daga wadannan kwari biyun, kwari na sakaci da kwari na wuce iyaka,
yan kadanne sosai Wadanda suka tabbata kan tafarkin da manzon Allah yake kai da sahabbansa)

Ya kamata mu sani ana godewa ni'imar Allah ne da yimisa da'a da jingina ni'imar zuwa gareshi,
bada Saba masa ba da fita daga yimasa biyayya, mu dau izina da fadin Allah madaukaki:
{وإذ تأذن ربكم لئن شكرتم لأزيدنكم ولئن كفرتم إن عذابي لشديد}.
Ka tunatar dasu:
Yayinda ubungijinku ya shelanta cewa lalle idan kuka gode min zan kara muku, kuma lalle idan kuka kafirce, lalle azabata mai tsanani ce}.

Kafircewa ni'imar Allah shine jinginata ga wanin Allah, ko sabawa Allah ciki ko kan wannan ni'imar.


Allah ka tabbatar damu kan tafarki madaidaci.

والله أعلم وصل اللهم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه وسلم.
3/16/17, 8:02 AM - Bbl Cottonou: متى يجوز ضرب إمام المسجد؟

" قال المتوكل لِعُبادة:
بلغني أنك ضربت إمام مسجد، وإن لم تأتِ بعذرٍ أدّبتُك.

قال: يا أمير المؤمنين، مررتُ بمسجد، فأقام المؤذن، ودخلنا في الصلاة، فابتدأ الإمام فقرأ الفاتحة، وافتتح سورة البقرة، فقلت: لعله يريد أن يقرأ آياتٍ من هذه السورة، فانتهى إلى آخرها في الركعة الأولى!! ، ثم قام إلى الثانية، فلم أشك في أنه يقرأ مع الفاتحة سورة الإخلاص.

فافتتح سورة آل عمران حتى أتمها، ثم أقبل بوجهه على الناس، وقد كادت الشمس تطلع.

فقال: أعيدوا صلاتكم -رحمكم الله-، فإني لم أكن على طهارة، فقمتُ إليه وصفعتُه.

فضحك المتوكل من ذلك! ".

[نثر الدر للرازي / ج ٧ - الباب الثامن عشر ص ١٦٧].
3/16/17, 8:06 AM - Bbl Cottonou: *SON SHUGABA DA YIMASA*
*BIYAYYA TSAKANIN*
*ZAQEWA DA NOQEWA*

*بسم الله الرحمن والرحيم*

Yabo da godiya sun tabbata ga Allah -mai tsarki da daukaka-,
kan abinda yayi mana na ni'imominsa na fili dana boye, shine abin yabo da godiya,

Yabo da amincin Allah su tabbata ga manzonsa Muhammad da iyalansa da sahabbansa,

*Bayan haka:*
Babu shakka son shugaba musulmi da yimisa biyayya da kyakyawan fata gareshi da yimisa nasiha bisa fuska ta shari'a;
Wannan abune da addini yayi umarni dashi, ya shiryar zuwa gareshi,
Annabi sallallahu alaihi wa sallam yace:
((خيار أئمتكم الذين تحبونهم ويحبونكم ويصلون عليكم وتصلون عليهم)) رواه مسلم.
(Mafi alkairin jagororinku sune wadanda kuke sonsu suke sonku, suke muku addu'a kuke musu addu'a).

Hakanan manzon Allah sallallahu alaihi wa sallam yace:
«ثلاث لا يغل عليهن قلب مسلم: إخلاص العمل لله ، ومناصحة ولاة الأمور، ولزوم جماعة المسلمين، فإن دعوتهم تحيط من ورائهم»
رواه الترمذي وغيره وهو حديث صحيح.
Abu uku zuciyar musulmi bata qyashinsu:
Tsarkake aiki ga Allah, da yin nasiha ga jagororin al'amura, da lazimtar jama'ar musulmai, domin lalle da'awarsu tana kewaye ne dasu).
Ma'ana addininsu yana kewaye da jama'arsu duk Wanda Ya fita daga jama'ar musulmi ya fita daga shingen shiriya zuwa farfajiyar bata.

Duk Wannan shiriyarwa tana kasancewa ne a karkashin ma'auni na shari'a, na so da kauna don Allah, da biyayya karkashin biyayyar Allah da manzonsa, da yin nasiha da fata na gari bisa fuskoki na shari'a,
idan haka ya tabbata alkairai dayawa zasu samu cikin al-umma.


Amma abida muke kallo ayau cikin al-umma,
Na jafa'i, ko na wuce iyaka, Wannan abin kyama ne a addini ba dabi'a ce ta musulmi mai hankali ba, kuma sababi ne na fushin Allah da jarrabamu da musibu da bala'oi,
(Allah kayi mana afuwa)

Abin takaici ace ma'abota addini da sunnah suna yada irin wadannan abubuwa na fita daga yiwa Allah biyayya suna jin Dadi da sanyin zuciya dashi,

Lalle wajibin ma'abota addini da sunnah shine bayanin addini ga mutane, da tarbiyyantar dasu akai ba tareda zaqewa ko noqewa ba,
Da yin nasiha ga duk Wanda Ya zame da jafa'i ko da wuce iyaka,
dayin umarni da kyakyawa da hani ga mummuna, da nisantar kaskantattun abubuwa, da suke tafiyarda addini da duniya,

قال ابن القيم رحمه الله:
(( قال بعض السلف: "ما أمر الله سبحانه بأمر إلا وللشيطان فيه نزغتان: إما إلى تفريط وتقصير، وإما إلى مجاوزة وغلوّ، ولا يبالى بأيهما ظفر".
وقد اقتطع أكثر الناس إلا أقل القليل فى هذين الواديين: وادي التقصير، ووادي المجاوزة والتعدي، والقليل منهم جدا الثابت على الصراط الذي كان عليه رسول الله صلى الله عليه وسلم وأصحابه)).
(Allah beyi umarni da wani abu ba, face shaidan yanada fusga iri biyu:
Immade zuwaga nogewa da sakaki, ko wuce iyaka da zaqewa, shaidan bai damu ba da kowannensu mutum ya rabauta,
Mafi yawan mutane sun tauye - sai mafi kadan- daga wadannan kwari biyun, kwari na sakaci da kwari na wuce iyaka,
yan kadanne sosai Wadanda suka tabbata kan tafarkin da manzon Allah yake kai da sahabbansa)

Ya kamata mu sani ana godewa ni'imar Allah ne da yimisa da'a da jingina ni'imar zuwa gareshi,
bada Saba masa ba da fita daga yimasa biyayya, mu dau izina da fadin Allah madaukaki:
{وإذ تأذن ربكم لئن شكرتم لأزيدنكم ولئن كفرتم إن عذابي لشديد}.
Ka tunatar dasu:
Yayinda ubungijinku ya shelanta cewa lalle idan kuka gode min zan kara muku, kuma lalle idan kuka kafirce, lalle azabata mai tsanani ce}.

Kafircewa ni'imar Allah shine jinginata ga wanin Allah, ko sabawa Allah ciki ko kan wannan ni'imar.


Allah ka tabbatar damu kan tafarki madaidaci.

والله أعلم وصل اللهم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه وسلم.
3/16/17, 8:07 AM - Bbl Cottonou: Tafsir Al-Qur'ani Mai Girma

Completed Tafsir Juzu'i Amma

Daga: Gari Bauchi

Mai Gabatarwa: Sheik Jafar Mahmud Adam Kano (Rahimahullah)


Da

Alaramma Ahmad Suleiman Kano

Domin saukewa Sai ku shiga cikin wannan link

Fitowa Ta Daya

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/01Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Biyu

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/02Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Uku

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/03Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Gudu

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/04Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Biyar

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/05Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Shida

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/06Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Bakwai

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/07Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Takwai

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/08Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Tara

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/09Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Goma

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/10Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Shan Daya

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/11Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Shan Biyu

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/12Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Shan Uku

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/13Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Shan Hudu

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/14Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Shan Biyar

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/15Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Shan Shida

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/16Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Domin Bibiyar mun ta shafin mun na Facebook sai ka shiga wannan link
Minbarin Sunnah
http://www.fb.com/minbarinsunnah

©:http://www.fb.com/umarhamisu.7

Allah yasa mu amfana da abun da zamuji, kuma ya karbi Shahada Malam
3/16/17, 8:08 AM - Bbl Cottonou: Please spread these useful links Fi sabi Lilaah

Books Collection:
ibn Abd Al-Wahhab
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/42-ibn-abd-al-wahhab

Shaykh Ahmad Jibril
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/44-shaykh-ahmad-jibril

Syed Qutb
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/46-syed-qutb

Ibn Kathir
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/48-ibn-kathir

Ibn Qayyim
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/50-ibn-qayyim

Ibn Taymiyyah
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/51-ibn-taymiyyah

Ibn al-jawzi
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/52-ibn-al-jawzi

Ibn Rajab
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/53-ibn-rajab

Salih al-Munajjid
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/54-salih-al-munajjid

Other books,
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/2-books

Help the ummah in need:
http://sunniconnect.com/community/helping-hands/

May Allah swt reward you immensely for spreading this
3/16/17, 8:10 AM - Bbl Cottonou: Karatun Littafin *ﻤﻭﻘﻒ ﺍﻠﺸﻴﻌﺔ ﺍﻹﻤﺎﻤﻴﺔ ﺍﻻﺛﻨﯽ ﻋﺸﺮﻳﺔ ﻤﻥ ﺍﻠﺻﻭﻔﻳﺔ (DARASI NA 6)* Na Yau Laraba 16-06-1438AH 15/03/2017 Daga Markazun-nuuri dake Zaga Road a Unguwar Gawon Nama dake Sokoto.

Tare da: *Sheikh Ibrahim Usman (Abu Malik)*

👉🏼 *_Darasin na Yau Ya Qunshi:_*
*• Asalin Supanchi (Takaitaccen tarihin Supanci)*
*• Wane hukunci ne 'Yan Shi'a suke yiwa Supaye ?*

Latsa link na qasa domin downloading:

http://darulfikr.com/s/19259

•Ayi sauraro lafiya.•

Ku cigaba da kasancewa damu a darulfikr.com domin cigaba da samun karatukan maluman sunnah. Darulfikr.com takuce domin yada sunnah.
3/16/17, 8:11 AM - Bbl Cottonou: *MUHADARA (Zama na Biyar) 14-03-2017*

MAI TAKEN: *Nazari akan Littafin Muwadda Malik*

Tare da: *Sheikh Ibrahim Usman (Abu Malik)*

Latsa wannan link na Qasa domin downloading:

http://darulfikr.com/s/19185

*• Malam Ya yi Kwatse akan masu suka da zagin Imamu Malik da sauran Malaman Sunnah na zamanin da dana yanzu kuma yayi jan hankali sosai gameda Masu Taqlidi ga Mazhaba…*
*• Daga karshe Malam ya yi raddi game da 'Yan Kogo akan alaqanta kansu da Malikiyya (Wanda sukar Sahabbai ba Aqeedar Imamu Malik ce ba) ko suce Qadiriyya (Wanda sukar Sahabbai ba Aqeedar Sheikh Sidi Abdulqadiri ce ba) ko suce Ash'ariyya (wanda sukar Sahabbai ba Aqeedar Imam Hasan Al-Ash'ary ba ce)*

Ku cigaba da kasancewa damu a darulfikr.com domin cigaba da samun karatukan maluman sunnah. Darulfikr.com takuce domin yada sunnah.
3/16/17, 9:04 AM - BDMS: <Media omitted>
3/16/17, 11:50 AM - ‪+91 7397 683 053‬: *Use Duta as a dictionary*


First, add to group: +919043018450

Then just use the dict command

Example:

dict maiden

dict penury

Go ahead, try any word

Forward to your friends‼

Type 👍 GN6 to like this

3/16/17, 12:43 PM - ‪+234 812 724 6940‬: *YOU HAVE A MAIL*


So adhere to that which is revealed to you. Indeed, you are on a straight path.
And indeed, it is a remembrance for you and your people, and you [all] are going to be questioned." Interpretation of meaning of Qur'an 43 : 43-44


It was narrated from Abu Hurairah that:

The Messenger of Allah (peace and blessings of Allah be upon him) entered the Masjid, then a man entered and prayed, then he came and greeted the Messenger of Allah (peace and blessings of Allah be upon him) with Salam. The Messenger of Allah (peace and blessings of Allah be upon him ) returned his greeting and said: Go back and pray, for you have not prayed." So he went back and prayed as he has prayed before, then he came to the Prophet (peace and blessings of Allah be upon him) and greeted him with Salam, and the Messenger of Allah (peace and blessings of Allah be upon him ) said to him: "Wa alaika as-salam (and upon you be peace). Go back and pray for you have not prayed." He did that three times, then the man said: "By the One Who sent you with the truth, I cannot do any better than that; teach me." He said: "When you stand to pray, say the Takbir, then recite whatever is easy for you of Quran. Then bow until you have tranquility in your bowing, then stand up until you are standing straight. Then prostrate until you have tranquility in your prostration, then sit up until you have tranquility in your sitting. Then do that throughout your entire prayer." Sunan an Nasai
3/16/17, 12:45 PM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
3/16/17, 12:58 PM - ‪+234 706 761 9629‬: <Media omitted>
3/16/17, 12:58 PM - ‪+234 706 761 9629‬: <Media omitted>
3/16/17, 12:59 PM - ‪+234 706 761 9629‬: <Media omitted>
3/16/17, 3:06 PM - ‪+234 803 838 8334‬: *I want you to send La'ilaha'illallah MUHAMMADU RASULILLAH to 10 people let 's see if you have time for Allah*🕌🕋
3/16/17, 3:37 PM - ‪+234 9074619096‬: , *ZUMUNCI*

Wani halattaccen mu'amala ce daya samo asali tun halittun farko.
Yana da mahimmanci da alkhairi a cikin sa. Saboda mahimmancin sa Allah SWT Yace "Ya yanke Rahamar sa ga duk wanda ya yanke zumunci".

*SU* *WAYE* *KE* *ZUMUNCI* ?
Ana zumunci da dan'uwa na jini, da Makwabci, da duk musulmi, kamar fadar Manzo SAW "musulmi dan'uwan musulmi ne".

Ana hada zumunci a aura tayya da zama na wurin kasuwanci da karatu. Akwai hanyoyi da dama na zamantakewa da ake hada zumunci.

*YAYA* *AKE* *ZUMUNCI* ?

Ana yin zumunci domin *ALLAH* *SWT.*
Ana taimakon Juna.
Ana Rufawa Juna asiri.
Ana Tausayawa Juna.
Ana Kyautatawa Juna
Ana Auratayya wa Juna
Ana Ilimantar da Juna.
Ana Ziyartar Juna.
Ana yin Nasiha wa Juna. Al'ummar da tayi Zumunci yadda ya kamata tafi kowacce samun Arziki.

Tsawon Rai, Zaman Lfy da cigaba.

Don haka mu rike *ZUMUNCI* kamar yadda yake!

Ya Allah Ka hada kan mu Ka sada Zumunci a tsakanin mu kuma Ka bamu Ladan Zumunci.🔛✔
3/16/17, 3:46 PM - Bbl Cottonou: *MUHADARA!!! MUHADARA!!! MUHADARA!!!*


Mai Taken: *KARIYA GA SUNNAR MANZON ALLAH (SAW) 2/دفاع عن السنة*

*-Kashi Na Biyu.*

👉🏾 Daga Bakin: *SHAIKH SANI AHMAD JOS (ABU RUQAYYAH) (HafizahulLah).*

👉🏾 Wuri: *MASALLACIN 'YAN DOYA JOS.*

🎄 Date: *Laraba 16/06/1438AH = 15/03/2017CE*

*-Za'a Cigaba Insha Allah.*

🌲 Ayi sauraro lfy👇🏿👇🏿👇🏿
3/16/17, 3:46 PM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
3/16/17, 9:16 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
3/16/17, 10:10 PM - ‪+234 803 771 4227‬: HOW TO MAKE A MAN HAPPY:

1. Feed him
2. Sleep with him
3. Leave him in peace
4. Don't check his phone (Msgs)
5. Don't bother him with his movements

So what's so hard about that?

HOW TO MAKE A WOMAN HAPPY:

It's really not too difficult but... To make a woman happy, a man only needs to be:

1. a friend
2. a companion
3. a lover
4. a brother
5. a father
6. a master
7. a chef
8. an electrician
9. a plumber
10. a mechanic
11. a carpenter
12. a decorator
13. a stylist
14. a sexologist
15. a gynecologist
16. a psychologist
17. a pest exterminator
18. a psychiatrist
19. a healer
20. a good listener
21. an organizer
22. a good father
23. very clean
24. sympathetic
25. athletic
26. warm
27. attentive
28. gallant
29. intelligent
30. funny
31. creative
32. tender
33. strong
34. understanding
35. tolerant
36. prudent
37. ambitious
38. capable
39. courageous
40. determined
41. true
42. dependable
43. passionate

WITHOUT FORGETTING TO:

44. give her compliments regularly
45. go shopping with her
46. be honest
47. not stress her out
48. not look at other girls

AND AT THE SAME TIME, YOU MUST ALSO:

49. give her lots of attention
50. give her lots of time, especially time for herself
51. give her lots of space, never worrying about where she goes

BUT MOST OF ALL IT IS VERY IMPORTANT:

52. Should learn not to ask for change when u give money for shopping. Whatever u give out becomes rightly hers no matter how big the note is.
.........
TO MAKE A WOMAN HAPPY IS A SERIOUS BUSINESS OO 😄😀😃😜🌹 Send this to everyone on your list. Make a happy home. Wishing you all a HAPPY FAMILY.
3/16/17, 10:11 PM - ‪+234 809 787 4234‬: LATEST NEWS ABOUT JAMB (UTME)finally the date is fixed. Registration commences from 16th March 2017. Examination starts from 6th May 2017. Pls inform many, duration for registration is few weeks. Thanks

Finally! Finally!! Finally!!! Jamb Registration date 📅 is out so Try to inform others around You be aware of Scammer
3/16/17, 10:12 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Its on 20th
3/16/17, 10:43 PM - ‪+234 706 761 9629‬: Wata rana Annabi Musa
yana zaune sai yaga
wani tsuntsu mai kyawun gaske ya shiga
cikin tabo sai jikinsa ya baci ya koma yayi
muni,sai tsuntsun ya shiga cikin ruwa ya
wanke jikinsa sai kyawunsa ya dawo.yayi
tayin hakan har sau biyar,sai mamaki ya
kama Annabi Musa yace "Allah ka sanar
dani
fassarar abinda wannan tsuntsun ya
aikata",sai Allah ya sanar dashi cewa
kamar
haka:Al'ummar Annabi Muhammad(S.A.W)
zasu dinga aikata zunubi amma da zarar
sunyi sallar ta farilla to wannan zunubin
zai
goge kamar yadda wannan tsuntsu yake
wanke jikinsa.Allah yasa mu dace kasa
muzama masu tsaida sallar farilla akan
lokaci, ameen.ka/ki sanarda ilmi ko da missalin zarrane itama sadakane yanwa boyeta kuma fitinane.
3/16/17, 10:49 PM - ‪+234 806 020 5313‬:
3/16/17, 11:04 PM - ‪+234 809 787 4234‬: TABBAS ALKAWARIN ALLAH GASKIYANE KUMA DUKKAN DAN ADAM ZAI KASANCE ACIKIN WANNAN 👉�HALI GUDA BIYAR
1,MUTUWA:Allah said:👉�kullunafsin za,lkatul maut😭.

KWANCIYAR KABARI Allah said:👉Hatta zurtumul makabir😭.

TSAYUWAN HISABI :Allah said:👉yauma tubulal sa,ir😭.

HAYE SIRADI: Allah
:👉�yauma yakulul lnsanu ainar mafar😭.

SHIGA ALJANNAH /WUTA: Allah 👉waman ya,amal miskala zarratin khairan yara👉 waman ya,amal miskala zarratin sharran yara😭. Toh 'yan uwana sai mukula muyi tanadi kafin wadannan abubuwa su riskemu🔺 😭😭😭
Kuma ina rokon Wanda duk yakaranta yatura awani group din🙏� INA ROKON ALLAH YANDA YA HADAMU A WANNAN GIDA YA HADAMU A ALJANNAH FIRDAUS BAKI DAYA 🙏
3/16/17, 11:11 PM - ‪+234 9074619096‬: Ameen
3/16/17, 11:43 PM - ‪+234 808 066 0679‬: <Media omitted>
3/17/17, 7:46 AM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
3/17/17, 7:54 AM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
3/17/17, 9:08 AM - ‪+234 9074619096‬: Sadaqa is not only related to money. Infact these things are also considered as Sadaqa.
1. Dua
2. Knowledge.
3. Advice.
4. To smile at your Muslim brother.
5. Help.
6. Time.
7. Tarbiyyah.
8. Patience over difficult times/things
9. To advise for good.
10. To stop from evil.
11. To talk softly.
12. To forgive.
13. To give respect.
14. To be a part of someones happiness.
15. To visit the sick.
16. To remove harmful things from the path.
17. To guide someone on the right way.

Forwarding this is also Sadaqa.
3/17/17, 9:20 AM - ‪+234 9074619096‬: Tambaya ta (315)
:
Shin wai wajibine Mace tayiwa Mijinta hidimar gida kamar girki, kokuma IHSANINE kawai intaga dama tayi??
:
Amsa:
:
Ko shakka babu wannan tambayace mai matukar muhimmanci , Hakika Malamai sunyi sabani dangane dacewa shin wajibine Mace tayiwa Mijinta Hidimar gida kamar girka abinci da sauransu, kokuma IHSANINE kawai sai intaga damane sannan zatayi? Mafi yawa daga cikin Malaman dake Mazhabobin SHAFI'IYYA, MALIKIYYA, dakuma HANABILA, sunaganin cewa ba wajibi bane, to amma wasu daga cikin Malamai kamar Mazhabin HANAFIYYA suntafine akancewa wajibine Mace tayiwa Mijinta hidimar gida, Hujjarsu anan kuwa itace, sukace Manzon Allah(ﷺ) Yaraba ayyuka tsakanin Sayyadi Aliyyu dakuma Matarsa Fatima, lokacin da ita Fatima taje gida tanaso ataimaka mata da baiwa wadda zata rika tayata ayyuka, domin hannunta haryayi kanta, daganan sai Manzon Allah(ﷺ) yarabawa kowa aikinda zaikeyi, sai Yadorawa 'Yarsa Fatima nauyin kula da ayyukan da suka shafi cikin gida, shikuma Aliyyu akadoramasa nauyin kula da ayyukan da suka shafi waje,
:
Wani sashe daga cikin Malaman Mazhabin MALIKIYYA sunkafa Hujja da wannan QISSA (ta Aliyu da Fatima) akancewa wajibine akan Mace tayiwa Mijinta hidimar datashafi cikin gida abisaga al'ada irin tasu, kamar irin su: SHARA, WANKE-WANKE, GIRKA ABINCI, GYARA SHIMFIDA, WANKAN YARA, dadai sauransu: shikuma Miji wajibine akansa yayi ayyukan dasuka shafi waje abisaga yadda al'adunsu yake, kamar irin su: KAWO KAYAN KWALLIYA, KAWO CEFANE, NEMO ABINDA ZA'ACI, DINKAMUSU TUFAFI, dadai sauransu: Wato shi Miji anaso yazama shine yakerikeda matsayin Ministan harkokin wajen gida, itakuma matar tazama Ministar harkokin cikin gida,
:
Wannan tasa dayawa daga cikin Malamai sukace wajibine mace tayiwa Mijinta hidima gwargwadon irin yanayin yadda al'adarsu take, domin al'adar Mutane takansha bam-bam daga wani garin zuwa wani garin, sannan yanayin irin nau'in ayyukan suma sukansha bam-bam, domin irin hidimar da Mace 'yar birni zatayiwa Mijinta, tasha bam-bam da irin hidimar da Mace 'yarkauye zatayiwa Mijinta, hakanan abinda Mace mai karfi zata iyayi bazai zama iri daya dana Mace me rauniba, danhaka kenan gwargwadon al'adun kowanne bangare dakuma yanayin zaman takewarsu,
:
Danhaka anan maganar datafi INGANCI kuma tafi DALILAI masu karfi itace cewa: wajibine mace tayiwa mijinta hidimar gida, domin lokacinda Fatima tazo tana neman ataimaka mata da bawa, Manzon Allah(ﷺ) baice da'itaba aike ba wajibi bane akanki kiyimasa hidimaba, karshemadai yakara tabbatar da'itane akan cigaba da yimasa hidima, kuma ace Mace mai matsayi kamar Fatima 'yar Manzon Allah(ﷺ) kuma shugabar Matan Aljanna gashi ance saitayiwa mijinta hidima amma wai wata takeganin cewa ai badole bane, wai girki ma saitaga dama zatayi? Lallai, to wacce Matace takeda matsayin Fatima acikin Mata?
:
Sannan Malamai sukace Allah(ﷻ) yace:

الرجال قوامون على النساء
MA'ANA:
Maza sune masu karfin iko akan Mata,
:
Kuma idan akace wai Mace bazatayiwa Mijinta hidimaba tofa kenan yazama wajibi saidai shi Mijin yakeyin komai dakansa itakuma tana kwance tana kallonsa kenan, tokuma idan har haka takasance kenan yazama Matar itace take iko akan Mijin bawai shi Mijin bane yake da karfin iko akantaba, sannan kuma dawanne zaiji? Da hidimar cikin gidan zaiji kokuma da fita neman abinci? Danhaka dai Mata saidai kuyi hakuri Wajibine kuyiwa Mazajenku hidima:
(وَالـلَّـهُ سُـبْـحَـانَـهُ=وَتـَعَــالـَيٰ أَعْـلَـمُ)
:
ωαηαη sнιηε gωαяgωαdoη ɗαη αвιηdα ιℓιмιη мυ dαкυмα вιηcιкεηмυ үαкαι zυωα gαяεsнι, dαηнαкα ιdαη αηgα ωαηι кυsкυяε αcιкιη αвιηdα мυкα яυвυтα тo αηα'ιүα ғαɗαкαя dαмυ мυgүαяα, тαяεdα кαωo нυננα мαι ƙαяғι:
:
Doмυп пεмαп ƙαяıп вαчαпı sαı αdυвα шαɗαппαп ʟıтαттαғαı καмαя нακα:
↓↓↓
:
الإختيارات(ص352)
:
زاد المعاد (5/186)
""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""
Daga Zaυren
Fιƙ-нυl-Iвadaт

فِقْهُ الْعِبَادَاتِ
""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""
→AMSAWA←
Mυѕтαρнα Uѕмαи
08032531505
""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""""
Doмιɴ ѕнιɢα ѕнαғιɴмυ dαкє ғαcєвooк ѕαι αѕнιɢα wαɴɴαɴ lιɴк кαwαι αyι ""lιкє""👇🏾
:
https://m.facebook.com/fiqhul.ibadat/
3/17/17
, 11:54 AM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
3/17/17, 12:39 PM - ‪+91 7397 683 053‬: *Play football quiz with your friends* ⚽❓


Add to group: +919043018510

Then type: +footyquiz


Forward to your friends‼

Type 👍 JQ2 to like this

3/17/17, 4:43 PM - ‪+234 803 680 8399‬: <Media omitted>
3/17/17, 6:20 PM - ‪+234 812 724 6940‬: HOW SAFE ARE YOU WITH YOUR PERSONAL STAFF?

How safe are you with that nanny, maid, steward, cook, security guards, driver, lesson teacher, etc, whether at home or in the office?

We are all shouting "Security! Security!! Security"!!! but are we not all guilty?

1) All the above mentioned people working with us, do we have their guarantors?

Do you ever visit their referees even after a year or two of their engagement?

2) Do we ever revisit their home address provided or call to see if there has been a change in address or phone numbers?

3) Did you register the maid, drivers, nannies, etc, you keep in your homes with the relevant agencies such as the Police, Safety Commission or Neighbourhood Vigilante groups?

Do you have their photographs?

4) Do you attend your Estate/Street meetings or are you so reserved that you have no relationship with your neighbors and too busy to attend meetings?

5) Do you have a What'sApp group for residents only for emergency messages such as when a neighbour is being attacked or robbed, a fire incident, a neighbour is critically ill and needs urgent help and other emergencies?

6) Do you know that your cook, nanny, driver, steward, maid, day care center handlers or lesson teacher, etc, could be HIV positive?
He/She can have Hepatitis B or even tuberculosis?

What will it cost you to do a medical test for them before you employ them?

It is your life that is in danger if you engage a sick victim without knowing their medical history.

7) Do you know that your driver could be a wanted person by the police in another state for theft or kidnapping?

Have you done a check on him with the Police and do you have a 5x7 photograph of him?

Do you know that he could be hypertensive, have Hbp, poor eye sight or he could have an enlarged heart and not fit to drive?

8) Is your security guard a citizen or a foreigner from Niger, Chad and Benin Republic? How did/can you confirm that? If he is a foreigner, is he
Registered by the requisite organisation and eligible to work here?

9) Never talk about money transactions or cost of your jewelleries or valuables in the presence of your domestic staff.

10. Most theft usually have in-house informants. Please note that the longer your domestic staff work with you, the more dangerous they can be.
11. Are u aware that ur domestic staff monitor ur movement?, Do u also do same?. It is good to monitor them. Go home or office when they least expect u.

12. Criminal are deadly, They wait for a time to strike when you least expect and they are hardly ever thought to be the suspect.

Don't be a victim.
Do all the necessary checks immediately.

Save your life and that of your loved ones.

Security and safety is everyone's business including you 👈and I 👉
REMEMBER, U ARE NUMBER ONE SECURITY TO URSELF!!!
3/17/17, 6:20 PM - ‪+234 812 724 6940‬: *NEVER Curse Your Children!!!*

*ANGRY MOM'S DU'A MADE ME IMAAM OF HARAM'*

Shaykh Al-Kalbaani, former Imaam of the Ka'bah, at a conference in London was telling us this story:

When he was young, he was a very naughty boy. He would make his mother angry. But his mother, Allah bless her, was a very righteous woman and she knew the power of Du'a.

She made it her habit that, in her anger at him, she would say this Du'a: "May Allah guide YOU! And make you the IMAAM of the Ka'bah!"

Imaam Al-Kalbani told us, "so Allah answered her du'a and I went on to become the Imam of the Ka'bah!"

Allahu Akbar!

Shaykh Adil Kalbani is black, and the son of a poor immigrant from the Persian Gulf. In an interview with NYTimes, Shaykh Kalbani said,

"Leading prayers at the Grand Mosque is an extraordinary honor, usually reserved for pure-blooded Arabs from the Saudi heartland."

He was taken aback when he came to know that King Abdullah had chosen him as the first black Imaam of Masjid al-Haram (in recent times), he added. Masha Allah!

Dont curse your children when they misbehave..it might backfire! I know of someone who told her son to 'go die', & regretted it later when he passed away the same day. Subhaan Allah!

Watch your words dear parents. Make it a habit to utter good du'as for them...Yup, even when you're angry with them!!

The Messenger of Allah (salAllahu alayhi wasallam) said,

"Three supplications will not be rejected (by Allah Subhaan wa Ta'ala), the supplication of the parent for his child, the supplication of the one who is fasting, and the supplication of the traveler." [al-Bayhaqi, Tirmidhi - Saheeh].

I ask Allah to increase His blessings to the one who forwards this message to others. Oh Allah, make it beneficial for his or her Intercession on the Day of Judgement.
3/17/17, 7:25 PM - ‪+234 803 752 8256‬: *Bauchi secondary school where students secretly marry themselves shut*

By Wale Odunsi on March 13, 2017@dailypostngr

Bauchi State Government has ordered the closure of the 'Sa'adu Zungur' model primary and secondary school.
This followed discovery that some senior students conduct illegal marriages among themselves within the school.
Male students paid N500 as dowry to their female counterparts as precondition for their marriages, while classmates of both the 'grooms and brides' contribute money for refreshments at the ceremonies usually conducted secretly.
Although male and female students study in separate classes in the school, attention of the management was drawn to such illegal marriages last week when an SS2 student (name withheld) organised an illegal wedding ceremony in classrooms.
The cheers and noise reportedly attracted teachers who were still within the school premises after learning hours.
The teachers rushed to the classroom and discovered that a wedding ceremony was taking place between the two students.
The matter was then reported to the school Principal, Malam Ahmed Zailani, who informed the Ministry of Education.
The development which angered government officials led to the closure of both the primary and secondary sections of the school.
Bauchi Deputy Governor, Engineer Nuhu Gidado, in his reaction attributed the children's illegal marriages to the threats of moral decadence in the society.
A statement on Monday by his media aide, Yakubu Adamu, disclosed that he directed the immediate closure of the school on Friday, 10th March, 2017 after being notified about the issue.
The Deputy Governor who oversees the Ministry of Education, added that "a committee which comprises all directors in the state ministry of education, the school authority, teachers as well as the Parents and Teachers Association (PTA) was constituted and tasked to investigate the matter and come up with a detailed and sincere report before the school would be re-opened."

Daily Trust 13-3-2017
Page 4
http://dailypost.ng/2017/03/13/bauchi-secondary-school-students-secretly-marry-shut/
3/18/17
, 8:57 AM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
3/18/17, 12:19 PM - ‪+91 7397 683 053‬: *Dalai Lama's Wisdom on Duta*

Duta will send you 1⃣ thought from His Holiness The Dalai Lama everyday. Get inspired‼


Add to group: +917339487223


Forward to your friends❗

Type 👍 NC7 to like this

3/18/17, 1:41 PM - ‪+234 706 761 9629‬: <Media omitted>
3/18/17, 2:48 PM - ‪+234 706 761 9629‬: <Media omitted>
3/18/17, 3:06 PM - ‪+234 809 787 4234‬: *Security Alert!!!!*

Please if you receive a call that someone had an accident and he/she is unconscious at the moment, we found your number in his/her phone contact please don't rush into asking too many questions, just ask them to describe the person and check his/her wallet and give you a name, if it happens to be someone you know just call the persons line or ask them to call you with the persons number. They might go as far as telling you that they are Road Safety Officers, please don't be carried away by that, it is another format the bad guys are operating on. You can be kidnapped, raped, robbed or killed in the process if you rush to meet them. please pass this information till it gets to everyone you know cos you may be saving life as you share. I just received such not too long ago today. "You are properly guided":

www.newsvota.com

*Patron.*
*COPIED*
3/18/17, 3:06 PM - ‪+234 809 787 4234‬: Senators who passed Integrity test to screen Anti-Corruption Chief

* Senate President in court on false assets declaration.
* Senator Apkabio in court for embezzling N108bn.
* Senator Orji in court for embezzling N5.6bn.
* Senator Adamu Aleiro in court for embezzling N10.2bn.
* Senator Sam Egu in court for embezzling N80bn.
* Senator Joshuah Dariye in court for embezzling N1.2bn.
* Senator Abdullahi Adamu in court for embezzling N15bn.
* Senator Danjuma Goje in court for embezzling N25bn.

Between Ibrahim Mustapha Magu and these Senators, who actually has integrity problem ???

Be the judge.
3/18/17, 3:07 PM - ‪+234 809 787 4234‬: 17th March, 2017

PRESS RELEASE:

MAGU: SENATE HAS SKELETON IN ITS CUPBOARD


The Nigerian Red Chamber yesterday and for the second time refused to confirm Ibrahim Magu as the chairman of the Economic and Financial Crimes Commission (EFCC).    

The Muslim Rights Concern (MURIC) strongly condemns Senate's action. It is victory for the monster called corruption. Senate has shown that it is not fighting corruption. On the contrary, it is fighting for corruption. By rejecting a firebrand anti-graft boss, our senators have sent out a wrong signal to the international community. But Senate has been too clever by half. It has exposed itself as an institution with skeleton in its cupboard.

A statement credited to Senator Akpabio in which he allegedly said, "Magu wants us to confirm him so he can use some of us for pepper soup" lends credence to our hypothesis. Akpabio's alleged utterance confirms our worst fears. This Senate will not confirm any EFCC boss who refuses to withdraw cases involving its members. This Senate will not confirm any anti-graft boss who is not ready to treat senators as sacred cows even if they are corrupt. We also entertain the fear that these senators will not allow any other EFCC boss to function effectively even if Magu is removed.

. Our suspicion has been confirmed by Senator Akpabio. Now we know why Senate rejected Magu. It is simply because our senators' hands are not clean so they fear a no-nonsense anti-graft boss. Yet we know where Akpabio is coming from. He was invited twice by the EFCC last year after Leo Ekpeyong, an Abuja-based lawyer and activist, wrote a petition in which he accused Akpabio of looting a whooping sum of N108 billion belonging to the Akwa-Ibom government.

Apart from Senator Akpabio, eight other senators, including the Senate President, are facing corruption charges amounting to billions of naira. It is therefore paradoxical that a tainted Senate sits in judgement over the fate of the same man investigating not only its helmsman but also many of its members. What do you expect? Senate has not disappointed us. It has demonstrated its readiness to kill EFCC and any other anti-corruption agency that has the temerity to investigate its members.

The issue is not even Magu this time around. Senate does not want any agency investigating fraud anywhere around the red chamber. Senate wants its members to be untouchable. The first rejection of Magu was meant to serve as a yellow card from the senators and the message was clear, "Back off or we will never confirm you."

Instead of compromising, however, Magu was not only barking but biting and very hard too. As a result of EFCC's resilience, huge sums of money stolen by public officials have been discovered in cash in bunkers and in judges' homes. Two fuel subsidy fraudsters have bagged ten years jail each. For the first time in the history of Nigeria, an ex-governor was sent to jail for fraud-related charges.  Senators became alarmed. Seeing that Magu will not be intimidated, our senators are bent on denying him confirmation even if his name is presented a thousand and one times.

The excuse used by Senate to deny Magu that confirmation is neither here nor there. Somebody somewhere is playing Jekyll and Hyde. What caused the seemingly yawning lacuna between the presidency and the Department of State Service (DSS)? Didn't Aso Rock get a security report on Magu ab initio? Why should the whole affair be made to appear as if the DSS is working at cross-purposes with the presidency? Why is there no synergy? The DSS too may have questions to answer at the end of the day.

Nigerians must not allow this crop of senators to tarnish the image of this country. We must not allow them to drag us back to those days when every Nigerian who went abroad was treated like a leper. Transparency International (TI) ranked Nigeria the Most Corrupt Nation in the world in 2001. In 2003 Nigeria was ranked 2ndMost Corrupt Nation and in 2004 we were labeled 3rdMost Corrupt.

But the current war against corruption has been so vigorous and its impact has been felt around the globe. This has led TI to drop Nigeria's corruption ranking to 39th Most Corrupt Country as Nigeria moved to 135 out of 175 countries in the Corruption Perceptions Index of January 2017. This is commendable progress in our war against corruption. We should not allow selfish politicians to drag us into the abyss of shame again. Nigerians should resist Senate's attempt to stop the good work Magu has been doing.


The alarming figures in senators' jumbo pay and the secrecy of its budget indicate its unwillingness to share in the pains of this recession. Already, Senate is plotting to take the power to appoint the head of anti-corruption agencies from the president and to arrogate it to themselves.

This is definitely a dangerous trend in a polity where the hands of the senators are not clean. It is the president who conceptualizes the focus of his administration. He knows what he wants and he must be allowed to pick his men. Who picks his ministers for him anyway?

Nigerians should reject this crop of senators at the next general election. With the exception of a few senators, we are constrained to conclude that these are not the true representatives of the people. Nigerians want a Senate that will complement the efforts of the executive in its war against corruption. Nigerians now know that there can be no improvement in standard of living so long as corruption still reigns supreme and so long as members of the National Assembly not only aid and abet corruption, they are also neck-deep in corrupt practices.

For the war against corruption to be thorough, MURIC suggests that anybody facing corruption trial should not be allowed to contest in elections. Should they use technicalities to wriggle through and become candidates, the Nigerian electorate should also reject them at the polls.

We charge civil society, the media and religious leaders to speak out. Senate must tow the path of transparency, probity and accountability. We appeal to the international community to turn its searchlight on the Nigerian Senate and note how its members are frustrating the executive in its war against corruption.

As a final shot, we issue this red alert: the Nigerian Senate is not with the Nigerian people in the fight against corruption. Senate is protecting the narrow interest of its members who are facing corruption trial. Senate is not on the side of the electorate. It has elected to fight the very people who elected its members into the red chamber. Nigerian senators have become foot-soldiers for corruption thereby constituting a most potent threat to democracy.

Professor Ishaq Akintola,
Director, 
Muslim Rights Concern 
3/18/17, 3:15 PM - ‪+234 809 787 4234‬: Yes this is right thank you
3/18/17, 3:40 PM - ‪+234 809 787 4234‬: If you have or you know anybody that has an account with SKYE Bank, go and withdraw it or transfer to another bank urgently because the bank has been liquidated by CBN yesterday afternoon..... please
Share!
Copied
Vanguard News Nigeria http://www.vanguardngr.com/2016/07/breaking-cbn-takes-over-board-of-skye-bank/
3/18/17
, 3:44 PM - ‪+234 809 787 4234‬: 👌ما أعظم حال السلف مع الصلاة
كيف لو رأوا حالنا اليوم ؟

✍ قَــالَ سُفْيَانُ الثّوْرِي -رَحِمَهُ الله- :

❒ مجيئك إلى الصلاة قبل الإقامة توقير للصلاة .

📚 [ "فتح الباري، لابن رجب" (٥٣٣/٣) ] .

══════ ❁✿❁ ══════

✍ قَــالَ إبْرَاهِيم التّيْمِي -رَحِمَهُ الله- :

❍ إذا رأيت الرّجل يتهاون في التكبيرة الأولى فاغسل يدك منه .

📚 [ "سير أعلام النبلاء، للذهبي" (٨٤/٥) ] .

══════ ❁✿❁ ══════

✍ قَــالَ وَكِيع بنُ الجَرَّاح -رَحِمَهُ الله- :

🔹من لم يدرك التكبيرة الأولى فلا تَرْجُ خيره .

📚 [ "شعب الإيمان، للبيهقي" (٧٤/٣) ] .

══════ ❁✿❁ ══════

✍ قَــالَ سُفْيَان بنُ عُيَيْنَة -رَحِمَهُ الله- :

🔸لا تكن مثل عبد السوء، لا يأتي حتى يُدْعَى .

📚 [ "التبصرة لابن الجوزي " صـ (١٣١) ]

══════ ❁✿❁ ══════

✍ عَــن أَبِي حَرْمَلَة عَنْ ابنُ المُسَيّب قَالَ :

❒ ما فاتتني التكبيرة الأولى منذ خمسين، وما نظرت في قفا رجل في الصلاة منذ خمسين سنة .

📚 [ "السير" (٣٠/٤) ] .

❍ يعني : أنه كان يُصلي في الصف الأول .

══════ ❁✿❁ ══════

✍ قَــالَ ابنُ القَيّم -رَحِمَهُ الله- :

❒ للعبد بين يدي الله موقفان :

🔹موقف بين يديه في الصلاة
🔸وموقف بين يديه يوم لقائه

🔹فمن قام بحق الموقف الأول هان عليه في الموقف الآخر
🔸ومن استهان بهذا الموقف ولم يوفه حقه شدد عليه ذلك الموقف .

📚 الفوائد" صـ (٢٧٣) ] .

══════ ❁✿❁ ══════.
3/18/17, 3:45 PM - ‪+234 809 787 4234‬: 👑 لمعلمين حلقات القران ...
سؤال وجه الى احد المشايخ يقول :
ياشيخ إن كان للقرآن هذه المكانة الكبيرة فلِماذا يُعطىَ مُعلم القرآن أقل ألأجور ، بينما أصحاب باقي المهن رواتبهم عالية؟؟؟

أجابه الشيخ:
إنه من البلاء ان لايُقدر أهل القرآن ويُكرموا ..
ولكنّ الذي أعلمه أن أصحاب هذه المهنة عقد عملهم مع الله وليس مع الناس .
فالناس لم يوفوا بعهد الله حتى يوفوا بعهدك ..
ولم يشكروا الله حتى يشكروك ..
فانتم عقدتم الصفقة مع الله ....
وليس من العدل أن تتعاقد مع أحد وتطلب الأجر من أحد آخر ‼

الله عز وجل اطلع على الخلق ووظّفهم واستعملهم ..
واستعملك أنت في خدمة كتابه ..
ومن قبلك استعمل جبريل عليه السلام ، ثم محمد صلى الله عليه وسلم ، ثم الصحابة ثم القراء ..
فأنت في سلسلة ملئت شرفا ..

والله لو أن تعليم القرآن وخدمتـه تدر الأموال مثل المشاريع العقارية
لتقاتل عليه الناس...
لكنّ الله صرف عنه ذلك
ليجتبي ويصطفي الصادقين من خلقه لهذه المنزلة ...
وهذا شرف ومزية ولكن لمن !!؟؟ لمن كان له قلب
3/18/17, 3:45 PM - ‪+234 809 787 4234‬: 📚مدارسة صحيح البخاري (مختصرا)📖:
💠باب قول النبي صلى الله عليه و على آله وسلم "أنا أعلمكم بالله"💠

🔷20🔹كان رسولُ اللهِ صلى الله عليه وسلم إذا أمرَهم ، أمرَهم من الأعمالِ بما يُطيقون ، قالوا: إنا لسنا كهيئتِك يا رسولَ اللهِ ، إن اللهَ قد غفر لك ما تقدم من ذنبِك وما تأخر ، فَيغْضَبُ حتى يُعْرَفَ الغضبُ في وجهِه ، ثم يقولُ: إن أتقاكم وأعلمَكم باللهِ أنا.

🔸الراوي : عائشة أم المؤمنين

🔸الرقم: 20

🔸شرح الحديث:

كان النَّبيُّ صلَّى اللهُ عليه وسلَّم يأمُرُ أصحابَه بما يُطيقون مِن الأعمالِ، وبما يَستطيعون المداومةَ عليه؛ لأنَّه صلَّى اللهُ عليه وسلَّم كان حريصًا على المداومةِ على الأعمالِ، لا على الإكثارِ منها، وكانوا لشدَّةِ حرصِهم على الطَّاعاتِ يُريدونَ الاجتهادَ في العملِ، فطلَبوا الإذنَ في الزِّيادةِ مِن العبادةِ، والرَّغبةِ في الخيرِ، وقالوا للنَّبيِّ صلَّى اللهُ عليه وسلَّم: أنتَ مغفورٌ لك، لا تحتاجُ إلى عملٍ، ومع هذا أنتَ مواظِبٌ على الأعمالِ، فكيف بنا وذنوبُنا كثيرةٌ؟! فغضِب مِن ذلك، وأخبَرهم أنَّه أتقاهم وأعلَمُهم باللهِ، أي: ليس الأمرُ كما تظنُّون، فلو كان في الإسرافِ في العبادةِ، وتكليفِ النَّفْسِ ما لا يُطاقُ منها: طاعةٌ لله، لسبَقْتُكم إلى ذلك؛ لأنَّني أكثرُكم علمًا بما يُرضي الله، وكلَّما كان العبدُ أكثرَ عِلمًا، كان أكثرَ طاعةً وعبادةً وتقوَى.
وفي الحديثِ: دلالةٌ على أنَّ مِن السُّنَّةِ الاقتصادَ في النَّوافلِ، وملازَمةَ ما يمكِنُ الدَّوامُ عليه؛ لأنَّ إرهاقَ النَّفْسِ بالعبادةِ يؤدِّي إلى كُرهِها، والانقطاعِ عنها.
وفيه: دليلٌ على رِفقِ النَّبيِّ صلَّى اللهُ عليه وسلَّم بأمَّتِه، وأنَّ الدِّينَ يُسرٌ.🔹
3/18/17, 3:45 PM - ‪+234 809 787 4234‬: قال الخطيب البغدادي:والعلم كالبحار المتعذر كيلها والمعادن التي لا ينقطع نيلها فاشتغل بالمهم منه فانه من شغل نفسه بغير المهم اضر بالمهم ."وقال مستشار الرشيد والمامون: اعلم ان رايك لايتسع لكل شيء ففرغه للمهم وان مالك لا يغني الناس كلهم فخص به اهل الحق وان ليلك ونهارك لايستوعبان حاجتك وان دابت فيهما فاحسن قسمتهما بين عملك ودعتك فان ماشغلت من رايك في غير المهم ازراء بالمهم" وقال ابن عباس: العلم كثير ولن تعيه قلوبكم ولكن ابتغوا احسنه. الم تسمع قوله تعالى:الذين يستمعون القول فيتبعون احسنه اولئك الذين هداهم الله واولئك هم اولوا الالباب " .
3/18/17, 3:46 PM - ‪+234 809 787 4234‬: 🌱🌱بعض #نوايا تلاوة وحفظ القرآن🌱🌱

🌸1- الهدايه (أن يهدي الله قلبك)
(ذَلِكَ الْكِتَابُ لاَ رَيْبَ فِيهِ هُدًى لِّلْمُتَّقِينَ )[البقرة : 2])
🌸2- أن يخرجك الله من الظلمات الى النور
🌸3- الإستشفاء بالقرآن الكريم(من الأمراض الظاهره والباطنه)
🌸4- لعلاج قسوة القلب
🌸5- ليجعلك الله من الذاكرين
🌸6- زيادة اليقين والإيمان بالله

🌱7- الإمتثال لأمر الله تعالي بالترتيل
🌱8- أن يكون لك بكل حرف 10 حسنات والله يضاعف لمن يشاء
🌱9- لتنال شفاعة القرآن الكريم يوم القيامه
🌱10- أن تتبع وصية نبيك (صلي الله عليه وسلم)
🌱11- أن يرفعك الله به ويرفع به الأمه
🌱12- أن يترقي في درجات الجنه و يلبس تاج الوقار و يكسي والداه بحلتين لا يقوم لهما الدنيا

🌸13- التقرب إلي الله بكلامه
🌸14- لتكون من أهل الله وخاصته
🌸15- لكي يذكرك الله تعالي
🌸16- للنجاه من النار
🌸17- تكون في معية الله تعالي
🌸18- أجر ذكر الله بالقرآن أعظم من أجر الجهاد

🌱19- القرآن مأدبة الله تعالى
🌱20- الماهر بالقرآن مع السفرة الكرام البررة
🌱21- ليكون القرآن حجة لك
🌱22- لأعرف الله بأسمائه وصفاته وجوده
🌱(23) محبة الله تعالى
🌸(24) الخيرية
🌸(25) الرفعة والعز
🌸(26) صلة المقطوع
🌸(27) ناهيك عن قناطير من الحسنات
🌸28) الإكرام السابغ يوم القيامة
🌸(29) الشفاعة ، يا من لا تجد وليًا ولا شفيعًا
🌸(30) الوقاية من عذاب النار
3/18/17, 3:46 PM - ‪+234 809 787 4234‬: 🌿🌹أسماء الله الحسنى🌹🌿
💦سلسلة كل يوم اسم💦
💫 القدوس💫
التقديس في اللغة التطهير ، ومنه سميت الجنة حظيرة القدس كما ورد عند البزار من حديث أنس رضي الله عنه أن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال عن رب العزة : (من ترك الخمر وهو يقدر عليه لأسقينه منه في حظيرة القدس ، ومن ترك الحرير وهو يقدر عليه لأكسونه إياه في حظيرة القدس) ، وكذلك سمى جبريل عليه السلام روح القدس قال تعالى : (( قُلْ نَزَّلَهُ رُوحُ الْقُدُسِ مِنْ رَبِّكَ بِالْحَقِّ )) [النحل:102] .
والقداسة تعني الطهر والبركة ، وقدس الرجل ربه أي عظمه وكبره ، وطهر نفسه بتوحيده وعبادته ، ومحبته وطاعته , ومن ذلك قول الملائكة : (( وَنَحْنُ نُسَبِّحُ بِحَمْدِكَ وَنُقَدِّسُ لَكَ )) [البقرة:30] ، فالقدوس لغة يعني المطهر المنزه عن كل نقص المتصف بكل أنواع الكمال ( ) .
والقدوس سبحانه هو المنفرد بأوصاف الكمال الذي لا تضرب له الأمثال ، فهو المنزه المطهر الذي لا نقص فيه بوجه من الوجوه ، والتقديس الذي هو خلاصة التوحيد الحق إفراد اللَّه سبحانه بذاته وأصافه وأفعاله عن الأقيسة التمثيلية والقواعد الشمولية والقوانين التي تحكم ذوات المخلوقين وأصافهم وأفعالهم ، فالله عز وجل نزه نفسه عن كل نقص فقال : (( لَيْسَ كَمِثْلِهِ شَيْءٌ )) [الشورى:11] .
اللَّهُمّ اغْفِرْ لِكُلِّ مَنْ نَشَرَها وَلِوَالِدَيْهِ وَلِجَمِيعِ المُؤمِنِينَ وَاشْرَحْ صَدْرَهُ وَيَسّرْ أمْرَهُ✏
3/18/17, 3:47 PM - ‪+234 809 787 4234‬: استقدام العمال غير المسلمين إلى جزيرة العرب

السؤال:

انتشرت الأيدي العاملة من غير المسلمين في هذه الجزيرة وإدخالهم إليها بأعداد كبيرة جداً وخاصة أننا نرى أن النصارى يقتلون المسلمين بالجماعات، فما حكم ذلك؟ وما حكم من أتى بهم أو سهل مجيئهم إلى هنا خاصة مكاتب الاستقدام وأصحاب المؤسسات؟ وهل الأموال التي يأخذونها -إذا كان عملهم محرماً- بسبب عمل أولئك هل هو حلال أم حرام؟ وما ردكم على من يقول: إن العامل المسلم ليس أميناً ولا يعمل جيداً؟ وفقكم الله وجزاكم الله خيراً.

الجواب:

أما الأول وهو: استقدام غير المسلمين إلى هذه الجزيرة فإني أقول له: يتأهب لجواب النبي -صلى الله عليه وسلم- يوم القيامة، حيث قال: «أخرجوا المشركين من جزيرة العرب».

وليعلم أن الموت قريب وأن الدنيا لن تبقى له، ولن يبقى هو للدنيا، فليحرر الجواب الصحيح الذي ينجيه من عذاب الله، والذي ينجيه من الآثار السيئة التي تنتج عن كثرة غير المسلمين في هذه الجزيرة، ولقد ثبت في صحيح البخاري وغيره عن زينب بنت جحش قالت: استيقظ النبي -صلى الله عليه وسلم- من النوم محمراً وجهه وهو يقول: «لا إله إلا الله! ويل للعرب من شر قد اقترب، فتح اليوم من ردم يأجوج ومأجوج مثل هذه» وحلق بإصبعه الإبهام والتي تليها، فقالت زينب: يا رسول الله! أنهلك وفينا الصالحون؟ قال: «نعم إذا كثر الخبث» فإذا كثر غير المسلمين في هذه الجزيرة فويل لهم من شر قد اقترب والعياذ بالله، كما قال النبي -عليه الصلاة والسلام-: «ويل للعرب من شر قد اقترب، فتح اليوم من ردم يأجوج ومأجوج» مثل هذه فأقول لمن يستقدم هؤلاء العمال مع أننا لسنا بحاجة إليهم أقول له: ليعد الجواب الصحيح إذا سئل يوم القيامة عن فعله وعن مصادمته لقول الرسول -صلى الله عليه وسلم-: «أخرجوا المشركين من جزيرة العرب» وقال: «لأخرجن اليهود والنصارى من جزيرة العرب حتى لا أدع إلا مسلماً» هذا جوابي على من استقدم، وأما ما يكسبه من عملهم إذا كان محرماً فإني أجيبه بقول الرسول -صلى الله عليه وسلم-:(إن الله إذا حرم شيئاً حرم ثمنه) فكل عين محرمة وكل منفعة محرمة فإن عوضها محرم بهذه القاعدة التي أسسها رسول الله -صلى الله عليه وسلم-: «إن الله إذا حرم شيئاً حرم ثمنه» وأما قول القائل: إن المشركين أو الكفار أنصح من المسلمين فأنا أجيبه بقول رب العالمين: وَلَعَبْدٌ مُؤْمِنٌ خَيْرٌ مِنْ مُشْرِكٍ وَلَوْ أَعْجَبَكُمْ [البقرة:221] وَلَأَمَةٌ مُؤْمِنَةٌ خَيْرٌ مِنْ مُشْرِكَةٍ وَلَوْ أَعْجَبَتْكُمْ [البقرة:221]. فإذا كانت عضلاته شديدة وبدنه قوياً فليجب عن هذه الآية: وَلَعَبْدٌ مُؤْمِنٌ خَيْرٌ مِنْ مُشْرِكٍ وَلَوْ أَعْجَبَكُمْ [البقرة:221] والعجيب أن بعض الناس يجلب عمالاً يمكن أن يقوم المسلمون بمثل عملهم،
3/19/17, 6:22 AM - ‪+234 9074619096‬: WAYAR KA WUTAR KA KO ALJANNAR KA.

A wannan zamani da muke ciki abu me wahala ga matasa shine mutum yai 30min. Bai danna wayar sa ba.
Waya ita ce abin da zaka taba na karshe kafin kai barci,ita ce abu na farko da zaka fara tabawa in ka farka.
Da yawa cikin mutane suna tashi tsakiyar dare su dauko fina-finai (downloading) amma basa iya tashi suyi sallar dare(Tahajjud).
Wasu suna hawa online tun 6:00 har 12:00 ja dare suna online.
Wasu suna da friends sama da 500 friends amma basu da lokacin iyalansu wasu suna rana dare suna online amma lokacin sallar Asuba(Fajr prayer) suna barci har da minshari.
Wasu daga an idar da sallah zasu fara danna wayar su amma basu da lokacin yin azkar,kai kaace bukatunsu gaba daya an biya masa duniya da lahira.
Lokacin da hatsari ya faru maimakon a ceto ran mutane sai kaga ana daukar video camera
Idan gobara ta afku maimakon a fara qoqarin kashe wutar sai kaga ana daukar hotuna a waya din a sanya a social media.
Idan aka yiwa wani mutuwa maimakon afara qoqarin jana'iza sai kaga ana posting din shi a social media domin a samu masu yin comment.
Ayanzu mun maida hankalin mu akan wayoyin mu kana tafiya a mota ko a qafa kana danna waya baka tsoran faruwar hadari ka bige ko a bige ka.
Wasu a dakin jarrabawa ma chatting suke.
Wasu suna game a cikin masallaci
INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAAJI'UN!!!
wasu suna kallon film a cukin masallaci WACCE FITINA CE TA SAMU WANNAN AL,UMMA?
Wasu sun jahilci addinin su sabida basu da lokacin yin addinin nasu sun tafiyar da lokacin su wajen kallon fim da chatting.
Wasu sun maida suratul Asr surar da suke karantawa a kowace sallah sai dai KASH!!! Basu san surar tana tsoratarwa akan masu bara lokacin su a banza bane.
Wasu wayar su na maida su su zama "MUNAFUKAI"Lallai sune wadanda wayar su zata kaisu wuta.ALLAH YA KAREMU.
ALLAH TA"ALA Yana fada a cikin suratul Anbiyaa. Aya ta 1 "HISABIN MUTANE YA KUSANTO SAI DAI SUNA CIKIN GAFALA DA RAFKANA DA GIRMAN KAI"
Daya daga cikin magabata yana cewa "Duk wanda baya bada lokacin sa domin bautar ALLAH Mutuwar sa tafi amfani a gareshi".


Allah ya amfanar da mu abin da muka karanta.

DAN UWA DAURE KA TURA GA WANDA ALLAH YA BAKA IKO DOMIN BAKA SAN WANDA ZAI AMFANI DA WA'AZIN BA.
❌❌❌KADA KA CANZA BA RUBUTUN KA BANE DAN ALLAH.


RUBUTAWA:U.FAROUQ U/UKU MATSULA.
3/19/17, 6:36 AM - MusaHabibQaninMiko: الجامعة الإسلامية بالنيجر
إعلان
يعلن قسم القبول والتسجيل بالجامعة الإسلامية بالنيجر ،عن فتح باب القبول والتسجيل ،لاستقبال الملفات للعام الجامعي 2018/2017م،ابتداء من اليوم الموافق 2017/03/14م إلى 2017/09/05م قبل امتحان القبول بأسبوع.
تنبيه:امتحان القبول لهذه السنة (2017/09/13-12(
سكريتر عمادة الخدمات الأكاديمية المساندة
كواندا عبدالمنان.
3/19/17, 7:06 AM - ‪+234 805 386 6170‬: MASOYI, Shi Ne Mutumin Da Yake Yawan Cewa Da
Kai:
:
"Yi Hakuri!"
;
Yake Kuma Kwadaitar Da Kai Cewa:
;
"Komai Zai Wuce". "Nan Gaba Farin Ciki
Dawwamamme Zai Zo!",
;
Idan Ka Ji Mai Yawan Ce Ma:
;
"An Raina Ma Wayo",
"Ana Cutar Ka",
"Ya Kamata Ka 'Dau Mataki",
;
To Babu Laifi Ka Ce Da Shi; "Sannu Makiyina!".
:
ALLAH YAYI MANA JAGORA, YA AZURTA MU DA
ABOKAN ZAMA NAGARI AMEEEEEN.
3/19/17, 7:45 AM - ‪+234 806 973 6622‬: NASIHA
Daure kayi biyayya ga iyayenka domin watarana kaima mahaifine
3/19/17, 7:46 AM - ‪+234 806 973 6622‬: NASIHA
Yi bautar allah kamar kana ganinsa saboda shi yana ganinka
3/19/17, 7:46 AM - ‪+234 806 973 6622‬: NASIHA
Kullum idan kakwanta kana tashi. Tabbas watarana zakayi kwanciya mai tsawo
3/19/17, 7:46 AM - ‪+234 806 973 6622‬: NASIHA
Yima kanka hisabi kafin allah yayimaka irin nashi
3/19/17, 7:46 AM - ‪+234 806 973 6622‬: NASIHA
Kabi duniya ahankali domin mala'ikan mutuwa yasan inda kake
3/19/17, 8:25 AM - Bbl Cottonou: Hudubar jum'ah daga Masjid Al-Gufran, shiyyar Muhandisoon, birnin Khartoum, Sudan.

Fassarawa Dr. Mansur Sokoto

Yau jum'ah 18 ga J. Akhir 1438H (17/3/2017).

Liman: Dr. Khalid Ad-Da'il
(Tsohon goal keeper ne na Saudi Hilal. Yanzu kuma fitaccen malami kuma limami a Riyadh, Saudia).

Take: Asirran Suratul Kahf

A yau Allah ya kaddari na bakunci birnin Khartoum, birnin da na yi karatu a cikinsa shekaru 30 da suka wuce, birni mai dinbin tarihi a cikin rayuwata. Na yi Sallah a masallacin abokinmu Dr. Imad Salih amma bai fito ba yana fama da zazzabi.

Limamin da ya jagorance mu yana cikin bakin da halarci wani taro na kasa da kasa da yake gudana yanzu haka a birnin Khartoum.

Hudubarsa a takaice:
Suratul Kahfi sura ce da Annabi (S) ya umurce mu da karanta ta a kowace jum'ah. Dalili kuwa shi ne, wannan Surar ta ba da mafita game da fitinnu da suke samun dan Adam.
1. Surar ta fara da gode ma Allah akan saukar da Alkur'ani da ya yi. Babban abin godiya ne domin Alkurani shi ne tafarkinmu na rayuwa.
2. Duk abinda yake cikin duniya kawa ce da Allah ya jarabce mu da ita don ya fitar da masu da'a daga masu sabi.
إنا جعلنا ما على الأرض زينة لها لنبلوكم أيكم أحسن عملا
3. Allah ya ba da labarin hatsarin a fitini mutum a cikin addininsa. Sai ya ba da labarin matasan da suka ci wannan jarabawa suka gudu da addininsu suka buya a cikin wani kogo wanda Allah ya gwadi ikonsa a cikinsa suka yi shekaru 309 suna bacci a cikinsa sannan suka farka.
Wadannan matasa ba annabawa ba ne amma saboda imaninsu Allah ya darajanta su. Sun yi addua kuma Allah ya karba.
Babban darasi a nan shi ne mu yi hattara da fitina a cikin addini. Idan ta zo mu guje ta gudu mai tsanani har iya inda karfinmu ya kare.
4. A cikin wannan sura Allah ya fadi fitinar dukiya. Labarin wani mai lambu da ya dauka cewa dukiyarsa ba za ta kare ba har abada. Sai Allah ya kone lambun nasa kurmus, ya wayi gari ba ya da komai. Kafin haka wani bawan Allah ya yi masa nasiha bai ji ba. Amma daga karshe ya tuba bayan da Allah ya jarabce shi da karewar dukiya.
Darasi a nan shi ne, mu yi hattara da fitinar dukiya.
5. Fitina ta uku da Allah ya fadi a cikin wannan Sura ita ce fitinar da Shaidan ya fada a cikin ta, jin kai da daukar kai wata tsiya.
6. Fitina ta hudu ita ce, ilimi. Annabi Musa (AS) ya jingina ma kansa ilimi maimakon mayar da shi ga Allah. A kan haka Allah ya zarge shi, ya umurce shi da zuwa wurin wani bawan Allah shi ne Khadir (AS), Allah ya sanar da shi abinda bai sanar da Annabi Musa ba.
A cikin tafiyarsu, Khadir ya kalli wani tsuntsu ya sha ruwa daga wani teku sai ya ce ma Musa (AS): Da ilimina da naka duk ba su kai yawan ruwan da wannan tsuntsu ya sha ba a cikin tekun ilimin Ubangiji.
7. Fitina ta karshe da Allah ya fada a cikin wannan Sura ita ce fitinar mulki.
Labarin Zulqarnain: Bawan Allah ne da aka ba shi mulki da karfi da iko wanda babu irinsa. Yana cikin mutane hudu da suka yi mulkin duniya gaba daya: Muminai biyu; Sulaiman da Dhulqarnain. Sai kuma kafirai biyu: Namarudu da Bukhtanassar.

A cikin huduba ta biyu limamin ya kawo wasu darussa a tsakanin wadannan kissoshi kamar cewar da allah ya yi:
وربك الغفور ذو الرحمة
واصبر نفسك مع الذين يدعون ربهم
Sannan ya kawo kissar wasu talakawa biyu da talauci ya yi masu yawa, suka je wajen annabi Musa (AS) suna rokon addua. Allah ya ce zai ba su arziki na shekara daya kacal. Da suka samu bukatarsu sai matar ta ce ma mijinta tunda arzikin nan ba zai dore ba mu yi kokari mu gina ma kanmu gidan da zamu zauna a cikinsa mu yi ma mutane alheri don mu ci ribar sa. Suka gina gida a wata mararrabar hanya suka yi masa kofa bakwai. Suka mayar da shi gidan cin abincin talakawa. Shekara daya ta wuce, ta biyu ta wuce arzikinsu bai kare ba. Sai Annabi Musa (AS) ya tambayi Allah, domin alkawarin shekara daya kacal aka yi ma su. Sai Allah ya ce masa, na bude masu kofa daya ta arziki sai suka bude ma bayina kofofi bakwai na arziki. To, ya za ayi su fi ni yalwatawa? Wallahi har abada ba zan yanke masu arzikina ba.

Bayan da aka kammala Sallah na'ibin limamin masallacin ya gode ma Sheikh Khalid Ad-Da'im a kan wannan huduba. Sannan ya yi ta'aliki mai ma'ana sosai a kan hudubar da ya yi.
A cikin ta'alikinsa ya yi maganar fitinar Dujjal wadda manzon Allah (S) ya ce maganinta shi ne karatun ayoyin farko na Suratul Kahf.
Allah ya yi mana kariya daga Fitinnu, ya sa mu gama da duniya lafiya.

Zan sanar da lokacin da zan yi program a Africatv don masu dama su kalla kuma su bugo su ba da gudunmawa in sha Allah.
3/19/17, 8:26 AM - Bbl Cottonou: Abubakar BN Mustafa
KHUƊUBAR MASJIDIS SALAFIYYA BIU BORNO STATE:
11/JMD-TSANI/1438HJRY
10/MARCH/2017MLDY
TOPIC= [MAFARKI MAI BAN AL'AJABI]
Na kasa khuɗubata gida , biyoni kajisu=
MUQADDIMA:
Ya ku Musulmai! Ya zama wajibi ga kowane Musulmi yagaggauta
ayyuka nagari akowace hali, yayi anfani da kowace dama da
yasamu kafin mutuwa tayi masa bazata
HADISIN MAFARKIN ANNABI SAW MAI BAN AL'AJABI:
SAHABI ABDURRAHMAN IBN SAMURAH R/A yace=
ANNABI SAW yafito garemu a Madina sai yace= adaren jiya
naga mafarki mai ban mamaki,
👁naga wani mutum a al'ummata Mala'ikan mutuwa yazo don
karɓan ransa sai biyayyansa wa iyayensa yamayarda
Mala'ikan mutuwan
👁naga wani mutum cikin al'ummata sheɗanu sun lulluɓeshi
sai ambaton ALLAH yazo yakoresu
👁naga wani mutum cikin al'ummata Mala'ikun azaba sun
lulluɓeshi sai sallarsa tazo taƙwacesa a hannunsu
👁naga wani mutum cikin al'ummata yana lallagi don ishi, duk
tafkinda yamatso wurinta don yasha ruwa sai akoreshi sai
azuninsa na RAMADAN yazo ya shayar dashi ruwa har ya
wartsake
👁naga wani mutum cikin al'ummata- ANNABAWA sune
zazzaune group group, aduk lokacinda yamatso wurinsu sai
akoreshi sai wankarsa na JANABA takama hannunsa
tazaunar dashi agefen ANNABI SAW
👁naga wani mutum cikin al'ummata- gabansa duhu hakama
bayansa da damansa da hagunsa da samansa da ƙasansa duk
duhu gashi arikice ahaka sai hajjinsa da umaransa suzo
sufitar dashi daga duhun su shigar dashi haske
👁naga wani mutum yana fama da tururin wuta da tartsatsinta
sai sadakarsa tazo tazame masa shamaki da kariya
tsakaninsa da wutar kuma tazame masa inuwa akansa
👁naga wani mutum cikin al'ummata yana yiwa muminai
magana su kuma baswa masa magana sai sada zumuncinsa
tazo tace musu- yaku taron muminai wannanfa mai sada
zumuncinsane ku masa magana! Sai Muminan su masa magana
kuma suyi musafaha dashi
👁naga wani mutum cikin al'ummata MALA'IKU ZABANIYAWA
sun zagayeshi sai unurnisa da kyakkyawa da haninsa da
mummuna suzo su kuɓutar dashi daga hannunsu su shigar dashi
wurin MALA'IKUN RAHAMA
👁naga wani mutum cikin al'ummata yana durƙushe akan
gwiwowinsa tsakaninsa da ALLAH akwai Shamaki sai kyawun
halayyansa yazo yakama hannunsa yashigar dashi ga ALLAH SW
kuma yadamƙa masa littafinsa a damansa
👁naga wani mutum cikin al'ummata sikelinsa yayi ƙarancin
nauyi sai alhairanda yabari bayan mutuwarsa suzo su nauyaya
masa sikelinsa
👁naga wani mutum cikin al'ummata yana tsaye daf da gaɓar
Jahannama sai kyakkyawar fatansa ga ALLAH ta kuɓutar
dashi daga haka
👁naga wani mutum cikin al'ummata atsaye akan siraɗi ya
kasa yin gaba da baya yana karkarwa da makyarkyata sai
kyakkyawar zatonsa cikin lamarin ALLAH yazo yanatsar dashi
yaƙetarar dashi
👁naga wani mutum cikin al'ummata yana rarrafe da ja gindi
akan siraɗi sai sallarsa tazo ta tsayar dashi akan ƙafafunsa ta
tseratar dashi
👁naga wani mutum cikin al'ummata ya iso zuwaga ƙofofin
ALJANNA sai ya tarar dasu a kukkulle sai kalmar LA'ILAHA
ILLALLAHU dayake furtawa tazo tabuɗe masa ƙofofin kuma
tashigar dashi ALJANNA
TA'ALIƘIN SHEIKH SALEH UTSAIMEEN AKAN WANNAN
HADISIN:
SHEIKH SALEH UTSAIMEEN yayi ta'aliƙi ƙarƙashin wannan
Hadisin na ABDURRAHMAN IBN SAMURAH sai yace=
Ya ku musulmai! Wannan Hadisi mai girma acikinsa ANNABI
SAW ya bayyana mana abinda yagani dayake nuna ayyuka nagari
suna tseratarwa daga azaba, don haka akowace gaɓa kariƙi
matsera, kuma kusani lalle sadaka alokutan tsananin buƙata
tanada sha'ani mai girma, domin abin sadaka aduk lokacinda
tafi anfani ga al'umma da ihlasi tafi girman lada, don haka yaku
'ƴanuwa! Kuyi cigiyar mabuƙata ku kyautata musu daga abinda
ALLAH ya kyautata muku ((abinda kuka gabatar ga kawunanku
na alhairi zaku sameshi awurin ALLAH, shi ɗinma yafi alhairi da
girman lada))
RUFEWA:
ALLAH SW yace=
((yaku waɗanda sukaƴi imani kuyi ruku'i da sujada kuma
kubautawa UBANGIJINKU ku aikata alhairi domin ku rabauta))
******** ADU'A *********
ALHAMDULILLAH!
ALHAMDULILLAAH!
ALHAMDULILLAAAH!
Muna yiwa ALLAH godiya marasa iyaka daya dawowan
babanmu shugabanmu masoyinmu ALH MUHD BUHARI
awannan ranar Juma'a mai albarka,
ALLAH YAƘARAWA BABANMU BUHARI LAFIYA kuma ya
rugurguza maƙiya da matsafa da mugaye da suke neman ganin
bayansa,
AMEEEEEEEEEN.
3/19/17, 8:38 AM - Bbl Cottonou: WANI MAI HIKMA YANA CEWA:-
"Uwa Na Iya Kula Da 'Ya'ya Goma.
Amma A Wasu Lokutan Sai Ka Tarar 'Ya'ya Goma Sun Kasa Kula Da Uwarsu Guda 1".�
Yaa Allaah Ka Bamu Ikon Kula Da
Mahaifan Mu.
3/19/17, 8:46 AM - Bbl Cottonou: *🎙AL AMANA, RIQON AMANA.*
*-Wannan Itace muhadara da aka gabatar Jiya Asabar, a masallacin "Umar BN Kaddab" dake Anguwan rogo a garin Jos.*
===========================

-Daga Bakin👉🏾 *DR NAZIF YUNUS.*

*_Malam Yakasa wannan Muhadara zuwa gida Uku._*
1⃣Menene Amana?
2⃣Wa Za'a Ba Amana?
3⃣Suwaye Masu cin Amana?

*🎵SHIGA BLUE LINK DAKE QASA DOMIN SAUKEWA DA SAURARO.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/s/19352
--------------------------------------------------

*-Darul fikr- Takuce Domin Yada Sunnah.*

*©opy right= Majlisin Sunnah.*
www.facebook.com/majlisinsunnah
3/19/17
, 8:47 AM - ‪+234 803 501 3760‬: Masha Allaah
3/19/17, 8:48 AM - ‪+234 803 501 3760‬: Jazakumullahu bikhair
3/19/17, 10:57 AM - ‪+234 803 408 8803‬: 🌺```"Ina mamakin, mutumin da yake cikin tsoro amma bai dukufa cikin karanta``` *"HASBUNALLAHU WA NI'IMAL WAKEEL"* ```ba.```
.
🌺```Ina mamakin mutumin da Bakin ciki ya dame shi amma bai karanta``` *"LA ILAHA ILLA ANTA SUB'HANAKA INNEE KUNTU MINAZ ZALIMEENA"* ```ba.```
.
🌺```"Ina mamakin Mutumin da Masu Makirci suka dame shi da Makirci amma bai karanta``` *"WA UFAWWIDHU AMREE ILAL LAAH. INNAL LAAHA BASEERUN BIL 'IBAADI'* ```ba".```
.
🌺```"Ina mamakin mutumin da yake fama da wata jinya ko rashin lafiya, amma bai yawaita karanta``` *"RABBI ANNEE MASSANIYADH DHURRU WA ANTA ARHAMUR RAHIMEENA'* ```ba".```
.
🌺```"Ina mamakin mutumin da yake neman haihuwa amma bai yawaita``` *"RABBEE HABLEE MIN LADUNKA DHURRIYYATAN TAYYIBAH, INNAKA SAMI'UD DU'A'I* ```ba".```
.
🌺```"Ina mamakin mutumin da talauci ya dame shi amma bai yawaita Istighfari da Salatin Annabi (saww) ba.```
.
🌺```Ina mamakin mutumin da ya shiga matsala amma bai yawaita``` *LA HAULA WALA ƘQUWWATA ILLA BILLAHIL 'ALIYYIL 'AZEEM* ```ba".```
.
🌺```"Ina Mamakin Mutumin da yaga wannan sakon amma bai yi aiki da shi ba, Kuma bai tura ma sauran 'Yan uwa Musulmai don su amfana ba!.
3/19/17, 11:11 AM - ‪+234 805 386 6170‬: <Media omitted>
3/19/17, 11:13 AM - ‪+234 805 386 6170‬: never underestimate gud deeds no matter how little.
3/19/17, 11:16 AM - ‪+234 806 089 7228‬: <Media omitted>
3/19/17, 11:28 AM - ‪+234 812 724 6940‬: Sosai ma
3/19/17, 11:34 AM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
3/19/17, 11:34 AM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
3/19/17, 11:37 AM - ‪+234 803 680 8399‬: Hhhmm
3/19/17, 12:21 PM - ‪+91 7397 683 053‬: Translate any language to any language with Duta‼


Add to group: +917339487335


Use the translate command! Works with many many languages. For example:

translate spanish what is your name

translate hindi Como estas

translate english आप कैसे हैं

Try any language, any sentence to any other language❗

Forward to your friends‼

Type 👍 RL9 to like this

3/19/17, 1:38 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Senate On Vengeance After Nigerian Customs Seized Senator Saraki's Bulletproof Range Rover Over Fake Documents - BY SAHARA REPORTERS, NEW YORK MAR 18, 2017

Sahara Reporters has learned that the Nigerian Senate's current war against the leadership of the Nigerian Customs Service has its roots in the fact that Customs officials seized a bulletproof Range Rover Sports Utility Vehicle (SUV) owned by Senate President Bukola Saraki.

Our investigators discovered that Nigerian Customs officers in Lagos had on January 11, 2017 intercepted and impounded a Range Rover SUV which carried documents that claimed its chassis number was "SALGV3TF3EA190243." Customs sources told our correspondent that the value of the car was N298 million, which meant that customs duty of N74 million should have been paid on the car.

At the interception of the car, its driver claimed that the vehicle belonged to the Senate President and presented a letter from the National Assembly liaison office in Lagos, indicating that the driver of the luxury vehicle was authorized to drive the Senate President's official Range Rover bulletproof car.

Our sources disclosed that when asked to show evidence of duty payment and an end-user certificate from the office of the National Security Adviser a document required for bulletproof vehicles the driver presented documents that were found to be fake. The reportedly fake documents provided by the driver indicated that a measly customs duty of N8 million was paid on the car. Customs officials said that, apart from the fact the customs duty was extremely low, they also determined that the presented document itself was fake. They consequently seized the vehicle.

Later the same day, January 17, 2017, the Senate sent a letter signed by one Architect O.A. Ojo acting as the Secretary of Procurement, Estate and Works of the National Assembly, requesting the release of the vehicle, which he claimed belonged to the convoy of the Senate President. In its response, the Nigerian Customs sent a letter signed by its Othman, A.S. Comptroller, Import and Export, the letter dated January 24 2017, again requested for the end user certificate as well as evidence of proper clearance before the vehicle could be released. Neither Mr. Saraki nor the National Assembly provided the required documents.

Investigations by Sahara Reporters showed that the documents used by Mr. Saraki and the National Assembly to clear the car impounded by the Nigerian Customs did not belong to the vehicle. In addition, Senator Saraki and the National Assembly apparently undervalued the car by more than 50% to enable them to avoid paying proper customs duty. When our investigators checked on the website of Range Rover, they discovered that the vehicle whose paperwork was being used to drive the impounded car from Lagos to Abuja was a grey-colored car manufactured in the UK in 2014.
The price tag on that car was $142,000, but the importer gave the value as $64,516. The exchange rate at the time of car importation was N155 to $1.

Shortly after the seizure of the car, the Nigerian Senate mounted a vigorous attack on the Nigerian Customs Service, demanding that the agency stops any further efforts to confiscate vehicles found to have evaded payment of duties. The senators also summoned the Comptroller-General of Customs, Hameed Ali, to appear before the Senate. In the letter of invitation, the senators specified that Mr. Ali, a retired Army Colonel, must wear the official Customs uniform when he appeared before them. Mr. Ali has so far refused to heed the order to wear the Customs uniform.
3/19/17, 3:26 PM - ‪+234 9074619096‬: Abin Tausayi kuma abin a Taimaka!

Akwai wani mutum da yayi hatsari kuma yana bukatar taimako na gaggawa daga al'ummar musulmi ba anan cikin garin Kano yake ba amman yanzu yana kwance a asibitin kwararru na Murtala Muhammad dake nan Kano inda yake yin jiyya,

Babban daki na yan hatsari gado mai lamba 16 abubuwan da likitoci suka rubuta masa domin ceto rayuwar sa sune kamar haka:

1. Allurai - N 40,000
2. Magunguna - N 10,900
3. Kudin aiki - N 13,000

Jimillar kudin sun kama N 63,900

Basu da yadda zasu yi tsawon kwanaki suna ta fafutuka basu samu wannan kudin ba, dan uwansa da yake tare dashi ya shaida mana cewa yanzu suna da 9,000 kenan suna neman N 54,900

Allah ya bada ikon taimakawa,

Ga wanda zai iya bada gudummuwarsa domin ceto rayuwar wannan bawan Allah zai iya zuwa asibitin Murtala din Babban daki na Yan Hatsari gado mai lamba ta 16 ko ya tuntubi wadannan mutanen:

Basheer Sharfadi: 09035830253
Abdullahi Imran: 07030003833

Kaima ka bada gudummuwarka wajen kara sanar da yan uwa wannan sakon domin kayi tarayya cikin ladan,

#BasheerSharfadi
http://fb.com/journalistsharfadi
3/19/17
, 4:28 PM - ‪+234 806 084 4942‬: ME YAKAI WANNAN DADI. Kai ne kana gaban Allah (Tabaraka Wata'ala) ana bincikar ayyukanka, ka gama dimauta saboda rashin tabbas. Kwatsam sai ka ga wani tarin lada an kawo wanda sanadiyyar aiki da hadisin Annabi (SAW) ne wanda yake cewa akwai wasu kalmomi guda biyu, masu sauki a kan harshe kuma masu nauyi a kan sikeli, kuma wadanda Allah yake son su:
1. SUBAHANALLAHI WA BI HAMDIHI
2. SUBAHANALLAHIL AZIM
سبحان الله وبحمده سبحان الله العظيم
- Bukhari da Muslim.
Dan uwa wane irin dadi za ka ji?
Karanta ka bawa dan uwanka ya karanta, a haka sai a tara maka lada kana kwance.
3/19/17, 11:38 PM - ‪+234 806 485 1530‬: <Media omitted>
3/20/17, 6:16 AM - BDMS: *LABARI CIKIN HOTUNA*

Tattaunawa da shuwagabannin kana nan hukumomi da member na jaha Wanda suka tattauna da kwamitin Shugaba na kasa akan harkar cigaban kungiya

A cigaba da gudanar da ziyarar gani da ido da kuma yadda shugabannin Izala na jahohi suke gudanar da ayyuka a jahohinsu

A jiya lahadi, 19-03-2017, a cigaba da kewayawar Izala a karkashin jagorancin shugaban kungiyar izala ta kasa *Sheikh Abdullahi Bala Lau*


Ko Wani shugaban karamar hukuma yazo da cikakken bayanin yadda yake gudanar da aikin sa kuma an bawa kowa dama idan yana da shawarar da zai ba kungiya to kungiya a shiye take da ta karba.

Alhamdulillah mutane da yawa sun bada shawara dama kuma daman wannan shine makasudin ziyarar ma'ana kowani gari suga Shugaba kuma a tattauna abin da yake cimusu tuwo a kwarya.
3/20/17, 6:17 AM - BDMS: <Media omitted>
3/20/17, 7:12 AM - ‪+234 706 352 1500‬ left
3/20/17, 6:17 AM - BDMS: <Media omitted>
3/20/17, 6:17 AM - BDMS: <Media omitted>
3/20/17, 6:17 AM - BDMS: <Media omitted>
3/20/17, 6:17 AM - BDMS: <Media omitted>
3/20/17, 6:42 AM - ‪+234 809 787 4234‬: Allah ya sassaka
3/20/17, 7:08 AM - ‪+234 809 787 4234‬: Over 1436 years ago, when a child was born, Prophet
MUHAMMAD (PBUH) made it his practice to take a small part
of a date and place it in his mouth*. *He would then chew it
until it was soft and then rub it onto the palate of the new
born baby*. *This is called Tahneek in Islam*.
Today, BBC News has reported that "experts" have said - "A
dose of sugar given as a gel rubbed into the inside of the
cheek is a cheap and effective way to protect premature
babies against brain damage"
This is why Muslims follow the practice of the prophet without
questioning it.
Science is only now discovering a tradition that was
introduced 1436 years ago because Islam was and still in the
forefront of development.
Link to the article - http://www.bbc.com/news/
health-24224206

Let this be known to all,especially Muslims that Islam is not a
primitive religion.
SubhanAllah.....all praise to Allah swt
***********************
" If The Headache is in Front Of The Head, It's Treatment Is
Sleeping.
If It's On Top Of The Head, It's Treatment Is Eating And
Drinking Water. If The Headache Is At The Back Of Your Head,
Then It's Treatment Is Releasing Stress.
*The Treatment Of Increasing The Power Of Your Eyesight.*
This Is Very Important To Those Whom Eyes Are Weak And
Also To Everyone. Eye Muscles Suffer As Days Pass By, Which
Will Lead To Them Not Capable Of Having Eye Contact The
Accurate Way.
In Order To Restore Power In Our Eyesight And Keep Them
Always Powerful, We Need To Follow The Following Sunnah In
Our Salah. We Should Always Keep Our Eyes Open During The
Sujuud And Stand Up While Looking At The Sujuud Spot And
Keep Your Eyes Focused On The Spot Of Sujuud Throughout
Your Salah. The Wisdom Behind Looking At The Sujuud Spot
Is That While In Rukuu, The Eye Muscles Will Pressure The
Lens To Increase Vision And While You Get Up The Eye
Muscles Will Loosen. While In Sujuud The Lens Will Shrink
Because Of The Distance Between The Eyes And The Ground.
When You Get Up Again It'll Loosen The Eye Muscles. This
Practice We Are Doing Each Day Is Exercising Our Eye
Muscles. We Can Perform Each Day 17 Times Or As Much As
We Want.
Our Prophet (SAW) Was Always Instructing To Open Our Eyes
During Sujuud And Now Scientists Have Proven That This
Practice Works In Increasing The Power Of Eyesight.
Subhan Allah For This Great Wisdom Of Opening Our Eyes
During Sujuud. This Deserves To Be Read And Shared With
Others. Share And Don't Stop Yourself From Getting Reward
From Allah SWT ..."
A Non Muslim Scientist Proved We Are More Electrically
Charged Now Than Ever Before Due To The Electromagnetic
Radiations From The Things Like:
Mobile, TV, AC, Microwave etc, And If We Don't Want This
Radiation To Harm Us, We Should Place Our Forehead On The
Floor More Than Once A Day As The Earth Can Absorb
Radiation.
We Muslims Are Gifted With 5 Times Salaat To Touch Our
Heads Downs i.e. 92 Sajdahs Everyday. Subhaan Allah.!
*There Is Always Wisdom Behind Allah's Commandments.*
"WHICH OF THE FAVOURS OF YOUR LORD WILL YOU DENY"?
(Surah Rahman) If This Inspired You, Why Not Share It ! With
Everyone.
'Sugar gel' helps premature babies - BBC
News
3/20/17, 10:35 AM - Alfanuuuuuu: *LABARI CIKIN HOTUNA*

Tattaunawa da shuwagabannin kana nan hukumomi da member na jaha Wanda suka tattauna da kwamitin Shugaba na kasa akan harkar cigaban kungiya

A cigaba da gudanar da ziyarar gani da ido da kuma yadda shugabannin Izala na jahohi suke gudanar da ayyuka a jahohinsu

A jiya lahadi, 19-03-2017, a cigaba da kewayawar Izala a karkashin jagorancin shugaban kungiyar izala ta kasa *Sheikh Abdullahi Bala Lau*


Ko Wani shugaban karamar hukuma yazo da cikakken bayanin yadda yake gudanar da aikin sa kuma an bawa kowa dama idan yana da shawarar da zai ba kungiya to kungiya a shiye take da ta karba.

Alhamdulillah mutane da yawa sun bada shawara dama kuma daman wannan shine makasudin ziyarar ma'ana kowani gari suga Shugaba kuma a tattauna abin da yake cimusu tuwo a kwarya.
3/20/17, 10:35 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
3/20/17, 10:35 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
3/20/17, 10:35 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
3/20/17, 10:35 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
3/20/17, 10:35 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
3/20/17, 10:35 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
3/20/17, 9:53 PM - Alfanuuuuuu: Tafsir Al-Qur'ani Mai Girma

Completed Tafsir Juzu'i Amma

Daga: Gari Bauchi

Mai Gabatarwa: Sheik Jafar Mahmud Adam Kano (Rahimahullah)


Da

Alaramma Ahmad Suleiman Kano

Domin saukewa Sai ku shiga cikin wannan link

Fitowa Ta Daya

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/01Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Biyu

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/02Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Uku

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/03Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Gudu

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/04Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Biyar

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/05Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Shida

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/06Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Bakwai

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/07Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Takwai

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/08Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Tara

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/09Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Goma

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/10Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Shan Daya

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/11Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Shan Biyu

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/12Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Shan Uku

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/13Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Shan Hudu

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/14Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Shan Biyar

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/15Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Fitowa Ta Shan Shida

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Bauchi_Sheik_Jafar_Mahmud_Adam/16Tafsir_By_Sheik_Jafar_Muhamud_Adam.mp3

Domin Bibiyar mun ta shafin mun na Facebook sai ka shiga wannan link
Minbarin Sunnah
http://www.fb.com/minbarinsunnah

©:http://www.fb.com/umarhamisu.7

Allah yasa mu amfana da abun da zamuji, kuma ya karbi Shahada Malam
3/21/17, 9:38 AM - Alfanuuuuuu: https://www.google.com/search?redir_esc=&client=ms-unknown&hl=en-US&safe=images&oe=utf-8&q=%D8%B9%D9%84%D9%8A%20%D8%A3%D9%83%D8%AA%D8%A7%D9%81%D9%87%D8%A7%20%D8%A7%D9%84%D8%A3%D8%B3%D9%84%20%D8%A7%D9%84%D8%B8%D9%85%D8%A7%D8%A1&source=android-browser-type&qsubts=1490085281720&devloc=0
3/20/17
, 8:12 AM - ‪+234 803 771 4227‬: True
3/20/17, 8:37 AM - ‪+234 9074619096‬:
3/20/17, 9:18 AM - ‪+234 9074619096‬: There is nothing better than other people praying for you. As we're getting older, we are getting closer to home!
Please pick FIVE people you want ALLAH to Bless. I pick you!.Please pass this to at least FIVE people you want to pray for. This prayer is powerful, and prayer is one of the best gifts we receive. There is no cost but a lot of Rewards. Let's always pray for one another.

THE PRAYER:
〰〰〰〰
YA ALLAH, We Thank YOU for each and every day YOU have blessed us here on earth.
〰We are grateful for Your Mercies YOU bestowed on us since you created us .
〰Thank YOU for giving us friends and family to share these joys with.
〰Ya Allah, I beg You to bless my friends, relatives and those I care deeply for, who are reading this right now
〰Where there is joy, give them continued Joy & Happiness .
〰Where there is pain; give them your Peace and Mercy.
〰Where there is self-doubt, release a renewed confidence.
〰Where there is need, fulfill their needs.
〰Bless their homestead,families.
〰Bless their going out and their coming in's…
〰Best of all , Grant All of us !!!
AL-JANNAH FIRDAUSI
(If you choose to 👉send this to more than FIVE people, you are truly Blessed to have such friends and families.)

NEVER POSTPONE JOY & HAPPINESS👉 !!!
3/20/17, 10:00 AM - ‪+234 703 903 0499‬: Masha Allah
3/20/17, 10:07 AM - ‪+234 806 250 3478‬: Please spread these useful links Fi sabi Lilaah

Books Collection:
ibn Abd Al-Wahhab
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/42-ibn-abd-al-wahhab

Shaykh Ahmad Jibril
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/44-shaykh-ahmad-jibril

Syed Qutb
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/46-syed-qutb

Ibn Kathir
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/48-ibn-kathir

Ibn Qayyim
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/50-ibn-qayyim

Ibn Taymiyyah
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/51-ibn-taymiyyah

Ibn al-jawzi
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/52-ibn-al-jawzi

Ibn Rajab
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/53-ibn-rajab

Salih al-Munajjid
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/54-salih-al-munajjid

Other books,
http://sunniconnect.com/s7/index.php/category/2-books

Help the ummah in need:
http://sunniconnect.com/community/helping-hands/

May Allah swt reward you immensely for spreading this
3/20/17, 12:07 PM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍

👳👳👳

*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
*JININ AL'ADA (JININ HAILA)*
*(73)*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Tsawon jinin Al'ada wato gwargwadon lokacin da yake ɗaukar wa mace.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Hakika malamai sunyi babban saɓani kwatan kwacin maganganu (6) ko kuma (7) akan wannan mas'alar*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Malam Ibn Munzir yace: Jinin Al'ada ba ayi masa haddi (iyaka ko kididdige) kwanaki masu yawa ko kuma 'yan kaɗan (wanda za'ace dole sai mace takai waɗannan kwanakin sannan jinin Al'adar ta zata tsaya mata), nace (Ibn Munzir) wannan maganar tayi daidai da maganar malam Addaramiyy wacca tagabata, kuma itace tayi daidai da zaɓin Sheikhul Islam Ibn Taymiyya, kuma shine daidai (na cewa jinin Al'ada bashi da wani kididdigun kwanaki na gamawa, saidai ya dan ganta da yanayin mace) kuma saboda Qur'an da Hadith sunyi nuni akan haka. kamar yadda zamu kawo muku nan gaba a (( JININ AL'ADA NA (7) )) Insha Allah.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Fatan alheri a gare ku.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Daga*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Shababul Islam*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Khairan*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
3/20/17, 12:08 PM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍

👳👳👳

*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
*JININ AL'ADA (JININ HAILA)*
*(74)*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Dalili na farko: Faɗin Allah maɗaukakin sarki (( Suna tambayar ka gameda jinin Haila (Jinin Al'ada) kace shi cutane (Qazanta ne) ku kaura cewa mata alokacin da suke jinin Haila (Jinin Al'ada) kada ku kusance su harsai sunyi tsarki idan kuma sunyi tsarkin sai kuzo musu ta yadda Allah ya umarce ku (kada kuje musu ta Dubura) hakika Allah yanason masu tuba kuma yanason masu tsarki)).*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Malam yace: Sai Allah yasaka (yayi) matukar hani itace tsarki (ma'ana kada mutum yayi tarayya da matarsa alokacin da takeyin jinin Al'ada harsai tayi tsarki), amma Allah bai saka cewa sai ta wuce rana kaza ko dare kazaba, ko kwana uku ko kwana goma sha biyar, saboda wannan hakika illar hukuncin Haila shine samuwarta ko rashin samuwarta, akoda yaushe jinin Al'ada yasamu mace to hukuncinsa ya tabbata kuma akoda yaushe jinin Al'ada ya tsaya mata tayi tsarki to hukunci ya sauka daga kanta.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Da wannan ne zamu fahimci cewa kwanakin jinin Al'ada yana kasancewa ne lokacin da ake cikin jinin amma da zarar ya tsaya mata shikkenan kwanakinsa ya tafi, amma ya danganta da yadda Allah ya halicci mace domin wata kwanakin jinin ta yafi na wata haka kuma na wata bai kai na wata ba.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Fatan alheri a gare ku.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Daga*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Shababul Islam*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Khairan*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
3/20/17, 12:09 PM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍

👳👳👳

*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
*JININ AL'ADA (JININ HAILA)*
*(75)*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Dalili na biyu: shine abinda ya tabbata a Sahihu Muslim cewa Annabi tsira da amincin Allah su kara tabbata agareshi yacewa Nana Aisha a lokacin datayi Jinin Al'ada (lokacin tana Jinin Al'ada) kuma alokacin tana mai haramar aikin Umra: Kiyi abinda mai aikin Hajji yakeyi sai dai banda kewaye Ka'abah harsai kinyi tsarki, Nana Aisha tace: Nayi tsarki a ranar yanka (ranar Babbar Sallah).*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Sai Annabi tsira da amincin Allah yayi matukar hani (kada tayi ɗawafi) harsai tayi tsarki, amma bai saka wani lokaci ba wanda ya ayyana (bai ayyana mata wani lokaci ba ko kwanaki ba wanda zatayi tsarki) da wannan akayi nunin akan cewa hukun Jinin Al'ada yana rataya ne da samuwar sa ko kuma rashin samuwar sa.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Da wannan ne zamu fahimci cewa kwanakin jinin Al'ada yana kasancewa ne lokacin da ake cikin jinin amma da zarar ya tsaya mata shikkenan kwanakinsa ya tafi, amma ya danganta da yadda Allah ya halicci mace domin wata kwanakin jinin ta yafi na wata haka kuma na wata bai kai na wata ba.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Fatan alheri a gare ku.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Daga*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Shababul Islam*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Khairan*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
3/20/17, 12:10 PM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍

👳👳👳

*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
*JININ AL'ADA (JININ HAILA)*
*(76)*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Mata masu Jinin Al'ada sun rabu gida uku:*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*1) Wacca tafara jini (Jinin Al'ada): Itace wacca take ganin jini akaran farko (wacca tafara jinin Al'ada), hukuncin ta, idan taga jinin (Jinin Al'ada) sai tabar yin Sallah da yin Azumi da kuma yin tarayya da mijinta, sai tajira tsarki (harsai sanda tayi tsarki).*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*2) Mai yin Al'ada (wacca take jinin Al'ada): Itace wacca takasance tanada kwanaki sanannu wanda take jinin Al'ada a duk watan Duniya hukuncinta shine zatabar yin Sallah da yin Azumi da kuma yin tarayya da mijinta acikin kwanakin Al'adar ta (lokacin da take Jinin Al'adar ta)*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*3) Mai Jinin cuta: Itace wacca gudanuwar jini baya yanke mata hukuncin ta shine idan kafin Jinin cuta yazo matane tana Jinin Al'ada, kuma tasan kwanakin tsayawar Jinin Al'adar ta, to zata zauna ne (zata kame) daga yin Sallah (ba zatayi Sallah ba) a kwanakin Jinin Al'adar ta kuma a kowanne wata, bayan ta gama sai tayi wanka sannan kuma ta ringa yin Sallah da Azumi sannan zata iya yin tarayya da mijinta.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Fatan alheri a gare ku.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Daga*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Shababul Islam*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Khairan*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
3/20/17, 12:12 PM - Fakawa: Ml salisu allahyasakada alkairi
3/20/17, 12:34 PM - NA'IBIN SUNNAH: Amin
3/20/17, 12:39 PM - ‪+234 9074619096‬: 👍
3/20/17, 12:47 PM - ‪+234 805 386 6170‬: SHAWARWARI HAMSIN (50) GA MAI
NEMAN JIN DADIN AURE.
1. Mai ya sa kayi aure
2. Ka zabi mai addini
3. Mai kaunar Ka
4. Mai haihuwa
5. Mai saukin hali
6. Mai Tarbiyya
7. Mai kamewa
8. Ka ni sanci mai hali 6 Mai mita.
Mai gori. Mai hange hange. Mai
Kwadayi. Mai rainuwa.
9. Mai hakuri
10. Daidai da kai.
11. Ra'ayinku yazo daya
12. Ka binciki halayanta da kyau
13. Ka bayyana mata manufofinka.
14. Karbar kaddara yadda tazo.
Bayan kayi iya yinka
15. Kada kayiwa matar da zaka aura
karya
16. Ka bincika lafiyar juna akawai
ciyukan da ake dauka.
17. Ka gane kuna da banbanci da
matar Ka.
18. Ka rinka yiwa matar Ka kyautar
ba zata.
19. Idan tayi kwalliya ko girki Ka
yaba mata.
20. Ka bata lokaci na hira da
tattaunawa.
21. Ka rinka tafiya da ita lokaci bayan
lakaci.
22. Ka rinka jaddada soyayya da
kalamai masu dadi.
23. Kada Ka kuskura Ka sabawa
Allah Don Ka farantawa matarka rai.
24. Ka zama mai juriya da shanye
kananan matsaloli.
25. Ka rinka girmamma ra'ayin
matarka idan bai sabama shari'ah ba.
26. Kada Ka zama mai kama karya
27. Mace sai hakuri.
28. Ka dena kangama kananan
abubuwa.
29. Ka dena gwasile matar Ka ko
kushe ta.
30. Ka kula da tsaftar kanka, mata
basason miji kazami.
31. Ka rinka ado da kwalliya.
32. Banda cin Amanar aure.
33. Ka kiyayi saurin fushi.
34. Banda duka da zagi da cin fuska.
35. Ka dena lissafa abinda ya wuce.
36. Ka zauna da matarka a matsayin
miji kawai ba malami ko mai kudi ko
mai mulki ba.
37. Ka dauki aure a matsayin ibada.
38. Kada Ka rinka auna rayuwar Ka
ta aure da wani.
39. Ka dena gayawa mutane rayuwar
Ka da iyalanka.
40. Ka nisanci zargi sai da hujja mai
karfi
41. Kada Ka yankewa matar Ka
hukunci da zato ko jita jita.
42. Ka dena gaggawar furta kalmar
saki.
43. Komai yana iya canzawa don
haka kada Ka nunawa matarka
rayuwa iri daya .
44. Kada Ka zargi matarka akan wasu
abubuwa da suke faruwa. Wasu kaine
dalilin faruwar su.
45. Kar Ka zama kullum kana gida Ka
rinka basu iska.
46. Munin alakar Ka da Allah tana
shafar auranka.
47. Kaba matarka hakuri idan Ka
muzanta mata.
48. Ka rinka tausaya mata
49. Rayuwa jarrabawa ce. Ka lura da
wannan.
50. Ka yawaita zikri da addu'a da
karatun Alkurani mai girma.
Allah Yasa mudace duniya da
kiyama. Amin


-------------------------------------------------


Daga Malam Aminu Ibrahim Daurawa Assalamu Alaikum. Ga wasu dan tunatarwa dana gani a cikin wani littafi,wanda naga ya dace inyi sharing da saura mata don kowa ya karu.

Dalilai 40 da suke jawo sakin aure:-

1- Rashin ilimin zamantakewar aure.

2- Al'adu

3- Bidi'o'i (kamar lefe,gara d.s)

4- Rashin binciken halin miji kafin aure

5- Rashin binciken halin mace kafin aure

6- Matsalar iyayen miji

7- Matsalar iyayen mace

8- Matsalar dangin miji

9- Matsalar dangin mace

10- Rashin tsafta

11- Rashin iya kwalliya

12- Rashin iya magana

13- Rashin iya ciyarwa

14- Rashin iya kwanciyar aure

15- Rashin adalci

16- Goyon kaka ('yar shagwaba)

17- Auren kisan wuta

18- Zaman gidan haya

19- Ruwan ido wajen neman aure

20- Cin amanar aure

21- Auren bariki

22- Auren mace dan kudinta

23-Auren dole

24- Talauci

25- Qawaye

26- Zafin kishi

27- Rashin haihuwa

28- Rashin ladabi

29- Shaye-shayen kayan maye

30- Qannen miji

31- Abokan miji

32- Sata

33- Gulma

34- Tsananin damuwa

35- Waya(phone)

36- Rashin lafiyan miji wajen gamsar da mace

37- Rashin lafiyan mace wajen gamsar da miji

38- Sharrin boka

39- Rashin shawara tsakanin miji da mata

40- Aikin mace (kasancewar ta 'yar kasuwa, ma'aikaciyar gwamnati da sauransu.

SUFFOFIN DA SUKE HANA A AURI MACE💃
🍁 Mace mabarnaciya
🍁 Mace mai yawan son ado idan zata fita
🍁 Mace mai yawan fara'a ga kowa
🍁 Mace mai kaifin harshe

ABUBUWAN DA SUKE JAWO LALACEWAR JIKI
🍁 Karanta cin abinci
🍁 Yawaita yin jima'i
🍁 Yawan shiga bandaki
🍁 Bacci bayan magrib

ABUBUWAN DA SUKE JAWO TALAUCHI
🍁 Share daki da sutura
🍁 Cin abinci akan tafin hannu
🍁 Fyace hanci lokacin da ake toilet
🍁 Cire farce da hakori
🍁 Susa da itace

ABUBUWAN DA SUKE JAWO MANTUWAR ZUCIYA
🍁 Yawan maganganu
🍁 Yawan dariya
🍁 Yawan cin abinci
🍁 Cin haramun

LOKUTAN DA AKA FI KARBAR ADDU'OI
🍁 Lokacin kiran sallah
🍁 Lokacin ikama
🍁 Bayan shiga masallaci
🍁 Daren juma'a da yininta
🍁 Lokacin sahur
🍁 kashi uku na karshen dare
🍁 Tsakanin magrib da isha'i

DALILAN DA SUKE HANA KARBAR ADDU'A
🍁 Barin sunnar annabi
🍁 Rashin godiya da ni'imar Allah
🍁 Rashin bada hakkokin ubangiji
🍁 Shagaltuwa da laifukan mutane etc

Da fatan duk wanda ya recieving wannan sako shima zai tura wa wasu. Allah ya karaw[truncated by WhatsApp]
3/20/17, 2:19 PM - ‪+234 806 973 6622‬: NASIHA 🔜 NASIHA 1. kakasance me yafiya idan ammaka laifi.kaima sai allah Ya yafemaka. 2. kakasance me taka tsan tsan da rayuwa ma samman awannan lokaci da amana tayi karanci. 3. karika yin hakuri da abinda yake hannunka. 4. kadena kallon wan da yafika kakalli wanda kafi.kazama me godiya ga allah. Allah Ya tsaremu da aikin dana sani ameen
3/20/17, 2:22 PM - ‪+234 706 761 9629‬: Inna_lillahi Wa_inna_ilaihi
Raji_un!
==========================
Wani Matashi Ne Ya Yi Subsicription Na Shekara
Biyar A Wani Website Na
Batsa Wanda Duk Wani
Hoton Batsa Da Ya Fito
Sabo Ko Videos,
Sai A Turo Masa Kai Tsaye ta Email dinshi,
To Dama Yana Da Abokanai
Irin Sa Ya Ba Su Labarin
Cewa Akwai Wani Website
Din Da Ya Yi Subsicription,
Su Ka Ce Da Shi Gaya Mana
Mu Ma Mu Shiga Sai Ya Ce
Da Su A'a Sai Dai In Ku Na
So Ku Ba Ni Email Din Ku In
Yi Join Din Shi Dana Wa
Yadda Su Na Turo Min Kuma
Zai Shigo Na Ku Email Din
Kai Tsaye Su Ka Yadda Su
Ka Ba Shi Email Din Nasu
Duk Wani Hoton Batsa Ya
Ko Wani Videos Kai
Tsaya Zai Je Masu Tare.
Ana Cikin Wannan Yanayin Sai
# ALLAH_S_W_T Ya Kar6i Ran Matashin Nan An Je An Kai Shi
Makabarta An Binne Shi
Kenan An Dawo Gida Sai
Sa'kon Text Din Nan Na
Batsa Ya Shigo Wa Wannan
Abokin Na Sa Sai Ya Ce Kai
Mutumin Daya Mutu Sai Ya
Goge Wannan Hotunan Na
Batsa, Bayan Sati D'aya Sai
Sa'kon Hotunan Nan Na
Batsa Su ka Kara 'Kara
Shigo Wa Wannan Abokin
Nashi Sai Ya 'Kara Goge Wa
Ya Nemi Wannan Website
Din Ya Yi Musu Magana
Cewa Wannan Hotunan Da
Ake Turo Wa Na Batsa Da
Videos Adakatar Da Su
Mutumin ALLAH Ya Yi Masa
Rasuwa Sai Suka Ce Lokacin
Da Zai Yi Subsicription Din
Akwai Password Din Da Aka
Ba Shi Wajen Bude Shi
Saboda Haka Sai Da Shi Ne
Za'ayi Anfani Wajen Fita
Daga Wannan Tsarin Sai
Abokin Nan Na Shi Ya Ce Da
Su ba Shi Da Wannan
Password Din Su Ka Ce To
Ka Yi Ha'kuri Subsicription
Ne Ya Yi Na Shekara Biyar
Yanzu Kuma An Yi Wata
Shida Ne Saura Shekara
Hud'u Da Rabi Subsicription
Din Zai 'Kare Saboda Haka
Sai Dai Ka Yi Ha'kuri har lokacin yayi.
Yanzu Shi Wannan Bawan ALLAHN Yana Qabarin Sa A Kwance
Amma Yana Turo Batsa
Daga Cikin Qabarin Sa,
Dama Wani mai Hikima Yana
Cewa In Kana So Ka San
Mutum ka San Kowa Ye Shi
To Ka Nemi Abokan Sa
Yadda Halin Su Yake To Shi
Ma Haka Yake Ba Sai Kaba
Kan Ka Wahala ba.
Ina Kira Da Babbar Murya Ga
Matasa Yan Uwa Na Maza
Da Mata Da Mu Ji Tsoran ALLAH_S_W_T Wannan
Wayar Da ALLAH Ya Bamu Ita Ni_ima Ce A Gare Mu, Mu
Dinga Yin Nasiha Da Ita Ga
Yan Uwan Mu Maza Da Mata
Dan Mu Samu Yardar
ALLAH.
Haka Wani Matashin Shi Ma Ya Mutu Hannun Sa
Da Rimot Yana Kallon Blue
Film Da A Kazo A Cire Rimot
Din Rimot Yaki Ciruwa Daga
Hannun Sa Aka Yanke Sama
Da Kasa Wajen Yanke Wa
Har Aka Yanke Masa Hannu
Da Wannan Rimot Din Aka
Kai Shi Qabari Zai Kuma
Tashi Da Shi A Lahira
Hannun Sa Yana Bada
Shaida Kan Abinda Ya
Aikata na Sharri Da Wannan
Hannun Nasa.
Da Dama Wasu Sun Yi Like A Pages Da Kuma Groups Na Batsa
Ina Kira Da Ku Ji Tsoran
ALLAH Ku Fita, duk wanda yaki Ji Ba Kwa zai'Ki Gani, In Kuma
ya Gani To Ba zaiga Da
Kyau Ba.
PLZ KAYI LIKE,COMMENT,SHERE. DAN WASU MA SUGANI
Ina Ro'kon ALLAH
Daya Shiryar Da Mu Shiri na
Addinin Musulunci Ameen Ya
Rabbi....
.SAKO DAGA ABBA YARON KIRKI NAGODE 08144269442
3/20/17, 2:58 PM - ‪+234 806 008 8920‬: Hmmm wlh masu fama da ciwon qoda sunfi buqatar taimako kuje asibitin gurin dialisis kusha kallon abin tausayi da kuka,wasu tsabar talauci yasa sunaji suna gani suka mutu dn babu yadda zasuyi gashi machines din da ake yi musu wankin kodar duk sun lalace a asibitocin jihar kano dinnan sai kadan ne masu yi ahakanma maaikatan asibbitin malam suntafi yajin aikinnasu na jaraba don tsabar rashin tausayi wlh kullum sai wani mai fama da wannan ciwo ya mutu sbd talauci da rashin galihu gashi gwamnati bata tasu, gashi kullum masu ciwon qara yawa sukeyi atsakanin alumma😭😭😭😭 babu mace babu namiji babu babba babu yaro wlh wlh masu fama da ciwon qoda suna cikin tsananin buqatar taimakonku ya Bayin Allah domin duk kudin da mutum ya tara sai ya tafi indai yanada ciwon qoda kar ku manta babu ciwon da ake hana mara lfy shan ruwa duk tsananin rana da zafi sai mai ciwon qoda basa sha yafice cikin murfin (faro) biyu zuwa hudu😭😭😭😭😭😭😭 kuma wannan wankin qodar ba'a dainashi (nonstop)har sai anyi musu dashen wata qodar,kuma bayan anyi musu bazasu daina shan magani ba har sai ranar da suka daina numfashi (nonstop har abada),kuma mafi qanqantar abinda suke kashewa akowanne wata domin siyan wannan maganin shine dubu dari(100,000) fisabilillahi ya akeso talaka yayi aqasarnan saede fa in bakada kudinnan kanaji kana gani zaka haqura da rayiwa ka koma ga mahaliccinka😭 wlh ko a dazu ma ina gani wani bawan Allah ya yanke jiki ya fadi ya mutu ana qoqarin sakashi a mota zaa tafi dashi abuja ayi masa wankin acan sbd yajin aikin da malaman asibitin mal.aminu kano suka tafi...😭😭wlh maaikatan lfy kuji tsoron Allah kidena tafiya yajin aikin son zucia kuna barin marasa lfy duna mutuwa ba iyaka sbd tsabar rashin gata
Kira ga alummar gari da maau kudin cikinmu ga aikin lada nan garemu baki daya,dn girman Allah adiinga kaiwa mutanennan taimako domin wlh wlh wlh ciwon qoda yafi H.I.V (qanjama)masifa mutane dayawa basu ganewa sae wanda yasani ko kuma wanda abin ya shafa....Pls help me share din post to other grps in order to save life of our helpless kidney patients
Domin qarin bayani
08164847181
3/23/17, 2:38 AM - Alfanuuuuuu: Amiiiin.
3/20/17, 4:01 PM - ‪+234 9064531114‬: NASIHA 🔜 NASIHA 1. kakasance me yafiya idan ammaka laifi.kaima sai allah Ya yafemaka. 2. kakasance me taka tsan tsan da rayuwa ma samman awannan lokaci da amana tayi karanci. 3. karika yin hakuri da abinda yake hannunka. 4. kadena kallon wan da yafika kakalli wanda kafi.kazama me godiya ga allah. Allah Ya tsaremu da aikin dana sani ameen
3/20/17, 4:01 PM - ‪+234 9064531114‬: Inna_lillahi Wa_inna_ilaihi
Raji_un!
==========================
Wani Matashi Ne Ya Yi Subsicription Na Shekara
Biyar A Wani Website Na
Batsa Wanda Duk Wani
Hoton Batsa Da Ya Fito
Sabo Ko Videos,
Sai A Turo Masa Kai Tsaye ta Email dinshi,
To Dama Yana Da Abokanai
Irin Sa Ya Ba Su Labarin
Cewa Akwai Wani Website
Din Da Ya Yi Subsicription,
Su Ka Ce Da Shi Gaya Mana
Mu Ma Mu Shiga Sai Ya Ce
Da Su A'a Sai Dai In Ku Na
So Ku Ba Ni Email Din Ku In
Yi Join Din Shi Dana Wa
Yadda Su Na Turo Min Kuma
Zai Shigo Na Ku Email Din
Kai Tsaye Su Ka Yadda Su
Ka Ba Shi Email Din Nasu
Duk Wani Hoton Batsa Ya
Ko Wani Videos Kai
Tsaya Zai Je Masu Tare.
Ana Cikin Wannan Yanayin Sai
# ALLAH_S_W_T Ya Kar6i Ran Matashin Nan An Je An Kai Shi
Makabarta An Binne Shi
Kenan An Dawo Gida Sai
Sa'kon Text Din Nan Na
Batsa Ya Shigo Wa Wannan
Abokin Na Sa Sai Ya Ce Kai
Mutumin Daya Mutu Sai Ya
Goge Wannan Hotunan Na
Batsa, Bayan Sati D'aya Sai
Sa'kon Hotunan Nan Na
Batsa Su ka Kara 'Kara
Shigo Wa Wannan Abokin
Nashi Sai Ya 'Kara Goge Wa
Ya Nemi Wannan Website
Din Ya Yi Musu Magana
Cewa Wannan Hotunan Da
Ake Turo Wa Na Batsa Da
Videos Adakatar Da Su
Mutumin ALLAH Ya Yi Masa
Rasuwa Sai Suka Ce Lokacin
Da Zai Yi Subsicription Din
Akwai Password Din Da Aka
Ba Shi Wajen Bude Shi
Saboda Haka Sai Da Shi Ne
Za'ayi Anfani Wajen Fita
Daga Wannan Tsarin Sai
Abokin Nan Na Shi Ya Ce Da
Su ba Shi Da Wannan
Password Din Su Ka Ce To
Ka Yi Ha'kuri Subsicription
Ne Ya Yi Na Shekara Biyar
Yanzu Kuma An Yi Wata
Shida Ne Saura Shekara
Hud'u Da Rabi Subsicription
Din Zai 'Kare Saboda Haka
Sai Dai Ka Yi Ha'kuri har lokacin yayi.
Yanzu Shi Wannan Bawan ALLAHN Yana Qabarin Sa A Kwance
Amma Yana Turo Batsa
Daga Cikin Qabarin Sa,
Dama Wani mai Hikima Yana
Cewa In Kana So Ka San
Mutum ka San Kowa Ye Shi
To Ka Nemi Abokan Sa
Yadda Halin Su Yake To Shi
Ma Haka Yake Ba Sai Kaba
Kan Ka Wahala ba.
Ina Kira Da Babbar Murya Ga
Matasa Yan Uwa Na Maza
Da Mata Da Mu Ji Tsoran ALLAH_S_W_T Wannan
Wayar Da ALLAH Ya Bamu Ita Ni_ima Ce A Gare Mu, Mu
Dinga Yin Nasiha Da Ita Ga
Yan Uwan Mu Maza Da Mata
Dan Mu Samu Yardar
ALLAH.
Haka Wani Matashin Shi Ma Ya Mutu Hannun Sa
Da Rimot Yana Kallon Blue
Film Da A Kazo A Cire Rimot
Din Rimot Yaki Ciruwa Daga
Hannun Sa Aka Yanke Sama
Da Kasa Wajen Yanke Wa
Har Aka Yanke Masa Hannu
Da Wannan Rimot Din Aka
Kai Shi Qabari Zai Kuma
Tashi Da Shi A Lahira
Hannun Sa Yana Bada
Shaida Kan Abinda Ya
Aikata na Sharri Da Wannan
Hannun Nasa.
Da Dama Wasu Sun Yi Like A Pages Da Kuma Groups Na Batsa
Ina Kira Da Ku Ji Tsoran
ALLAH Ku Fita, duk wanda yaki Ji Ba Kwa zai'Ki Gani, In Kuma
ya Gani To Ba zaiga Da
Kyau Ba.
PLZ KAYI LIKE,COMMENT,SHERE. DAN WASU MA SUGANI
Ina Ro'kon ALLAH
Daya Shiryar Da Mu Shiri na
Addinin Musulunci Ameen Ya
Rabbi....
.SAKO DAGA ABBA YARON KIRKI NAGODE 08144269442
3/20/17, 4:01 PM - ‪+234 9064531114‬: Hmmm wlh masu fama da ciwon qoda sunfi buqatar taimako kuje asibitin gurin dialisis kusha kallon abin tausayi da kuka,wasu tsabar talauci yasa sunaji suna gani suka mutu dn babu yadda zasuyi gashi machines din da ake yi musu wankin kodar duk sun lalace a asibitocin jihar kano dinnan sai kadan ne masu yi ahakanma maaikatan asibbitin malam suntafi yajin aikinnasu na jaraba don tsabar rashin tausayi wlh kullum sai wani mai fama da wannan ciwo ya mutu sbd talauci da rashin galihu gashi gwamnati bata tasu, gashi kullum masu ciwon qara yawa sukeyi atsakanin alumma😭😭😭😭 babu mace babu namiji babu babba babu yaro wlh wlh masu fama da ciwon qoda suna cikin tsananin buqatar taimakonku ya Bayin Allah domin duk kudin da mutum ya tara sai ya tafi indai yanada ciwon qoda kar ku manta babu ciwon da ake hana mara lfy shan ruwa duk tsananin rana da zafi sai mai ciwon qoda basa sha yafice cikin murfin (faro) biyu zuwa hudu😭😭😭😭😭😭😭 kuma wannan wankin qodar ba'a dainashi (nonstop)har sai anyi musu dashen wata qodar,kuma bayan anyi musu bazasu daina shan magani ba har sai ranar da suka daina numfashi (nonstop har abada),kuma mafi qanqantar abinda suke kashewa akowanne wata domin siyan wannan maganin shine dubu dari(100,000) fisabilillahi ya akeso talaka yayi aqasarnan saede fa in bakada kudinnan kanaji kana gani zaka haqura da rayiwa ka koma ga mahaliccinka😭 wlh ko a dazu ma ina gani wani bawan Allah ya yanke jiki ya fadi ya mutu ana qoqarin sakashi a mota zaa tafi dashi abuja ayi masa wankin acan sbd yajin aikin da malaman asibitin mal.aminu kano suka tafi...😭😭wlh maaikatan lfy kuji tsoron Allah kidena tafiya yajin aikin son zucia kuna barin marasa lfy duna mutuwa ba iyaka sbd tsabar rashin gata
Kira ga alummar gari da maau kudin cikinmu ga aikin lada nan garemu baki daya,dn girman Allah adiinga kaiwa mutanennan taimako domin wlh wlh wlh ciwon qoda yafi H.I.V (qanjama)masifa mutane dayawa basu ganewa sae wanda yasani ko kuma wanda abin ya shafa....Pls help me share din post to other grps in order to save life of our helpless kidney patients
Domin qarin bayani
08164847181
3/20/17, 4:01 PM - ‪+234 9064531114‬: NASIHA 🔜 NASIHA 1. kakasance me yafiya idan ammaka laifi.kaima sai allah Ya yafemaka. 2. kakasance me taka tsan tsan da rayuwa ma samman awannan lokaci da amana tayi karanci. 3. karika yin hakuri da abinda yake hannunka. 4. kadena kallon wan da yafika kakalli wanda kafi.kazama me godiya ga allah. Allah Ya tsaremu da aikin dana sani ameen
3/20/17, 6:09 PM - Bbl Cottonou: DARAJOJI 40 DA MAI YI WA ANNABI (SAW) SALATI YAKE SAMU

Daga Malam Aminu Daurawa

Yin salati ga Annabi (SAW), yana jawo wa mai yi darajoji 40. Kamar yadda Ibnul Qayyim ya kawo a cikin littafin sa, da ya wallafa akan salati ga Annabi SAW, mai suna Jala'ul afham.

Na 1, Yin salati bin umarnin Allah ne.

Na 2 , Koyi da Allah swt, shima yana yiwa Annabi saw. salati

Na 3 , koyi da Mala'iku, suma suna salati ga Annabi saw .

Na 4 , Samun lada goma.

Na 5 , Samun daraja goma.

Na 6 , yafe laifi goma.

Na 7 , Amsa adduar wanda ya fara da salati.

Na 8 , samun ceton Annabi saw .

Na 9 , Gafarta zunubin mai yawan salati .

Na 10 , Allah zai yaye, masa abinda yake damunsa.

Na 11 , Zaiyi kusa da Annabi saw. Ranar Alkiyama

Na 12 , Wanda yayi salati ya sami ladan Sadaka.

Na 13 Salati sababi ne na biyan bukata.

Na 14 , Allah taala Zaiyi salati ga wanda ya yiwa Annabi saw, salati.

Na 15 ,Salati ga Annabi saw, yana tsarkake mai yawan yinsa.

Na 16 , Zai sami bushara da Aljannah.

Na 17 Tsira daga tsananin kiyama

Na 18 yiwa Annabi saw salati yana tuno maka abinda ka manta

Na 19 , salati yana cikin hakkokin Annabi saw.

Na 20 , Salati yana kamsasa majalisi.

Na 21, Salati yana korar talauci.

Na 22 Salati ga Annabi saw yana kore rowa .

Na 23 Bazaa durmaza hancin mai salati ba.

Na 24 Mai salati ya kama hanyar Aljannah.

Na 25 Idan akayi taro aka tashi babu salati, zaayi warin mushen jiki.

Na 26 , A fara magana da yabo ga Allah da salati ga Annabi saw.

Na 27 samun haske akan siradi ranar Alkiyama

Na 28 fita daga Jafa'i, na laifi, idan anyi salati.

Na 29 Mai yawan salati ga Annabi saw, yana samun yabo da girma.

Na 30 samun Rahma

Na 31 soyayyar Annabi saw, ga mai salati

Na 32 Annabi saw ya Nuna yana son mai masa salati.

Na 33 Samun shiriya da rayuwar zuciya .

Na 34 Duk mai yiwa Annabi saw salati, ana gayawa Annabi saw, sunan sa.

Na 35 Tabbata akan siradi ranar Alkiyama

Na 36 Yiwa Annabi saw, salati, rokon Allah, kuma ibada ne.

Na 37 Salati ga Annabi saw godiya ne ga Allah.

Na 38 salati ga Annabi saw zakka ne da tsarki ga mai yawan yi.

Na 39 Salati ga Annabi saw yana sa albarka ne ga jikin mai yi.

Na 40 Salati ga Annabi saw, bushara da Aljannah kafin mutuwa.
3/20/17, 6:09 PM - Bbl Cottonou: To all house members. I want to share some technical information with all of you.
Have you noticed now a days most of the good morning text messages are coming as Images or videos. Image takes 150 times more memory size (bytes) and video takes 1000 times more data. These are created by mobile companies to increase data usage.
By forwarding such messages you are wasting your money and also my money and ONLY mobile companies are making profit.
My humble request. When you can type and send a simple message, please don't use images or videos
You may forward this message in other groups as well.
3/20/17, 6:10 PM - Bbl Cottonou: WAHALA DEY O

Three University guys dodged exam because they did not study. They came up with a plan,got themselves dirty using grease, then went to see the Lecturer.
"Sir we are sorry we couldn't make it to the exam. We attended a wedding and on our way back the car broke down thus we became so dirty as you can see". The Lecturer understood and gave them three days
to prepare.
After three days, they went to the Lecturer very ready for the exam because they had studied. The Lecturer put them in three separate classes with only four questions in the exam paper;
1. Who and who got married? (25 marks)
2. Where was the reception held? (25mks)
3. Where exactly did the car break down?
(25mks)
4.What type of car broke down? (25mks)
Marking scheme: your answers must be the same.!!!
They are still at the exam hall as we speak!
😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁😁
3/20/17, 6:10 PM - Bbl Cottonou: I gave a boy my last card #200 to buy me a plate of rice, he went and came back eating egg roll. When l asked him where is the rice? he told me he lost the money; then l asked him who gave him egg roll he said when he was coming back to tell me he lost the money, he picked #200 on road side and use it to buy egg roll. Please tell me what to do to this boy? Think carefully😀😀😀👍
3/20/17, 6:10 PM - Bbl Cottonou: *"Always hate what is wrong,*
but do not hate the one who errs.

*Hate sin with all your heart,*
but forgive and have mercy on the sinner.

Criticize speech, but respect the speaker.
*_Our job is to wipe out the disease,_*
*_not the patient."_*

*Imam al-Shafi'i*
3/20/17, 6:10 PM - Bbl Cottonou: تمسّك بالقرآن
قال أحد السلف :
كُلما زاد حزبي من القرآن زادت البركة في وقتي ، ولا زلت أزيد حتى بلغ حزبي عشرة أجزاء

تمسّك بالقرآن 🎗
﴿وَمَن يَعْشُ عَن ذِكرِ الرَّحمَٰنِ نُقَيِّضْ لَهُ شَيْطَانًا فَهُوَ لَهُ قَرِينٌ﴾
مقدار ابتعادك عن القرآن
هو مقدار اقتراب الشيطان منك

تمسّك بالقرآن 🎗
كم من فاقد للبصر يتمنى أن ينظر في القرآن ، وكم من فاقد للسمع يتمنى أن يسمع تلاوة القرآن ؛ فيا من أعطاك الله السمع والبصر أين أنت من القرآن !

تمسّك بالقرآن 🎗
"إن الإنسان إذا قرأ القرآن وتدبره .
كان ذلك من أقوى الأسباب المانعة له
من المعاصي أو بعضها"

تمسّك بالقرآن 🎗
يقول آحد الصالحين:
"إذا ضاقت في وجهي الدنيا قرأت صفحات من القرآن وما هي إلا أيام ويفتح الله لي من حيث لا أحتسب رزقاً، وُعلماً، وفهماً".

تمسّك بالقرآن 🎗
إذا أردت صلاح قلبك ، أو ابنك ، أو أخيك ، أو من شئت صلاحه ؛ فأودعه في رياض القرآن ، وبين صحبة القرآن .

تمسّك بالقرآن
كل الأشياء إذا تركتها ذبلت ،
إلا القرآن إذا تركته ذبلت أنت !

تمسّك بالقرآن
"وَلَقَدْ يَسَّرْنَا الْقُرْآنَ لِلذِّكْرِ فَهَلْ مِنْ مُدَّكِرٍ"
من منبر أهل الأثر
3/23/17, 8:56 AM - ‪+234 803 254 2818‬, ‪+234 803 376 8342‬, ‪+234 803 833 3510‬, ‪+234 808 922 6595‬, ‪+234 813 407 4085‬ was added
3/23/17, 8:56 AM - ‪+234 806 595 6611‬ left
3/20/17, 8:37 PM - ‪+234 9074619096‬: AMFANIN GANYEN/GARIN MAGARYA.

AMFANIN GANYEN KO GARIN MAGARYA🌿 GA LAFIYAR DAN ADAM💪🏻😎
☎08060606050☎
BISMILLAHI
Itaciyar magarya🌿 wadda aka fi sani da (Assidir) a larabce, itaciyace mai albarka da dadadden tarihi, Tunkafin zuwan musulinci ana amfani dashi kuma bayan zuwan musulinci Annabi s.a.w ya tabbatar da amfaninsa duk da su turawan yamma sai afarkon karni na shatara suka sanshi.
Magarya yana kunshe da magunguna masu matukar mahimmanci ga jikin dan Adam kuma yana da karfin kashe kwayoyin cuta cikin dan kankanin lokaci magarya "Antibiotic" ne mai karfin gaske kuma cikin ikon Allah bashi da wani illa wato "side effects" na azo agani.

☎08060606050☎

KADAN DAGA CIKIN AMFANINTA:

1. Ciwon daji (cancer) : Idan ana
dafa garin magarya anasha da
zuma yana kashe kwayar cutar
daji koda nacikin jini ne idan
kuma Yayi miki sai arinka dafa
garin magaryar da ruwan khal
ana wanke wurin mikin idan an
wanke sai a barbada
garin magaryar.
2. Yanada karfin yaqar cutar
fata kamar su tautau, makero,
Kanzuwa da sauransu sai
A kwaba shi da zuma
arinkasha Ana shafawa a
Wurin da abin ya shafa.
3. Yana tsaftace jini domin
Yana dauke da sinadarin
Saponin,alkaloid da
triterpenoid wadannan
Sinadaraine masu tsaftace
Jini.
4. Shansa da ruwan zafi yana
magance gajiya da ciwon
Jiki.
5. Yana magance ulcer idan
ana shansa da madara ko
zuma.
6. Yana taimakawa hanta ya
hanashi jin ciwo da
cututtuka.
7. Yana daidaita nauyin
mutun.
8. Yana tsaida zawo cikin
kankanin lokaci idan aka
Shashi da ruwa ko koko.
9. Yana miqar da kasusuwa
musamman ga mai
karaya.
10. Yana maganin rashin
shaawa ga mata idan
suna tsarki dashi kuma
Suna shansa da
madara. Wallahu
Aalam.

DAGA ABDURRASHID ADAMU AHMAD DANBAIWA
☎08060606050☎
3/20/17, 8:47 PM - NA'IBIN SUNNAH: 👍🏻
3/20/17, 9:03 PM - ‪+234 806 008 8920‬: AMFANIN GANYEN/GARIN MAGARYA.

AMFANIN GANYEN KO GARIN MAGARYA🌿 GA LAFIYAR DAN ADAM💪🏻😎
☎08060606050☎
BISMILLAHI
Itaciyar magarya🌿 wadda aka fi sani da (Assidir) a larabce, itaciyace mai albarka da dadadden tarihi, Tunkafin zuwan musulinci ana amfani dashi kuma bayan zuwan musulinci Annabi s.a.w ya tabbatar da amfaninsa duk da su turawan yamma sai afarkon karni na shatara suka sanshi.
Magarya yana kunshe da magunguna masu matukar mahimmanci ga jikin dan Adam kuma yana da karfin kashe kwayoyin cuta cikin dan kankanin lokaci magarya "Antibiotic" ne mai karfin gaske kuma cikin ikon Allah bashi da wani illa wato "side effects" na azo agani.

☎08060606050☎

KADAN DAGA CIKIN AMFANINTA:

1. Ciwon daji (cancer) : Idan ana
dafa garin magarya anasha da
zuma yana kashe kwayar cutar
daji koda nacikin jini ne idan
kuma Yayi miki sai arinka dafa
garin magaryar da ruwan khal
ana wanke wurin mikin idan an
wanke sai a barbada
garin magaryar.
2. Yanada karfin yaqar cutar
fata kamar su tautau, makero,
Kanzuwa da sauransu sai
A kwaba shi da zuma
arinkasha Ana shafawa a
Wurin da abin ya shafa.
3. Yana tsaftace jini domin
Yana dauke da sinadarin
Saponin,alkaloid da
triterpenoid wadannan
Sinadaraine masu tsaftace
Jini.
4. Shansa da ruwan zafi yana
magance gajiya da ciwon
Jiki.
5. Yana magance ulcer idan
ana shansa da madara ko
zuma.
6. Yana taimakawa hanta ya
hanashi jin ciwo da
cututtuka.
7. Yana daidaita nauyin
mutun.
8. Yana tsaida zawo cikin
kankanin lokaci idan aka
Shashi da ruwa ko koko.
9. Yana miqar da kasusuwa
musamman ga mai
karaya.
10. Yana maganin rashin
shaawa ga mata idan
suna tsarki dashi kuma
Suna shansa da
madara. Wallahu
Aalam.

DAGA ABDURRASHID ADAMU AHMAD DANBAIWA
☎08060606050☎
3/20/17, 11:55 PM - ‪+234 706 761 9629‬: I will transfer 10000 Naira to anyone who arranges this words
correctly.

MONEY I YOUR WANT DON'T
3/20/17, 11:56 PM - ‪+234 803 444 7243‬: I don't want your money
3/20/17, 11:59 PM - ‪+234 706 761 9629‬: Hhhhh
3/20/17, 11:59 PM - ‪+234 706 761 9629‬: Shikenan tunda baka so
3/21/17, 12:00 AM - ‪+234 803 444 7243‬: Hmmmm
3/21/17, 12:00 AM - ‪+234 813 336 7720‬: Ya baka kudinka
3/21/17, 12:01 AM - ‪+234 706 761 9629‬: Hhhh
3/21/17, 12:02 AM - ‪+234 803 444 7243‬: Wannan ai Jan rai ne #10000 a wannan marrar
3/21/17, 12:03 AM - ‪+234 706 761 9629‬: Kai kace baka so
3/21/17, 12:03 AM - ‪+234 813 336 7720‬: Mu abamu
3/21/17, 12:03 AM - ‪+234 803 444 7243‬: To INA so yanzu
3/21/17, 12:03 AM - ‪+234 706 761 9629‬: Hhhh ya wuce ka
3/21/17, 12:04 AM - ‪+234 803 444 7243‬: Ko
3/21/17, 6:25 AM - ‪+234 803 781 5109‬: ALLAH ya says da alkhari
3/21/17, 6:31 AM - ‪+234 803 781 5109‬: ALLAH ya saka da alkhari
3/21/17, 7:41 AM - ‪+234 9064531114‬: I will transfer 10000 Naira to anyone who arranges this words
correctly.

MONEY I YOUR WANT DON'T
3/21/17, 7:41 AM - ‪+234 9064531114‬: I don't want your money
3/21/17, 7:41 AM - ‪+234 9064531114‬: Hhhhh
3/21/17, 7:41 AM - ‪+234 9064531114‬: Shikenan tunda baka so
3/21/17, 7:41 AM - ‪+234 9064531114‬: Hmmmm
3/21/17, 7:41 AM - ‪+234 9064531114‬: Ya baka kudinka
3/21/17, 7:41 AM - ‪+234 9064531114‬: Hhhh
3/21/17, 7:42 AM - ‪+234 9064531114‬: Wannan ai Jan rai ne #10000 a wannan marrar
3/21/17, 7:42 AM - ‪+234 9064531114‬: Kai kace baka so
3/21/17, 7:42 AM - ‪+234 9064531114‬: To INA so yanzu
3/21/17, 7:42 AM - ‪+234 9064531114‬: Mu abamu
3/21/17, 7:42 AM - ‪+234 9064531114‬: Hhhh ya wuce ka
3/21/17, 7:43 AM - ‪+234 9064531114‬: Ko
3/21/17, 7:43 AM - ‪+234 9064531114‬: ALLAH ya says da alkhari
3/21/17, 7:43 AM - ‪+234 9064531114‬: ALLAH ya saka da alkhari
3/21/17, 7:56 AM - ‪+234 9064531114‬: <Media omitted>
3/21/17, 8:00 AM - ‪+234 9064531114‬: <Media omitted>
3/21/17, 9:05 AM - ‪+234 9074619096‬: MAGANIN GYAMBON DA YA KI WARKEWA, KO MARURUN DA YA KI WARKEWA

A nemi khal tuffah babban me hoton Apple🍎

Sai a nemi garin ganyen magarya🌿 a hada shi da garin habbatussaudah, da kuma garin ganyen sabara🍀 a chakuda su waje daya, ana son adadin yawan su ya zama daya da kowanne gari.

Sai a nemi sabulun zaytun, sabulun habbatussaudah Dan Saudiyyah, sabulun lemon tsami🍋

Sai a yayyanka sabulun ta yadda za a hade su da juna su dawo kaman sabulun salo.

Sai a dinga wanke gyambon da wannan ruwan khal tuffah din tare da sabulun, bayan an wanke kuma sai a barbade gyambon da wannan hadadden garin bayan an wanke din kenan.

Haka za a yi ta yi har a dace da iznin Allah! Kuma me fama da daji Wanda ya fashe ko cancer zai iya amfani da wannan dama don samun waraka a gun Allah!

DAGA ABDURRASHID ADAMU AHMAD (DANBAIWA)

☎08060606050☎
3/21/17, 9:06 AM - ‪+234 9074619096‬: MAGANIN💊 OLSA (ULCER) SADIDAN DUK CHRONIC😭😬 NATA

A nemi garin habbatussaudah, garin hulbah, garin ruman sai a hade su GU daya a gauraya ta yadda zasu bada kala daya, sai a dinga zubawa a cikin madara ta ruwa ingantacciya ana sha safe kafin a Ci komi, sai kuma da rana bayan an Ci abincin rana, sai kuma da dare lokacin kwanciya barci, ana kuma iya dama hadin maganin da zuma me kyau ana sha cikin babban chokalin cin shinkafa biyu da safe kafin a Ci komi, sai kuma da rana, sai dare lokacin barci. InshaaAllahu indai ulcer Ce kowacce iri na baka kwanaki uku kachal zaka samu lafiya da yardar Allah☝🏻 kuma me fama da kowanne irin Ciwon ciki ma zai iya amfani da shi.

ABDURRASHID ADAMU AHMAD (DANBAIWA)

☎08060606050☎
3/21/17, 9:06 AM - ‪+234 9074619096‬: MAGANIN GUDAWA KO ZAWO GA BABBAN MUTUM👵🏻👴🏻 KO YARO👶🏻👦🏻👧🏻

A nemi garin ganyen🌿 magarya, a dinga zubawa a cikin koko ana sha safe da yamma, in kuma gudawan ko zawon ya yi Tsanani sai a dinga sha sau uku a rana, safe da yamma da dare. Me fama da matsalar zubar jini kuma sai a dinga dafawa ana sa Zuma ana sha kaman shayi sau biyu a yini, don karya sihiri kuma sai a dinga zubawa a ruwa me tsafta a karanta ayoyin karya sihiri sai a dinga sha ana wanka na kwanaki bakwai, wankan a GU me tsafta ba Bayan gida ba❌

DAGA ABDURRASHID ADAMU AHMAD (DANBAIWA)

☎08060606050☎
3/21/17, 9:41 AM - ‪+234 806 084 4942‬: Allah kasa ranar mutuwarmu itace ranar farin cikinmu. Allah yasa Ranar shiga Kabarinmu shine Ranar Hutunmu. Allah yasa Ranar Hisabi Shine Ranar Arzikinmu. saboda Arzikin Manzan Allah ( S.A.W)
Barka Da Asuba.
3/21/17, 9:50 AM - ‪+234 810 175 7640‬: Ameen thumma Ameeen
3/21/17, 9:52 AM - ‪+234 803 408 8803‬: Pls encourage ur ppl to buy JAMB thru JAIZ BANK

Dear Esteemed customer, we are pleased to inform you that Jaiz Bank will commence the sale of JAMB Application Forms (ePIN) nationwide, effective 20-March-2017.
3/21/17, 9:54 AM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
3/21/17, 11:20 AM - ‪+234 806 973 6622‬: <Media omitted>
3/21/17, 11:41 AM - ‪+234 9064531114‬: AMFANIN GANYEN/GARIN MAGARYA.

AMFANIN GANYEN KO GARIN MAGARYA🌿 GA LAFIYAR DAN ADAM💪🏻😎
☎08060606050☎
BISMILLAHI
Itaciyar magarya🌿 wadda aka fi sani da (Assidir) a larabce, itaciyace mai albarka da dadadden tarihi, Tunkafin zuwan musulinci ana amfani dashi kuma bayan zuwan musulinci Annabi s.a.w ya tabbatar da amfaninsa duk da su turawan yamma sai afarkon karni na shatara suka sanshi.
Magarya yana kunshe da magunguna masu matukar mahimmanci ga jikin dan Adam kuma yana da karfin kashe kwayoyin cuta cikin dan kankanin lokaci magarya "Antibiotic" ne mai karfin gaske kuma cikin ikon Allah bashi da wani illa wato "side effects" na azo agani.

☎08060606050☎

KADAN DAGA CIKIN AMFANINTA:

1. Ciwon daji (cancer) : Idan ana
dafa garin magarya anasha da
zuma yana kashe kwayar cutar
daji koda nacikin jini ne idan
kuma Yayi miki sai arinka dafa
garin magaryar da ruwan khal
ana wanke wurin mikin idan an
wanke sai a barbada
garin magaryar.
2. Yanada karfin yaqar cutar
fata kamar su tautau, makero,
Kanzuwa da sauransu sai
A kwaba shi da zuma
arinkasha Ana shafawa a
Wurin da abin ya shafa.
3. Yana tsaftace jini domin
Yana dauke da sinadarin
Saponin,alkaloid da
triterpenoid wadannan
Sinadaraine masu tsaftace
Jini.
4. Shansa da ruwan zafi yana
magance gajiya da ciwon
Jiki.
5. Yana magance ulcer idan
ana shansa da madara ko
zuma.
6. Yana taimakawa hanta ya
hanashi jin ciwo da
cututtuka.
7. Yana daidaita nauyin
mutun.
8. Yana tsaida zawo cikin
kankanin lokaci idan aka
Shashi da ruwa ko koko.
9. Yana miqar da kasusuwa
musamman ga mai
karaya.
10. Yana maganin rashin
shaawa ga mata idan
suna tsarki dashi kuma
Suna shansa da
madara. Wallahu
Aalam.

DAGA ABDURRASHID ADAMU AHMAD DANBAIWA
☎08060606050☎
3/21/17, 11:41 AM - ‪+234 9064531114‬: MAGANIN GYAMBON DA YA KI WARKEWA, KO MARURUN DA YA KI WARKEWA

A nemi khal tuffah babban me hoton Apple🍎

Sai a nemi garin ganyen magarya🌿 a hada shi da garin habbatussaudah, da kuma garin ganyen sabara🍀 a chakuda su waje daya, ana son adadin yawan su ya zama daya da kowanne gari.

Sai a nemi sabulun zaytun, sabulun habbatussaudah Dan Saudiyyah, sabulun lemon tsami🍋

Sai a yayyanka sabulun ta yadda za a hade su da juna su dawo kaman sabulun salo.

Sai a dinga wanke gyambon da wannan ruwan khal tuffah din tare da sabulun, bayan an wanke kuma sai a barbade gyambon da wannan hadadden garin bayan an wanke din kenan.

Haka za a yi ta yi har a dace da iznin Allah! Kuma me fama da daji Wanda ya fashe ko cancer zai iya amfani da wannan dama don samun waraka a gun Allah!

DAGA ABDURRASHID ADAMU AHMAD (DANBAIWA)

☎08060606050☎
3/21/17, 11:41 AM - ‪+234 9064531114‬: MAGANIN💊 OLSA (ULCER) SADIDAN DUK CHRONIC😭😬 NATA

A nemi garin habbatussaudah, garin hulbah, garin ruman sai a hade su GU daya a gauraya ta yadda zasu bada kala daya, sai a dinga zubawa a cikin madara ta ruwa ingantacciya ana sha safe kafin a Ci komi, sai kuma da rana bayan an Ci abincin rana, sai kuma da dare lokacin kwanciya barci, ana kuma iya dama hadin maganin da zuma me kyau ana sha cikin babban chokalin cin shinkafa biyu da safe kafin a Ci komi, sai kuma da rana, sai dare lokacin barci. InshaaAllahu indai ulcer Ce kowacce iri na baka kwanaki uku kachal zaka samu lafiya da yardar Allah☝🏻 kuma me fama da kowanne irin Ciwon ciki ma zai iya amfani da shi.

ABDURRASHID ADAMU AHMAD (DANBAIWA)

☎08060606050☎
3/21/17, 11:41 AM - ‪+234 9064531114‬: MAGANIN GUDAWA KO ZAWO GA BABBAN MUTUM👵🏻👴🏻 KO YARO👶🏻👦🏻👧🏻

A nemi garin ganyen🌿 magarya, a dinga zubawa a cikin koko ana sha safe da yamma, in kuma gudawan ko zawon ya yi Tsanani sai a dinga sha sau uku a rana, safe da yamma da dare. Me fama da matsalar zubar jini kuma sai a dinga dafawa ana sa Zuma ana sha kaman shayi sau biyu a yini, don karya sihiri kuma sai a dinga zubawa a ruwa me tsafta a karanta ayoyin karya sihiri sai a dinga sha ana wanka na kwanaki bakwai, wankan a GU me tsafta ba Bayan gida ba❌

DAGA ABDURRASHID ADAMU AHMAD (DANBAIWA)

☎08060606050☎
3/21/17, 11:41 AM - ‪+234 9064531114‬: Allah kasa ranar mutuwarmu itace ranar farin cikinmu. Allah yasa Ranar shiga Kabarinmu shine Ranar Hutunmu. Allah yasa Ranar Hisabi Shine Ranar Arzikinmu. saboda Arzikin Manzan Allah ( S.A.W)
Barka Da Asuba.
3/21/17, 11:42 AM - ‪+234 9064531114‬: Ameen thumma Ameeen
3/21/17, 11:42 AM - ‪+234 9064531114‬: Pls encourage ur ppl to buy JAMB thru JAIZ BANK

Dear Esteemed customer, we are pleased to inform you that Jaiz Bank will commence the sale of JAMB Application Forms (ePIN) nationwide, effective 20-March-2017.
3/21/17, 11:42 AM - ‪+234 9064531114‬: <Media omitted>
3/21/17, 12:07 PM - ‪+91 7397 683 053‬: *Wikipedia Search on Duta*

Add number to your group: +917339551891


To search wikipedia, use wiki command
e.g.:

wiki messi
wiki trump
wiki football

*Forward to all your friends*

Type 👍 WF0 to like this

3/21/17, 1:02 PM - ‪+234 806 084 4942‬: this is to inform all interested candidates that the sale of form into Bauchi state college of midwifery will be commence on Monday. The interested Candidates should go to the FCMB bank to purchase the scratch card at cost of 5000; and go to any of the cyber cafe for registration. we wish you all the best
3/21/17, 1:06 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
3/21/17, 1:29 PM - Fakawa: Ml auwalu kokanawasada macijine munemitaimako namaganinsa
3/21/17, 1:30 PM - ‪+234 806 084 4942‬: 😀😀😀 gaskiya
3/21/17, 1:33 PM - Fakawa: Muna bara ml auwal
3/21/17, 1:33 PM - ‪+234 806 084 4942‬: To bakomi
3/21/17, 1:35 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
3/21/17, 1:35 PM - Fakawa: Allah yabamu saa
3/21/17, 1:43 PM - ‪+234 806 084 4942‬: Amin
3/21/17, 1:50 PM - ‪+234 810 175 7640‬: Register your JAMB with the JAIZ Bank

The Joint Admission and Matriculation examination registration commences yesterday, 20th March, 2016 and will last to 19th April, 2019.

Let us Please encourage people to buy JAMB through JAIZ Bank. The bank will generate income and stand firmly to avoid liquidation.

"Dear Esteemed customer, we are pleased to inform you that Jaiz Bank will commence the sale of JAMB Application Forms (ePIN) nationwide, effective 20-March-2017."

Should in case, JAIZ Bank has no branch in your state, people can still patronize it through Stanbic IBTC Islamic window for JAIZ Bank.
3/21/17, 5:16 PM - ‪+234 9064531114‬: *Wikipedia Search on Duta*

Add number to your group: +917339551891


To search wikipedia, use wiki command
e.g.:

wiki messi
wiki trump
wiki football

*Forward to all your friends*

Type 👍 WF0 to like this

3/21/17, 5:16 PM - ‪+234 9064531114‬: this is to inform all interested candidates that the sale of form into Bauchi state college of midwifery will be commence on Monday. The interested Candidates should go to the FCMB bank to purchase the scratch card at cost of 5000; and go to any of the cyber cafe for registration. we wish you all the best
3/21/17, 5:16 PM - ‪+234 9064531114‬: Ml auwalu kokanawasada macijine munemitaimako namaganinsa
3/21/17, 5:16 PM - ‪+234 9064531114‬: 😀😀😀 gaskiya
3/21/17, 5:16 PM - ‪+234 9064531114‬: Muna bara ml auwal
3/21/17, 5:16 PM - ‪+234 9064531114‬: To bakomi
3/21/17, 5:16 PM - ‪+234 9064531114‬: Allah yabamu saa
3/21/17, 5:17 PM - ‪+234 9064531114‬: Amin
3/21/17, 5:17 PM - ‪+234 9064531114‬: <Media omitted>
3/21/17, 5:17 PM - ‪+234 9064531114‬: <Media omitted>
3/21/17, 5:18 PM - ‪+234 9064531114‬: Register your JAMB with the JAIZ Bank

The Joint Admission and Matriculation examination registration commences yesterday, 20th March, 2016 and will last to 19th April, 2019.

Let us Please encourage people to buy JAMB through JAIZ Bank. The bank will generate income and stand firmly to avoid liquidation.

"Dear Esteemed customer, we are pleased to inform you that Jaiz Bank will commence the sale of JAMB Application Forms (ePIN) nationwide, effective 20-March-2017."

Should in case, JAIZ Bank has no branch in your state, people can still patronize it through Stanbic IBTC Islamic window for JAIZ Bank.
3/21/17, 5:18 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ai duk an turosu asama ko baka lura bane
3/21/17, 5:19 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
3/21/17, 5:20 PM - ‪+234 9064531114‬: To a in and and a wand a make maganadashiba
3/21/17, 5:21 PM - ‪+234 9064531114‬: <Media omitted>
3/21/17, 5:47 PM - ‪+234 803 833 3510‬: To! Jama'ah allah yasa mudace.
3/21/17, 5:48 PM - ‪+234 706 761 9629‬: sanarwa! sanarwa! 👂🏻
Dan Allah ga sako zuwa ga
yan uwa musulmai. daga yau zuwa next week kada Wanda yabi hanyar kaduna katsina kano Abuja har zuwa zamfara saboda za a koya min mota a hanya 🚕🚕🚕🚕🚕🚕🚕🚕🚕🚕🚕🚕🚕🚕🚕
3/21/17, 6:11 PM - ‪+234 9074619096‬: To Allah yasa mu a danshin ki
3/21/17, 6:12 PM - ‪+234 9074619096‬: 👍
3/21/17, 6:35 PM - ‪+234 706 761 9629‬: Ameen
3/21/17, 7:01 PM - ‪+234 803 781 5109‬: Amin
3/21/17, 7:31 PM - ‪+234 803 461 7916‬: ww amin
3/21/17, 7:40 PM - ‪+234 803 445 7259‬: Latest updates, JAMB.

Jamb 2017 will be hard compared to JAMB written so far. The new JAMB syllabus will be approved this year. Any aspirant reading JAMB past questions should stop and purchase JAMB's new brochure. It was also announced that each candidate will put a good passport photograph not black and white and thumb print before entering examination centres. It was also announced that result will be sent to each candidate 9 hours after exam via e-mail. Ensure to register with a correct e-mail during registration. 2017 JAMB registration will last for one month, starting from the 20th of March till the 19th of April. Direct entry registration begins shortly after.

Examination questions will vary per candidate.
Candidates who score above 250 will gain merit admission by JAMB into the institution of choice.
2017 JAMB CBT will last 3 years for candidates with a score of 200 and above

Scholarship may be awarded to candidates with a score of 280 and above in various institutions for a 4-year degree program.

Check the first comment on this post.

NEW POST UTME SCREENING SYSTEM.

O Level Result:- 40%
Breakdown
A1-8%
B2-7%
B3-6%
C4-5%
C5-4%
C6-3%

Five A1-40%
Five B2-35%
Five B3-30%
Five C4-25%
Five C5-20%
Five C6-15%

UTME Scores-60%
180-189 = 10%
190-199 = 20%
200-209 = 30%
210-219 = 40%
220-229 = 50%
230 & Above = 60%

Important Notice :

This may be of interest and assistance to our children. All candidates seeking for admission into University through JAMB should take note that English Language is compulsory for all and is already an automatic part of the subject combinations:

2016/2017 Full List of JAMB Subject Combinations for All Courses:-

JAMB Subject Combinations for Sciences:

1. Medicine and Surgery:
Use of English, Biology, Physics and Chemistry

2. Agricultural Engineering:
Use of English, Mathematics, Physics and Chemistry.

3. Computer Science:
Use of English, Mathematics, Physics and one of Biology, Chemistry, Agric Science, Economics and Geography

4. Biochemistry:
Use of English, Biology, Physics and Chemistry

5. Biological Sciences:
Use of English, Biology, Chemistry and Physics or Mathematics.

6. Physics:
Use of English, Physics, Mathematics and Chemistry or Biology.

7. Mathematics:
Use of English, Mathematics and any two of Physics, Chemistry, Economics, Biology and Agricultural Science.

8. Chemistry:
Use of English, Chemistry and two of Physics, Biology and Mathematics.

9. Nursing:
Use of English, Physics, Biology and Chemistry

10. Food, Science and Technology:
Use of English, Chemistry, Mathematics / Physics and Agric Science

11. Pharmacy:
Use of English, Biology, Physics and Chemistry

12. Industrial Chemistry:
Use of English, Chemistry, Mathematics and any of Physics/Biology/Agricultural Science.

13. Fisheries:
Use of English, Chemistry, Biology/ Agricultural Science and any other Science subject.

14. Geology:
Use of English and any three Chemistry, Physics, Mathematics, Biology and Geography.

15. Geography:
Use of English, Geography and any two of Mathematics, Biology, Chemistry, Physics and Agricultural Science.

16. Surveying an Geoinformatics:
Use of English, Physics, Mathematics, and any of Chemistry, Geography, Art, Biology and Economics.

17. Statistics:
Use of English, Mathematics and any two of Physics, chemistry, agricultural science and economics.

18. Building:
Use of English, Physics, Mathematics, and any of Chemistry, Geography, Art, Biology and Economics.

19. Microbiology:
Use of English, Biology, Chemistry and either Physics or Mathematics.

20. Botany:
Use of English, Biology, Chemistry and any other Science subject.

21. Zoology:
Use of English, Biology and any two of Physics, Chemistry and Mathematics.

22. Pure and Applied Mathematics:
Use of English, Mathematics, Physics and Biology or Agric Science or Chemistry or Geography.

23. Agriculture:
English, Chemistry, Biology/Agriculture and any one of Physics and Mathematics.

24. Agricultural Economics:
English Language, Chemistry, Biology/ Agricultural Science and Mathematics.

25. Agric-Extension:
English, Chemistry, Biology/ Agricultural Science plus Mathematics or Physics.

26. Agronomy:
English, Chemistry, Biology or Agriculture and Physics or Mathematics.

27. Animal Production and Science:
Use of English, Chemistry, Biology/Agric Science and Physics/Mathematics.

28. Crop Production and Science:
English, Chemistry, Biology/Agriculture and Mathematics or Physics.

29. Soil Science:
English, Chemistry, Biology or Agricultural Science plus Mathematics or Physics.

30. Veterinary Science:
English, Physics, Chemistry and Biology

31. Forestry:
Use of English, Chemistry, Biology or Agriculture and Physics or Mathematics.

32. Civil Engineering:
Use of English, Mathematics, Physics and Chemistry.

33. Chemical Engineering:
Use of English, Mathematics, Physics and Chemistry.

34. Computer Engineering:
Use of English, Mathematics, Physics and Chemistry.

35. Electrical Engineering:
Use of English, Mathematics, Physics and Chemistry.

36. Electronic Engineering:
Use of English, Mathematics, Physics and Chemistry.

37. Marine Engineering:
Use of English, Mathematics, Physics and Chemistry.

38. Mechanical Engineering:
Use of English, Mathematics, Physics and Chemistry.

39. Metallurgical and Materials Engineering:
Use of English, Mathematics, Physics and Chemistry.

40. Petroleum and Gas Engineering:
Use of English, Mathematics, Physics and Chemistry.

41. Systems Engineering:
Use of English, Mathematics, Physics and Chemistry.

42. Structural Engineering:
Use of English, Mathematics, Physics and Chemistry.

43. Production and Industrial Engineering:
Use of English, Mathematics, Physics and Chemistry.

44. Architecture:
English, Physics, Mathematics, and any of chemistry, geography, art , Biology and Economics.

45. Quantity Surveying:
Use of English, Physics, Mathematics, and any of Chemistry, Geography, Art, Biology and Economics.

46. Urban and Regional Planning:
English, Mathematics, Geography and one of Economics, Physics, Chemistry.

47. Estate Management:
Use of English, Mathematics, Economics and one other subject

48. Anatomy:
English, Mathematics, Biology and Chemistry or Physics.

49. Dentistry:
Use of English, Chemistry, Biology and one Science subject.

50. Medical Laboratory Science:
English Language, Physics, Chemistry and Biology.

51. Medical Rehabilitation:
Use of English, Physics, Chemistry and Biology

52. Physiology:
Use of English, Biology, Physics and Chemistry

53. Physiotherapy:
Use of English, Biology, Physics and Chemistry

54. Radiography:
Use of English, Biology, Physics and Chemistry

55. Veterinary Medicine:
Use of English, Biology, Physics and Chemistry

JAMB Subject Combinations for Social Sciences:

1. Accountancy:
Use of English, Mathematics, Economics and any other Social Science subject

2. Business Administration:
Use of English, Mathematics, Economics and any other Social Science subject

3. Public Administration:
Use of English, Government, Economics and any other subject

4. Banking and Finance:
Use of English, Mathematics, one Social Science subject and any other subject

5. Economics:
Use of English, Mathematics, Economics and any of Government, History, Geography, Literature in English, French and CRK/IRK.

6. Demography and Social Statistics:
Use of English, Mathematics, Economics/ Geography and any other subject.

7. Geography:
Use of English, Geography and two other Arts or Social Science subjects

8. Library Science:
Use of English and Any three Arts or Social Science subjects

9. Mass Communication:
Use of English and any three from Arts or Social Science subjects.

10. Sociology:
Use of English, Three Social Science or Arts subjects.

11. Political Science:
Use of English, Government or History plus two other Social Science/Arts subjects.

12. Philosophy:
Use of English, Government and any other two subjects

13. Psychology:
Use of English, Any three subjects from Arts or Social Science

14. Religious Studies:
Use of English Language, CRK/IRS and any two other subjects.

15. Social Works: Use of English Language, Mathematics, Economics/ Geography and any other subject

16. Sociology and Anthropology:
Use of English, Three Social Science or Arts Subjects

17. Industrial Relations:
Use of English, Mathematics, Economics plus one other relevant subject

18. Human Resources Management:
Use of English, Economics, Government and any other relevant subjects.

19. International Relations: Use of English, Economics, Literature- in English and Geography/Government / History.

20. Business Management:
Use of English, Mathematics, Economics and one other subject.

21. Cooperative and Rural Development:
Use of English, Mathematics, Economics plus one other subject.

22. Tourism:
English, Mathematics, Economics and any other subject.

23. Marketing:
Use of English, Mathematics, Economics plus one other relevant Subject.

24. Insurance:
English, Mathematics, Economics and one other subject.

JAMB Subject Combinations for Arts:

1. Arabic and Islamic Studies:
Use of English, Arabic and Two subjects from Arts and/or Social Sciences.

2. Christian Religious Studies:
Use of English, Two Arts subjects including Christian Religious Knowledge and any other subject.

3. Fine and Applied Arts:
Use of English Language, Fine Art and two other Arts subjects or Social Science subject.

4. Theatre Arts:
Use of English, Lit. in English and two other relevant subjects.

5. Linguistics:
English, Two relevant Arts subjects and any other subject.

6. English and International Studies:
Use of English, Literature in English, Government or History or any other Arts subjects.

7. French:
English, French and any other two subjects from Arts and Social Sciences.

8. English Language:
Use of English, Lit.-in-English, one other Arts subject and another Arts or Social Science subject.

9. Hausa:
English, Hausa, Lit in English and any of Economics, Government, History and Arabic.

10. History and International Studies:
Use of English, History/Government and any other two subjects from Arts & Social Science.

11. Islamic Studies:
English, Islamic Religious Studies plus two other Arts subjects.

12. Igbo:
English, Igbo and two subjects from Arts and social Sciences.

13. Mass Communication:
Use of English, Any three Arts and Social Science subjects.

14. Music:
Use of English, Music, one other Arts subject plus any other subject.

15. Philosophy:
Use of English, Any three subjects.

16. Religious Studies:
English, CRK/IRS and any two other subjects.

17. Yoruba:
Use of English, Yoruba and two other subjects in Arts or
Social Sciences.

18. Anthropology:
Use of English, Any three of History, CRK/IRK,
Geography, Economics, Literature in English and French.

19. Criminology and Security Studies:
English, Economics, Government, and any one of the following: History, Geography, Literature in English,‎ French, IRK, Hausa.

20. Law:
English, Literature, Economics and any other Art Subject.

21. Civil Law:
English Language and Any three Arts or Social Science
subjects.

22. Islamic / Sharia Law:
Use of English Language and Any three Art or social science subjects including Arabic or Islamic studies.


Good luck.
3/21/17, 7:49 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Sahihul Bukhari 19/03/2017. Sheikh Abdulwahab Abdallah
3/21/17, 7:49 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Sahihul Buhari 18/03/2017. Tare da Sheikh Abdulwahab Abdallah
3/21/17, 7:49 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
3/21/17, 7:49 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
3/21/17, 8:13 PM - ‪+234 9074619096‬: 👍
3/21/17, 8:27 PM - ‪+234 708 755 3522‬: I Want your money, don't I?
3/21/17, 8:30 PM - ‪+234 706 761 9629‬: I din guda dayane😜
3/21/17, 8:48 PM - ‪+234 9074619096‬: GA WATA FA'IDAH !!! DOKA BA'A YARDA DAN KASA DA SHEKARA 18 YAKARANTA BA
*Da yawa daga cikin ma'aurata basu san ta ba*

*SADUWA DA MAI CIKI YANA QARAWA YARO KUZARI*


Imaamu Ibnu Qayyim (Allaah ya jiqansa) yana cewa:-

Saduwa da mace mai ciki yana Qarawa yaron da yake ciki halitta, idan ana saduwa da mai ciki yana sa yaron ya fito cikin Qoshin lafiya musamman a farkon daukar ciki, amma idan ba'a saduwa da ita yaron ya kan fito da laulayi.

Imaamu Ahmad yana cewa:-

"Saduwa da mai ciki yana Qarawa yaron Qarfin ido da Qarfin jinsa na kunne, Wannan shine maganar da tafi shahara a wurin mu ".


[Don Qarin bayani a duba littafi mai suna:-
التبيان في أقسام القرآن
Shafi na 355]

✍� Fassara da Ta'aliqi:-
*Habib Aboo Ammar*


YADDA AKE SADUWA DA MAI CIKI ?

Tambaya :
Malam na kan ji wasu mutane na fadar cewa ba ya halatta idan matar mutum tana da juna biyu ya yi jima'i da ita har sai ta haihu meye gaskiyar maganar ????????

AMSA :

To dan'uwa ya halatta a sadu damace lokacin da take da ciki, saboda fadin Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : "Duk wanda ya yi imani da Allah da ranar lahira, to kada ya shayar da ruwansa ga shukar waninsa" Abu-dawud : 1847
Ibnul kayim yana cewa :"Wannan hadisi yana nuna cewa ciki yana kara karfi duk lokacin da ake saduwa, saboda Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kamanta shi da shuka, ita kuma shuka tana kara girma, idan aka ba ta ruwa" Tahzibussunan 1\193 .

Masana likitanci suna cewa: Ba'a so miji ya dinga hawa kan matarsa lokacin da take da ciki, zai fi kyau ta dinga yin goho yayin da za su sadu, ko kuma ya sadu da ita ta gefe, saboda kwanciya akanta yana iya wahalar da yaron .

Sannan yawanci mata ba su cika son yawan saduwa ba idan cikinsu ya girma, wasu likitocin suna bada shawara cewa a karanta saduwa a wadannan lokutan.

Allah ne ma fi sani .

Dr. Jamilu Zarewa
3/21/17, 9:02 PM - ‪+234 803 781 5109‬: ALLAH ya biya
3/21/17, 9:08 PM - NA'IBIN SUNNAH: Babbar magana
3/21/17, 9:10 PM - ‪+234 803 781 5109‬: ALLAH mal
3/21/17, 9:11 PM - NA'IBIN SUNNAH: Allah yayi rahama ga Likitan likitoci Ibnl Kayyim👍🏻
3/21/17, 9:12 PM - ‪+234 803 781 5109‬: Amen mal
3/21/17, 9:13 PM - ‪+234 803 376 8342‬: Ameeeeeeeeeen
3/21/17, 9:37 PM - ‪+234 706 109 7361‬: Amen ustazu
3/21/17, 9:43 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
3/21/17, 9:44 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
3/21/17, 10:23 PM - ‪+966 57 104 3678‬: 🔬🔬🔬
بصمة ماء الرجل في جسد المرأة
👍👍👍👍👍👍👍
من معجزات القرآن الكريم

عالم أجنة يهودي (حاخام) يصرح قائلا:
(المرأة المسلمة أنظف امرأة على وجه الأرض).
العالم روبرت غيلهم زعيم اليهود في معهد ألبرت أينشتاين، والمختص في علم الأجنة أعلن إسلامه بمجرد معرفته للحقيقة العلمية والإعجاز في القرآن في سبب تحديد عدة الطلاق للمرأة مدة ثلاثة شهور.
قال تعالى: {وَالْمُطَلَّقَاتُ يَتَرَبَّصْنَ بِأَنْفُسِهِنَّ ثَلَاثَةَ قُرُوءٍ } [البقرة: 228]
حيث فاجأ العلم الحديث الجميع بمفاجأة علمية تسمى: ( بصمة ماء الرجل) حيث أن السائل الذكري للرجل به 62 بروتينا، يختلف من رجل لآخر كاختلاف بصمة الإصبع وهي شفرة خاصة لكل رجل,
وجسد المرأة يحمل (كمبيوتر) يختزن شفرة من يعاشرها من الرجال, فإذا تزوجت برجل آخر بعد الطلاق مباشرة أو دخلت أكثر من شفرة كأنما دخل فيروس لهذا الكمبيوتر فيصيبه بالخلل والأمراض الخبيثة.
وثبت علميا أن أول حيض بعد الطلاق يزيل 32% إلى 35%, والحيضة الثانية تزيل 67% إلى 72% من بصمة الرجل, والحيضة الثالثة تزيل 99. 9% , من بصمة الرجل ويكون الرحم قد تطهر من البصمة السابقة واستعد لاستقبال شفرة بصمة جديدة (بصمة الزوج الجديد) بدون إصابته بأذى.
لذلك فإن النساء الممارسات للدعارة والزانيات يصبن بالأمراض الفتاكة نتيجة لاختلاط السوائل المنوية في الرحم، وتعدد البصمات في أجسادهن.
أما عدة الأرملة المتوفى عنها زوجها فإنها تحتاج لوقت أطول لإزالة الشفرة حيث أن الحزن على الزوج الميت يثبت البصمة لديها بشكل أقوى فتحتاج للمقدار الذي قال عنه الله عز وجل (أربعة أشهر وعشراً ) لتزول بصمة ماء الرجل نهائياً.
قال تعالى: {وَالَّذِينَ يُتَوَفَّوْنَ مِنْكُمْ وَيَذَرُونَ أَزْوَاجًا يَتَرَبَّصْنَ بِأَنْفُسِهِنَّ أَرْبَعَةَ أَشْهُرٍ وَعَشْرًا} [البقرة: 234].
وتلك الحقيقة دفعت عالم الأجنة للقيام بتحقيق في أحد الأحياء التي يسكنها أفارقة مسلمين بأمريكا وتبين أن كل النساء يحملن بصمات أزواجهن فقط, فيما بينت التحريات العلمية في حي آخر لأمريكيات متحررات أنهن يمتلكن بصمات متعددة من إثنين إلى ثلاث.
وكانت الحقيقة مذهلة للعالم حينما قام بإجراء التحاليل على زوجته ليتبين له أنها تمتلك ثلاث بصمات مما يعني أنها كانت تخونه.
وذهب به الحد إلى اكتشاف أن واحداً من أصل ثلاثة أبناء فقط هو ابنه.
وعلى أثر ذلك اقتنع أن الإسلام هو الدين الوحيد الذي يضمن حصانة المرأة وتماسك المجتمع وأن المرأة المسلمة أنظف امرأة على وجه الأرض.

موضوع جميل يستحق النشر
سبحان الخالق ..
3/21/17, 10:24 PM - Fakawa: Allah yabiya
3/21/17, 10:25 PM - ‪+234 803 634 0678‬: Allah ya saka da alkhairi
3/21/17, 10:27 PM - Fakawa: Ameeen ml ibrahim
3/21/17, 11:16 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Don't I want your money?
3/21/17, 11:16 PM - NA'IBIN SUNNAH: Haba ya isa haka kuma
3/21/17, 11:16 PM - NA'IBIN SUNNAH: Mana
3/21/17, 11:21 PM - ‪+234 706 761 9629‬: Saboda me
3/21/17, 11:21 PM - ‪+234 706 761 9629‬: Kaima zaka iya yin haka
3/21/17, 11:22 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Atoh
3/21/17, 11:23 PM - NA'IBIN SUNNAH: Mhhh
3/22/17, 6:14 AM - ‪+234 806 008 8920‬: MORNING ADHKAR.
🌄📿🌅🕌🌄📖🌅🕋🌄

🌹أَعُوذُ بِاللَّهِ مِنَ الشَّيْطَانِ الرَّجِيمِ.
اللَّهُ لاَ إِلَهَ إِلاَّ هُوَ الْحَيُّ الْقَيُّومُ لاَ تَأْخُذُهُ سِنَةٌ وَلاَ نَوْمٌ لَّهُ مَا فِي السَّمَاوَاتِ وَمَا فِي الأَرْضِ مَن ذَا الَّذِي يَشْفَعُ عِنْدَهُ إِلاَّ بِإِذْنِهِ يَعْلَمُ مَا بَيْنَ أَيْدِيهِمْ وَمَا خَلْفَهُمْ وَلاَ يُحِيطُونَ بِشَىْءٍ مِّنْ عِلْمِهِ إِلاَّ بِمَا شَاءَ وَسِعَ كُرْسِيُّهُ السَّمَاوَاتِ وَالأَرْضَ وَلاَ يَؤُودُهُ حِفْظُهُمَا وَهُوَ الْعَلِيُّ الْعَظِيمُ

🎍TRANSLITERATION.

🎯'A 'oothu billaahi minash-Shaytaanir-rajeem.
Allaahu laa 'ilaaha 'illaa Huwal-Hayyul-Qayyoom, laa ta'khuthuhu sinatun wa laa nawm, lahu maa fis-samaawaati wa maa fil-'ardh, man thai-lathee yashfa'u 'indahu 'illaa bi'ithnih, ya'lamu maa bayna 'aydeehim wa maa khalfahum, wa laa yuheetoona bishay'im-min 'ilmihi 'illaa bimaa shaa'a, wasi'a kursiyyuhus samaawaati wal'ardh, wa laa ya'ooduhu hifdhuhumaa, wa Huwal- 'Aliyyul- 'Adheem.


🎆Recite suratul ikhlas thrice, suratul falaq thrice and suratul nas thrice each.


🌄أَصْبَحْنَا وَأَصْبَحَ الْمُلْكُ لِلَّهِ وَالْحَمْدُ لِلَّهِ، لَا إِلَهَ إِلَّّا اللَّهُ وَحْدَهُ لَا شَرِيكَ لَهُ، لَهُ الْمُلْكُ وَلَهُ الْحَمْدُ وَهُوَ عَلَى كُلِّ شَيْءٍ قَدِيرٌ، رَبِّ أَسْأَلُكَ خَيْرَ مَا فِيْ هَذَا الْيَوْمِ وَخَيْرَ مَا بَعْدَهُ، وَأَعُوْذُ بِكَ مِنْ شَرِّ مَا فِي هَذَا الْيَوْمِ وَشَرِّ مَا بَعْدَهُ، رَبِّ أَعُوْذُ بِكَ مِنَ الْكَسَلِ، وَسُوءِ الْكِبَرِ، رَبِّ أَعُوْذُ بِكَ مِنْ عَذَابٍ فِيْ النَّارِ وَعَذَابٍ فِيْ الْقَبْرِ

🎍TRANSLITERATION

🌊'Asbahnaa wa 'asbahal-mulku lillaahi walhamdu lillaahi, laa 'ilaaha 'illallaahu wahdahu laa shareeka lahu, lahul-mulku wa lahul-hamdu wa Huwa 'alaa kulli shay'in Qadeer. Rabbi 'as'aluka khayra maa fee haathal-yawmi wa khayra maa ba'dahu wa 'a'oothu bika min sharri maa fee haathal-yawmi wa sharri maa ba'dahu, Rabbi 'a'oothu bika minal-kasali, wa soo'il-kibari, Rabbi 'a'oothu bika min 'athaabin fin-naari wa 'athaabin fil-qabri.


🌈اللَّهُمَّ بِكَ أَصْبَحْنَا، وَبِكَ أَمْسَيْنَا وَبِكَ نَحْيَا، وَبِكَ نَمُوتُ، وَإِلَيْكَ النُّشُورُ

🎍TRANSLITERATION

Allaahumma bika 'asbahnaa, wa bika 'amsaynaa, wa bika nahyaa, wa bika namootu wa 'ilaykan-nushoor.


🏝اللَّهُمَّ أَنْتَ رَبِّي لَّا إِلَهَ إِلَّا أَنْتَ، خَلَقْتَنِي وَأَنَا عَبْدُكَ، وَأَنَا عَلَى عَهْدِكَ وَوَعْدِكَ مَا اسْتَطَعْتُ، أَعُوذُ بِكَ مِنْ شَرِّ مَا صَنَعْتُ، أَبُوءُ لَكَ بِنِعْمَتِكَ عَلَيَّ، وَأَبُوءُ بِذَنْبِي فَاغْفِر لِي فَإِنَّهُ لَا يَغْفِرُ الذُّنُوبَ إِلَّا أَنْتَ

🎍Transliteration

💛Allaahumma 'Anta Rabbee laa 'ilaaha 'illaa 'Anta, khalaqtanee wa 'anaa 'abduka, wa 'anaa 'alaa 'ahdika wa wa'dika mas-tata'tu, 'a'oothu bika min sharri maa sana'tu, 'aboo'u laka bini'matika 'alayya, wa 'aboo'u bithanbee faghfir lee fa'innahu laa yaghfiruth-thunooba 'illaa 'Anta.


🔮اللَّهُمَّ إِنِّي أَصْبَحْتُ أُشْهِدُكَ وَأُشْهِدُ حَمَلَةَ عَرْشِكَ، وَمَلَائِكَتَكَ وَجَمِيعَ خَلْقِكَ، أَنَّكَ أَنْتَ اللَّهُ لَا إِلَهَ إِلَّا أَنْتَ وَحْدَكَ لَا شَرِيكَ لَكَ، وَأَنَّ مُحَمَّداً عَبْدُكَ وَرَسُولُك (×4)

🎍Transliteration

🍃Allaahumma 'innee 'asbahtu 'ush-hiduka wa 'ush-hidu hamalata 'arshika, wa malaa'ikataka wajamee'a khalqika, 'annaka 'Antallaahu laa 'ilaaha 'illaa 'Anta wahdaka laa shareeka laka, wa 'anna Muhammadan 'abduka wa Rasooluka.
( Four times )


🌳اللَّهُمَّ مَا أَصْبَحَ بِي مِنْ نِعْمَةٍ أَوْ بِأَحَدٍ مِنْ خَلْقِكَ فَمِنْكَ وَحْدَكَ لَا شَرِيكَ لَكَ، فَلَكَ الْحَمْدُ وَلَكَ الشُّكْرُ

🎍Transliteration

🔹Allaahumma maa 'asbaha bee min ni'matin 'aw bi'ahadin min khalqika faminka wahdaka laa shareeka laka, falakal-hamdu wa lakash-shukru.


💝اللَّهُمَّ عَافِـني فِي بَدَنِي، اللَّهُمَّ عَافِـنِي فِي سَمْعِي، اللَّهُمَّ عَافِنِي فِي بَصَرِي، لَا إِلَهَ إلاَّ أَنْتَ. اللَّهُمَّ إِنِّي أَعُوذُبِكَ مِنَ الْكُفْر، وَالفَقْرِ، وَأَعُوذُبِكَ مِنْ عَذَابِ الْقَبْرِ ، لَا إلَهَ إلاَّ أَنْت َ(×3 )

🎍Transliteration

🔸Allaahumma 'aafinee fee badanee, Allaahumma 'aafinee fee sam'ee, Allaahumma 'aafinee fee basaree, laa 'ilaaha 'illaa 'Anta (three times).
Allaahumma 'innee 'a'oothu bika minal-kufri, walfaqri, wa 'a'oothu bika min 'athaabil-qabri, laa 'ilaaha 'illaa 'Anta.
(Three times)


💎حَسْبِيَ اللَّهُ لَآ إِلَهَ إِلَّا هُوَ عَلَيْهِ تَوَكَّلْتُ وَهُوَ رَبُّ الْعَرْشِ الْعَظِيمِ (×7)

🎍Transliteration

Hasbiyallaahu laa 'ilaaha 'illaa
Huwa 'alayhi tawakkaltu wa Huwa Rabbul-'Arshil-'Adheem .
(Seven times)


🍒اللَّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ الْعَفْوَ وَالْعَافِيَةَ فِي الدُّنْيَا وَالْآخِرَةِ، اللَّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ الْعَفْوَ وَالْعَافِيَةَ فِي دِينِي، وَدُنْيَايَ، وَأَهْلِي، وَمَالِي، اللَّهُمَّ اسْتُرْ عَوْرَاتِي، وَآمِنْ رَوْعَاتِي، اللَّهُمَّ احْفَظْنِي مِنْ بَيْنِ يَدَيَّ، وَمِنْ خَلْفِي، وَعَنْ يَمِينِي، وَعَنْ شِمَالِي، وَمِنْ فَوْقِي، وَأَعُوذُ بِعَظَمَتِكَ أَنْ أُغْتَالَ مِنْ تَحْتِيَ

🎍Transliteration

Allaahumma 'innee 'as'alukal-'afwa wal'aafiyata fid-dunyaa wal'aakhirati, Allaahumma 'innee 'as'alukal-'afwa wal'aafiyata fee deenee wa dunyaaya wa 'ahlee, wa maalee , Allaahum-mastur 'awraatee, wa 'aamin raw'aatee, Allaahum-mahfadhnee min bayni yadayya, wa min khalfee, wa 'an yameenee, wa 'an shimaalee, wa min fawqee, wa 'a'oothu bi'adhamatika 'an 'ughtaala min tahtee.

🏺اللَّهُمَّ عَالِمَ الْغَيْبِ وَالشَّهَادَةِ فَاطِرَ السَّماوَاتِ وَالْأَرْضِ، رَبَّ كُلِّ شَيْءٍ وَمَلِيكَهُ، أَشْهَدُ أَنْ لَا إِلَهَ إِلَّا أَنْتَ، أَعُوذُ بِكَ مِنْ شَرِّ نَفْسِي، وَمِنْ شَرِّ الشَّيْطَانِ وَشِرْكِهِ، وَأَنْ أَقْتَرِفَ عَلَى نَفْسِي سُوءاً أَوْ أَجُرَّهُ إِلَى مُسْلِمٍ

🎍Transliteration

🍂Allaahumma 'Aalimal-ghaybi wash-shahaadati faatiras-samaawaati wal'ardhi, Rabba kulli shay'in wa maleekahu, 'ash-hadu 'an laa 'ilaaha 'illaa 'Anta, 'a'oothu bika min sharri nafsee, wa min sharrish-shaytaani wa shirkihi, wa 'an 'aqtarifa 'alaa nafsee soo'an, 'aw 'ajurrahu 'ilaa Muslimin.


🌈بِسْمِ اللَّهِ الَّذِي لَا يَضُرُّ مَعَ اسْمِهِ شَيْءٌ فِي الَْأرْضِ وَلَا فِي السَّمَاءِ وَهُوَ السَّمِيعُ الْعَلِيمُ (×3)

🎍Transliteration

🕸Bismillaahil-lathee laa yadhurru ma'as-mihi shay'un fil-'ardhi wa laa fis-samaa'i wa Huwas-Samee 'ul- 'Aleem.
(Three times)


💞رَضِيتُ باللَّهِ رَبًّا، وَبِالْإِسْلَامِ دِيناً، وَبِمُحَمَّدٍ صَلَى اللَّهُ عَلِيهِ وَسَلَّمَ نَبِيَّاً (×3)

🎍Transliteration

🌹Radheetu billaahi Rabban, wa bil-'Islaami deenan, wa bi-Muhammadin (sallallaahu 'alayhi wa sallama) Nabiyyan.
(Three times)


🏆يَاحَيُّ، يَا قَيُّومُ، بِرَحْمَتِكَ أَسْتَغِيثُ، أَصْلِحْ لِي شَأْنِي كُلَّهُ، وَلَا تَكِلْنِي إِلَى نَفْسِي طَرْفَةَ عَيْنٍ

🎍Transliteration

🕌Yaa Hayyu yaa Qayyoomu birahmatika 'astagheethu 'aslih lee sha'nee kullahu wa laa takilnee 'ilaa nafsee tarfata 'aynin.


☕أَصْبَحْنَا وَأَصْبَحَ الْمُلْكُ لِلَّهِ رَبِّ الْعَالَمِينَ، اللَّهُمَّ إِنِّـي أَسْأَلُكَ خَـيْرَ هَذَا الْـيَوْمِ ، فَتْحَهُ، وَنَصْرَهُ، وَنُورَهُ وَبَرَكَتَهُ، وَهُدَاهُ، وَأَعُوذُ بِكَ مِنْ شَرِّ مَا فِيهِ وَشَرِّ مَا بَعْدَهُ

🎍Transliteration

🌄Asbahnaa wa 'asbahal-mulku lillaahi Rabbil-'aalameen, Allaahumma 'innee 'as'aluka khayra haathal-yawmi , Fathahu wa nasrahu wa noorahu, wa barakatahu, wa hudaahu, wa'a'oothu bika min sharri maafeehi wa sharri maa ba'dahu.


🌅أَصْبَحْنَا عَلَى فِطْرَةِ الْإِسْلَامِ، وَعَلَى كَلِمَةِ الإِخْلَاصِ، وَعَلَى دِينِ نَبِـيِّنَا مُحَمَّدٍ، وَعَاـَى مِلَّـةِ أَبِينَا إِبْـرَاهِيـمَ، حَنِيفاً مُسْلِماً وَمَا كَانَ مِنَ الْمُشْرِكِينَ

🎍Transliteration

🌅'Asbahnaa 'alaa fitratil-'Islaami wa 'alaa kalimatil-'ikhlaasi, wa 'alaa deeni Nabiyyinaa Muhammadin, wa 'alaa millati 'abeenaa 'Ibraaheema, haneefan Musliman wa maa kaana minal-mushrikeen.


⚱سُبْحَانَ اللَّهِ وَبِحَمْدِهِ (×100 )

🎍Transliteration

📿Subhaanallaahi wa bihamdihi.
(hundred times)


🕳لَا إِلَهَ إِلَّا اللَّهُ وَحْدَهُ لَا شَرِيكَ لَهُ، لَهُ الْمُلْكُ وَلَهُ الْحَمْدُ، وَهُوَ عَلَى كُلِّ شَيْءٍ قَدِيرٌ ( 10 , or 100 times )

🎍Transliteration

📿Laa 'ilaaha 'illallaahu wahdahu laa shareeka lahu, lahul-mulku wa lahul-hamdu, wa Huwa 'alaa kulli shay'in Qadeer.
(10 times or 100 times )


🎗سُبْحَانَ اللَّهِ وَبِحَمْدِهِ عَدَدَ خَلْقِهِ، وَرِضَا نَفْسِهِ، وَزِنَةَ عَرْشِهِ وَمِدَادَ كَلِمَاتِهِ ( ×3 )

🎍Transliteration

🛢Subhaanallaahi wa bihamdihi: 'Adada khalqihi, wa ridhaa nafsihi, wa zinata 'arshihi wa midaada kalimaatihi.
(Three times )


🎀اللَّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ عِلْماً نَافِعاً، وَ رِزْقاً طَيِّباً، وَ عَمَلاً مُتَقَبَّلاً

🎍Transliteration

🔹Allaahumma 'innee 'as'aluka 'ilman naafi'an, wa rizqan tayyiban, wa 'amalan mutaqabbalan.


أَسْتَغْفِرُ اللَّهَ وَأَتُوبُ إِلَيْهِ ( ×100 )

🎍Transliteration

👏�'Astaghfirullaaha wa 'atoobu 'ilayhi.
(100 times during the day.)


اللَّهُمَّ صَلِّ وَسَلَّمْ عَلَى نَبِيِّنَا مُحَمَّدٍ ( ×10 )

🎍Transliteration

🖼Allahumma salli wa sallim 'alaa nabiyyinaa Muhammadin
(Ten times )

🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚
3/22/17, 6:17 AM - ‪+234 803 781 5109‬: ALLAH ya saka da alkhari
3/22/17, 6:28 AM - ‪+966 57 104 3678‬: جَمِيلْ هُوَ القَلب
الذِي يَعِيشُ عَلى أمَل
أنْ كُلّ شَيء سَيكُونُ بَخِير
حُسن ظن العبد بالله هو سر القناعة والسعادة
كل الأمور المقسومة لنا خير ..
حتى وإن كانت وجعًا..
لذلك إطمئن فأنت في عين الله الحفيظ ...

"كل يوم جديد وأملنا بالله يزيد"

صباح الخير والسعادة .... 💐
3/22/17, 6:54 AM - ‪+234 706 109 7361‬: Irin wadanna magaganu akan KUDI basu dacheba haba ahakuraha mana
3/22/17, 6:57 AM - ‪+234 706 109 7361‬: 📖RAYUWA KENAN📖

✨Ka godema Allah✨

-Kana gani 👀
-Wani bai gani👀

-Kana ji 👂🏻
-Wani bai ji 👂🏻

-Kana tifiya🚶🏻
-Wani baidama kafan tafiya🚶🏻

-Kanada lapiya 👳🏼
-Wani na gadan asibiti ko abinci bai iya ci 😰

-Katashi da iyayenka 👪
-Wani a maraya ya tashi baitaba ganin iyayensa ba🙇🏻

-Kana Raye 🌝
-Wani yau yamutu 🌑

-ALHAMDULILLAH♍

-IDAN HARKA GODEMA ALLAH KAYI KOKARI KATURA WANNAN SAKON📨 ZUWAGA WASU GROUPS👥 KO ABOKANANKA👫.
3/22/17, 7:11 AM - ‪+234 706 109 7361‬: JAN HANKALI

IDAN KANA AIKATA ABUBUWA UKU IMANINKA ZAI KARU:

1- Tilawal Al-Qur'ani.
2- Kiyamul-laili.
3- Azkhar.

ZAKA FUSKANCI MATSALA A KABARINKA IDAN KA MUTU DA ABU UKU:

1- Hakkin Wani
2- Dabi'ar Annamimanci
3- Hassada

ABUBUWA UKU SUNA KAUDA FUSHIN ALLAH AKAN BAWANSA:

1- Istigfari.
2- Tausayawa waninka
3- Sadaka

IDAN ALLAH YA BAKA ABU UKU TO KA GODEWA ALLAH:

1- Lafiya
2- Wadata
3- Basira

KADA KA YARDA KA AURI MACE MAI DABI'O'I GUDA UKU:

1- Mai yawan fushi.
2- Maras sirri
3- Marar tsafta (Kazamiya)

KA YI KOKARI KA GINA RAYUWARKA AKAN ABU UKU:

1- Son Allah da Manzonsa.
2- Gaskiya da Rikon Amana.
3- Hakuri da Jarrabawa a Rayuwa

ABUBUWA UKU KA ROKI ALLAH (S.W.T) YA TSARE KA DA AIKATA SU:

1- Yanke Zumunta.
2- Zagin Sahabbai.
3- Mutuwa da hakkin wani

MUTANE UKU KADA KA SAURARI MAGANARSU:

1- Makaryaci
2- Magulmaci
3- Malami mai kwadayi da son zuciya

MUTUM UKU KADA KA YARDA SU DINGA KUSANTARKA:
1- Munafiki
2- Mazinaci
3- Maras kunya

ABUBUWA UKU BA A SON JINKIRTA SU IDAN LOKACIN SU YA ZO:

1- Sallah
2- Aure
3- Jana'iza

ABUBUWA UKU RIKO DA SU YANA SAMAR DA RABO A LAHIRA:

1- Kokarin ibada
2- Kula da Nafila
3- Amfani da Halal a Rayuwa

ABUBUWA UKU SUNA HANA MUTUM TANADIN LAHIRA:

1- Dogon Buri.
2- Rashin karanta Alkur'ani
3- Nisantar sauraron Wa'azi.

MUTANE UKU SUNA SAMUN TAIMAKON ALLAH:

1- Mutumin da yake Neman aure Don ya kare mutuncin kansa
2- Mutumin da ya tafi jihadi, Domin daukaka kalmar Allah.
3- Bawa wanda aka dora masa fansar kansa.

ABUBUWA UKU NASA ZUCIYA TA GURBACE:
1- Rashin yarda da kaddara.
2- Aibata bayin Allah na kwarai
3- Wulakanta Iyaye

Ya Allah ka tsare mu daga sharrin Shaidan, ka shiryar da mu kan hanya madaidaiciya, amin.
MATA 10 WAINDA ALLAH YA
TSINE MUSU: -
ﺍﻟﻮﺍﺷﻤﺎﺕ
ﻭﺍﻟﻤﺴﺘﻮﺷﻤﺎﺕ
1. Mata masu
tsaga
fuskokinsu. -
ﺍﻟﻨﺎﻣﺼﺎﺕ
ﻭﺍﻟﻤﺘﻨﺼﻤﺎﺕ
2. Mata masu
aske gashin
gira. -
ﺍﻟﻤﺘﻔﻠﺠﺎﺕ
3. Mata masu
kankare hakori
(wushirya). -
ﺍﻟﻮﺍﺻﻠﺔ
ﻭﺍﻟﻤﺴﺘﻮﺻﻠﺔ
4. Mai 'karin
gashi da wadda
ake karamata
gashin. -
ﺍﻟﺘﻲ ﺳﺨﻂ ﻋﻠﻴﻬﺎ
ﺯﻭﺟﻬﺎ
5.Matar da
mijinta yayi
fushi da ita. -
ﺍﻟﻤﺘﺸﺒﻬﺎﺕ ﺑﺎﻟﺮﺟﺎﻝ
6. Mata masu
shigar maza. -
ﺯﻭﺍﺭﺍﺕ ﺍﻟﻘﺒﻮﺭ
7. Mata masu
yawan
ziyartar
kabur-bura
(makabarta).
- ﺍﻟﻨﺎﺋﺤﺎﺕ
8. Mata masu
kururuwa akan
mamaci. -
ﺍﻟﻤﺤﻠﻞ ﻟﻪ
9. Mata masu
auren kashe
wuta. -
ﻛﺎﺳﻴﺎﺕ ﻋﺎﺭﻳﺎﺕ
ﻣﺘﺒﺮﺟﺎﺕ
10. Mata masu
bayyana
tsiraicinsu.
Kada ku manta TSINUWA itace
nisanta daga
rahamar Allah!
ﻗﺎﻝ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ : " ﻳﺎ
ﻣﻌﺸﺮ ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ
ﺗﺼﺪﻗﻦﻭﺃﻛﺜﺮﻥ ﻣﻦ
ﺍﻹﺳﺘﻐﻔﺎﺭﻓﺈﻧﻲ
ﺭﺃﻳﺘﻜﻦ ﺃﻛﺜﺮ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﻨﺎﺭ " ﺭﻭﺍﻩ ﻣﺴﻠﻢ
Manzon Allah (SAW)
ya ce: 'Yaku
taron mata! ku
yi sadaqa,
kuma ku yawaita neman
gafara.
(Istigfari)
domin lallai
ninagan ku
mafiya yawanku
'yanwuta
ne."Allah yakaremu. Send it to ur family n frndx

Assalamu alaikum. Manzon Allah (S.A.W) yace:kuyi kokarin danne abubuwa uku:

(1) fushi (2) Sha'awa (3) Maganganunku.

Ku himmatu danyin abubuwa 2:
(1) Ayyukan Alkhairi (2) Abokai nagari.

Kuci moriyar abubuwa 2:
(1) Lokaci (2) Karfi.

Ku nemi abubuwa 3:
(1) Gafaran Allah (2) ilmi (3) Hikima.

YA ALLAH KABAMU IKON KIYAYEWA.

Ba'a gajiya da aikin alkhairi. Daure turawa 'yan uwa musulmi domin samun lada.
*MAGANGANUN ANNABI S.A.W
GAMEDA LAFIYAR JIKI**

1: Ku shaayar da Matayenku masu
ciki Nono, domin yana qara qarfin
Hankalin Jariri.

2: Duk wanda ya saba yawan ci
da sha, zuciyarsa zata Qeqashe.

3: Abubuwa 3 jiki na jin dadinsu:
i: sanya turare.
ii: Tufafi mai
laushi.
iii: shan zuma.

4: Ina shawartanku da Zuma, na
rantse da wanda raina yake
hannunsa, babu wani gida da
akwai zuma cikinsa face mala'iku
sunaiwa mutan gidan Istifaari,
Idan Mutum yasha Zuma,
Magunguna Dubu sun shiga
cikinsa, kuma Cuta Dubu ta fita
daga jikinsa, in yamutu alhali
zuma na cikinsa, wuta bazata
shafeshi ba!

5: Duk maison Qarfin Hadda, to
ina shawartansa da shan zuma.

6: Idan mace ta Haihu, yazama
farkon abinda zata ci shine
Danyen dabino mai zaqi da kuma
busashe, domin da ace akwai
wani abu dayafi wannan kyau ga
mai jego, da Allah madaukaki ya
shaayar da Maryaama a.s shi
sanda ta haifi Isa a.s.

7: Naman saniya cuta ne, Nononta
Maganine, Naman tumakai
Maganine, nononsu cutane!!!
**wannan modern science ya
tabbatar dashi, domin Red meat
cutane ga Lafiyar mutum,
musamman wanda yakai 50+yrs,
sadaqa Rasulul Amiyn**

8: Kuci Kankana, domin ita yayan
itace Aljannah ne, acikinta akwai
Albarka dubu, da Rahama dubu,
kuma cinta waraka ne daga
dukkan cuta.

9: Kuci Kankana, domin ita abinci
ce kuma abin sha, tana wanke
ciki kuma tana qara ruwan
Maniyi, tana inganta Jima'i, kuma
tana gyara Fata.

10: Annabi Nuh ya kaiwa Allah
koken damuwa, sai Allah ya masa
wahayi akan yaci Inabi (grape)
domin yana tafiyarda
Damuwa!!!!!!

Allah ka Qaremu da Lafiya, Lallai
Manzon Allah s.a.w shine Babban
Qwararren likita, wanda ya qware
batare da Course ko training ba!
Allah kai salati ga Manzonka(saaw).
KAYI KOKARI KA GINA RAYUWARKA AKAN ABU UKU:1- Son Allah da Manzonsa.2- Gaskiya da Rikon Amana.3- Hakuri da Jarrabawa a Rayuwa.... Barka da safiya
ABUBUWA BAKWAI (7) DAKE SA MALA'IKU
SUYIMA ADDU'A.
1± Lokacin da kake jiran sallah a masallaci.
2± Lokacin da kake sallah a sahun farko.
3±Fadin ameen bayan karatun fatiha.
4± Sallar subhi acikin jam'I.
5± Yin addu'a ga dan uwanka musulmi
abayansa.
6± Ciyarwa fisabilillah.
7± Koyar da mutane
Alkhairi.
Tura wannan sakon domin kaima ka fa'idantu.. daga (ABU-Ammar)
3/22/17, 8:08 AM - ‪+234 805 386 6170‬: It was physically 'impossible' for Maryam (as) to be pregnant. It was 'impossible' for the sea to split in half for Prophet Musa and his people to escape the army behind them. It was 'impossible' for Prophet Ibrahim to emerge unscathed from the fire that his people threw him into. It was 'impossible' for the Prophet Muhammad to travel to Al-Aqsa and ascend to the heavens all in one single night.

May peace be upon them all.

Sometimes we read about these miracles but we fail to connect them to our own existence. "These miracles only happened in the past," we say. "It's not realistic for us to hope for miracles in our own lives," we say.

But if you've ever experienced happiness after losing someone you loved deeply, you'll understand how miraculous that feels. It's as though Allah (swt) split your grieving heart in two like the Red Sea, and allowed hope to emerge from between the two towering walls of water.

He prevented the fire of your pain from consuming you. He filled your mind with ideas and your heart with love and appreciation, even when you thought you had nothing left to give.

He filled your bellies with life when you thought you would never carry a child.

He takes you to places in your dreams and in your realities that you never imagined possible.

And yet we believe that miracles are all in the past?

We aren't meant to read about the miracles of Allah and then just move on as though they're stories of the past. We are meant to understand that the miracles of Allah are happening all the time, all around us and within us as well.

When you cry out in the middle of the chaos of life – My Lord, show me a sign! – look within yourself. Remember every difficulty He saved you from. Remember when He healed you. Remember when He gave you a light to carry in the middle of the darkness.

Remember how you've survived so much – only because of Him. You are a miracle.

"We will show them Our signs in the horizons and within themselves until it becomes clear to them that it is the truth. But is it not sufficient concerning your Lord that He is, over all things, a Witness?" (41:53).

~~ Asmaa Hussein
3/22/17, 8:14 AM - ‪+234 806 084 4942‬: ADAURE AKARANTA ZA'A AMFANA...

Sheikh Umar Sani Fagge Yana Cewa:
.
An ruwaito daga ANNABI (S.A.W) cewa lokacin
da Allah (S.W.T) ya halicci Mala'ika jibreel (A.S)
bisa sura mafi kyawu yayi mashi fukafiki dari
shida (600) tsowon kowanne fiffike yakai daga
mahudar Rana zuwa mafadarta
.
Mala'ika Jibreel ya kalli kanshi yace ya
ubangijina shin acikin Mala'ikun ka akwai wanda
ya kai ni kyau Kuwa?
.
Sai Allah (S.W.T) yace babu.
.
Sai Mala'ika Jibreel ya tashi yayi Nafila Raka'a
biyu Don godiya ga Allah
.
A cikin kowacce Raka'a yayi tsayuwar shekara
Dubu Ashirin (20,000) yayin da ya gama sallar
.
Sai Allah yace dashi ya jibreel ka bauta min
hakikanin bautawa domin babu wanda yayi min
irin wannan bautar da kayi sai dai akarshen
zamani wani Annabi mai girma kuma a binso a
gurina zai zo sunan shi "MUHAMMADU" Al'umar
shi tana da Rauni kuma mai zunubi ce zasu
sallaci Raka'a biyu (2) tare da Rafkannuwa da
tauyaya kuma cikin karamin lokaci kuma da
tunani-tunani mai yawa a cikin Sallar tasu da
kuma zunubi mai girma a tattare da su
.
Allah yace narantse maka da girmana da Buwaya
ta nafi son Sallar su akan wannan sallar taka
domin sallarsu nine nace suyi kai kuma bani
nace ka yiba
.
Sai Mala'ika Jibreel yace ya Ubangiji me
katanadar masu sakamakon wannan ibada tasu?
.
Sai Allah (S.W.T) yace na basu jannatul
"Ma'awa"
.
Sai mala'ika Jibreel yace yana so ayi mashi izini
yaga wannan "Jannatul Ma'awa"
.
Sai Allah yayi mashi izini da ya shiga Ya ware
fukafikinshi duka sannan yatashi duk lokacin da
ya bude fukafikinshi yana yin tafiyar shekara
dubu uku hakama idan ya rufe a haka
.
Sai da yayi tafiyar shekara dari uku sai ya gaji ya
sauka a inuwar wata bishiya Dan ya huta yayi
sujjada ga Allah madaukaki ya fada acikin
sujjadar cewa ya ubangiji nakai Rabin ta kuwa?
ko daya daga uku ko kuma daya daga hudun ta?
.
Sai Allah madaukaki yace ya Jibreel ko da zaka
yi tafiyar shekara dubu dari uku(300,000) kuma
koda zan kara maka daidai da karfin da kake
dashi in kara maka fukafiki daidai da fukafikinka
kayi tashi irin wanda kayi ba zaka kai daya daga
goman abinda na tanadarwa Al'ummar "ANNABI
MUHAMMADU" ba na sakamakon Raka'a biyu (2)
tak da zasu yi
.
Allah Mungode Maka da ka Sanyamu Acikin
Al'ummar Masoyinmu ANNABI S.A.W
.
ALLAH KA AMSHI IBADAR MU KA KARA MANA
KARFIN GWIWA WAJEN BAUTAN KA A KODA
YAUSHE ALBARKAN MASOYIN MU ANNABI
S.A.W

DAURE TURA MA YAN'UWA SUMA SU AMFANA
3/22/17, 10:13 AM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
3/22/17, 10:30 AM - ‪+234 812 724 6940‬: Jazakallahu khairan
3/22/17, 11:09 AM - ‪+234 803 376 8342‬: Allah yasaka
3/22/17, 11:09 AM - ‪+234 803 376 8342‬: Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum
3/22/17, 12:24 PM - ‪+91 7397 683 053‬: *Don't miss any ⚽ game during the International Break*


Add number to your group: +917339481889


Just type the team. For example:

+football england

+football world cup qualifiers

+football brazil

Try any team, any league‼

Forward to your friends‼

Type 👍 YB5 to like this

3/22/17, 3:20 PM - ‪+234 803 781 5109‬: Urgent!!!pls pass this to any Nigerian friends on your contact list -Just got dis Please, don't buy or drink any bottled water called "DEW". Customs said it was shipped into Nigeria from Tanzania where it has killed 180 people. It is said to contain a poisonous chemical. Please pass this on and save millions. If u don't believe check google for "DEW bottled water". Save lives as I just saved yours
3/22/17, 3:54 PM - ‪+234 806 250 3478‬: *HOW A WOMAN EXPIRES*

At Age 15: Girl, who do u like to marry?
Ans: Am not ready now till I get 20.

At Age 20: Girl, who do u like to marry?
Ans: Pilot, Senator, Banker, Lawyer, Doctor..
*So many potential husbands coming for her but treats all of them badly.

At Age 23: Girl, who do u like to marry?
Ans: Business Man, Someone Rich that has No wife but has a Car and a Big House.
*While all her friends are getting married.

At Age 25: Lady, why are you not Married Yet?
Ans: Am waiting for a Man that will take care of me.
*She has the collection of all her friends Asoebi , and they are all married.
She ll start advertising herself on Facebook/Instagram with 5 selfies at a time.

At Age 27: Lady, why are you not Married Yet?
Ans: Aure na Allah ne, the right man hasn't come for me.
*her friends have babies, SUNA everywhere,
She's now confused and pressure from home is too much.

At Age 30:Lady, why are you not Married Yet?
Ans: I will marry any man that comes even if he doesn't have anything. Even if he has a wife but will treat me nicely.
*All those Men she treated badly are now Rich, Regrets will start knocking at her door. & even went to visit juju, boka, atimes
*Everything is collapsing, She's a Subject of a Pity.

At age 40: EXPIRED

At this point, she has expired. All her dreams of getting married has failed.
Ladies! pls, good marriage comes ones.

When u have the opportunity, act fast.
Stop this idea of
checking what a man has in his account or how many houses he has & riches before u marry. Assess a man by what he can do & then u can see his future bright.

*Some men maybe poor now but in 5 years time they are millionaires.*

Pls, women make sure u shine ur eyes 😁...
3/22/17, 4:32 PM - Bbl Cottonou: Mijin baya baya baiwa matarsa hakkin ta, ita kuma tana cin amanar mijin! -Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal'jama'ah,

Zaku iya aiko da tamabayoyin ku cikin sauti ko a rubuce ga malam ta lambar waya 09035830253

Hasken Musulunci 2017

#Basheer Sharfadi
#HaskenMusulunci
3/22/17, 5:56 PM - ‪+234 803 376 8342‬: Allah yasaka
3/22/17, 6:34 PM - ‪+234 803 752 8256‬: I want your money don't i
3/22/17, 7:20 PM - ‪+234 803 781 5109‬: OK
3/22/17, 7:33 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Peaceful demonstration 2 suport Hamid Ali and Magu on saturday 25/3/2017 nationwide :::::war agains senate and reps folow up... by nigerian youths...Pls :share it to all group and contact
3/22/17, 7:34 PM - ‪+234 803 222 3008‬: NASIHA
Zauna da jama'a lafiya domin watarana sune zasuyi rakiyarka ixuwa maqabarta.
3/22/17, 7:34 PM - ‪+234 803 222 3008‬: NASIHA
Daure karike sallah akan lokaci domin watarana zata tayaka kwanciyar qabari
3/22/17, 7:35 PM - ‪+234 803 222 3008‬: NASIHA
Rike karatun qur'ani domin watarana zai ceto agareka
3/22/17, 7:54 PM - ‪+234 803 445 7259‬: 😀😀😀👏
3/22/17, 7:56 PM - Fakawa: Godiya mukemalamanmu
3/22/17, 8:12 PM - ‪+234 806 008 8920‬: The qualifications that gave you a job is the same qualifications someone has, but does not have a job.

Be grateful.

The Imam who officiated at your wedding, blessed your marriage and today you have children, is the same Imam who officiated and blessed others' marriages but they are still crying for children and some eventually ended up with a divorce.

Be grateful.

The prayer God answered for you, is the same prayer others have been saying without success.

Be grateful.

The road you use safely on a daily basis is the same road many others died on.

Be grateful.

The Mosque in which God blessed you, is the same Mosque other people worship In but their lives are still in discord & shambles.

Be grateful.

The bed you used in the hospital, got healed and discharged, is on the same bed many other people died.

Be grateful.

The same rain that made your field produce good crops, is the same rain that destroyed someone's field.

Be grateful.

Be grateful because whatever you have is not by your power, your might, or your qualifications, but rather by the Grace of God.

Remember he is the giver of everything you have.

BE GRATEFUL.

God bless you and enjoy a fruitful day.
3/22/17, 8:12 PM - ‪+234 803 781 5109‬: Wan nan gaskiya ne
3/22/17, 10:48 PM - ‪+234 703 937 8424‬: Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! Ƴa Ƴan-uwa Musulmi shin ko kun san cewa " SLM " da muke amfani da ita a matsayin " Salamu'alaiiikum " To ku sani, wasu kiristoci suna fassara wannan da wata manufa wadda bata dace ba, SLM da muke yi a matsayin Sallama to ta na nufin ("Stop Loving Muhammad"). dan Allah muna rubutawa cif ko mu ce " Salamu'alaiiikum" ka tura shi zuwa wasu grp din domin kaucewa makircin yahudawa da yahudancinsu. Dan Allah 🙏🙏🙏
3/22/17, 11:28 PM - ‪+234 803 781 5109‬: Da kyau
3/22/17, 11:34 PM - NA'IBIN SUNNAH changed this group's icon
3/22/17, 11:33 PM - Dalliti: Me
3/22/17, 11:36 PM - NA'IBIN SUNNAH: Proof and provide source
3/22/17, 11:50 PM - ‪+234 813 336 7720‬: <Media omitted>
3/22/17, 11:50 PM - ‪+234 813 336 7720‬: <Media omitted>
3/22/17, 11:51 PM - ‪+234 803 731 6864‬: 10 Tips on how to concentrate during #Salah (Prayers)
1. Before standing up for Prayer, try to deal with all the minor urgent matters which demand your attention. If you are pressed by hunger, eat first; if you are pressed to attend to the call of nature, relieve yourself; if you are the parent of an infant, feed him or her, or keep him or her busy.
2. Perform your wudu' (ablution) well, paying due care and attention.
3. Approach the Prayer with zest and passion as if it is the last prayer in your life before dying. Actually the Prophet (peace and blessings be upon him) taught us that we could do nothing in this world that could ever surpass Prayer in merit and excellence.
4. Visualize that in your Prayer you are going to have a special audience with Allah- Lord of the worlds, and that you are enjoying a direct communion with Him—which, in fact, is true.
5. Think of the Prayer you are performing as if it were the last Prayer of your life. In fact, it could very well be the last one, since no one is given a guarantee that he would live to perform another Prayer.
6. Picture the scene of the Last Day when people will be lined up into two groups, one destined for Heaven, and another for Hell, and ask yourself where you would be placed.
7. Focus your mind on what you are reading in your Prayer and recite simple surah that you understand it's meaning and ponder on the meaning whiles u recite.
8. If, in spite of your best efforts, your mind is still wandering, seek refuge in Allah and bring your mind back to Prayer.
9. Pray to Allah and beg Him to grant you the joy of concentrating in your Prayer and protection against the wanderings of your mind.
10. Place your eyesight to the one spot where you will be making your #sujood while you recite and avoid taking your eyes from that spot.
May Allah protect us from the tricks of shaitan (Satan) during prayers and forgive us our mistakes.
3/23/17, 6:00 AM - ‪+966 57 104 3678‬: ‏مُجرد ثواني تنفعِك:
‏أستغفُرالله العظيِم وأتوب إليّه..
‏سبحان الله وبحمده سبحان الله العظيم
‏اللهم صلِ على نبينا محمد وعلى آله الطيبين
3/23/17, 7:11 AM - ‪+966 57 104 3678‬: *‏الأخ*
السند و العضيد
لا تحلو الحياة إلا به ..
من نعم الدنيا و هدية الله ..
" أول من يفرح لك وأول من يقف معك وأول من يفتقدك " ..
3/23/17, 7:11 AM - ‪+966 57 104 3678‬: *‏الأم*
أعظم صفقة رابحة حصلنا عليها
دون مقابل ..
دعواتها ليس لها تاريخ صلاحية ..
قد ترحل *الأم* وتبقى بركة دعواتها بحياتك كلها ..
3/23/17, 7:11 AM - ‪+966 57 104 3678‬: *‏الأب*
رجل لن يتكرر في الحياة أبدا ً،
و لا يسد غيابه أي أحد ،
*الأب* معطف أمان في ليالي العمر المتقلبة ..
3/23/17, 7:11 AM - ‪+966 57 104 3678‬: *‏الأخت*
أسم آخر للحب وقطعة من الأب والأم ..
*الأخت* حب طاهر وشغب جميل ..
أسألوا من فقدها وأسألوا من لم يُرزق بها ..
3/23/17, 9:40 AM - ‪+234 806 973 6622‬: BBC Hausa ra'ayi riga
Kada kayi mamaki da hukuncin Ubangiji:
Mahaifiyar wani mutum na kwance a asibiti.
Tana cikin matsanancin hali. Bayan kwanaki
kadan likitoci suka fada masa gaskiya. An fidda
rai da ita, zata iya mutuwa ko wani lokaci. Yabar
asibiti cikin matsanancin damuwa. A hanyar sa
ta komawa duba mahaifiyar sa. Sai Ya tsaya a
gidan mai, yana jira yasha man, sai yaga wata
kyanwa da diyarta a karkashin wani kwali. Basu
iya tafiya. Sai yayi tunani!!! Wazai ciyar dasu, sai
Ya shiga cikin kanti, sai sawo kifin gwangwani,
ya bude musu sannan yawuce zuwa asibitin.
Lokacin daya shiga dakin da ake aje marasa
lafiyan da jikinsu yayi tsanani, sai Ya iske
mahaifiyarsa bata nan, kayan hannunsa suka
zube akasa, ya hanzarta wajen malamar asibiti,
Ina take? Sai tace: Taji sauqi, Dan haka Mun
maida ta daya sakin. Ya tafi wajen mahaifiyarsa,
wacce Ya iske cikin qoshin lafia, ya gaida ta
sannan Ya tambayeta Meya faru. Sai tace: a
lokacin data suma, wata kyanwa da 'ya'yanta
sun miqa hannunsu sama suna roqa mata lafiya.
Mutumin Ya tsaya cikin mamaki. Yana mai
godiya ga Wanda majiqan bayinsa. Godiya ta
tabbata ga Allah, kyauta/sadaka tana kare
jarraba, da izinin Allah. (ku nemi waraka ta
hanyar bada sadaka) wannan kifin gwangwani ne
kawai. Manzon Allah tsira da amincin Allah su
tabbata agare shi yace: ( ku kare kawunan ku
daga wuta koda da dabino ne). Allah mai girma!
Ka/ki maida wannan a matsanin kyautatawa ta
farko. Ko da kana/kina da uzuri, turawa mutane
dayawa. Babu wani sarki sai Allah! Ya Allah! Ka
sauqaqawa duk Wanda Ya tura wannan saqo...
Amin!
3/23/17, 11:07 AM - ‪+234 808 066 0679‬: ‏مُجرد ثواني تنفعِك:
‏أستغفُرالله العظيِم وأتوب إليّه..
‏سبحان الله وبحمده سبحان الله العظيم
‏اللهم صلِ على نبينا محمد وعلى آله الطيبين
3/23/17, 11:07 AM - ‪+234 808 066 0679‬: *‏الأخ*
السند و العضيد
لا تحلو الحياة إلا به ..
من نعم الدنيا و هدية الله ..
" أول من يفرح لك وأول من يقف معك وأول من يفتقدك " ..
3/23/17, 11:09 AM - ‪+234 808 066 0679‬: *‏الأم*
أعظم صفقة رابحة حصلنا عليها
دون مقابل ..
دعواتها ليس لها تاريخ صلاحية ..
قد ترحل *الأم* وتبقى بركة دعواتها بحياتك كلها ..
3/23/17, 11:12 AM - ‪+234 808 066 0679‬: *‏الأب*
رجل لن يتكرر في الحياة أبدا ً،
و لا يسد غيابه أي أحد ،
*الأب* معطف أمان في ليالي العمر المتقلبة ..
3/23/17, 11:13 AM - ‪+234 808 066 0679‬: *‏الأخت*
أسم آخر للحب وقطعة من الأب والأم ..
*الأخت* حب طاهر وشغب جميل ..
أسألوا من فقدها وأسألوا من لم يُرزق بها ..
3/23/17, 12:18 PM - ‪+234 808 066 0679‬: <Media omitted>
3/23/17, 12:31 PM - ‪+91 7397 683 053‬: *Get your personal astrological prediction*


Add to your group: +917339482667

Then use astro command with your birthday.


For example: astro 15/12/1994

Forward to your friends❗

Type 👍 BF7 to like this

3/23/17, 12:47 PM - ‪+234 806 432 3593‬: Dariya dole
😂😂😂😂😂😂😂😂😂
Wani mai bread ne irin masu talla akan titinnan saiyaga j5 tashiga gidan mai da daddare sai yabita da gudu kamar yanda suka saba kawai sai ya miqa bread ta window sai yaji ankarbe sai yaqara mikawa sai yaji ankarbe dazai miqawa saiyace abani kudin biyun sai yaji shiru kawai saiya leqa sai yaga ashe akuyoyine bayan motar
😳😳😳😳😳😳😳😳😳😳
😂😂😂😂😂😂😂😂😂
Dariya small small
Katura don nishadin sauran 5rens
08069417124
3/23/17, 9:52 PM - ‪+234 803 833 3510‬ left
3/23/17, 2:10 PM - ‪+234 803 833 3510‬: *Aga* *Aga*😜
Aga Wanda danginsu bame zuwa makka bana????
Agansu..😝😛 nide Allah yasoni malamin makarantar su
mai aikin makwabtar su telan kishiyar kanwar babar mai
gadin makarantar islamiyyar kanwar me aikin kakar
direban ofishin su abokin mai shayin kofar gidanmu
zashi😂😂😂😂😂😂😂
3/23/17, 2:18 PM - ‪+234 806 084 4942‬: *GA ADDU'A KAR'BA'B'BIYA*

Annabi (S.A.W) yaji Wani Mutum Yana Cewa (Allahumma Inni As'Aluka Bi Anni Ashhadu Annaka Antallahu La'Ilahailla Antal Ahadu, Assamadu, Allazi Lam Yalid Walam Yulad Walam Yakun Lahu Kufu'an Ahad) sai Annabi Yace: Hakika Ya Roki Allah Da Sunansa Mai Girma Wanda In An Rokeshi Yake Bayarwa,in An Kirashi Yake Amsawa. Don Allah turawa Dukkan Abokanka Dan Kowa Ya Amfana Kar Kowa Yabar Lada Yawuche Shi. Allah ya bamu ladan.
3/23/17, 4:26 PM - ‪+234 806 499 1733‬: قال رسول الله صلى الله عليه وسلم .سياتي زمان على امتي يحبون خمس وينسون خمس :يحبون الدنياء: وينسون الاخرة: ويحبون المال: وينسون الحساب:ويحبون المخلوق: وينسون الخالق: ويحبون القصور: وينسون القبور: ويحبون المعصية :وينسون التوبة : اللهم اغفروبارك لمن نشرهاذه الرساله ؟

The prophet of Allah (SAW) said, there will come a time when my followers will love five things and forget five things.

1. They will love the enjoyment of this world and forget the day of judgement.

2. They will love money and forget the day of accountability of how they acquired and spend the money.

3. They will fear things that is created and forget the creator.

4. They will love beautiful mansions and forget their grave.

5. They will love sins and forget to seek for Allah's forgiveness.

O Allah, forgive and bless those who spread this message.
3/23/17, 6:03 PM - Bbl Cottonou: *GA DALIBAN ILIMI//01*

*HADDACE* abinda aka karanta na ilimi haqiqa abu ne mai matuqar kyawun gaske!
*Dr. Muhd Sani Umar R/lemo* yace: "yana da kyau 'yan uwa daliban ilimi su maida hankali wajen haddace abubuwan da suka karanta na ilimi. Duk da cewa bazai yuwu ka haddace komai da ka karanta ba amma alal aqalli ka haddace kaso mai tsoka ciki. Allah SWT yace:
بل هو آيات بينات في صدور الذين أوتوا العلم..إلخ

Da Allah yace في صدور الذين أوتوا العلم wannan ya nuna cewa ma'abota ilimi haddace abinda suka samu na ilimi suke yi"

*Sheikh Muhammad Salih ibn Uthaimin R.H* acikin littafin sa حلية طالب العلم yayin da yake magana akan haddace ilimi ga dalibai sai yake cewa"ya kamata dalibin ilimi kafin ya ajiye littafi a maktabarsa ya tabbata yayi laushi qwarai da gaske" sabida akasin haka yana jawo mance abinda aka karanta. Shiyasa a gaba yake cewa:
و إذا كان القرآن الميسر للذكر يذهب ان لم يتعاهد فما ظنك بغيره من العلوم المعهودة

In dai har Alqur'anin da aka sauqaqe shi wajen ambato yana guduwa sabida rashin biyawa to ya tsammaninka ga waninsa daga cikin ilimi wadanda (mutum) yake shakulaton bangaro dasu?

Tabbas a babin haddace ilimi Sheikhul Islam ibn taimiyya R.H abin buga misali ne qwarai da gaske! Domin mafiya yawa daga littafansa ya rubuta sune da 'ka' ba tare da leqa wani littafi ba a matsayin marji'i. Duk wani dalibin ilimi yasan dalilin da yasa ya rubuta littafinsa na مقدمة التفسير wani ne ya buqaci ya dan rubuta masa abinda zai yimasa jagora ga sanin tafsirin alqur'ani mai girma, kuma ya rubuta masa ba tare da leqo wasu littafai ba!

*Imamul bukhari* yana cewa:
أحفظ مئة الف حديث صحيح و مئتي الف حديث غير صحيح

Na haddace hadithai dubu dari ingattattu, dubu dari biyu wadanda ba ingattattu ba.

*Abdullahi ibn Ahmad ibn Hanbal R.H*yana cewa:
*Abu zura'ah arraziy R.H* yace dani:

أبوك يحفظ الف الف حديث

Mahaifinka ya haddace hadithai dubu sau dubu.
(Alkamil fiddu'afa' 1/226)

Hadda itace ta zamewa *Ibn Hazm R.H* riba bayan da maqiyansa 'yan adawa suka qona masa gaba daya littafansa. Shi yasa da kansa yake cewa cikin waqe;

إن تحرقوا القرطاس لا تحرقوا الذي#
تضمنه القرطاس بل هو في صدري#

يقيم معي حيث استقلت ركائلب#
و ينزل إن أنزل و يدفن في قبري#
(جامع الأدباء)

Idan kun qone littafai ai baku qone wanda ke killace abinda suka kunsa ba, kai bari ma dai yana cikin qirji na#
Duk inda zani yana tare dani(ilimi na) haka duk garin da na sauqa nan zai sauqa# za'a binne mu tare yayin da za'a binne ni# (jami'ul adba')

Assalamu alaikum, mu hadu a post na 02

*Aminu Amsha Abu Musa*
22/03/2017
3/23/17, 6:20 PM - ‪+234 803 838 8334‬: 🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🌷TAMBAYOYI SHA DAYA (11) DA ANNABI
(S.A.W.) YA YIWA SHE DAN TARE DA
AMSO SHINSU🌷


👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
🌷1)ANNABI (S.A.W.) Ya tambayi Shedan waye
abokin tarayyarka?
🎋Amsa🎋
Mai Cin Riba
🌾🌾🌾🌾🌾🌾🌾

🌷2)Dawa kake zama a matsayin aboki?
🎋Amsa🎋
Mazinaci
🌾🌾🌾🌾🌾🌾🌾

🌷3)Dawa kake kwanciya?
🎋Amsa🎋
Mai shan kayan Maye/ Dan Maye
🌾🌾🌾🌾🌾🌾🌾

🌷4)Waye baqonka?
🎋Amsa🎋
Maha inci
🌾🌾🌾🌾🌾🌾🌾


🌷5)Waye Dan Aiken ka?
🎋Amsa🎋
Boka/ Matsafi
🌾🌾🌾🌾🌾🌾🌾

🌷6)Me yake faranta maka Rai?
🎋Amsa🎋
yawan rantsuwa cikin magana
🌾🌾🌾🌾🌾🌾🌾


🌷7)Waye masoyinka na hakika?
🎋Amsa🎋
wanda yake barin sallar juma'a
🌾🌾🌾🌾🌾🌾🌾

🌷8)Me yake karya kashin bayanka?
🎋Amsa🎋
inga masu laifi sunyi ladama
🌾🌾🌾🌾🌾🌾🌾

🌷9)Me ke Konamaka Rai?
🎋Amsa🎋
Yawan Istigfari dare da Rana
🌾🌾🌾🌾🌾🌾🌾


🌷10)Me yake wulakantaka?
🎋Amsa🎋
Sadaka da kyautatawa
🌾🌾🌾🌾🌾🌾🌾


🌷11)Me Yake makantar da kai ga bayin Allah?
🎋Amsa🎋
Sallar Asubahi
🌾🌾🌾🌾🌾🌾🌾

👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻
Ya ALLAH kakaremu daga sharrin shaidan
la'Anannen bawanka

Yikokarin turama yan uwa Musilmi dan mukaru da juna DUNIYA MAKARANTA
3/23/17, 7:39 PM - ‪+234 803 781 5109‬: ✅Duniyar da za'a barta; me ya
kawo hadama
✅Rayuwar da zata kare; Ina wani
farin ciki
✅Ana sauraren mutuwa; ina wata
walwala
✅Jikin da zai zama gawa; me ya
jawo girman kai
✅Karshen da makomarsa kabari;
me zai sa alfahari
✅Wanda duk ya manta da
wadannan, a ina yabar hankalinsa
✅Idan ka turashi domin 'yan
uwanka su karanta su karu, wace
hasara kayi?
Allah Yasa muyi kyakkyawan
karshe!!!
3/23/17, 9:26 PM - ‪+234 803 771 4227‬: [ .PROFESSOR HASSAN ABUBAKAR. ]
DEAR YOUNG GUYS and LADIES

MISTAKE YOU YOUNG GUYS MUST NOT DO. Marry now with the little you have. Don't wait to be a millionaire, Have kids early so they grow along with you. Grow with your spouse and kids and succeed with them. Start your life now as you might still not succeed at your target age.

Many people have waited to make so much money before they get married, years later money has refused to come, still no wife, no kids.

When you've found true love don't hesitate waiting for money, it may mean waiting till eternity.

So many young guys are pretending not to be financially buoyant enough to marry but are already living couples life, so many girls are even wasting away on our streets as sex toys for men old enough to be their grandfather still they tell you they are not matured enough for marriage.

When you marry early, you get preoccupied with your spouse and not end up as "pubic utility " for all and sundry, good enough your kids grow along with you. Stop looking for a "ready made" spouse, work your spouse's success with him/her grow your wealth together it gives you a sense of belonging and you'll have a say.

If you have means, pls marry early, don't wait till you see your friends' kids graduating while you still have yours in kindergarten classes, don't wait to be 60 years and you still have kids in elementary school, don't have kids young enough to be your grandchildren.

Contentment comes not from much wealth but fewer wants, don't wait to buy Range Rover Sport or build Mansions before you start your matrimony, ask your parents where and how they started, you'll see that you're even better off.

Trust me, it isn't money that brings happiness but contentment, be happy with the little you've got, grow with your spouse and pray for more.

For the ladies, why wait?, when it's even detrimental to your health to bear children late, why not do the needful while still at your prime?, very many who are waiting for "Mr Rich"
ended up as second wife, single parent, baby-Mama, very many never even married.

Don't be deceived waiting for that man who can afford Peruvian wig, designer bags and cutest of wears, those guys are non existent else you'll end up as money ritual material.

Pls young guys, take my advice seriously, settle down early, don't delay yourself waiting for a big society wedding, the ceremony is just few hours while marriage is lifetime, no matter how much you spend on wedding ceremony, yours won't be the best and no matter how little you can afford, yours won't be the worst, you'll always be somewhere in-between, so why worry yourself?.

Take this as a sincere advise from me.
3/23/17, 10:47 PM - ‪+234 703 903 0499‬: 👏👏👏
3/23/17, 11:01 PM - ‪+234 808 066 0679‬: *COMMON MISTAKES THAT KILL STUDENTS' GPA*

For everything, there is a cause and effect.
Your GPA doesn't just go down without certain mistakes on your part. If you have realized that your academic performance needs attention, then it is not too late to take necessary actions. This article exposes the possible mistakes that may have contributed to your GPA drop.
Using gpa calculator, so many persons are having less than 2.5 on a GPA scale of 5.0. Although there are events you cannot change or avoid; such as getting sick, getting bad news,bereavement of loved ones and so on. However, there are avoidable GPA killing mistakes.
This article is intended to answer the following frequently asked questions:
1. How do I raise my GPA in university?
2. What makes my GPA go down?
3. What are the strategies to raise my GPA in university?
4. What are the mistakes that kill GPA?
5. How do I maintain a good GPA?
6. Is it true that 100L and 200L GPA is usually low?
Identify them below and boost your performance as soon as possible.
GPA KILLING MISTAKES YOU MUST AVOID.

1. *FAILURE TO OVERCOME PROCRASTINATION*
The 15 letters above is the grave where opportunities are buried. Don't push things to the future if you can address them in the present. Killing time is not murder, it is suicide. Don't wait for the exams to be close before you begin adequate preparations.
One reason you should stop swimming in the ocean of procrastination is that you cannot predict the future. Today is the only asset you are sure of. Say no to procrastination.

2. *COMPARISON*
Comparison is not a proof of anything. Life is not to compete but to complete. You say; "Mr Joseph uses this approach and it works for him, so let me do the same" or "I want to be like peter". Now, who is Peter? I don't know but certainly not you. Just be unique; look for what produces the best result for you and stick to it.

3. *PRIDE*
Nothing kills your GP faster than when you begin to form 'Mr Pompous'. when you are proud, you become too heavy for people to carry. Humble your self to learn what you don't know. Ask questions, seek help even from your juniors.

4. *YOU ARE TOO SHY*
You are too shy to relate with people. Have you forgotten that according to research, you
remember a lot when you teach others or engage in group discussions? if your GP is being affected because you are shy, it is time to work on yourself

5. *BAD COMPANY*
Are your close friends those who are not serious academically/improve your deen? then stop complaining about your poor performance. Like I always say, your friends are the picture of your future. Review your association immediately to avoid academic failure.

6. *YOU SLEEP TOO MUCH*
You can't be sleeping too much and expect your GPA to be awake. Too much Sleep will mar your academic dream.You need to check and balance that thing that makes your eyes always close.

7. *YOU BLAME OTHERS*
You always have reasons to blame your lecturers or friends for your poor performance. In the beginning, it was not so. The earlier you start taking full responsibilities for your life, the better it will be for you my friend

8. *YOUR LAST SUCCESS*
You relaxed because you did very well the other time. Have you forgotten so soon that your last achievement is your greatest enemy? it doesn't make sense when you are always raising shoulders because of the previous achievement of yours, but it makes sense when you consolidate your past academic success through continuous hard working. Look back occasionally but forward continuously.

9. *YOU SETTLED FOR LESS*
You decided to take anything that comes your way. Have you forgotten that any GP can be 0.5? go for what you want. Don't let anyone tell you to settle for less. Your GPA trend continues until you decide to aim for the very best.

10. *INCONSISTENCY*
It is better to die standing than to continuously live in your kneels. Don't have a scattered academic or reading life. Be consistent in your dealine

11. *SKIPPING CLASSES*
Some of the things your lecturers say in class are the prophecies of your exam questions. You skipped the class, there you missed the rhema. Academic Rhema is the key to your success

12. *YOU DIDN'T COMPLETE THE SCHEME*
The part you left out may likely come out on the exam. Try to cover as much as possible before the exam. The issue of not completing the scheme can be overcome by starting early and being consistent

13. *ADDICTION TO TECHNOLOGY*
Your addiction to Facebook, WhatsApp, Instagram, twitter, games, films, phones,music and so on, are not helping matters as well. Try to put some limits on your social life

14. *NOT IMPROVING YOURSELF*
Self improvement is the beginning of self discovery. Don't use last session information to solve this semester's reality. Learn how to answer exam questions
15(a) *IN SCHOOL POLITICS/UNIONISM* You are there without thinking of what brought you to campus,it will also make your GPA drop and ruin your academic performance

15(b) . *DISTRACTIONS FROM OPPOSITE SEX*
You should be able to explain this better than I do,running after opposite sex on campus will surely jeopardise your academic performance very fast. Tell yourself the truth in this aspect. I just want to make common sense."You can not eat your cake and have it" It is true that you can not make a good result while you are running after that young man or that young lady.You may contract HIV/AIDS in the process which may lead to the termination of your career.

_BE WISE MY DEAR BROTHERS AND SISTERS, WORK HARD AND BACK IT UP WITH PRAYER BECAUSE ITS NOT ONLY OUR EFFORT BUT *GOD'S* WILL._

*#OffaConnect_Cares*
3/26/17, 10:34 PM - Alfanuuuuuu: *ناشر الخير* ( *جديد المشاريع الخيرية*):
🔴 *عمل جبار يستحق زيارتك ونشرك*

✅ *مجانا أشترك في جوال جنائز مدينتك لنبلغك عن عدد الجنائز ومكان المسجد قبل كل صلاة لتصلي عليها وتأخذ أجر قيراطين جبلين من الحسنات*

http://www.jnaza.com/

👆 *أنشرها فلاتدري كم عدد الجنائز التي سيصلى عليها يوميا بسبب نشرك*
----------------------

*تواصل معنا*
*اذا لديك رقم خدمة جنائز لمدينتك ولم تكن مضافة ارسل اسم المدينة ورقم الخدمة وطريقة الاشتراك* ( *نصية او واتساب* )

💌 *الرقم داخل الرابط*

-----------------------
💌 *أن تعمم هذه الفكرة في بقية المناطق والدول لها أجر عظيم بإذن الله*
-----------------------
3/24/17, 6:05 AM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
3/24/17, 6:27 AM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍
🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍
🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍
🌍🌍🌍🌍🌍
🌍🌹🌷🌹🌍
🌍🌍🌍🌍🌍 🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍
*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته*
🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍
*DUNIYA BUDURWAR WAWA*
🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍
🌍 *(29)* 🌍
🌍🌍🌍

🌍🌍🌍
_*Acikin Duniyar nan mutum ya kan jajurce da yin juriya abisa abinda yake nema ko kuma yake so na lamarin Duniya, amma da an taɓo batun Lahira sai kaji yace ai Aljannah ta mai rabo ce.*_

🌍🌍🌍
_*Acikin Duniyar nan ne zaka sami ragon Maza wanda yake fifita Matar sa ɗaya akan ɗaya Matar tasa, a Lahira kuwa idan kaga mai shan yayyen ɓarin jiki to shine.*_

🌍🌍🌍
_*Acikin Duniyar nan ne ake samun Mahaifi mai fifita soyayyar iyalan sa fiye da soyayyar Mahaliccin sa, a Lahira kuwa sai dai kowa ya guje wa kowa domin ranar babu mai taimakon wani acikin su.*_

🌍🌍🌍
_*Ya Allah ka kare mu daga sharrin zukatan mu sannan ka ɗora mu abisa soyayyar bin tafarkin ka mikakke, ameen ثم ameen.*_

🌍🌍🌍
_*Fatan alkhairi a gare ku.*_


👏 _*Khairan*_ 👏
3/24/17, 6:27 AM - NA'IBIN SUNNAH: The qualifications that gave you a job is the same qualifications someone has, but does not have a job.

Be grateful.

The Imam who officiated at your wedding, blessed your marriage and today you have children, is the same Imam who officiated and blessed others' marriages but they are still crying for children and some eventually ended up with a divorce.

Be grateful.

The prayer God answered for you, is the same prayer others have been saying without success.

Be grateful.

The road you use safely on a daily basis is the same road many others died on.

Be grateful.

The Mosque in which God blessed you, is the same Mosque other people worship In but their lives are still in discord & shambles.

Be grateful.

The bed you used in the hospital, got healed and discharged, is on the same bed many other people died.

Be grateful.

The same rain that made your field produce good crops, is the same rain that destroyed someone's field.

Be grateful.

Be grateful because whatever you have is not by your power, your might, or your qualifications, but rather by the Grace of God.

Remember he is the giver of everything you have.

BE GRATEFUL.

God bless you and enjoy a fruitful day.
3/24/17, 6:27 AM - ‪+234 706 096 5566‬: 😭WAYYO ALLAH! BA MUTUWAR BA!! BALA'IN DAKE BAYAN MUTUWAR!!!😭
👇
Annabi SAW ya kasan ce yana zagayawa a cikin kashi daya na farkon dare (11-30pm) yana cewa: "Ga mutuwa nan tazo da bala'in dake bayan ta" Turmuzi ya rowaito. Kadan daga cikin bala'in bayan mutuwa sun hada da👉
👇
Kwanciya a cikin wani ziririn rami(KABARI) wanda mutum ko juyawa ba ya iya yi😭
👇
Zaman BARZAHU, Mutum bai san rana/lokaci da zai fita daga wannan yanayi ba😭
👇
Bayan wannan zaman,Za'a tashi a firgice, kowa zai dauki kayan laifin sa a kan shi kuma wallahi komin nauyin su sai ya dauka😭
👇
Masu korar mutane za suyi kora... za'a fara
Gudun fanfalaki😭
👇
Wani zufa ta rufe shi kamar wanda ya shiga swimming pool, a haka zai ta gudu baya gani😭
👇
Wani cikin shi yayi kato kamar yana dauke da 'yan adam duka, a haka zai ta gudu😭
👇
Wani zai tashi da jikin shi, half na jikin ya shanye a haka zai ta gudu😭
👇
A haka dai mutane zasu yi ta gudu cikin nau'uka daban-daban na wahala da azaba sakamakon zunubai😭
👇
Ana cikin wannan gudu sai haske ya dauke gaba daya. Ga firgici ga wahala, Masu kora kuma suna ci gaba da kora har dai a iso wani katon rami wanda karka shin sa wutan JAHANNAMA ce😭
👇
TSALLAKE SIRADI...
Ana nan cikin wannan tashin hankali, an tsaya cak sai ace a fara tsallakawa ga tsananin duhu😭
👇
Wasu da sun taka siradin zasu fada😭
👇
Wasu suna tsallakawa ana yago naman su😭
👇
Wasu su wuce da sauran jikin su da ya rage😭
👇
Wasu kuma jikin ya kare. Ya Allah kayi mana tsari da shiga wannan hali😭
👇
Allahu Akhbar! Wasu gabobin su da suke Alwala zasu haska masu hanya su wuce kamar keftawar Ido cikin jin dadi da nishadi.
👇
Wasu kuma duk hakan bazata faru gare su ba domin zababbun Allah ne, suna can karkashin inuwar Allah SWT,wato Al-Arshe👍😊
Ya Allah kasa mu cikin su.
👇
Bayan an gama wannan sai a kora mutane zuwa wani fili, a nan za'a tsaya cak kowa ba kaya a jikin sa, ba Uhm ba...😭
👇
Yinin wannan rana ya kai shekara 70 idan aka kwatanta shi da na duniya😭
👇
Rana a wannan yinin za'a sauko da ita kusa da kawunan mutane, ba abin da ake ji sai tafarfasar kwakwalen mutane😭
👇
Ana cikin wannan yanayi sai wasu gungun salihan bayin Allah zasu ce aje wurin annabawa su roki Allah ko a samu saukin wannan bala'in😭
👇
Aje wurin wannan Annabin, yace aje wurin wancan, haka dai har aka je ga Annabi Muhammad SAW Domin ya roki Allah😭
👇
Sai yace a tafi wurin Allah SWT...😭
👇
Daga nan sai Allah SWT ya bawa Annabi Muhammad SAW ceto😭

Dan wuta yayi wuta😭
👇
Dan Aljannah yayi Aljannah
Allah kasaka Mu a ceton shugaba kuma jagaba muhammadu rasulilahi
SAW turawa koda mutum 2 ne.
3/24/17, 6:27 AM - ‪+234 706 096 5566‬: Barkada juma.a kar ammanta da salatin annani saw
3/24/17, 6:29 AM - ‪+234 803 781 5109‬: <Media omitted>
3/24/17, 6:43 AM - ‪+234 806 084 4942‬: Idan akwai Alkhairi ga abinda zakayi ko zaka Fada, to ka Furtashi tare da Adalci koda akan Makiyinka Ne. Allah zai daukaka Darajarka acikin mutane kuma ya Qarfafi Imaninka.

Allah Ka Bamu Ikon Furta Alkhairi A Junanmu.
AMEEEN🙏❤. Jum'aaat Kareeem
3/24/17, 6:46 AM - ‪+234 803 222 3008‬: Amin
3/24/17, 8:13 AM - ‪+234 803 838 8334‬: Azumin watan Ramadan zai fara Ranar 27 05 2017 inshaallah.
Annabi SAW. yace duk Wanda ya sanar da wani labarin zuwan watan ramadan , wuta ta haramta gareshi. Allah yasa mudace Ameen.
3/24/17, 8:18 AM - ‪+234 806 084 4942‬: Wani Mutum ne yaje da Matarshi wajen Malami domin ayi mata Ruqiyya, bayan anyi Karatu sai Aljani yace "A shirye yake ya fita amma da Sharadi"
Malam yace "Mene Sharadin?"
Sai Aljanin yace "Zan pita daga Jikinta na shiga jikin Mijinta"
Sai Mijin ya Tsorata sosai.
Malam yace "A'ah bamu yarda ba"
Sai Aljani yace "Zan koma jikin Mijin nata ne saboda baya Sallah"
Malam ya tambaye Mijin ko da gaskene, yace "Hakane"
Sai Malam yace da Aljanin:
"Toh ka pita daga jikinta kuma ka dawo kusa da Gidansu, idan kaga baya Sallah ka shiga jikinshi" Aljanin ya yadda.
Bayan 'Yan kwanaki sai Matar ta bugo wa Malam waya tana yi godiya, sai Malam ya tambayeta game da Mijinta sai tace: "Ai yanzu haka kullum shi yake bude Qofar Masallaci"
Malam yayi dariya!
ASHE MATAR BA ALJANINE YA SHIGA JIKINTA BA, SUN SHIRYA HAKANE DON MIJIN NATA YA DAINA WASA DA SALLAH!
Kardai Kayi Dariya
Wallahi nikam Sai Nayi 😂😂😂
3/24/17, 10:03 AM - ‪+234 806 008 8920‬: LETTER TO WHITE MEN...BY ROBERT MUGABE
~
Dear white men, U asked us to wear coats under
hot sun, we did;
~
U said we should speak your language, we have
obediently ignored ours.
~
U asked us to always tie a rope around our necks
like goats, we have obeyed without questioning.
~
U asked our ladies to wear dead people's hair
instead of the natural hair God gave to them, they
have obeyed.
~
U said we should marry just one woman in the
midst of plenty black angels, we reluctantly
agreed.
~
You asked us to use rubber in order to control
our birth rate, we agreed.....
~
Now U want our MEN to sleep with fellow MEN &
WOMEN with fellow WOMEN so that God would
punish us like Sodom and Gomora?
we say No!!
We don't agree with U this time! Proudly African,
we say a huge NO to GAY relationships and
LESBIAN.
🔐🔐🔐👀🔐🔐🔐~
If U say NO to HOMOSEXUALS & LESBIANS....Share with your friends....
3/24/17, 11:10 AM - ‪+234 803 838 8334‬: assalamu alaikum warahmatullah✋🏻

yan'uwa karkumanta da cewa yau jumma'a karanta suratul khahfi da kuma

yawaita salati ga shuga banmu wakenana inanufin annabi muhammadu.s.a.w.dafatan antashi lfy.alkairin da yake yininnan allah yasadamu dashi.


kuma allah yahadamu agidan aljannah.


albarkacin manzon allah.s.a.w.jumma'a mubarak.✋🏻
3/24/17, 12:17 PM - ‪+234 706 109 7361‬: ```SALLAR ASUBAHI sallah ce mai muhimmanci. Allaah ya rantse da lokacinta a cikin al-Qur'ani.

Allaah yace:-
( والفجر وليال عشر )

👉🏿Saboda muhimmancin ta ne Allaah ya kirata da sunan "QUR'AANUL FAJR"
Allaah yace:-
( أقم الصلاة لدلوك الشمس إلى غسق الليل وقرآن الفجر إن قرآن الفجر كان مشهوداً )

👉🏿 Dan uwa zaka tauye wa kanka lada mai yawa idan baka Tashi kaje ka sallace ta ba.

👉🏿 Zaka rasa darajoji masu dimbin yawa idan ka gagara tashi don sallar ta.

Ka tuna fa itace Sallar da take wa munafukai nauyi

✅ Manxon Allaah (swallallaahu alaihi wa sallam) yace Nafilar asubahi tafi duniya da abinda yake cikin ta.
((ركعتا الفجر خير من الدنيا وما فيها))

الله اكــــــــــــــــــــــبر

Idan har raka'atal Fajri tafi duniya da abinda yake cikin ta, toh ya kake ganin ita kanta Sallar Asubahin ??

KANA SON A DASA MAKA BISHIYA  A ALJANNAH?

🌴

Manzon Allah (s.a.w) yace: "Duk wanda yace 'Subhanallah, Walhamdulillah, Wala'ilaha Illallah, Wallahu Akbar', za'a dasa masa bishiya a Aljannah da kowanne daya daga cikin su".
Silsilatul Ahaadiisus Sahiha 2880.

Me kake tsammani bayan ka idar da Sallah ka zauna ka yi ta wadannan zikirorin?
Me kake zaton ma'anar za'a dasa maka bishiya a Aljannah? Idan bishiyar taka ce Aljannar da bishiyar ke ciki fa? Tabbas taka ce.
👏🏻Ya Rabbana duk wanda ya tura wannan har wasu suka karanta suka amfana, Ya Allah Ka dasa masa bishiyoyi  a Aljannah iya adadin mutanen da suka karanta suka amfana a dalilin sa.```
3/24/17, 12:25 PM - ‪+91 7397 683 053‬: 🏎 *Follow the Australian F1 Grand Prix with Duta* 🏎


Add to your group: +917397661105


*Forward to your friends*

Type 👍 DC9 to like this

3/24/17, 2:13 PM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍

👳👳👳

*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
*JININ AL'ADA (JININ HAILA)*
*(77)*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Macen da Jinin Al'da yake mata wasa*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Macen da Jinin Al'ada yake mata wasa tana da nau'o i:*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Nau'i na farko: kari ko ragi (macen da kwanakin Jinin Al'adar ta suka karu ko kuma suka ragu) misalin Al'adar mace tana kasancewa (tana tsarki) akwana shida sai kuma Jinin yaci gaba da zuwar mata har zuwa kwana bakwai, ko kuma Al'adar ta tana kasancewa (tana tsarki) akwana bakwai amma sai Jinin ya tsaya mata akwana shida to zatayi tsarkine akwana na shidan.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Hakika malaman Ilimi sunyi saɓani akan haka (kari ko ragi) amma abin dayake daidai shine ako yaushe taga Jinin Al'ada to tasani tazama mai Jinin Al'ada, kuma ako yaushe tayi tsarki daga Jinin Al'ada to tasani cewa tazama mai tsarki, koda kuwa kwanakin Al'adar ta sun karu ko kuma sun ragu.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Abin lura shine macen da tasaba tsarki acikin wasu adadin kwanaki sai kuma Jini yafara yi mata wasa, wani sa'ilin sai kwanakin su karu ko kuma su ragu na Al'adar ta, to sai tayi tsarki akwanakin da tasaba yin tsarki sauran kwanakin kuma sai tasasu a matsayin Jinin Cuta ammafa da sharaɗin cewa sai taga launinsa ya canja daga launin Jinin Al'ada, idan kuma launin sa bai canja mata ba to zatayi masa hukuncin Jinin Al'ada ne ba hukuncin Jinin cuta ba amma Allah ne mafi sani.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Fatan alheri a gare ku.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Daga*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Shababul Islam*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Khairan*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
3/24/17, 2:14 PM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍

👳👳👳

*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
*JININ AL'ADA (JININ HAILA)*
*(78)*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Macen da Jinin Al'da yake mata wasa*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Macen da Jinin Al'ada yake mata wasa tana da nau'o i:*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Nau'i na biyu shine: gabatar wa ko jinkintawar jinin Al'ada, misalin Macen data kasance tana Jinin Al'ada a karshen wata sai kuma tagan shi yazo mata a farkon wata, ko kuma takasance tana Jinin Al'ada a farkon wata sai kuma ya jinkir ta mata bai zoba sai a karshen wata.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Hakika malaman Ilimi sunyi saɓani akan haka (Macen da Jinin Al'adar ta yazo mata da wuri ko kuma ya jinkir ta mata) amma abin dayake daidai shine ako yaushe taga Jinin Al'ada to tasani tazama mai Jinin Al'ada, kuma ako yaushe tayi tsarki daga Jinin Al'ada to tasani cewa tazama mai tsarki, koda kuwa Jinin Al'adar ta yazo mata da wuri ko kuma ya jinkir ta mata.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Abin lura shine Macen data kasance Jinin Al'adar ta yana zuwar mata a farkon wata alhali kuma takasance yana zuwar mata a karshen wata, ko kuma yajin kirta mata baizo mata ba sai akarshen wata alhali kuma a farkon wata takeyin Al'ada to yaya zatayi?*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Abinda zatayi shine tasani cewa wannan jinin Jinin Al'adar ta ne kuma hukuncin Jinin Al'ada zatayi masa koda kuwa yazo mata da wuri a farkon wata alhali kuma a karshen wata yake zuwar mata, ko kuma ya jinkir ta mata har zuwa karshen wata alhali kuma a farkon wata yake zuwar mata, amma*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Fatan alheri a gare ku.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Daga*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Shababul Islam*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Khairan*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
3/24/17, 2:53 PM - ‪+234 809 787 4234‬: CHOLESTEROL
*****************
Wani irin sinadari ne da jikin dan adam ke amfani dashi domin gudanar da wasu ayyukan lafiya a cikin jinin mutum.

Wasu daga cikin ayyukan cholesterol a cikin jini sune:

1- Sauye-sauyen halittar dan adam yayin da yake balaga da kuma sarrafa sha'awar sa.

2- Dai-daita sukari a cikin jini

3- Kare mutum daga daukar wasu cututtuka ( kamar su infection, Fungals da kuma Virus).

4. Samarda VITAMIN Rukunin D (sinadari maisa kwarin Qashi da kuma kwarin hakora) da sauransu.

Cholesterol dai sinadari ne mai danko kamar kitse.

Idan yayi yawa a cikin jini yana likewa a hanyoyin jini dake daukar jini (artery) zuwa zuciyar dan adam.

Faruwar haka na iya haddasa toshewar fayif din hanyoyin jinin (wato plague/atherosclerosis a turance), da hakan ta faru sai Hanyoyin dake kawo jini zuwa zuciya su toshe (Coronary artery disease). Daga nan sai a samu
"heart attack" (zuciyar mutum ta samu Matsala ko mutum ya mutu).

Ko kuma Zuciya ta kasa harba jini zuwa sauran hanyoyin jini na sauran jikin mutum (heart failure).

Sauran Cutukkan da Yake kawowa Sun hada da

1. Hawan Jini
2.Ciwon suga
3. Paralyse ,( Mutuwar Bangaren jiki).
5- Obesity , (Nauyi ya mai wuce Kaida) .
6- Free Mature ejaculation (Raunin Al'aurar Namiji Yayin Saduwa).

Abubuwan da ke saka wannan Cholestoral din Ya ya waita a jikin Mutum kuwa Sune;

1. Yawan cin lipo Protein, kamar su:- Nama , Kwai ,

2. Kayan Gwangwani, (Can food), misali Kifin Gwangwani , lemon Gwangwani , naman Gwangwani, dasauransu.

3. Yawan cin Saturated fatty acid, kamar Su; Butter, chocolate ,yawan shan Madara.

4.Yawan cin Kayan (Poultry) kamar Kajin Gidan gona, kifin Gidan gona, da sauransu.

5. Cin kitse ( Fat) Babbar musiba ce dake Sabbaba Samuwar cholesterol a jikin Dan Adam.

5. kwanciya nan Take bayan Cin abinci, kafin Narkewar sa da 2hours Awa Biyu.

Maganin dai-dai tuwar wannan Sinadiri na Cholesterol.

1- Motsa jiki. Babbar Hanya ce ta yakar yawan Cholesterol .

2- Cin Ganye da yawa.

3- Shan Ruwan Dumi ,shi kadai, bayan an gama cin Abinci.

4- Saka Lemon Tsami a cikin abinci ko abin sha.

5- Amfani da waken Soya Beans.

6- A Samu Tafarnuwa kwaya 10, da lemon Tsami guda 5, da Ruwa madaidaici kamar Babbar Robar Swan ko Faro, a markade Su a Blanda a Hade, a rinka Shan Ruwan bayan cin Abincin Rana ko na Dare a kullum har Zuwa kwana 10.

7- Nisantar dukkan Kayan Maiko, ko daina Cin Kitsi baki daya.

Don Allah Duk Wanda Yaga Wannan Sako Yayi kokari Ya turawa Wasu domin Bamu San wayake cikin wannan Matsalar ba Ya kasa samun Mafita.

Wannan Sako ne daga ZAUREN-MANAZARTA.

ZAUREN-MANAZARTA na Rokon Don Allah Kada kaji Bakin Cikin Tura wannan Sako a wani Group ko kuma duka Contact dinka.
3/24/17, 2:53 PM - ‪+234 809 787 4234‬: Peaceful demonstration 2 suport Hamid Ali and Magu on saturday 25/3/2017 nationwide :::::war agains senate and reps folow up... by nigerian youths...Pls :share it to all group and contact
3/24/17, 8:20 PM - ‪+234 806 084 4942‬: *MEDICAL ALERTNESS * PLEASE SHARE THIS WITH FAMILY AND FRIENDS. IT MAY SAVE SOMEONE'S LIFE. Thanks. Stay blessed. Dr. D. Mensah-Asare.
Dr. D. Mensah Asare -Main: BENEFITS OF WARM WATER 👉👉👉

A group of Japanese Doctors confirmed that warm water is 💯 % effective in resolving some health problems👇, including:

Headache, migraine, high blood pressure, low blood pressure, pain of joints, sudden increasing and decreasing of heartbeat, Epilepsy, increasing level of cholesterol, cough, bodily discomfort, golu pain, asthma, hooping cough, blockage of veins, diseases related to uterus & urine, stomach problems, poor appetite, also all related diseases to the eyes, ear & throat.

HOW TO USE WARM WATER 👉👉

Get up early in the morning and drink approximately 4 glasses of warm water when the stomach is empty. Do not eat anything 45 minutes thereafter.

You may not be able to make 4 glasses at the beginning, but slowly you will.✍

The warm water therapy will resolve the health issues within reasonable periods:👇

👉 Diabetes in 30 days
👉 Blood pressure in 30 days
👉 Stomach related issues in 10 days
👉 All types of cancer in 9 months
👉 Blockage of veins in 6 months
👉 Lack of hunger (Poor appetite?) in 10 days
👉 Uterus and related diseases in 10 days
👉 Nose, Ear & Throat problems in 10 days.
👉 Women problems(?) in 15 days,
👉 Heart diseases in 30 days
👉 Headache/Migraine in 3 days
👉 Low blood pressure in 30 days.
👉 Cholesterol in 4 months
👉 Epilepsy and paralysis continously in 9 months
👉 Asthma in 4 months.

COLD WATER IS BAD FOR YOU:

🌻In the past, people used to say that if cold water does not affect you at young age, it will harm you at old age👇

👉 Cold water closes 4 veins of the ♥ heart and causes heart attack 💔; Cold drinks are main reason for Heart Attack.
👉 Cold water💦 creates problems in liver; makes fat stuck with liver. Most of the people waiting for the transplant of liver are victims of cold water drinking.
👉cold water affects internal walls of stomach.
👉cold water affects stomach and big intestine and results in cancer.

👉pliz, don't keep this to yourself, tell someone to tell someone
3/24/17, 8:32 PM - ‪+234 706 096 5566‬: 📢📢📢📢📢📢📢📢📢📢
Yeekuwa jama'ar gari, sarki ya gaisheku.... bayan
gaisuwa yace a fada maku, akwai wani babban bako
da zai ziyarci garinku, sunansa 🌙RAMADHAN 🌙yana tare
da matarsa sunanta 🎁KYAUTA🎁, yana da 'Ya'ya biyu
☕🍞SAHUR🍞☕ da 🍇🍎🍌🍉BUDA-BAKI...🍗🍖🌮🍝
Zai zo da kyaututtuka guda ukku: - 🕋GAFARA, 🕌RAHMA
da TUBA🕋....
Ba dadewa zaiyi ba kwana 30/29 zaiyi ya wuce...
In zai tafi, zaiyi muku 🚚dakon🚛 🔥ZUNUBANKU🔥 kyauta ba
tare da 💵haraji💵 ba. Abinda yake so kawai kaji ��tsoro
Allah��,Sannan zai tafi 🍚🐓Ranar Idi🐓🍚 bayan an taso a 🕌Masallacin
Idi🕌...
Don haka, ku shirya ma wannan
Babban Bako tarba mai kyau..
Ku gama lafiyaaa..
Sako daga Babban Sarki wanda ba'a gadonsa....

🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷
🌹🌹🌹Abubakar🌹🌹🌹
💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
🍏🍏🍏🍏🍏🍏🍏🍏🍏🍏🍎🍎🍎🍎🍎🍎🍎🍎🍎🍎🍑🍑🍑🍑🍑🍑🍑🍑🍑🍑🍍🍍🍍🍍🍍🍍🍍🍍🍍🍍🍅🍅🍅🍅🍅🍅🍅🍅🍅🍅🍋🍋🍋🍋🍋🍋🍋🍋🍋🍋🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍌🍌🍌🍌🍌🍌🍌🍌🍌🍌🍐🍐🍐🍐🍐🍐🍐🍐🍐🍐🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍈🍈🍈🍈🍈🍈🍈🍈🍈🍈🍊🍊🍊🍊🍊🍊🍊🍊🍊🍊🍉🍉🍉🍉🍉🍉🍉🍉🍉🍉RAMADAN KAREEM. KI TURA MA MUTU 5 DON ALHHA
3/24/17, 8:53 PM - ‪+234 806 342 0823‬: Alhamdulillah Cikin ikon Allah Yau Juma'a 24-03-2017.

Allah ya Kaddara na Bude Shagon Islamic Medicine a Kofar Gidan Sheikh Dr Alhasan Sa'eed Jos.

Za'a Samun Abubuwa Kamar Haka:

Man Zaitun

Man Habbatus Sauda

Ingantacciyar Zuma

Maganin Ulcer

Man Gelo

Man Ridi

Man Zogale

Man Hulba

Garin Habba

Garin Hulba

Hayakin Shaidanu

Shayin Shaidanu

Qusdul Hindi

Sazabu

Maganin Qwaqwalwa

Da dai sauransu

Ina fata Yan'uwa zasu Sanya ni cikin Addu'o'insu.

Jabir Zubair Aljasawi (Abu Salma)
24-03-2017
3/24/17, 8:55 PM - ‪+234 803 501 3760‬: Allaah ya Santa Albarka, Amin
3/24/17, 8:56 PM - Fakawa: Allah yabamuikon ikon ziyartarka
3/24/17, 8:58 PM - ‪+234 806 342 0823‬: Ameen
3/24/17, 9:03 PM - ‪+234 803 445 7259‬: 👍
3/24/17, 9:11 PM - NA'IBIN SUNNAH: Allah ya kawo kasuwa
3/24/17, 9:49 PM - Abdunnasir: Wslm
3/24/17, 10:09 PM - ‪+234 810 175 7640‬: Allah ya sanya Alkhairi yasa a fara a sa'a
3/24/17, 10:17 PM - Bbl Cottonou: (قراءة سورتي 'السجدة' و 'الإنسان' في صلاة الصبح يوم الجمعة).


....(فائد ة أخرى) :

قال في " الزاد " (١/٧٤ و ١٤٢) :
" وإنما كان صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ يقرأ هاتين السورتين؛ لما اشتملتا عليه من ذكر المبتدأ والمعاد، وخلق
آدم، ودخول الجنة والنار؛ وذلك مما كان ويكون في يوم الجمعة، فكان يقرأ في فجرها ما
كان ويكون في ذلك اليوم؛ تذكيراً للأمة بحوادث هذا اليوم ".
وقال:
" وكان يقرؤهما كاملتين، ولم يفعل ما يفعله كثير من الناس اليوم من قراءة بعض
هذه وبعض هذه، وقراءةِ {السَّجْدَة} وحدها في الركعتين؛ وهي خلاف السنة!
وأما ما يظنه كثير من الجهال: أن صبح يوم الجمعة فُضِّلت بسجدة؛ فجهل عظيم!
ولهذا كره بعض الأئمة قراءة سورة {السَّجْدَة} لأجل هذا الظن! ".
ومن هؤلاء الأئمة الذين كرهوا ذلك مالكٌ؛ خلافاً للشافعي وأحمد وأصحاب الحديث؛
فإنهم استحبوا قراءتها، وقد نص صاحب " المحيط " من علمائنا على ذلك؛ قال:
" بشرط أن يقرأ غير ذلك أحياناً؛ لئلا يظن الجهال أنه لا يجزئ غيره ".
قلت: وهذا معقول؛ فقد كنت صيف سنة (١٣٦٩) في المصيف المشهور (مَضَايا) ،
وحضرت لصلاة الصبح، فصليت بهم إماماً، فقرأت في الأولى من سورة {يُوسُف} ،
ثم كبرت للركوع، وإذا بمن خلفي يهوون أكثرهم إلى السجود؛ لغفلتهم عمَّا يُقرأ عليهم
وكأنهم أعاجم، ولغلبة العادة عليهم!!

من كتاب الشيخ الباني :-
"أصل صفة صلاة النبي"
بعنوان :-
"ما كان يقرؤه صلي الله عليه وسلم في الصلوات".
3/24/17, 10:57 PM - ‪+234 812 724 6940‬: MashaAllah
3/24/17, 10:57 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Allah Ya sanya alkhairi
3/24/17, 11:45 PM - ‪+234 9074619096‬: Allah ya bada sa'a Amin
3/25/17, 12:10 AM - ‪+234 9074619096‬: <Media omitted>
3/25/17, 12:10 AM - ‪+234 9074619096‬: <Media omitted>
3/25/17, 7:16 AM - ‪+234 806 940 4339‬: Having a real good friend and adviser is like having a small million things together that can transform your life with small million steady steps.
3/25/17, 7:17 AM - ‪+234 806 940 4339‬: Worries never steal tomorrows pain or solve the problems; instead, they empty our strength and settle a cloud on the face of joy!
3/25/17, 7:57 AM - ‪+234 803 222 3008‬: <Media omitted>
3/25/17, 9:04 AM - ‪+234 805 386 6170‬: "You post your pictures dressed half naked and write
"I need love and affection....."
No my sister, you need clothes and education!!"
- Robert Mugabe
3/25/17, 9:05 AM - ‪+234 805 386 6170‬: Sheik bn baaz said:

_''The nudity of a woman in her dress is evidence of the anger of Allah upon her therefore,when Allah became angry at Adam and Hawaw He uncovered that which was hidden of their private parts''._

*So,the angrier Allah gets with the woman,the more she undresses,whereas the more pleased Allah is with a woman,the more she covers(out of modesty).*

*_#Be a good muslimah_*

*Approved by Umm Naml*
3/25/17, 9:10 AM - ‪+234 803 222 3008‬: Juxita bi ahsanil khair
3/25/17, 9:16 AM - ‪+234 803 838 8334‬: "YA ALLAH KA SANYA WANNAN SAFIYA TA ZAMA SAMUN GAFARA CE GA DUKKAN MAI ZUNUBI KUMA SHIRIYA GA DUKKAN MAI SA6O KUMA WARAKA GA DUKKAN MARA LAFIYA KUMA RAHAMA GA DUKKAN MATATTU, YA ALLAH KA AMSA ADDU'AR DUKKAN MAI YIN ADDU'A SABODA LALLAI KAI MAI IKO NE AKAN DUKKAN KOMAI ".

BARKA DA SAFIYA
3/25/17, 11:50 AM - ‪+234 812 724 6940‬: Amin
3/25/17, 11:51 AM - Fakawa: Allah yasakada alkairi ustasd ml elda
3/25/17, 12:12 PM - Fakawa: Munarokon allah yamanaalbarka muyanwannan zaure yahaskaka zuciyarmu yawanke dukkan zunubanmu yayayemana dukkan cututtukan dasukedamunmu👏🏿👏🏿👏🏿👏🏿
3/25/17, 1:55 PM - ‪+91 7397 683 053‬: *Duta introduces international General Knowledge Quiz*

Test your knowledge about the world❗


Add to your group: +917397744533
Then type: gk


*Forward to your friends*

Type 👍 GQ4 to like this

3/25/17, 3:22 PM - ‪+234 803 445 7259‬: 😀😀😳👏
3/25/17, 3:23 PM - NA'IBIN SUNNAH: Pls
Idan akwai mai dokokin wannan group din ya turo mana
3/25/17, 4:14 PM - ‪+234 803 781 5109‬: Amen
3/25/17, 4:17 PM - NA'IBIN SUNNAH: *🌟ZAUREN SAQON AN TASHI LAFIYA.🌟*

*Assalaamu alaikum wa rahmatullaahi wa barakaatuh*

Dukkan godiya ta tabbata ga ALLAH (SWT) mai kowa mai komai, tsira da aminci su kara tabbata ga shugabanmu Annabi Muhammad (SAW) da alayensa da sahabbansa masu daraja da wadanda sukayi imani da kyautatawa har izuwa ranar tashin alqiyamah.

*⚜DOKOKI DA TSARE-TSAREN WANNAN GRP DIN⚜*

*1.* Ya kamata kowa ya cika sallama lokacin yinta da kuma amsata domin samun cikakken lada. Sannan duk lokacinda akaga sallama ake amsawa.

*2.*Bamason yawan surutu ko hira da bai shafi darasi ba ko ta ilimi. Muna maraba da duk wata tattaunawa ta ilimi.

*3.*Bamu yadda kowa ya turo post kowane iri ba sai idan ya zama bai saba da addininmu da kuma kyawawan dabi'u ba.

Idan post din ya kunshi sunnar Annabi saw ne ya zama Lallai a kai matuqa wajen tace shi kar a turo gurbataccen abu kuma wani zai dauka yaje yayi aiki dashi.


*4.*Kofa a bude take ga mai so yayi nasiha ko darasi. Sai ya tuntubi daya daga cikin Admins.


*5.*Mun yarda kowane dan Adam ajizi ne, don haka duk lokacin da wani ya yi kuskure to lallai ayi amfani da kyakykyawan lafazi da hikima wajen gyara masa.

*6.*Bamu yarda a canza mana hoton profile ko suna ba.


*7.*Duk sanda mutum zaituro audio ko video yarubuta abunda ya kunsa domin mutum yasan me zai yi downloading kafin yayi.


*8.*Kar a sako saqwanni da basu da alaqa da karatu yayin da ake tsaka da gabatar da karatu.  

*9.*Wajibi ne dukkan mu mu riqa sanin abinda zamu fada. Bamu yarda da hirarraki na fitsara ba. Koda abinda ya shafi ilmantarwa ne dole mutum yayi hikima a zancen sa.

*10.*Duk wanda zaiyi fowarding post da wani yaren da ba hausa ko turanci ko larabci ba to wajibi ne ya fassara zuwa yaren da kowa zai fahimta ko kuma yayi bayani a takaice.


*12.*Dan ALLAH banda nuna warayya. dukkaninmu bayin ALLAH ne, kuma dukkaninmu ALLAH ne ya hadamu kuma dukkaninmu musulmai ne 'Yan uwan juna Ahlus sunnah wal jama'ah.

*13.*Kar aturo duk wani post da ze kai mutum zuwa ga YouTube dan gudun abubuwan da ke cikin YouTube na fitina. Sai dai idan karatuttukan mallamai ne.


*14.*Dan Adam ajizi ne, don haka duk wanda ya karya doka to yayi gaugawa ya bada haquri kamin lokaci yayi tsawo.

*NOTE:-*
*Karya daya daga cikin dokokin nan ka iya sa a cire muntum. A kiyaye don Allah*
3/25/17, 4:36 PM - ‪+234 803 376 8342‬: Iam very happy to see the above rules and regulations governing this special group.May Almighty Allah help us and reward us morethan our expectations.And our beloved prophet(S.A.W) Said "Whoever guided in a right path he has a recompass as he did it" May Allah put more grease to our elbow to encourage,preach,propagate and to islamise islam where ever we are.
3/25/17, 4:59 PM - NA'IBIN SUNNAH: Amin
3/25/17, 4:59 PM - NA'IBIN SUNNAH: A. Sabo
3/25/17, 5:00 PM - NA'IBIN SUNNAH: Please share with young people age 25 and under for the opportunity to receive Islamic University Education free of charge.
-------------------------
Admissions for King Abdul Aziz university, Saudi Arabia are Open.
Age limit: Not more than 25
Fees : Free, 100% scholarship, accomodation and a monthly allowance is given to every student
Course: Bachelors in Islamic studies (4 year)
For non Arabic speakers a 2 year intensive arabic course is conducted before admitting them to the bachelors program
No Entry Test, Selection is done on the basis of one's documents
Website: http://dcafl.kau.edu.sa/
Application Procedure: Online
Last date: 6 April
Batch: 2018-2019
3/25/17, 5:00 PM - NA'IBIN SUNNAH: Copied
3/25/17, 5:28 PM - ‪+234 9074619096‬: Copied
Assalamu'alaikum

Yan uwa mazauna Bauchi masu kwalin N C E da Diploma. Ana submiting din copy takardu da BVN number, Account number, Bank Name, Phone number, ga duk wanda ya yi karatu baya aiki a BACYWARD gurin dass park duk wacce take da result n c e ko diploma a hannu kuje seriously za'a rufe nan da kwanaki kalilan

Allah ya yi mana jagora ya rufa asiri ya buda ma kowa ta hanyar halal amin.
3/25/17, 6:21 PM - ‪+234 9074619096‬: <Media omitted>
3/25/17, 7:10 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
3/25/17, 7:25 PM - ‪+234 803 674 9820‬: ZIKIRIN FITOWA DAGA GIDA
******************************
Duk wanda yake bukatar samun kariya daga sharrin ALJANU DA MUTANE, tare da kiyayewa da shiriyar Allah, aduk lokacin da zai fito daga gidansa zuwa wajen aiki ko kasuwa, ko masallaci, ko Unguwa ko tafiya zuwa wani garin, SAI YACE:

''BISMILLAHI TAWAKKALTU ALAL-LAH. LA HAULA WALA QUWWATA ILLA BIL-LAH''

FASSARA: (zan fita) da albarkar sunan Allah, Da Allah na dogara. babu wata dabara ko wani Qarfi sai daga Allah''

Duk wanda ya fadi wannan zikirin Qafa daya, yayin fitowarsa daga gida, Mala'ikun Allah zasu ce masa:
"AN RIGA AN ISAR MAKA, (daga dukkan sharri) kuma an shiryar dakai, kuma an kare ka".

Nan take, shaitanu zasu kauce daga wajensa, sai wani Shaitanin yace ma babban nasu "YAYA ZAKAYI DA MUTUMIN DA AKA RIGA AKA SHIRYAR DASHI, KUMA AKA ISAR MASA, AKA KUMA KARESHI?"

SAHIHUN: Abu Dawud ne ya ruwaitoshi acikin Kitabul Adab, hadisi mai lamba 5,095.
Tirmizy ma ya fitar dashi akan lamba ta 3,426.
IBNU HIBBAN juzu'i na 3, shafi na 104.

Da yawan mutanen dake haduwa da shafar aljanu suna haduwa dasu ne ta sanadiyyar rashin yin wannan addu'ar kafin fita daga gida. Amma in dai mutum ya karanta addu'ar nan lallai shaitanu basu iya kusantowa wajen da yake ma.

Kuma yana da kyau akoya ma yara su rika yinta kullum duk lokacin da zasu fita zuwa wani wajen.

Allah yasa mu dace ameeen.

DAGA ZAUREN FIQHU (25-03-2017 27-06-1438).
3/25/17, 9:27 PM - ‪+234 803 781 5109‬: 🔵*_Kullum dan adam
Yana haduwa da bala'i
guda uku 3 amma baya fadakuwa_* 🔵

Na farko 1

🔴 shekarunsa suna raguwa amma baya tuhumar kansa akan haka.
Idan kudinsa ya ragu xai tuhuma bayan kudi yana dawowa amma shekaru basa dawowa.

Na biyu 2

🔴kullum yana cin arxikin Allah in halal yaci xa'a tambaye shi in haram ne xa'ayi masa axaba akai bai san karshen hisabin mai xai kasanceba.

Na uku 3

🔴kullun yana kusantar lahira yana nisantar duniya amma duk da haka baya damuwa da lahira kamar yadda yadamu da duniya
Bai san makomarsa shin aljannace ko wutace ba.

Gaskiya👉:

(Babu abunda xai amfaneka sai sallarka).

🚫wanda yabar karatun Alqur,ani tsawon kwana uku ba tare da uxuriba sunansa maqauraci (wanda ya qauracewa Alqur,ani kenan).

🔵Duniya kwana 3 ce👌🏻

♦jiya: munganta baxata dawoba

♦yau: muna cikinta baxata dauwama ba xata wuce

♦gobe: bamusan ina xamu kasanceba.

👋ka gaisa da mutane, kayimusu afuwa kayi sadaka domin ni da kai dasu duk matafiya ne bissalam.
3/25/17, 9:27 PM - ‪+234 803 781 5109‬: 🌺```"Ina mamakin, mutumin da yake cikin tsoro amma bai dukufa cikin karanta``` *"HASBUNALLAHU WA NI'IMAL WAKEEL"* ```ba.```
.
🌺```Ina mamakin mutumin da Bakin ciki ya dame shi amma bai karanta``` *"LA ILAHA ILLA ANTA SUB'HANAKA INNEE KUNTU MINAZ ZALIMEENA"* ```ba.```
.
🌺```"Ina mamakin Mutumin da Masu Makirci suka dame shi da Makirci amma bai karanta``` *"WA UFAWWIDHU AMREE ILAL LAAH. INNAL LAAHA BASEERUN BIL 'IBAADI'* ```ba".```
.
🌺```"Ina mamakin mutumin da yake fama da wata jinya ko rashin lafiya, amma bai yawaita karanta``` *"RABBI ANNEE MASSANIYADH DHURRU WA ANTA ARHAMUR RAHIMEENA'* ```ba".```
.
🌺```"Ina mamakin mutumin da yake neman haihuwa amma bai yawaita``` *"RABBEE HABLEE MIN LADUNKA DHURRIYYATAN TAYYIBAH, INNAKA SAMI'UD DU'A'I* ```ba".```
.
🌺```"Ina mamakin mutumin da talauci ya dame shi amma bai yawaita Istighfari da Salatin Annabi (saww) ba.```
.
🌺```Ina mamakin mutumin da ya shiga matsala amma bai yawaita``` *LA HAULA WALA ƘQUWWATA ILLA BILLAHIL 'ALIYYIL 'AZEEM* ```ba".```
.
🌺```"Ina Mamakin Mutumin da yaga wannan sakon amma bai yi aiki da shi ba, Kuma bai tura ma sauran 'Yan uwa Musulmai don su amfana ba!.
3/25/17, 9:30 PM - ‪+234 9074619096‬: Imam Bukhari
👳👳👳👳
Da
🌼🌼
Imam Muslim
👳👳👳👳
Sun rawauto
🌼🌼
Hadisi
🌼🌼🌼
Daga
Abdullahi Dan mas'ud
رضي الله عنه
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
Yace:
Manzon Allah S.A.W
Yace:
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
عليكم بصدق فإن الصدق يهدي الي البر وإن البر يهدي الي الجنة ولا يزال الرجل يصدق ويتحر الصدق حتي يكتب عند الله صدي قا
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
(((Ma'ana)))
Ina yi muku umarni da yin gaskiya domin gaskiya tana sa mutum ya zama mai kyawawan hali shi kuma kyan hali yana kai mutum ga shiga
🏰ALJANNA🏰

mutum ba zai gushe ba yana fadar gaskiya da aiki da gaskiya har sai Allah ta'ala yasa an rubuta sunansa cikin masu gaskiya.
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
Manzon Allah yaci gaba da cewa:
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
واياكم والكذب فإن الكذب يهدي الي الفجور وإن الفجور يهدي الي النار ولا يزال الرجل يكذب ويتحر الكذب حتي يكتب عند الله كذابا.
(((صدق رسول الله)))
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼

(((Ma'ana)))
Ina yi muku gargadi ku daina qarya domin qarya tana sa mutum ya zama mai sabon Allah shi kuma Sabon Allah yana kai mutum ga Shiga
🌋WUTA🌋
mutum ba zai gushe ba yana fadar qarya da aiki da qarya har sai Allah yasa an rubuta sunansa cikin jerin maqaryata.
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
Mazon Allah yayi gaskiya.
🌼🌼🌼🌼🌼 🌼🌼🌼
Allah ya bamu ikon fadar gaskiya da aiki da ita.
👏👏👏👏👏👏👏👏
Allah ya tsaremu da qarya ko wacce iri ce.
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼

اللهم آمين
👏👏👏👏👏👏👏
Dan'uwa kar kayi rowa
Allah zai Baka lada idan ka turawa yan'uwa musulmai.
3/25/17, 9:37 PM - ‪+234 803 781 5109‬: <Media omitted>
3/25/17, 9:52 PM - ‪+234 810 175 7640‬: WONDERS OF MATHEMATICAL MYSTERY:
PROVEN FACTS BEHIND OUR TWO PALMS.

Spread your left hand palm ,you will see the number 81( ۸١ ) written in Arabic Spread your right hand palm, you will see the number 18( ١۸ ) written in Arabic .
Now : Add 81( ٨١) and 18 (١۸ ), gives you 99,THE TOTAL NUMBER OF NAMES OF ALLAH IN QU'RAN Subtract 18 from 81, gives 63, THE TOTAL YEARS OF PROPHET MUHAMMAD (saw) LIVED IN THIS EARTH .
If you multiply the two digits of 99 i.e., 9x9 it will return you your left palm number 81 If you multiply the two digits of 63 i.e., 6x3 it will return you your right palm number 18.
If you reverse the digits of 81 it will give you 18.
If you reverse the digits of 18 it will give you 81 .
The common denominator of 81 and 18 is 3 and 9 . Now lets see what numbers they give after division : 81/3 = 27 and 81/9 = 9 : Qu'ran revealed on 27th day of 09th month of Arabic calendar (Lunar)
18/3 = 6 and 18/9 = 2 : In Qu'ran chapter 6 and just after verse 6 ALLAH spoke about the proof of the revelation to Muhammad (saw) by citing the example as such given in their HANDS .
In 2 places (2:97 and 97:1) ALLAH mentioned the month(Ramadan) and date (Night of Qadar, i.e.,27th of Ramadan)
If you multiply 81 and 18 it is (81x18) 1458. According to the Julian calendar and Hijri year exactly 1458 hijri years passed from the date of Muhammad's (saw) birth (570 AD) till 2007 (The year when this mystery of human palms was discovered ) .
Just write the digits of 81 and 18 serially : 8 1 1 8 . Now add 8+1+1+8 = 18 .
Now what so special about 18 .
In Qu'ran chapter 18 , verse 18 has mentioned something about RIGHT SIDE and LEFT SIDE .
In Bible deutronomy , chapter 18 , verse 18 GOD prophesied to MOSES(as) that HE will send a prophet like MOSES (saw) who would come from his brethren (i.e., from the lineage of Ishmael) . He was the last prophet MUHAMMAD (saw) . That is the main mystery of 18 in our hand.

I urge my sisters and brothers to
share this . Hope so many Known but undiscovered mysteries will be discovered.Insha Allah. NOTE:- THIS IS SENT AS RECEIVED. MAY ALLAH SHOW US MORE.
3/25/17, 10:09 PM - ‪+234 9074619096‬: *HATTARA DAI MASU JIN WAKE WAKE
WANI LABARI MAI FIRGITARWA!*
**********************
Jama'a wani labari ne na ganshi, wani abokina ya turo min shi da larabci amma sai naga kamar zamu
amfana da darasin dake cikinsa don haka na fassarashi a takaice, kuma gashi nan zan
kawo :
Akwai wani mutumin kirki anan birnin
Riyadh wanda bayan ya haddace Alqur'ani Mai Girma kuma ya samu Limancin wani babban
Masallaci daga cikin Masallatan garin.
Na kasance ina binsa sallah tsawon shekaru uku, Mutum ne mai fara'a mai sakin fuska. Amma rannan sai naga
fuskarsa adaure. Da alamar lallai yana cikin damuwa. Na ganshi a
haka har kusan kwana biyu ko uku. Don haka rannan da aka idar da
sallah sai na zauna acikin masallaci har
sai da kowa ya fita ya barmu daga ni sai shi, sai na tambayeshi nace :
"Don Allah ka gaya min menene dalilin wannan fushin naka".
Sai ya bani amsa yace "Aranar 18-10-1430 (shekaru goma kenan
da faruwar abun) bayan na sallaci sallar asubah sai ga wani yaro 'dan kimanin shekara 13 yazo fuskarsa a firgice yace
mun "Ya Shaikh kazo da sauri babanmu
ne yake nemanka agida". Yayin da na iso sai na tarar da baban
nasu dattijo ne ya haura shekaru 50
aduniya. Sai ya shigar dani wani daki acikin gidansa. Anan naga
abun da ya razanani!
Wata yarinya ce budurwa 'yar kimanin
shekaru 22 aduniya tana kwance bata
da lafiya, tana lullube da mayafi kuma bisa dukkan alamu rasuwa zatayi. Shi mahaifin ya kirani ne saboda gashi
yarinyar tazo gargara (lokacin fitar rai),amma maimakon kalmar shahada WAQA TAKEYI!.Wata fitsararriyar Waqa ce wacce wani Mawaqin Qasar larabawa mai suna "Rashid Almajid" ya rerata, fassarar
amshin waqar shine "Kaichona Qirji yayi Qunci". Na kasance idan nace mata "Kice
LA ILAHA ILLAL LAAH". Sai ta rera baitin waqar nan "WAILAHU DHAQAS
SADR" (Ya kaichona Qirji yayi Qunci). Na
sake ce mata "Kice La Ilaha illal Laah". Sai tace "Wailaahu dhaaqas Sadr". Haka mukayi da ita har sama da awa guda! Ina ta tunasar da ita Allah, ina Qoqarin sanyata ta fur ta kalmar shahada amma ita kuma tana
maimaita baitin waqar nan...
Chan sai mukaji tayi wani eehu da Qarfi tana cewa: "Kar ku barsu su tafi dani!! Kar ku barsu su tafi dani!! Na rokeku!! Wayoo!!WALLAHI gashi nan ina kallon wajen zamana acikin wuta!!. Wannan ita ce kalmarta ta Qarshe! ta gama shure-shurenta ta mutu! LA
HAULA WALA QUWWATA ILLA
BILLAHIL ALIYYIL AZEEM!! (Ya Allah
ka kiyayemu daga mummunar cikawa). Na tambayi mahaifinta ya gaya mun cewa yarinyar nan bata wasa da sallah. Sai dai ita tana yawan Sauraren
Waqoqin soyayya ko batsa, kuma bincike ya nuna cewa tana shiga
shafukan internet na batsa! Anan ne Zauren Fiqhu ke jan hankalin Matasa masu bude shafukan batsa, da masu rubuce rubucen batsa, da masu Uploading din hotunan batsa cewa
suji tsoron Allah su tuba su goge wadan nan shafukan daga kan internet. Wallahi idan ba haka, ta yaya zaka samu kyakkyawar cikawa alhali kana taimaka wa shaitan wajen dulmiyar
da bayin Allah! Mutuwar nan zata iya riskarka ko yau ko gobe.(kuma hoton ko
rubutun yana nan ba'a goge ba). Kuma Kamar
yadda idan ka bar wani aikin alkhairi anan duniya, ladan zai bika har lahirarka za'a rika ni'imtar da Qabarin ka ko yaushe duk sanda wani ya amfana da wannan abun, to haka kuma idan ka rubuta wani abu na batsa, ko ka bude shafi ko group din batsa a facebook ko Whatsapp, wallahi zai yi wahala harshenka ya furta kalmar shahada.
Kuma duk sanda wani ya karanta batsar da ka rubuta, ko ya kalla, to
sai an Qara balbalo maka wata sabuwar
azabar acikin Qabarin ka..
Ka tuba tun lokaci bai Qure maka ba!! Ka tuba, domin yanzu haka kofar tuba abude take. Zauren Fiqhu na bukatar duk wanda ya karanta wannan fadakarwa yayi
kokari ya sanar da sauran 'yan uwa matasa domin Allah ba tare da chanza komai ba! Watakil ta dalilinka wasu zasu shiryu! Allah ya shirye mu baki daya. Ameeen.
3/25/17, 10:26 PM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
3/25/17, 10:41 PM - ‪+234 803 788 6180‬: 💥 *KHUDBAR JUMUA* 💥
📏📏📏📏📏📏📏📏

Daga masallacin
👇🏻👇🏻👇🏻
*TRIUMPH FAGE KANO*
🕌🕌🕌

MAI TAKEN 👇🏻👇🏻👇🏻
*KUKASANCE DA MASU GASKIA*
🌅🌅🌅🌅🌅🌅🌅🌅

25-6-1438 // 24-3-2017

TAREDA 👇🏻👇🏻👇🏻
*SHEIKH LAWAL ABUBAKAR SHUAIB GADON KAYA (HAFIZAHULLAH)*
💎💎💎💎💎💎💎

AYI SAURARO LAFIA
🙏🏻🙏🏻🙏🏻
3/25/17, 10:41 PM - ‪+234 803 788 6180‬: <Media omitted>
3/25/17, 10:52 PM - ‪+234 806 084 4942‬: 👵😂Wata tsohuwa ce batada lafiya sai yayan ta suka kaita hospital, likita yace tanada ciwan hawan jini 🙎amma zata kwana 2 a hospital saboda zaayi mata allurai💉💉💉 me zai faru duk wanda yazo dubata sai tace mishi ai ciwan H.I.V gare ta har yayanta suka samu labari Ba shiri suka taho hospital suka tambayeta me yasa take cewa H.I.V ke gareta alhalin ga abinda doctor yace budar bakin tsohuwa keda wuya sai tace nayi hakane saboda idan na mutu ba yar shegiyar da zata auri ubanku👨 kunga bazam tashi da kishiya a lahira ba😩😫😆😩
TSOHUWA MA KENAN BARE KUMA 'YAN DAGWAIGWAI
3/25/17, 11:00 PM - Fakawa: Ingaskiyane tayikokari amanzatagane shayibaruwabane acan
3/25/17, 11:01 PM - Fakawa: <Media omitted>
3/25/17, 11:03 PM - ‪+234 803 504 0520‬: <Media omitted>
3/25/17, 11:04 PM - NA'IBIN SUNNAH: *🌟ZAUREN SAQON AN TASHI LAFIYA.🌟*

*Assalaamu alaikum wa rahmatullaahi wa barakaatuh*

Dukkan godiya ta tabbata ga ALLAH (SWT) mai kowa mai komai, tsira da aminci su kara tabbata ga shugabanmu Annabi Muhammad (SAW) da alayensa da sahabbansa masu daraja da wadanda sukayi imani da kyautatawa har izuwa ranar tashin alqiyamah.

*⚜DOKOKI DA TSARE-TSAREN WANNAN GRP DIN⚜*

*1.* Ya kamata kowa ya cika sallama lokacin yinta da kuma amsata domin samun cikakken lada. Sannan duk lokacinda akaga sallama ake amsawa.

*2.*Bamason yawan surutu ko hira da bai shafi darasi ba ko ta ilimi. Muna maraba da duk wata tattaunawa ta ilimi.

*3.*Bamu yadda kowa ya turo post kowane iri ba sai idan ya zama bai saba da addininmu da kuma kyawawan dabi'u ba.

Idan post din ya kunshi sunnar Annabi saw ne ya zama Lallai a kai matuqa wajen tace shi kar a turo gurbataccen abu kuma wani zai dauka yaje yayi aiki dashi.


*4.*Kofa a bude take ga mai so yayi nasiha ko darasi. Sai ya tuntubi daya daga cikin Admins.


*5.*Mun yarda kowane dan Adam ajizi ne, don haka duk lokacin da wani ya yi kuskure to lallai ayi amfani da kyakykyawan lafazi da hikima wajen gyara masa.

*6.*Bamu yarda a canza mana hoton profile ko suna ba.


*7.*Duk sanda mutum zaituro audio ko video yarubuta abunda ya kunsa domin mutum yasan me zai yi downloading kafin yayi.


*8.*Kar a sako saqwanni da basu da alaqa da karatu yayin da ake tsaka da gabatar da karatu.  

*9.*Wajibi ne dukkan mu mu riqa sanin abinda zamu fada. Bamu yarda da hirarraki na fitsara ba. Koda abinda ya shafi ilmantarwa ne dole mutum yayi hikima a zancen sa.

*10.*Duk wanda zaiyi fowarding post da wani yaren da ba hausa ko turanci ko larabci ba to wajibi ne ya fassara zuwa yaren da kowa zai fahimta ko kuma yayi bayani a takaice.


*12.*Dan ALLAH banda nuna warayya. dukkaninmu bayin ALLAH ne, kuma dukkaninmu ALLAH ne ya hadamu kuma dukkaninmu musulmai ne 'Yan uwan juna Ahlus sunnah wal jama'ah.

*13.*Kar aturo duk wani post da ze kai mutum zuwa ga YouTube dan gudun abubuwan da ke cikin YouTube na fitina. Sai dai idan karatuttukan mallamai ne.


*14.*Dan Adam ajizi ne, don haka duk wanda ya karya doka to yayi gaugawa ya bada haquri kamin lokaci yayi tsawo.

*NOTE:-*
*Karya daya daga cikin dokokin nan ka iya sa a cire muntum. A kiyaye don Allah*
3/26/17, 6:21 AM - ‪+234 803 781 5109‬: ALLAH ya bamu ikon karewa amen
3/28/17, 1:52 AM - Alfanuuuuuu: Assalamu alaikum Al'asaatizah.
Wai don Allah fara karatun Sallah daga farkon Sura ba kyau ne ko farawa daga tsakiya ya fi lada ne? Tambaya.
3/28/17, 1:52 AM - Alfanuuuuuu: Assalamu alaikum Al'asaatizah.
Wai don Allah daidaita kafada da wasu limamai ke cewa a yi yana da asali ne ko bai da? Kuma yaya ake hadawa? Don na ga wasu sun fi gane su hada qafa , kafadar kuma sai a malgaye ta dama gaba, ta hagu kuma a zovo tz baya.
tambaya ce, wAssalamu alaikum
3/26/17, 6:35 AM - ‪+234 803 781 5109‬: Masu zaman banza da yan pdp
3/28/17, 1:52 AM - Alfanuuuuuu: Assalamu alaikum Al'asaatizah.
Wai don Allah tsawaita sujudar qarshe yana da asali a sunnah ne ko kuwa ganin dama ne? Ko kuwa koyi da en shia ne ? Don na tava ganin umurni da hakan a rubutun wani dan shiqan zariya.
tambaya ce, wAssalamu alaikum
3/28/17, 1:52 AM - Alfanuuuuuu: Assalamu alaikum Al'asaatizah.
Wai don Allah qaranta ruwa da malamai su kabyi magana a gun alwala ya samu naasikhi ne ya zama mansuwkhi ko da ma bai da asali ne? ko Sunnar kowa da irin ta sa ne?don na ga kamar 60% na ma su daaawar Sunnah sai sun ji qarar buta suke gama alwala tambaya ce, wAssalamu alaikum
3/26/17, 7:03 AM - NA'IBIN SUNNAH: *```A 24-year old boy looking out through a train's window shouted, Dad, look, "the trees are going behind; they are moving very fast" his Dad simply stared at him with so much joy and smiled! A young couple seated nearby looked at the 24-year old and thought to themselves, he's so grown up but so childish, he must have a mental disorder for his father not to be bothered. Suddenly the young man exclaimed again; Dad, look, "the clouds are running with us" the couple could not resist and said to the old man, why don't you take your son to a good doctor may be a psychiatrist? The old man smiled and said I just did. We are just coming from a doctor but not a psychiatrist ; we are just coming from the hospital. My son was blind from birth. He just got his sight today for the very first time, his behavior may seem stupid to you, it's more than a miracle to me. The young couple just sat down there, lost for words with a mixture of tears and shame in their eyes..```*
*```Everybody on earth has a story; don't jump to conclusion about their private affairs; you don't know where they are coming from or what they have to deal with.```*
*```The truth behind their story might surprise you. Take it easy with others, even if you have a perfect life. Let us keep working towards the good of all.```*
*```This story inspired me and I have shared it with you to inspire you too. I hope you will share with others```*
*```God bless you all ***
3/26/17, 9:44 AM - ‪+234 812 724 6940‬: NNPC Recruitment Application Form 2017 – Click Here to Apply - http://the247reporters.com/2017/03/16/nnpc-recruitment-application-form-2017-click-here-to-apply/

Please help spread to your people who may need to apply.
3/26/17, 11:56 AM - ‪+234 808 066 0679‬: _A lady's handbag which contained her cell phone, credit card, purse etc was stolen._
_Thirty minutes later she managed to call her husband from her friend's telephone, telling him what happened._

_Her husband said, "I just received your text message asking me to remind u of your ATM pin and I have replied a little while ago"._

_When they rushed to the bank, the staff told them money had already been withdrawn._

_The thief had used the stolen cell phone to text her husband and get hold of her PIN._

_Within twenty minutes he (thief) had withdrawn her money from the bank account._

_Pls when sensitive information is being asked for through text message, confirm by calling back._

_Also, when being texted by friends or family to meet them somewhere, be sure to call back to confirm that the message came from them._
_If you do not reach them, be very careful about going places to meet family and friends who text you._

*PLEASE PASS THIS ON. You will never know who this might help.*crime prevention unit
3/28/17, 2:40 PM - ‪+234 706 440 0300‬, ‪+234 706 504 2988‬, ‪+234 706 616 4622‬, ‪+234 810 088 4799‬ was added
3/28/17, 2:40 PM - ‪+234 703 424 2512‬, ‪+234 806 983 3209‬ left
3/26/17, 1:23 PM - ‪+91 7397 683 053‬: *Sports News on Duta*

Get all your sports news in one place‼

Add to group: +917397743958

Forward your friends‼

Type 👍 JG7 to like this

3/26/17, 4:42 PM - ‪+234 810 175 7640‬: Hello – Salam – سلام
Welcome – Marhaban – مرحبا
Hello, friend (female) – Ahlan sadiqati – أهلا صديقتي
Hello, friend (male) – Ahlan sadiqi – أهلا صديقي
Good morning – Sabah el kheer – صباح الخير
Good evening – Masaa el kheer – مساء الخير
Long time, no see – Lam naraka mundhu muddah – لم نرك منذ مدة
I missed you so much (female) – Eshtaqto elaiki katheera – إشتقت إليك كثيرا
I missed you so much (male) – Eshtaqto elaika katheera – إشتقت إليك كثيرا
How are you? (female) – Kaifa haloki? – كيف حالك؟
How are you? (male) – Kaifa haloka? – كيف حالك؟
(I'm) good – Jayed – جيد
(I'm) okay – aadee – عادي
I am fine, thank you – Ana bekhair, shokran – أنا بخير شكرا
And what about you? (female) – Wa anti? – و أنت؟
And what about you? (male) – Wa ant? – و أنت؟
What is new? – Maljadeed? – مالجديد؟
Nothing new – Lashai jadeed – لا شيء جديد
I have to go – Yajebu an athhaba al aan – يجب أن اذهب الآن
I will be right back – Sa arje'o halan – سأرجع حالا
Good bye – Ma'a salama – مع السلامة
Good night – Tosbeho (male) / Tosbeheena (female) 'ala khair – تصبحين على خير
See you later – Araka (male) / Araki (female) fi ma ba'd – أراك في مابعد
What's your name? (female) – Ma esmouki? – ما إسمك؟
What's your name? (male) – Ma esmouk? – ما إسمك؟
My name is… – Esmee – إسمي…
Where are you from? (female) – Men ayna anti – من أين أنت؟
Where are you from? (male) – Men ayna anta – من أين أنت؟
I'm from… – Ana men… – أنا من…
Where do you live? (female) – Ayna taskuneen? – أين تسكن؟
Where do you live? (male) – Ayna taskun? – أين تسكنين؟
I live in the United States/France – A'eesho fel welayat almotaheda / faransa – أعيش في الولايات المتحدة / فرنسا
What do you do for a living? (female) – Ma mehnatuki? – ما مهنتك؟
What do you do for a living? (male) – Ma mehnatuk? – ما مهنتك؟
I work as a… – A'mal ka – أعمل …
How old are you? (female) – Kam howa umroki? – كم هو عمرك؟
How old are you? (male) – Kam howa umruk? – كم هو عمرك؟
I'm (twenty) years old – Umri eshreen sanah – عمري (عشرين) سنة
It's nice to meet you (female) – Motasharefatun bema'refatek – متشرفة بمعرفتك
It's nice to meet you (male) – Motasharefon bema'refatek – متشرف بمعرفتك
Do you speak Arabic? – Hal tatakallam al-lughah al-'arabīyah? – هل تتكلم اللغة العربية؟
Slightly/Some – Qaleelan – قليلا
Happy birthday – Eid meelad sa'eed – عيد ميلاد سعيد
Happy New Year – Sana sa'eedah – سنة سعيدة
Merry Christmas – A'yaad meelad Saeedah – أعياد ميلاد سعيد
Happy Ramadan – Ramadan mobarak – رمضان مبارك
Happy Eid – Eid mobarak – عيد مبارك
Good luck – Bettawfeeq – بالتوفيق
Bless you – Rahimaka Allah – رحمك الله
Good night, sweet dreams – Laila sa'eda wa ahlaam ladida – ليلة سعيدة و أحلام لذيذة
I'm lost! – Ada'tu tareeqi! – أضعت طريقي!
Can you help me? – Hal beemkanek mosa'adati? – هل بإمكانك مساعدتي؟
Excuse me (passing by) – Alma'derah – المعذرة
Where is the bathroom? – Ayna ajedu al merhaad? – أين أجد المرحاض؟
Where is the pharmacy? – Ayna ajedu assaidaliah? – أين أجد الصيدلية؟
What is this? – Ma hatha? – ما هذا؟
How much is this? – Kam howa thamanoh? – كم هو ثمنه؟
Can you speak slowly? – Takalam bebot' men fadlek (male) /fadleki (female)? – تكلم ببطء من فضلك
Can you say it again? – A'ed men fadlek! (male) A'eedi men fadleki (female) – تكلم ببطء من فضلك
I don't understand – La afham – لا أفهم
I don't know – La a'ref – لآ أعرف
I'm sorry (didn't hear something) – 'Afwan – عفوا
My Arabic is bad – Lughati al arabic laisat kama yajib – لغتي العربية ليست كما يجب
3/26/17, 4:43 PM - ‪+234 806 084 4942‬: An gayyaceni bikin aure a wani hotel, da na isa
wajen sai naga kofofi biyu..
Kofar farko an rubuta *Dangin ango*
Kofa ta biyu an rubuta *Dangin amarya*
Sai nashiga ta kofar *Dangin ango*, nayi gaba
kadan sai ga wasu kofofin guda biyu..
Ta farko an rubuta *Maza*
Ta biyu an rubuta *Mata*
Sai nashiga ta kofar *Maza*, nayi gaba kadan
sai ga wasu kofofin guda biyu..
Ta farko an rubuta *Wanda ya riko
gudunmawa*
Ta biyu an rubuta *Wanda bai riko komai ba*
Kasancewa ban riko komai ba, sai nashiga ta
kofar wadanda basu riko gudunmawa ba, nayi
gaba kadan sai gani a kofar
waje🤔🚪
😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
3/26/17, 5:12 PM - ‪+234 806 944 0591‬: Guys send an application to knatcom.youth@gmail.com to join UNESCo forum send it today. CV and application letter
3/26/17, 8:30 PM - DANSABO: HUDUBAR ANNABI MUHAMMAD SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM WANDA YAYI A KHUDUBAR RANAR TARA GA WATAN ZUL-HIJJAH, SHEKARA TA GOMA DA HIJIRA A DUTSEN ARAFAT (RANAR ARFA KENAN).

ANNABI (SAW)YA FARA DACEWA:

"Ya ku mutane ku bani hankalinku, domin mai Yiwuwa bazan sake kasancewa da ku bayan wannan shekaran ba, saboda haka ku saurari abinda nake gaya maku da kyau, kuma (ku isar da abinda zan gaya maku) ga wadanda basa wannan wuri a yau.

Ya ku mutane kamar yadda kuka riki wannan wata, (na hajji) da wannan rana (ta arfa) da kuma wannan gari (na Makka) da girma kuma abin tsarewa, to, haka kuma ku riki Ran Musulmi da kuma Dukiyoyinsu da girma abin kuma karewa, ku maida wa Mutane kayan da suka baku Amana. Kar ku cuci kowa, saboda kar wasu su cuce ku, ku tuna fa, hakika ALLAH zai yi sakayya akan ayukakanku, ALLAH (SWT) ya hana cin riba,(wato kudin ruwa) saboda haka, duk abin da aka kulla ta kudin ruwa sai an warware shi.

Ku yi hattara da shaidan, domin kiyaye Addininku. Yanzu kan ya fidda ran batar da ku akan manyan abubuwa (na sabo) saboda haka ku guji binshi akan kanana.

Ya ku jamaa hakika kuna da hakki bisa matayenku, amma suma suna da hakki bisa kanku, to hakkin su ne akanku da kuciyar dasu, Kuma ku tufatar dasu akan jin kai. ku bi dasu kyakkyawan biyarwa, ku kuma tausasa musu domin su majibintan al amurran kune, kuma mataimakan ku, Hakki ne akansu da kar su yi abota da duk wanda ba kwa so, kuma su nisanci zina.

Ya ku jama'a kuyi kyakkyawan bauta ga ALLAH (SWT) ku tsaida salloli biyar(5) na farilla, Ku Azumci Watan Ramadan ku Kuma bada zakka. Ku aikata aikin hajji in har kun sami daman yi. KU SANI FA, ko wane musulmi dan uwan musulmi ne. Dukkan ku dai dai kuke. Ba wanda yake da fifiko saman wani sai ta tsoron ALLAH, da aikata kyawawan ayyukka.

Ku tuna fa(ya ku jama'a) wata rana za ku tsaya gaban ubangijinku, domin sakamakon ayyukanku, saboda haka ku yi hattara kada ku yi sake da hanya madaidaiciya bayan na kau.

Ya ku jama'a ba wani annabi ko manzo da zai zo bayana kuma babu wani addini da zai zo (bayan addinin musulunci), saboda haka kuyi tunani sosai akan wannan magana dana gaya maku, kuma ku fahimce ta (sosai).

Zan bar maku abubuwa guda biyu (2); ga (alkur ani) ga kuma (sunnah) ta. In kun bi wannan ba za ku ta ba bata ba. Duk Wanda ya ji wannan sako to ya jiyar da wadansu, suma su jiyar da wasunsu, kuma sau da yawa wadanda za su ji magana daga karshe sufi masu ji na yanzu fahimtar abinda nake fada.

YA ALLAH ka zamo shaida agareni, cewa na isar da aikenka zuwa ga bayinka." Yan uwa ku watsa wannan KHUDUBAR ga yan uwa musulmi wanda kamar yau akayi ta!!!

Allah duk wanda ya tura wannan khuduba ya Allah ka sadashi da annabin MuhammadMuhammad (saw) ya Allah kabiya masa dukkan bukatunsa na alkhairi
👏👏👏👏👏👏👏
3/26/17, 9:01 PM - ‪+234 810 175 7640‬: Zamzam is an 18 x 14 ft well and is 13 meters deep.
It started 4000 years ago.
Never dried since then. Never changed taste.
No Algae or plant growth in the water, so no disease caused.
Tested by European Labs and declared fit for drinking.
This small well provides water for 2 million people through heavy motors pulling 8000 litres per second and every 24hrs, it refills its level
in 11 minutes. Thus, its water level never decreases.
Subhan Allah .!
Priceless knowledge... Share with as many people as u can.
A Non Muslim Scientist proved we are more electrically charged now than ever before due to the electromagnetic radiations from the things like: Mobile phones, TV, AC, Microwave etc, and if we don't want this radiation to harm us, we should place our forehead on the floor more than once a day as the earth can absorb radiation.
We Muslims are gifted With 5 Times Salaat to touch our heads down i.e. 92 Sajdahs everyday. Subhaan Allah.!
There is always wisdom behind Allah's Commandments.
"WHICH OF THE FAVOURS OF YOUR LORD WILL YOU DENY"?
(Surah Rahman) If this inspired you, why not share it with everyone.
3/26/17, 10:56 PM - Fakawa: <Media omitted>
3/26/17, 11:30 PM - Qani Na Ta WajenGwamma: HAHAHAHAHAHAHAHAHAAAAAAAAAAAAAAAAA
Some Nigerians are very funny. I saw these abbreviations somewhere and it caught my attention.
Look at them .......

*NAIRA* - Never Allow Igbos Rule Again

*PHCN* - Problem Has Changed Name

*HAUSA* - Higher accumulation Using Seat of Authority

*APC* - Association of Past Criminals

*NYSC* - Now Your Struggles Continue

*PDP* - People Deceiving People.

*MTN* - Maintain Total Nonsense

*ABACHA* - After Babangida Another Criminal Has Arrived

*NEPA* - Never Expect Power Again

*BUHARI* - Bring Us Happiness and Remove Injustice.

Don't laugh alone.......Let others laugh with you.
3/27/17, 9:04 AM - ‪+234 805 386 6170‬: <Media omitted>
3/27/17, 10:52 AM - ‪+234 703 903 0499‬: Y practical
3/27/17, 10:53 AM - ‪+234 803 838 8334‬: Sai godiya
3/27/17, 10:53 AM - ‪+234 803 838 8334‬: Yanxuma inna dawanau
3/27/17, 10:55 AM - ‪+234 703 903 0499‬: Kaname
3/27/17, 12:21 PM - ‪+91 7397 683 053‬: *Follow 🌍World News🌏 with Duta*

Add to group: +917397698453

Forward to your friends ❗

Type 👍 KS5 to like this

3/27/17, 12:56 PM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
3/27/17, 2:27 PM - NA'IBIN SUNNAH: *🌟ZAUREN SAQON AN TASHI LAFIYA.🌟*

*Assalaamu alaikum wa rahmatullaahi wa barakaatuh*

Dukkan godiya ta tabbata ga ALLAH (SWT) mai kowa mai komai, tsira da aminci su kara tabbata ga shugabanmu Annabi Muhammad (SAW) da alayensa da sahabbansa masu daraja da wadanda sukayi imani da kyautatawa har izuwa ranar tashin alqiyamah.

*⚜DOKOKI DA TSARE-TSAREN WANNAN GRP DIN⚜*

*1.* Ya kamata kowa ya cika sallama lokacin yinta da kuma amsata domin samun cikakken lada. Sannan duk lokacinda akaga sallama ake amsawa.

*2.*Bamason yawan surutu ko hira da bai shafi darasi ba ko ta ilimi. Muna maraba da duk wata tattaunawa ta ilimi.

*3.*Bamu yadda kowa ya turo post kowane iri ba sai idan ya zama bai saba da addininmu da kuma kyawawan dabi'u ba.

Idan post din ya kunshi sunnar Annabi saw ne ya zama Lallai a kai matuqa wajen tace shi kar a turo gurbataccen abu kuma wani zai dauka yaje yayi aiki dashi.


*4.*Kofa a bude take ga mai so yayi nasiha ko darasi. Sai ya tuntubi daya daga cikin Admins.


*5.*Mun yarda kowane dan Adam ajizi ne, don haka duk lokacin da wani ya yi kuskure to lallai ayi amfani da kyakykyawan lafazi da hikima wajen gyara masa.

*6.*Bamu yarda a canza mana hoton profile ko suna ba.


*7.*Duk sanda mutum zaituro audio ko video yarubuta abunda ya kunsa domin mutum yasan me zai yi downloading kafin yayi.


*8.*Kar a sako saqwanni da basu da alaqa da karatu yayin da ake tsaka da gabatar da karatu.  

*9.*Wajibi ne dukkan mu mu riqa sanin abinda zamu fada. Bamu yarda da hirarraki na fitsara ba. Koda abinda ya shafi ilmantarwa ne dole mutum yayi hikima a zancen sa.

*10.*Duk wanda zaiyi fowarding post da wani yaren da ba hausa ko turanci ko larabci ba to wajibi ne ya fassara zuwa yaren da kowa zai fahimta ko kuma yayi bayani a takaice.


*12.*Dan ALLAH banda nuna warayya. dukkaninmu bayin ALLAH ne, kuma dukkaninmu ALLAH ne ya hadamu kuma dukkaninmu musulmai ne 'Yan uwan juna Ahlus sunnah wal jama'ah.

*13.*Kar aturo duk wani post da ze kai mutum zuwa ga YouTube dan gudun abubuwan da ke cikin YouTube na fitina. Sai dai idan karatuttukan mallamai ne.


*14.*Dan Adam ajizi ne, don haka duk wanda ya karya doka to yayi gaugawa ya bada haquri kamin lokaci yayi tsawo.

*NOTE:-*
*Karya daya daga cikin dokokin nan ka iya sa a cire muntum. A kiyaye don Allah*
3/27/17, 2:32 PM - ‪+234 9074619096‬: *SHU'UMANCIN ZUNUBI :*
**************************
Idan kaga wani yana aikatawa, kana da ikon hanashi amma baka hanashi ba, to kunyi tarayya cikin Laifin abun.
Idan kaga wani yana aikatawa sai ka tsayar dashi a bainar Jama'a wai kai zakayi masa nasiha, to kaci mutuncinsa kenan. Kuma laifin cin mutuncin Musulmi ba Qaramin Kaba'irah bane.
Idan kaga wani yana aikata Zunubi sai kaje kana gaya ma Mutane, to kaci namansa kenan. Ka zama Magulmaci. Su kuwa Magulmata aranar Alqiyamah za'a tashesu ne bisa siffar Karnuka, Harsunansu sun zazzago.
Idan kuma Mutum bai aikata abun ba, sai kayi masa Qage don ka zubar masa da Mutunci, to kayi masa Qazafi kenan. Kuma duk wanda yake yin Qazafi ga sauran Musulmai sai tsinuwar Allah ta tabbata akansa.
Idan kuma kana bibiyar mutane da sharri ne, kana so ka samo wani laifinsu domin ka watsa ma duniya, to kai kuma ba zaka mutu ba fache sai Allah ya jarrabeka ka aikata irin wannan laifin. Kuma sai Allah ya tona asirinka ya kunyatar dakai koda acikin gidanka ne ko a bainar Jama'a.

*TAMBAYA : ZAUREN FIQHU MENENE MAFITA?.*
AMSA : Mafita ita ce kaji tsoron Allah ka kame bakinka, Ka rika fa'din alkhairi ko kuma kayi shuru. Kuma kar ka fa'di zance har sai ka 'dorashi bisa mizanin shari'a.
Idan cikinsa akwai Alkhairi, to ka furtashi tare da adalci koda akan Makiyinka ne.
Idan cikinsa babu alkhairi to kayi Gum da bakinka. Idan kuma cikinsa akwai sharri kuma akwai alkhairi, to shima dai kar ka furtashi. Idan ma cikinsa babu alkhairi kuma babu sharri, shima dai yin shuru ya fishi.
Ka kiyaye harshenka daga fa'din laifukna mutane. Kai ma Allah zai kiyaye naka mutuncin a idon mutane.
Ka kiyaye idanuwanka daga kallo ko binciken laifukan mutane, Allah zai daukaka darajarka acikin mutane kuma ya Qarfafi imaninka.
Ka kiyaye zuciyarka daga Qulliya ko Gaaba, Ko jin haushin mutane.


```Nasiha ce daga Zauren Fiqhu Whatsapp. (25-02-2017 27-05-1438)```
3/27/17, 2:55 PM - NA'IBIN SUNNAH: 👍🏻👍🏻
3/27/17, 3:59 PM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍

👳👳👳

*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
*ME YA FARU A KARBALA ???*
*(63)*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Matsayin Muhammad ɗan Hanafiyyah.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Shine Muhammad ɗan Hanafiyyah kanin Husaini ne wanda suka haɗa uba ɗaya da shi, ana ce masa Ibnul Hanafiyyah saboda Mahaifiyarsa 'yar kabilar banu Hanifa ce wanda Sayyadi Ali ya ganimanto a yakin da suka yi da kabilar Banu Hanifa, dangin Musailimah karkashin jagorancin Khalid ɗan Walid a zamanin Halifancin Sayyidina Abubakar (R.A).*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Kafin mutanen Madinah suyi wa Yazid tawaye har su cire gwamnansa sai da suka tafi gurin malamai suka nemi goyon bayan su, da suka je gurin Muhammad ɗan Ali kanin Husaini sai ya tambaye su dan me zaku cire Yazid?.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Sai jagoran su Abdullahi ɗan Muɗi'u ya kada baki yace, domin Yazid yana shan giya, kuma baya Sallah, sannan yana tsallake hukuncin Al-Qur'ani.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Sai Muhammad yace musu, ni ban ga abinda kuka faɗa ba, kuma naje gurinsa na zauna tare da shi, na ganshi yana tsaida Sallah, yana kamanta Alheri, yana tambayar ilimi kuma yana lizimtar Sunnah.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Sai suka ce, ai dan riya ne yayi maka haka! Muhammad yace, me yake so gare ni ko me yake tsoro da zai yiwa riya?.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Shin ya sha giya ne a gabanku? Indai har kun gan shi ya sha giya, to tare kuka sha kenan, in kuwa ba haka ba to bai halasta ku ringa shaidar abinda baku gani ba.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Fatan alheri a gare ku.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Daga*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Shababul Islam*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Khairan*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
3/27/17, 3:59 PM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍

👳👳👳

*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
*ME YA FARU A KARBALA ???*
*(64)*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Matsayin Muhammad ɗan Hanafiyyah.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Sai suka ce, bamu gani ba amma wallahi wannan maganar a gurinmu gaskiya ce, sai yace, Allah bai yarda da haka ga masu sheda ba dan yace :*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬 *((إﻻ من شهيد بالحق وهم يعلمون))*
*سورة الزخرف.*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Ma'ana*_
_*((Face wanda yayi shaida da gaskiya, kuma suna sane (da haka) )).*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Da Ibnul Hanafiyyah ya tabbatar musu baya tare dasu, sai suka ce kamar dai kana ganin kai kafi cancanta mu saka a gaba! Sai yace, sam, ba na halasta wa kaina yin wannan al'amari a kowanne matsayi, ina jagora ko ina mabiyi.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Suka ce, to amma ai kayi yaki tare da mahaifinka, yace, ku kawo min wani irinsa in taya shi yaki, sun manta cewa, mahaifinsa shine Sarki, ba tawaye ne yake yi ba, su kuma tawaye ne suke son yiwa Sarki mai ci.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Suka ce, to kasa 'ya'yanka Al-Qasim da Abul-Qasim su tafi tare damu, yace in har zan sa 'ya'yana me zai hana ni ma inje?.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Suka ce, to kazo muje ba sai kayi yaki ba, iyaka kawai kayi mana kamfen ga mutane, yace, tsarki ya tabbata ga Allah! Ince mutane suyi abinda ba zanyi ba? Suka ce, to lalle ko kana so ko baka so sai mun shigar da kai cikin wannan lamarin.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Yace, ba zai yi muku daɗi ba don zan rinka ce wa mutane suji tsoron Allah, kada su yarda wani mahaluki acikin fushin ubangiji, daga karshe dai Muhammad ya fice ya bar Madinah zuwa Makkah don gudun wannan fitinar.*_
_*Duba Al-Bidaya Wan Nihaya na Ibnu Kathir (8/604) da kuma Mukhtasar Tarikh Timashq na Ibnu Manzhoor (8/256).*_
🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Fatan alheri a gare ku.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Daga*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Shababul Islam*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Khairan*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
3/27/17, 4:20 PM - ‪+234 803 222 3008‬: https://youtu.be/OoCLczsP91I
3/27/17
, 4:21 PM - ‪+234 803 222 3008‬: https://youtu.be/vCBhSLve_SI
3/27/17
, 4:22 PM - ‪+234 803 222 3008‬: https://youtu.be/J88wmafdlxw
3/27/17
, 4:22 PM - ‪+234 803 222 3008‬: https://youtu.be/sbdUq48EK-w
3/27/17
, 4:23 PM - ‪+234 803 222 3008‬: https://youtu.be/aDx6qVE12b4
3/27/17
, 4:24 PM - ‪+234 803 222 3008‬: https://youtu.be/XKERazNje4s
3/27/17
, 4:24 PM - ‪+234 803 222 3008‬: https://youtu.be/g1_O_EZTixA
3/27/17
, 4:25 PM - NA'IBIN SUNNAH: Jaxakillahu khyr 6ta
3/27/17, 5:49 PM - ‪+234 806 089 7228‬: How can someone be admitted into a high institution with just 3 O-level credits? Studied geography with a P8 grade in geography in his O-level result and served the nation a year before his graduation and 17 years after his graduation 🎓, his result is still with the institution. Schooled in Kaduna and served in Kaduna.
Please where are those arrogant ABU students and alumnus (na joke o) who believe they are naturally ahead? Una school don fall hand o. Offering admission to someone to study geography with a P8 grade in the same subject at O-level is surprising o.
3/27/17, 5:57 PM - ‪+234 9074619096‬: *BUDURCINKI JARINKI*

Ya ke Yan Uwata Kisani Budurcinki ne Samari suke gani yasa suke binki, Duk lokacin da ki ka mayar da kan ki kamar Jaka🐴 sukayi amfani da ke shikenan budurcinki ya tafi, Kuma kema sun daina kula ki in ba sa'a ki kayi bama sune zasu fara kiranki da suna yar iska ko mazinaciya, kar kiyarda kwadayi kudi ko wani kayan jindadi na duniya yasa ki sayar da Budurcin ki, Kiyi hakuri da Talauci da rashin jindadi da ki ke cikinsa komai yana da lokacin Yar Uwata

Allah ya tsaremu da kwadanyi abun duniya
3/27/17, 6:10 PM - NA'IBIN SUNNAH: The Leaking Bucket
Beware of the leaking bucket.

1.You wear abaya and hijab but with perfume and makeup. ( a leaking bucket )

2. You're following the Sunnah and have a beard but you don't lower your gaze. (A leaking bucket)

3. You pray all of your prayers on time but you have no Khushu at all. (A leaking bucket)

4. You're very kind to people and speak with them gently but with your family you're always harsh. (A leaking bucket)

5. You honour and treat your guests well but when they leave, you gossip about them and talk about their flaws. (A leaking bucket)

6. You give alot of Sadaqah to the poor but you humiliate them and hurt them. (A leaking bucket)

7. You stand up for tahajjud at night, fast and reads Quran everyday but you cut your family ties. (A leaking bucket)

8. You fast and have sabr for the pangs of hunger and thirst but you swear, insult, curse. (A leaking bucket)

9. You help others but you're doing it to gain something from them and not doing those acts of kindness for the sake of Allah's Glory. (A leaking bucket)

10. You post reminders and have thousands of followers on facebook and instagram but you're doing it for the fame, not to please Allah. (A leaking bucket)

Do not gather all your good deeds in a leaking bucket.

You struggle to fill it whilst it easily runs out through the leaking holes!

May Allah make us do all of good actions for pleasing HIM alone and may HE be pleased with us always.

Allahumma aameen!
3/27/17, 6:13 PM - NA'IBIN SUNNAH: ???????
3/27/17, 6:14 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Yes check it out
3/27/17, 6:15 PM - NA'IBIN SUNNAH: Search for ABU V.C's coment to the house
3/27/17, 6:15 PM - ‪+91 7397 683 053‬: 💡Powered by *Duta* (http://duta.in) and Bing❗

Related results:

1⃣️ Abu Ghraib | Veterans for Common Sense
2⃣️ Abu Ghraib | Veterans for Common Sense | Page 4
3⃣️ Senate invites ABU VC over Melaye's alleged certificate ...
4⃣️ Senate invites ABU VC over Melaye's alleged certificate ...

Please type the number of the page you want to check.

To search wiki with *Duta*, add +917339526224 to your group
3/27/17, 6:18 PM - ‪+234 809 787 4234‬: <Media omitted>
3/27/17, 6:18 PM - ‪+234 806 089 7228‬: I followed the proceedings from the beginning to end
3/27/17, 6:23 PM - ‪+234 809 787 4234‬: *ﻤﻜﺎﺭﻢﺍﻷﺧﻼﻕ*
*Na: Sheikh Muhammad Salih Al-Uthaymeen (Rahimahullah)*

_Wannan wata Muhadara ce da Sheikh Muhammad Salih Al-Uthaymeen (Rahimahullah) ya gabatar a Ma'ahad Unaiza Al-Ilmiy a lokacin rayuwarsa wadda Sheikh Khalid Mustapha Saalim ya rubuta a matsayin Risala (Qaramin littafe)... Wannan littafe ya yi magana akan Kyawawan Dabiu tare da baki Rayuwar Manzon Allah a matsayin abun Koyi._

Latsa link na Qasa domin downloading (PDF version):

http://darulfikr.com/ebook/19648
3/27/17
, 6:23 PM - ‪+234 809 787 4234‬: ME NE NE GASKIYAR LABARIN ABIN DA YA FARU A KARBALA?
Domin jin amsar wannan tambaya kalli, kuma saurari Dr. Mansur Sokoto a cikin wadannan jerin karatuttukan da ya gabatar a Wisal ma su taken: "Me ya faru a Karbala?"
1. https://youtu.be/BsUT2MseY3M
2. https://youtu.be/y1oHB4QTPtI
3. https://youtu.be/TC9W1uyrG8I
4. https://youtu.be/xxrLTbmh2fk
5. https://youtu.be/3z7X1NuXB8A
6. https://youtu.be/6LVGpOGOoUw
7. https://youtu.be/R7MR3oa88bI
8. https://youtu.be/1BGDk2blxOY

Saqo Daga:👇🏾

Dr Mansoor Ibraheem Sokoto.

TAFARKIN MAGABATA✍
3/27/17, 6:24 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Below are 5 questions the VC failed to answer today:

1. How was Dino admitted into ABU without 5 'O' level credits? Did he tender a result different from the one that surfaced online?
2. To study Geography, shouldn't he have obtained a better result than P8 in the subject?
3. Why was Dino's name given as 'Daniel Jonah MELAYE' in his statement of results; and 'Melaye Daniel Jonah O in the Senior School Certificate with which he was admitted?
4. How could Dino have participated in the national youth service in 2000 when he graduated in 2000? Did he finish in January, February or March and how fast his set mobilization?
5. Why is Dino's certificate not yet issued 17 years after graduation? and Which certificate did he tender to INEC prior to his Federal House of Reps and Senate elections?

Questions that are begging for answers...?!'-#&
3/27/17, 6:27 PM - NA'IBIN SUNNAH: Is only one question dts confusn here
3/27/17, 6:27 PM - NA'IBIN SUNNAH: On service?
3/27/17, 6:33 PM - ‪+234 809 787 4234‬: It worked for me!!
👉🏻 http://wd8.co/chat/
3/27/17
, 8:56 PM - ‪+234 817 992 1042‬: ﻗﺎﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ " ﺇﻧﻤﺎ ﻣﺜﻞ ﺍﻟﺤﻴﺎﺓ ﺍﻟﺪﻧﻴﺎ ﻛﻤﺎﺀ ﺃﻧﺰﻟﻨﺎﻩ ﻣﻦ ﺍﻟﺴﻤﺎﺀ ﻓﺎﺧﺘﻠﻂ ﺑﻪ ﻧﺒﺎﺕ ﺍﻷﺭﺽ ﻣﻤﺎ ﻳﺎﻛﻞ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﻭﺍﻷﻧﻌﺎﻡ ﺣﺘﻰ ﺇﺫﺍ ﺃﺧﺬﺕ ﺍﻷﺭﺽ ﺯﺧﺮﻓﻬﺎ ﻭﺍﺯﻳﻨﺖ ﻭﻇﻦ ﺃﻫﻠﻬﺎ ﺃﻧﻬﻢ ﻗﺎﺩﺭﻭﻥ ﻋﻠﻴﻬﺎ ﺃﺗﺎﻫﺎ ﺃﻣﺮﻧﺎ ﻟﻴﻼ ﺃﻭ ﻧﻬﺎﺭﺍ ﻓﺠﻌﻠﻨﺎﻫﺎ ﺣﺼﻴﺪﺍ ﻛﺄﻥ ﻟﻢ ﺗﻐﻦ ﺑﺎﻷﻣﺲ ﻛﺬﺍﻟﻚ ﻧﻔﺼﻞ ﺍﻵﻳﺎﺕ ﻟﻘﻮﻡ ﻳﺘﻔﻜﺮﻭﻥ " ﺳﻮﺭﺓ ﻳﻮﻧﺲ ٢٤، .
Allah madaukakin sarki yake cewa " kadai kusani cewa misalin rayuwar duniya shine kamar ruwane da muka saukar daga sama saiya cakudu da tsirran ban qasa daga abubuwan da mutane ke ci da wanda dabbobi ke ci , har sai da qasa ta dauki qawarta/adonta tayi kyau da ado sosai sannan masu ita suka sakakance cewa su masu iko ne akanta sai al'amarin mu yazo mata muka mayar da ita girbabbiya/halakakkiya kamar ba ayita jiya ba kamar bata wadatu jiya ba, to hakanan muke bayanin ayoyi daki daki ga mutane wadanda suke tuntuntuni" suratu yunus 24
3/27/17, 9:11 PM - ‪+234 810 088 4799‬: 👍
3/27/17, 10:23 PM - ‪+234 817 992 1042‬: *INA YA KAMATA NA KALLA A JIKIN BUDURWATA ?*
*Tambaya*
Assalamu alaikum,
Malam ko ya halatta in kalli gashin macen da nike so in aura? Ko kuma don Allah malam ka taimaka kaman bayanin abunda ya halatta in kalla a jikin macen da zan aura kafin muyi aure. Na gode. Allah ya gafarta maka.
*Amsa*
Wa'alaykumussalam,
To dan'uwa ya halatta ka kalli macen da kake so ka aura, kamar yadda ya zo a cikin hadisi, inda Annabi s.a.w. yake cewa : "Idan dayanku yana neman aure, to in ya sami damar kallon abin da zai kira shi zuwa aurenta, to ya aikata hakan" Abu dawud a hadisi mai lamba ta : 2082.
Malamai sun yi sabani akan wurin da ya kamata mutum ya kalla a jikin mace lokacin da ya je neman aure :
1. Akwai wadanda suka ce zai kalli fuska da tafin hannu ne kawai, saboda tafin hannu yana nuna ni'imar jikin mace, kamar yadda fuska take nuna kyau, don haka sai a takaita akan su, wannan ita ce maganar mafi yawan malamai.
2. Zai kalli duk abin yake bayyana a jikin mace, don haka bayan fuska da hannu zai iya kallon duga-dugai da wuya.
3. Wasu malaman sun tafi akan cewa : zai kalleta a kayan da take sawa a cikin gida, ta fuskace shi ya kalle ta, sannan ta juya baya ya kalleta.
Wannan ra'ayin shi ne ya fi dacewa, saboda ta haka mutum zai san yanayin matar da zai aura, yadda ya kamata.
Saidai ba'a son yawaita kallon saboda duk abin da aka halatta saboda bukata, to ya wajaba a tsaya a gwargwadonta, wannan yasa yawaita zuwa zance da yawaita yin waya, zai iya zama haramun saboda yana iya tayar da sha'awa, sha'awa tana iya kaiwa zuwa barna.
Allah ne mafi sani
Don neman Karin bayani, duba : Al'insaf 8\15 da Muhallah 9\161.
*DrJamilu Zarewa*
21\3\2015
3/27/17, 11:19 PM - ‪+234 806 342 0823‬: UNIJOS 2016/2017 ACADEMIC CALENDER

*FIRST SEMESTER*

Monday 27/3/2017 -commencement of registration for fresh students

Friday 7/4/2017 - end of registration for fresh students

Monday 10/4/2017 - commencement of registration for returning students

Friday 14/4/2017 - end of registration for returning students

Monday 17/4/2017, Friday 21/4/2017 - Late registration/Orientation.

Monday 24/4/2017 - commencement of 2016/2017 academic session lectures.

Thursday 27/4/2017 - Matriculation of Fresh students.

Saturday 15/7/2017 - end of first semester lectures.

Monday 17 - Saturday 22/7/2017 - Revision week

Monday 24/7/2017 - Commencement of first semester examinations.

Saturday 5/8/2017 - End of first semester examination

Monday 7- Saturday 28/8/2017 - Exams marking

Monday 7/8/2017 - Commencement of I.T

Wednesday 30/8/2017 - Faculty boards meet to consider first semester exams results.

Friday 1/9/2017 - Senate meets to consider and approve first semester exams result

*SECOND SEMESTER*

Monday 4/9/2017. - commencement of second semester lectures

Saturday 25/11/2017 - End of second semester lectures

Monday 27/11/2017- Saturday 2/12/2017 - Revision week

Monday 4/12/2017. - commencement of second semester exams

Saturday 10/12/2017 - End of second semester exams

Saturday 3/3/2018 - End of 2016/2017 session.
3/28/17, 6:10 AM - ‪+234 9074619096‬: Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA, ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM, WHATSAPP, da sauransu.


Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.


Manzon Allah (s.a.w) yace: "WALLAHI IDAN ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA, YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA
ABAKA JAJAYEN RAQUMMA"


Wani mutum yazo wajen manzon Allah S.A.W. ya ce: Yah-Manzon-rahma zan tambaye ka rayuwar duniya da ta lahira.


1. Yah Manzon Allah ina son in zama mafi sani a cikin mutane?
AMSA
Sai ya ce "Ka ji tsoron Allah ka bi dokokin Sa."


2. Ina son in zama mafi arziQi a cikin mutane?
AMSA
sai ya ce "Ka zama mai wadatar zuci."


3. Ina son na zama Wanda yafi kowa acikin mutane?
AMSA
Sai ya ce "Ka zama mai amfanarwa."


4. Menene zai kare ni daga wuta?
AMSA
Sai ya ce "Ka zama mai yawan yin Azumi."


5. Ina so in zama mafi adalci a cikin mutane?
AMSA
Sai ya ce "Ka so ma d'an uwanka abin da ka ke soma kanka."


6. Ina son in zama mafi amfanin mutane a wajen Allah?
AMSA
Sai ya ce "Ka yawaita tuna Allah."


7. Ina son imanina ya zama ingantacce?
AMSA.
Sai ya ce "Ka gyara halayen ka."


8. Menene yake huce fushin Allah (S.W.T.)?
AMSA
Sai ya ce "Ba da zakka a boye da kyautata ma 'yan uwa."


9. Wani zunubi yafi muni awajen Allah?
AMSA
Sai ya ce "Mummunar hali shine rowa"


10. Ina so in zama mafi biyayya ga Allah?
AMSA
Sai ya ce "Ka bi umurnin Allah za ka zama mafi rinjaye a wurin Allah."


YA ALLAH Ka sa mu gama da Duniya lafiya.


INA ROQON MAI KARATU dan GIRMAN ALLAH DAN SON ANNABI kayi Qokari ka tura wani group d'in domin tunasarwa.
3/28/17, 6:13 AM - ‪+234 806 089 7228‬: 👍
3/28/17, 8:59 AM - Dalliti: Ina Masu Son A Rushe Majalisar Dattawan Najeriya?

Daga Barista Audu Bulama Bukarti

1.Shin ka goyi bayan zabtare albashin Sanatoci Da 'Yan Majalisar Wakilai?

2. Shin kana son rushe majalisar dattawan Nijeriya?

3. Shin ka goyi bayan a mayar da majalisar wakilai ta wucin gadi?

4. Shin kana jin takaicin yadda suke karbar albashin Miliyoyin kudaden mu amma ba sa komai?

5. Shin kun san ta yaya wannan buri zai tabbata?

Damar guda daya ce rak, 'yan Nijeriya mu taru mu ce ba mu yarda ba. Haka ya ke a cikin kundin tsarin mulkin kasa sashi na 14. Mu muke da cikakken ikon yadda muke majalisa ta kasance. Ba zanga-zanga za mu yi ba, goyon bayan Lauya mai zaman kansa da ke jihar Kano Audu Bulama Bukarti za mu yi. Wanda a halin yanzu ya fara gabatar da wani Daftari da ya ke neman goyon bayan mu don cimma wannan kudiri. A saukake shiga shafin www.change.org ka kada kuri'ar goyon bayan ka ko kuma ka bi ta shafin Audu Bulama Bukarti na Facebook ka kada kuri'ar ka.

***Don Allah Mu taimaka wajen sanar da 'yan uwa da abokan arziki...
3/28/17, 9:04 AM - NA'IBIN SUNNAH: YIN ADDU'A GA MUTUM A BAYAN IDONSA

Manzon Allah ﷺ ya kwadaitar da mu akan yiwa yan uwan mu addu'a a bayan idonsu,kuma yadda Allah da Manzonsa suka umarcemu mu riqa nemawa yan uwanmu gafara,Manzon Allah ﷺ ya fadi hakan a hadisinsa.

¤Manzon Allah ﷺ yana cewa:
(Duk wanda yayiwa dan uwansa Addua a bayan idonsa,sai Mala'ikan da yake tare da shi yace:Amin,kaima kana da kwatam kwacin Abinda ka roka masa).
@رَواهُ مُــسْلِم.

الـنـووي رحمـه الله تـعالى:
Yana cewa:
"Wannan Hadisin yana baiyana mana falala da matsayin yiwa dan uwanka addua bayan idonsa,kuma da zakayi adduar ga dukkan musulmai baki daya da hakan ya sami dukkansu kuma kaima ka sami matsayi da falala mai girma........".

Kuma magabata na kwarai sun kasance, idan zasu roki Allah wani abu,sai su rokawa yan uwansu irin abinda suke so Allah ya basu,domin wanda yayiwa dan uwansa addua a bayan idonsa,Allah yana amsa wannan adduar kuma shima mai adduar Allah ya abashi irin abinda ya rokawa dan uwansa".
@شـرح صحـيح مـسلم〘9/51〙

الـعَلّامَـة ابْـنُ عُثَيْـمِين - رَحِـمَه الله:
Yana cewa:
"Yiwa yan uwanka addua a bayan idon su,alamace a bayyane daga cikin alamun imanin bawa,saboda Manzon Allah ﷺ yace:
(Imanin dayanku baya cika har sai ya sowa dan uwansa irin abinda yake soma kansa).

Idan kayiwa dan uwanka addua a bayan idonsa,ya sani ko bai sani ba,to wannan alamace ta nuna soyayya da fatan alkhairi agaresa.....".
@شرح رياض الصالحين〘 4 / 20 ، 21〙

Allah ne mafi sani

Allah ina rokonka da sunayanka kyawawa da siffofinka mafiya kyau,kuma ina tawassili da imanin da nayi da kai da Manzonka,ya Allah ka biyawa dukkan musulman duniya baki daya buqatun su na alkhairi,kuma ka gafarta masu dukkan zunubansu.
3/28/17, 9:16 AM - ‪+234 808 066 0679‬: Ameen
3/28/17, 9:25 AM - NA'IBIN SUNNAH: *🌟ZAUREN SAQON AN TASHI LAFIYA.🌟*

*Assalaamu alaikum wa rahmatullaahi wa barakaatuh*

Dukkan godiya ta tabbata ga ALLAH (SWT) mai kowa mai komai, tsira da aminci su kara tabbata ga shugabanmu Annabi Muhammad (SAW) da alayensa da sahabbansa masu daraja da wadanda sukayi imani da kyautatawa har izuwa ranar tashin alqiyamah.

*⚜DOKOKI DA TSARE-TSAREN WANNAN GRP DIN⚜*

*1.* Ya kamata kowa ya cika sallama lokacin yinta da kuma amsata domin samun cikakken lada. Sannan duk lokacinda akaga sallama ake amsawa.

*2.*Bamason yawan surutu ko hira da bai shafi darasi ba ko ta ilimi. Muna maraba da duk wata tattaunawa ta ilimi.

*3.*Bamu yadda kowa ya turo post kowane iri ba sai idan ya zama bai saba da addininmu da kuma kyawawan dabi'u ba.

Idan post din ya kunshi sunnar Annabi saw ne ya zama Lallai a kai matuqa wajen tace shi kar a turo gurbataccen abu kuma wani zai dauka yaje yayi aiki dashi.


*4.*Kofa a bude take ga mai so yayi nasiha ko darasi. Sai ya tuntubi daya daga cikin Admins.


*5.*Mun yarda kowane dan Adam ajizi ne, don haka duk lokacin da wani ya yi kuskure to lallai ayi amfani da kyakykyawan lafazi da hikima wajen gyara masa.

*6.*Bamu yarda a canza mana hoton profile ko suna ba.


*7.*Duk sanda mutum zaituro audio ko video yarubuta abunda ya kunsa domin mutum yasan me zai yi downloading kafin yayi.


*8.*Kar a sako saqwanni da basu da alaqa da karatu yayin da ake tsaka da gabatar da karatu.  

*9.*Wajibi ne dukkan mu mu riqa sanin abinda zamu fada. Bamu yarda da hirarraki na fitsara ba. Koda abinda ya shafi ilmantarwa ne dole mutum yayi hikima a zancen sa.

*10.*Duk wanda zaiyi fowarding post da wani yaren da ba hausa ko turanci ko larabci ba to wajibi ne ya fassara zuwa yaren da kowa zai fahimta ko kuma yayi bayani a takaice.


*12.*Dan ALLAH banda nuna warayya. dukkaninmu bayin ALLAH ne, kuma dukkaninmu ALLAH ne ya hadamu kuma dukkaninmu musulmai ne 'Yan uwan juna Ahlus sunnah wal jama'ah.

*13.*Kar aturo duk wani post da ze kai mutum zuwa ga YouTube dan gudun abubuwan da ke cikin YouTube na fitina. Sai dai idan karatuttukan mallamai ne.


*14.*Dan Adam ajizi ne, don haka duk wanda ya karya doka to yayi gaugawa ya bada haquri kamin lokaci yayi tsawo.

*NOTE:-*
*Karya daya daga cikin dokokin nan ka iya sa a cire muntum. A kiyaye don Allah*
3/28/17, 9:30 AM - ‪+234 810 088 4799‬: Alllah ya bada ikon bi
3/28/17, 9:30 AM - ‪+234 810 088 4799‬: Allah yabamu ikon bi
3/28/17, 9:32 AM - ‪+234 706 504 2988‬: INA NEMAN AFUWA A WAJENKU.🙏🏽🙏🏽🙏🏽
DUK WANDA NAYI WA BA DAIDAI BA, DON ALLAH YA YAFEMIN.🙏🏽🙏🏽🙏🏽
KO NAMIJI KO MACE KO WANDA NA SANI KO WANDA BAN SANI BA.
NI NA YAFE MUKU.
INA FATAN KUMA ZAKU YAFEMIN.😭😭😭
3/28/17, 9:34 AM - ‪+234 706 504 2988‬: May Almighty Allah guide
3/28/17, 9:39 AM - NA'IBIN SUNNAH: ⏰ ☁ أذكار الصباح والمساء⛅
☁☁⛅☁☁
اعوذ بالله من الشيطان الرجيم

الله لا إله إلا هو الحي القيوم لا تأخذه سنة ولا نوم له ما في السموات وما في الأرض من ذا الذي يشفع عنده إلا بإذنه يعلم ما بين أيديهم وما خلفهم ولا يحيطون بشيء من علمه إلا بما شاء وسع كرسيه السموات والأرض ولا يؤوده حفظهما وهو العلي العظيم
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل هو الله أحد* الله الصمد* لم يلد ولم يولد* ولم يكن له كفوا أحد (3)
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل أعوذ برب الفلق* من شر ما خلق* ومن شر غاسق إذا وقب* ومن شر النفاثات في العقد* ومن شر حاسد إذا حسد (3)
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل أعوذ برب الناس* ملك الناس* إله الناس* من شر الوسواس الخناس* الذي يوسوس في صدور الناس* من الجنة و الناس (3)
👏🏻👏🏻👏🏻
🌸 🌸 🌸
أصبحنا وأصبح الملك لله، والحمد لله، لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد وهو على كل شيء قدير، رب أسألك خير ما في هذا اليوم وخير ما بعده، وأعوذ بك من شر ما في هذا اليوم وشر ما بعده، رب أعوذ بك من الكسل وسوء الكبر، رب أعوذ بك من عذاب في النار وعذاب في القبر
👏🏻👏🏻
🌸 🌸 🌸
اللهم بك أصبحنا، وبك أمسينا، وبك نحيا، وبك نموت وإليك النشور
🌸 🌸 🌸
اللهم أنت ربي لا إله إلا أنت، خلقتني وأنا عبدك، وأنا على عهدك ووعدك ما استطعت، أعوذ بك من شر ما صنعت، أبوء لك بنعمتك علي، وأبوء بذنبي فاغفر لي فإنه لا يغفر الذنوب إلا أنت
👏🏻☪
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أصبحت أشهدك، وأشهد حملة عرشك، وملائكتك، وجميع خلقك، أنك أنت الله لا إله إلا أنت وحدك لا شريك لك، وأن محمدا عبدك ورسولك
- أربع مرات -(4)
🌸 🌸 🌸
اللهم ما أصبح بي من نعمة أو بأحد من خلقك فمنك وحدك لا شريك لك، فلك الحمد ولك الشكر
🌸 🌸 🌸
اللهم عافني في بدني، اللهم عافني في سمعي، اللهم عافني في بصري، لا إله إلا أنت. اللهم إني أعوذ بك من الكفر، والفقر، وأعوذ بك من عذاب القبر، لا إله إلا أنت
- ثلاث مرات -(3)
🌸 🌸 🌸
حسبي الله لا إله إلا هو عليه توكلت وهو رب العرش العظيم
- سبع مرات -(7)
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أسألك العفو والعافية في الدنيا والآخرة، اللهم إني أسألك العفو والعافية في ديني ودنياي وأهلي، ومالي، اللهم استر عوراتي، وآمن روعاتي، اللهم احفظني من بين يدي، ومن خلفي، وعن يميني، وعن شمالي، ومن فوقي، وأعوذ بعظمتك أن أغتال من تحتي
🌸 🌸 🌸
اللهم عالم الغيب والشهادة فاطر السموات والأرض، رب كل شيء ومليكه، أشهد أن لا إله إلا أنت، أعوذ بك من شر نفسي، ومن شر الشيطان وشركه، وأن أقترف على نفسي سوءا، أو أجره إلى مسلم
🌸 🌸 🌸
بسم الله الذي لا يضر مع اسمه شيء في الأرض ولا في السماء وهو السميع العليم
- ثلاث مرات -(3)
🌸 🌸 🌸
رضيت بالله ربا، وبالإسلام دينا، وبمحمد صلى الله عليه وسلم نبيا
- ثلاث مرات -(3)⛺👏🏻
🌸 🌸 🌸
يا حي يا قيوم برحمتك أستغيث أصلح لي شأني كله ولا تكلني إلى نفسي طرفة عين
🌸 🌸 🌸
أصبحنا وأصبح الملك لله رب العالمين، اللهـم إني أسألك خير هذا اليوم فتحه، ونصره، ونوره، وبركته، وهداه، وأعوذ بك من شر ما فيه وشر ما بعده
👏🏻👏🏻👏🏻
🌸 🌸 🌸
أصبحنا على فطرة الإسلام، وعلى كلمة الإخلاص، وعلى دين نبينا محمد صلى الله عليه وسلم ، وعلى ملة أبينا إبراهيم، حنيفا مسلما وما كان من المشركين
🌸 🌸 🌸
سبحان الله وبحمده
- مائة مرة -(100)
🌸 🌸 🌸
لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد، وهو على كل شيء قدير
- مائة مرة -(100)
🌸 🌸 🌸
سبحان الله وبحمده: عدد خلقه، ورضا نفسه، وزنة عرشه، ومداد كلماته
-ثلاث مرات-(3)
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أسألك علما نافعا، ورزقا طيبا، وعملا متقبلا
🌸 🌸 🌸
أستغفر الله وأتوب إليه
- مائة مرة في اليوم -(100)
🌸 🌸 🌸
اللهم صل وسلم على نبينا محمد
-عشر مرات
(10)(100)
🌸🌸🌸🌺🌺
Ina muku fatan Alkhairi, tare da karanta muku gaisuwa ta kauna da addua mai yawa.
3/28/17, 10:09 AM - ‪+234 808 066 0679‬: Celebrating April Fool Day Means Celebrating Muslims As a Fool Day!

(History Of 1st April)

Assalamu Aalaikum Brothers and Sisters in Islam.
Please beware of the Evil Day which will soon be coming its *Haram* to celebrate it please avoid it and do inform others too.

The history of *April Fools* day, It was around a thousand years ago (711 A.D) that Spain was ruled by Muslims. And the
Muslim power in Spain was so strong that it couldn't be destroyed.
The Christians of the
west wished to wipe out *Islam* from all parts of the world and they did succeed to quite an extent.
But when they tried to eliminate *Islam* in Spain and conquer it, they failed.
They tried several times but never succeeded.
The unbelievers then sent their spies in Spain to study the *Muslims* there and find out what was the power they possessed and they found that their power was *TAQWA*. The *Muslims* of Spain were not just *Muslims* but they were practicing *Muslims*. They not only read the Qur'an but also acted upon it.
When the Christians found the power of the *Muslims* they started thinking of strategies to break this power. So they started sending *Alcohol* and *Cigarettes* to Spain free of cost.
This technique of the west worked out and it started weakening the faith of the *Muslims* in particular the young generation of Spain.
The result was that by 1492 A.D the Catholics of the west wiped out *Islam* and conquered the entire Spain bringing an end to the *EIGHT*
*HUNDRED LONG YEARS RULE OF THE MUSLIMS* in Spain. The last fort of the *Muslims* to fall, was *Granada* *(Gharnatah)*, which was on the 1st of *April*.

After Spain was fully conqured by the christians the christian ruler wasn't just satisfied with his victory he wanted something more, so he *LIED to the *Muslim* community that there is a special place for all *Muslim* where all of them will be allowed to to practice *Islam* freely a very huge ship was prepared for *Muslims* and a very large number of *Muslims* left for that place as mentioned by the christian ruler when the ship was in the middle of the *Sea* there were *Explosions* made by guards and they escaped through safety boats, *Muslim* were left on the big ship drowning many *Muslims* got *Martyred* in that *False* trick.
From that *Year* onwards, every *Year* they celebrate *April Fools* day on the 1st of *April*, celebrating the day, they made a *Fool* of the *Muslims*.
They did not make a *Fool* of the *Muslim* army at *Gharnatah* only, but of the whole *Muslim Ummah*. We, the *Muslim*, were *Fooled* by the unbelievers.

Just avoid this evil practice and please do not *Celebrate* this day nor assist other to do it. *Islamic*

View O you who believe! Keep your duty to Allah and fear Him, and speak (always) the *truth*. Surah Ahzab 33:70

"Woe be on one who speaks and *Lies* in order to make people laugh, woe be on him." Abu Dawood vol: 3, no. 4972.

*HEM*
3/28/17, 10:16 AM - ‪+234 806 084 4942‬: MAGANIN HARBIN KUNAMA CIKIN ADU'A.

Tabbas al'umma na cikin dimuwa a lokacin da kunama ta harbi wani dan'uwansu ko ta harbi Mutum karan kanshi.

Wasu na kokarin sutafi asibiti wasu kuma sai dai a daure wajen da ta harba din.

To Ga Mafita daga Manzon (S.a.w) duk Wanda kunama ta harbeshi ko ta harbi wani nashi to yasamu ruwa ya zuba Gishiri a ciki sai yakaranta Suratul Ikhlas da falak da Nasi sai ya tofa a cikin ruwan idan a hannu ne sai yasa hannun cikin ruwan idan yakai wasu mintuna zaiji yasamu waraka da yardan Allah.

Nan Gaba zamu kawo maganin ciwon hanta ta hanyar adu'a a cikin ruwa da yardan Allah.

Kuyi Share domin Al'umma Su Amfana.
3/28/17, 11:16 AM - ‪+91 7397 683 053‬: *Follow 🇳🇬Nigeria News🇳🇬 on Duta*

Add to group: +917397694758

Forward to your friends ❗

Type 👍 QJ4 to like this

3/28/17, 12:15 PM - ‪+234 706 109 7361‬: Ameen
3/28/17, 3:09 PM - NA'IBIN SUNNAH: http://www.arewa24news.com/kwastam-sun-gano-motoci-13-a-gidan-wani-sanata-a-kano/
3/28/17
, 4:18 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Abinda bakason mutane su ganka kana aikatawa, to ka gujeshi koda babu me ganinka ,,, domin Allah na ganinka a kowana lokaci

...binkhal
3/28/17, 4:47 PM - ‪+234 814 237 6839‬: <Media omitted>
3/28/17, 5:28 PM - ‪+234 810 175 7640‬: *A teacher said to his students*

Teacher : Do not copy the lifestyle of a person because this life is a test and everyone has a different question paper. Like the Muslims try to copy the life of their Prophet.

A few seconds later, a student got up...

Student : Sir!

Teacher : Yes

Student : Do we need to copy what you write for us?

Teacher : Of course, it is because if you do not copy you will not get a note to revise, and if you do not revise you will fail your exam.

Student : Sir, but you said every individual has a different question paper in this world so why are we learning the same thing and have to copy your life.

Teacher: This is not my life it is the syllabus I am teaching and your exams are set based on the syllabus.

Student : So you see Sir. We, Muslims do not copy the life of others just like that.
We follow the syllabus too and our syllabus is the Quraan and Sunnah, and Allaah is the Examiner and the Marker.
Refusing to follow the Noble Prophet Muhammad SW will end every soul to a wrong path and the wrong path leads to the hellfire unless Allaah descend His mercy upon the soul as you did before getting your certificate.
You follow some procedures to earn your proposal a beautiful mark, the same a Muslim must do to earn a beautiful reward follow the Quran and Sunnah of the Prophet Muhammad (sallaLlahu'alay wasalaam ) .

Teacher kept mute... After a few moments of thought..

Teacher : Clap for Bamba. Actually, copying is not the problem but how you copy is the problem and that is what I just learnt.

Don't haste in judgement. Follow the Sunnah of the Prophet Muhammad (sallallahu'alayhi wasallam).

Thank you, Wassalam!!!
3/28/17, 6:33 PM - ‪+234 816 717 8586‬: Assalamu alaikum.

Wani lokaci da dadewa malama muhsina kin taba turo tambaya kamar haka

"من هو مخضرم فى علم مصطلح الحديث".

Ni dai a wancan lokaci ban Sani ba kuma shine Kalmar da ta fita a bakina.

Hakanan cikin qaddarawar Allah bai sa wani ya amsa ba.


An samo amsar ne ko kuma har yanzu???
3/28/17, 6:34 PM - ‪+234 816 717 8586‬: ما أحسن هذه الكلمات!!!!

Jazakumullahu khayran
3/28/17, 7:16 PM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
3/28/17, 7:16 PM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
3/28/17, 7:16 PM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
3/28/17, 7:16 PM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
3/28/17, 7:16 PM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
3/28/17, 7:20 PM - ‪+234 806 940 4339‬: *YI TUNANI DA KYAU ANYA ZAMU TSIRA A YADDA MUKE A YANZU A WANNAN RAYUWA*

1. Naira 200 tayi girma da yawa wajen bada sadaka a masallaci amma tayi kadan kwarai a lokacin biki ko wani hidima!

2. Minti 60 na zikiri a masallaci yayi yawa sosai, amma minti 90 yayi kadan kwarai a wajen kallon kwallo

3. Awa 1 ko 2 a masallaci don daukar karatu yayi yawa, amma mukan bata awanni wajen kallon fina finai!

4. Bada lokacin karanta aya 20 na Al-qur'ni yayi kunci, amma mukan shafe kimanin awa 3 ko 4 muna karanta shafukan yanar gizo ko jaridu cikin farin ciki!

5. Imani da gaskata labarin jaridu, amma sai kwane-kwane da shakka da tsabar
tuhumar Al-qur'ani da hadisin Manzon Allah (s.a.w) musamman in sukaci karo da son zuciyar mu!

6. Karanta labarun dariya a facebook ko whatsapp, amma mukan kasa karanta ko layi 1 na posting akan abin da ya shafi addinin musulunci!

7. Muna saka TV a gaba na tsawon awanni amma muke kasa minti 15 muna ganin gabas domin ibada!

8. Haddar wakoki basa bamu wahala, amma mukan ga wahalar haddar Ayoyin Al-qur'an mai girma.

YA JAMA'A MUYI TUNANI!!
3/28/17, 9:09 PM - ‪+234 803 222 3008‬: *Do you use Gas for cooking? Please read this and take note. Let this not happen to you... This could be a common mistake in any household. How it happened:The gas stove was on and cooking in progress. The lady observed some cockroaches near the sink and grabbed a can of insect killer and sprayed it near the gas stove, which was on. There was an explosion and in no time the poor woman was covered in flames, sustaining 65% burns. Her husband rushed in, tried to put out the flames and his clothes too caught fire. The husband is still in hospital, in the burns ward, still unaware that his wife was declared dead on arrival. Let us understand: - All insect killer sprays such as "Hit", "Mortein", "Heaven", "Raid", etc. have highly volatile and inflammable solvents. The atomized spray particles spread very rapidly and one spark is enough to ignite this explosive mixture with oxygen present in air. Please educate your family & friends about this and spread the word around.... Don't keep this message in your inbox. Please share...who knows you may save more than a life... I just did my part as received!* read get more details here: http://uniosunpeeps.blogspot.com/2016/05/do-you-use-gas-for-cooking-please-read.html?m=1
3/28/17
, 9:54 PM - ‪+234 812 724 6940‬: _*FOUR(4) KEYS TO SUCCESS IN THIS LIFE AND THE HEREAFTER.*_

1. *SABR:* Patience, steadfastness, endurance and accepting what Allah (s.w.t) has destined for you.
This will make u strong to face more hardship and will give U rewards in this life by lifting ur troubles and wit many goodness in d next life

2. *SHUKR:* Gratefulness, thankful to Allah (s.w.t) for everything, feeling content with what Allah (s.w.t) has given you.
This will make u feel rich even if u don't hv a thing and it will get u rewarded here by increasing ur blessings here and in the hereafter.

3. *TAQWA:* Piousness, righteousness, good character, doing what is prescribed and keeping away from forbidden deeds.
This will make you loved by Allah (s.w.t), His angels and mankind and you will be rewarded in this life by always having a way out in life.

4. *TAWAKKUL:* Putting your total trust in Allah (s.w.t), leaving your affairs in His hands, realising that everything goes as He has planned.
This will give you peace of mind and heart. May Allah (S.W.T) bless us with Success.


Pls, feel free to share because you would also be rewarded if anyone get guidance due to your sharing....
3/28/17, 9:55 PM - NA'IBIN SUNNAH: Great
3/28/17, 9:56 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ya hnya?
3/28/17, 9:56 PM - ‪+234 810 088 4799‬: 👍
3/28/17, 9:57 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Alhamdulillah
3/28/17, 10:59 PM - Bbl Cottonou: ME NE NE GASKIYAR LABARIN ABIN DA YA FARU A KARBALA?
Domin jin amsar wannan tambaya kalli, kuma saurari Dr. Mansur Sokoto a cikin wadannan jerin karatuttukan da ya gabatar a Wisal ma su taken: *_"Me ya faru a Karbala?"_*

1. https://youtu.be/BsUT2MseY3M
2. https://youtu.be/y1oHB4QTPtI
3. https://youtu.be/TC9W1uyrG8I
4. https://youtu.be/xxrLTbmh2fk
5. https://youtu.be/3z7X1NuXB8A
6. https://youtu.be/6LVGpOGOoUw
7. https://youtu.be/R7MR3oa88bI
8. https://youtu.be/1BGDk2blxOY

Ayi sauraro lafiya.

» Zauren Minbarin Malamai (WhatsApp).

www.facebook.com/mimbarinmalamai

• Ga ma su sha'awar shiga Minbarin Malamai a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA zuwa ga lambar mu +2347037477743 ta whatsApp.
3/29/17, 4:40 AM - Alfanuuuuuu: [3/26, 9:05 AM] ‪+227 96 38 65 29‬: ‏☑عن عمر رضي الله عنه قال:

اعتزل ما يؤذيك، وعليك بالخليل الصالح
وقلما تجده ، وشاور في أمرك الذين
يخافون الله.

[الحلية لأبي نعيم 8996]
[3/26, 9:06 AM] ‪+227 96 38 65 29‬: قال صلى الله عليه وسلم:-
لا تقوم الساعة حتى يتباهى الناس في المساجد.

[رواه احمد وغيره صححه الألباني]

وقال عليه الصلاة والسلام:-
ما أمرت بتشييد المساجد.

[رواه ابو داود وصححه الألباني]

بتشييدها : يعني بتزيينها وزخرفتها
[3/26, 11:06 AM] ‪+227 97 12 99 50‬: يقول شاعر:
إن هذا القرأن نور لكم فهو يحي لكم أولادكم
علموا أولادكم دينكم ليقيموا بعدكم آثركم
[3/26, 11:15 AM] ‪+249 11 253 3154‬: هل قول الشاعر دليل على الإحتفال، والتخصص يوم معين للقرآن.....؟
[3/26, 11:15 AM] ‪+227 97 12 99 50‬: من فضائل أخلاق المسلمين تلاوة آيات القرآن وتدارسها ، لأن القرأن هو مشرع الأخلاق
[3/26, 11:26 AM] ‪+227 97 12 99 50‬: وتلاوة القرأن الكريم عبادة مأمور بها كل مسلم ، ويثاب عليها وتكون وسيلة لنجاته يوم القيامة ونيل مرضاته ربه جلا وعلا، حيث يشفع القرأن لتاليه قال الله تعالى على لسان رسوله الكريم "إنما أمرت أن أعبد رب هذه البلدة الذي حرمها وله كل شيء وأمرت أن أكون من المسلمين وأن أتلو القرآن فمن اهتدى فإنما يهتدي لنفسه ومن ضل فقل إنما أنا من المنذرين.
[3/26, 11:36 AM] ‪+249 11 253 3154‬: صحيح... كلنا نوافق علي مشريعية القراءة القرآن، وفضائله.... لكن أين الدليل على الإجتماع الناس، وتخصص اليوم معيّن له، وتقليد الأصوات الأئمة؟؟ فقط نريد الدليل(القرآن، أو السنة، علي فهم السلف)على مشروعية هذا الإجتماع....
[3/26, 12:36 PM] ‪+227 96 00 29 45‬: فى نظري ياأخانا الفاضل والحبيب المبجل لم يخطأ مصطفى فى دره إلى المجموعة حتى يعلم أن أمر قد انكشف وانجلى للجميع على الأقل حتى تقام عليه الحجة والبرهان ، لأن الرجل قد ركب فرس التكبر و جعل حب الظهور والشهرة لنفسه حلية والجهل لهجة ولسانا فإلى الله المشتكى وعليه التكلان
[3/26, 12:58 PM] ‪+227 96 38 65 29‬: لقد نصحه العلماء سرا وجهرا ولم ينتصح يا أخي البيب.
أسأل الله العظيم رب العرش العظيم أن يكفيناه و أصحابه بما شاء.🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇬 [3/28, 7:57 AM] ‪+249 11 253 3154‬: ⛔أثر مفارقة العلماء ومصاحبة أهل الأهواء

🌷قال عبد الله بن مُسلم المروزي:


👈كنتُ أُجالس ابن سيرين ؛*
*فتركتُهُ وجالستُ الإباضيَّة ؛*


👈فرأيتُ* - يعني في المنام -
*كأنِّي مع قومٍ يَحملون جنازة النبي ﷺ ؛*


👈فأتيتُ ابن سيرين فذكرته له ؛
فقال : مالَكَ جالستَ أقواماً يُريدون أن يَدفنوا ما جاء به النبي ﷺ .*


📚المصدر👇👇

سير أعلام النبلاء للذهبي: ٤ / ٦١٧

محمد بن سيرين من كبار التابعين رحمهم الله
[3/28, 8:37 AM] ‪+227 96 57 71 46‬: من دعاء الإمام أحمد

اللهم من كان من هذه الأمة على غير الحق وهويظن أنه على الحق فرده إلى الحق ليكون من أهل الحق

📚البدايةوالنهاية٣٢٩/١٠
[3/28, 10:09 AM] ‪+227 96 00 29 45‬: 📌 *نصائح من كنوز العلامة المفسر جعفر محمود آدم رحمه الله تعالى*


🎙🎙🎙🎙🎙🎙🎙🎙🎙🎙

🖌 *nasihuhi ga mlan Dja'afar ahmud adam*


👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
[3/28, 12:47 PM] ‪+227 97 12 99 50‬: ما شاء الله الأخ الفاضل بارك الله وجزاك الله خيرا وأعانك رب العزة ولك بمثل ما دعوت
[3/28, 3:02 PM] ‪+227 97 12 99 50‬: هل تريد أن تعرف أفضل نومة تنامهـا
قال ابن القيم رحمه الله : عند ذكر اسباب النجاة من عذاب القبر :
من أنفعها أن يجلس الرجل عندما يريد النوم لله ساعة
يحاسبنفسه فيها على ما خسره وربحه في يومه ، ثم
يجدد له توبة نصوحا بينه وبين الله ، فينام على تلك
التوبة ، ويعزم على أن لا يعاود الذنب إذا استيقظ
، ويفعل هذا كل ليلة ، فإن مات في ليلته مات على
توبة ، وإن استيقظ استيقظ مستقبلاً للعمل مسروراً
بتأخير أجله حتى يستقبل ربه ويستدرك ما فاته ،
وليس للعبد أنفع من هذه النومـــة ، ولا سيما إذا
عقب ذلك بذكر الله واستعمال السنن التي وردت
عن الرسول عند النوم حتى يغلبه النوم ، فمن أراد
الله به خيراً وفقه لذلك .
المرجع / كتاب الروح ص 99 .
[3/28, 6:30 PM] ‪+227 96 38 65 29‬: https://youtu.be/lojOZAym4Bk
[3/28
, 6:30 PM] ‪+227 96 38 65 29‬: https://youtu.be/IY5TKQpbvcE
[3/28
, 7:27 PM] ‪+227 96 38 65 29‬: *▪| قَــالَ الشَّـيخ العلّامــة رَبِيع بنُ هَادِي المَدْخَلِي -حَـفِظَهُ الله-:*

"... فالذي يكتم الحق ويكتم النصيحة ولا يبديها للناس هذا غاش ، ويستحق من الله اللعنات".

*📝[ عون الباري (١/ ٥٠٥) ].*
[3/28, 8:00 PM] ‪+227 96 38 65 29‬: 👆🏻👆🏻📖👆🏻👆🏻

المنهج لمريد العمرة و الحج

الشيخ محمد بن صالح العثيمين - رحمه الله تعالى
https://chat.whatsapp.com/JzU4EZeeKOg9QcDeWTnF9q
[3/28
, 8:14 PM] ‪+227 96 38 65 29‬: ✅ أدعية الكرب والهم والحزن ✅

*💫 الثابتة عن الحبيب ﷺ 💫*

1 - كان النبيُّ صلَّى اللهُ عليه وسلَّم يقولُ عِندَ الكَربِ :

( لا إلهَ إلا اللهُ العليمُ الحليمُ، لا إلهَ إلا اللهُ ربُّ العرشِ العظيمِ، لا إلهَ إلا اللهُ ربُّ السماواتِ وربُّ الأرضِ ربُّ العرشِ الكريمِ ) .

الراوي : عبدالله بن عباس
المحدث : البخاري
المصدر : صحيح البخاري
الصفحة أو الرقم: 7426
خلاصة حكم المحدث : [صحيح]

2 - (( دعوةُ ذي النُّونِ إذ دعا وهو في بطنِ الحوتِ لا إلهَ إلَّا أنتَ سبحانَك إنِّي كنتُ من الظالمينَ فإنَّه لم يدعُ بها رجلٌ مسلمٌ في شيءٍ قطُّ إلَّا استجاب اللهُ له ))

الراوي : سعد بن أبي وقاص
المحدث : الألباني
المصدر : صحيح الترمذي
الصفحة أو الرقم: 3505
خلاصة حكم المحدث : صحيح

3- (( دعَواتُ المكرُوبِ : اللهُمَّ رحمتَكَ أرجُو ، فلَا تكلْنِي إلى نفسِي طرْفَةَ عيْنٍ ، و أصلِحْ لِي شأنِي كلَّهُ ، لا إلهَ إلَّا أنتَ ))

الراوي : نفيع بن الحارث الثقفي أبو بكرة
المحدث : الألباني
المصدر : صحيح الجامع
الصفحة أو الرقم: 3388
خلاصة حكم المحدث : حسن

4 - (( ما أصاب أحدًا قط همٌّ و لا حزنٌ ، فقال :
اللهمَّ إني عبدُك ، و ابنُ عبدِك ، و ابنُ أَمَتِك ، ناصيتي بيدِك ، ماضٍ فيَّ حكمُك ، عدلٌ فيَّ قضاؤُك ، أسألُك بكلِّ اسمٍ هو لك سميتَ به نفسَك ، أو علَّمتَه أحدًا من خلقِك ، أو أنزلتَه في كتابِك ، أو استأثرتَ به في علمِ الغيبِ عندَك ، أن تجعلَ القرآنَ ربيعَ قلبي ، و نورَ صدري ، و جلاءَ حزني ، و ذَهابَ همِّي ، إلا أذهبَ اللهُ همَّهُ و حزنَه ، و أبدلَه مكانَه فرجًا قال : فقيل : يا رسولَ اللهِ ألا نتعلَّمُها ؟ فقال بلى ، ينبغي لمن سمعَها أن يتعلَّمَها ))

الراوي : عبدالله بن مسعود
المحدث : الألباني
المصدر : السلسلة الصحيحة
الصفحة أو الرقم: 199
خلاصة حكم المحدث : صحيح

5 - (( ألا أعلِّمُكِ كلِماتٍ تَقولينَهُنَّ عندَ الكَربِ أو في الكَربِ ؟
اللَّهُ اللَّهُ ربِّي لا أشرِكُ بِهِ شيئًا ))

الراوي : أسماء بنت عميس
المحدث : الألباني
المصدر : صحيح أبي داود
الصفحة أو الرقم: 1525
خلاصة حكم المحدث : صحيح

🌹 نسأل الله العظيم رب العرش العظيم أن يفرج كربكم ويذهب غمكم
ويجعل لكم من أمركم يسرا .. إنه ولي ذلك والقادر عليه
[3/28, 8:19 PM] ‪+227 97 12 99 50‬: ‏ﻗﺎﻝ ﺃﺣﺪ ﺍﻟﺼﺎﻟﺤﻴﻦ : " ﻛﻨﺎ ﻧﻄﻠﺐ ﺍﻟﻌﻠﻢ ﻓﻲ ﺍﻟﻤﺴﺎﺟﺪ.. ﺛﻢ ﻓﺘﺤﺖ ﺍﻟﻤﺪﺍﺭﺱ، ﻓﺬﻫﺒﺖ ﺍﻟﺒﺮﻛﺔ ؛ فوُﺿﻌﺖ ﺍﻟﻜﺮﺍﺳﻲ ﻓﺬﻫﺐ ﺍﻟﺘﻮﺍﺿﻊ؛ ثم ﻭُﺿﻌﺖ ﺍﻟﺸﻬﺎﺩﺍﺕ ﻓﺬﻫﺐ ﺍﻹﺧﻼﺹ"
[3/28, 8:27 PM] ‪+249 11 253 3154‬: 💢 *دع الخلــق للخالــق* .!


❓ الســؤالـ❗
عند انكار المنكر بعض الناس يقول « دع الخلق للخالق » فهل هذا الأمر صحيح ؟!


✏ قـالـ الشيخ صالح الفوزان - حفظه الله -

« لا ما يجوز هذا الكلام المنكر ينكر و يبيّن للنّاس ولا يدع الخلق يفعلون ما يشآؤون وخلّ الله يحاسبهم لا أنت واجب عليك تأمر بالمعروف وتنهى عن المنكر و تدعو الى الله نعم »

📚 [ شرح اغاثة اللهفان (15\5\1438 )]
[3/28, 8:57 PM] ‪+227 96 00 29 45‬: من #قصص #البخاري

ذكر الشيخ عبد السلام المباركفوري -رحمه الله- في كتابه (سيرة البخاري):

أن الإمام البخاري ركب البحر مرة في أيام طلبه وكان معه ألف دينار
(وكانت الألف دينار مبلغ طائل في ذاك الزمان) ، فجاءه رجل من أصحاب السفينة، وأظهر له حبه ومودته وأصبح يقاربه ويجالسه فلما رأى الإمام حبه وولاءه مال اليه وبلغ الأمر أنه بعد المجالسات أخبره عن الدنانير الموجودة عنده .
وذات يوم قام صاحبه من النوم فأصبح يبكي ويعول ويمزق ثيابه ويلطم وجهه ورأسه ، فلما رأى الناس حالته تلك أخذتهم الدهشة والحيرة وأخذو يسألونه عن السبب ، وألحوا عليه في السؤال ، فقال لهم :

عندي صرة فيها ألف دينار وقد ضاعت!.

فأصبح الناس يفتشون ركاب السفينة واحدا واحدا ،وحينئذ أخرج البخاري صرة دنانيره خفية وألقاها في البحر ، ووصل المفتشون إليه وفتشوه أيضا حتى انتهوا من جميع ركاب السفينة ، ولم يجدوا شيئا فرجعوا إليه ولاموه ووبخوه توبيخا شديدا .
ولما نزل الناس من السفينة جاء الرجل الى الإمام البخاري وسأله ماذا فعل بصرة الدنانير؟ .

فقال: ألقيتها في البحر !.

قال : كيف صبرت على ضياع هذا المال العظيم ؟.

فقال له الإمام : ياجاهل ...أتدري أنني أفنيت حياتي كلها في جمع حديث رسول الله صلى الله عليه وسلم ، وعرف العالم ثقتي ، فكيف كان ينبغي لي أن أجعل نفسي عرضة لتهمة السرقة؟..
وهل الدرة الثمينة (الثقة والعدالة) التي حصلت عليها في حياتي أضيعها من أجل دراهم معدودة..

📒[(سيرة الإمام البخاري ١/١٢٢-١٢٣)]
[3/28, 8:57 PM] ‪+227 96 00 29 45‬: أما اليوم فهي أغلى من تلك الايام.. ومن يجرؤ على صنيع الامام البخاري رحمه الله تعالى!! ، لقد أكل الكثير من أدعياء العلم بدين الله واشتروا به ثمنا قليلا!.
والامام البخاري خشي ان يتهم بالسرقة فرمى المال صيانة للدين ولسنة سيد المرسلين، فرحمه الله رحمة واسعة وغفر له.
[3/28, 11:11 PM] ‪+227 96 38 65 29‬: • - قال العلامة ابن عثيمين
• - عليه رحمات رب العالمين - :

• - طلاقة الوجه تدخل السرور على من قابلك ، وعلى من اتجه لك ، وتجلب المودة والمحبة ، وتوجب انشراح القلب ، بل توجب انشراح الصدر منك وممن يقابلك ، وجرب تجد ، لكن إذا كنت عبوسًا فإن الناس ينفرون منك ، ولا ينشرحون بالجلوس إليك ، ولا بالتحدث معك ، وربما تصاب بمرض خطير يسمىٰ بالضغط ، فإن انشراح الصدر وطلاقة الوجه من أكبر العقاقير المانعة من هذا الداء داء الضغط ؛ ولهذا فإن الأطباء ينصحون من ابتلي بهذا الداء بأن يبتعد عما يثيره ويغضبه ؛ لأن ذلك يزيد في مرضه ، فطلاقة الوجه تقضي على هذا المرض ؛ لأن الإنسان يكون منشرح الصدر، محبوباَ إلى الخلق .

📜【 مجموع فتاوى ورسائل (٥٠٢/٢٦) 】
‏༄༅‏༄༅‏༄༅❁✿❁ ‏༄༅‏༄༅‏༄
[3/29, 12:20 AM] ‪+229 95 30 30 08‬: AS SALAMOU ALAYKOUM WA RAHMATULAHI WA BARKATUHU



Ce avec quoi tu t'es nourri est pour toi une aumône

Au nom d'Allah, le Tout Miséricordieux, le Très Miséricordieux.

D'après Al Miqdam (qu'Allah l'agrée), le Prophète (que la prière d'Allah et Son salut soient sur lui) a dit: « Ce avec quoi tu t'es nourri est pour toi une aumône, ce que tu as donné à manger à ton enfant est pour toi une aumône, ce que tu as donné à manger à ta femme est pour toi une aumône et ce que tu as donné à manger à ton employé est pour toi une aumône ».
(Rapporté par Ahmed et authentifié par Cheikh Albani dans Sahih Targhib n°1955)

عن المقدام رضي الله عنه قال النبي صلى الله عليه وسلم : ما أطعمت نفسك فهو لك صدقة وما أطعمت ولدك فهو لك صدقة وما أطعمت زوجتك فهو لك صدقة وما أطعمت خادمك فهو لك صدقة
(رواه أحمد و صححه الشيخ الألباني في صحيح الترغيب و الترهيب رقم ١٩٥٥)
3/29/17, 4:38 AM - ‪+234 9074619096‬: *Siffofi 10 Na Matar Da Ba A Mantawa Da Ita Har Abada*

Zaka iya auren mata hudu, amma daya ce zata yi tasiri a rayuwarka

_Daga Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa_

A cikin nazarin da nake yi yau na ci karo da wata gajeriyar hudubar da Sheikh Aminu Daurawa ya gabatar kan siffofi mata goma da ba a mantawa da su a rayuwa har abada, kuma na ga akwai mahimmanci mu amfana da su a wannan majalisa mai amfani. Babu shakka duk macen da ta samu dacewa da su, za ta cimma babban rabo a duniya da lahira.
Ina fata 'yan'uwanmu mata za su karanta, su yi amfani da su. Ya kamata mu sani cewa mace daya ce a duniya take da wuyan samu, amma idan ka samu irinta, kada ka kuskura ka rabu da ita.

Ya halatta ka auri mace fiye da daya, amma ka sani, mace daya ce kawai, ta ke yin tasiri a rayuwa, wacce ranka kullum zai kasance a kanta. Babbar tambaya a nan ita ce, wacece wannan dayar? Ita ce wadda duk da namiji yake muradin samu a rayuwarsa, ita ce wadda ke koyi da rayuwar shugabar matan duniya kuma diya ga Rasulallahi (SAW), wato Nana Fatima (Allah Ya kara mata yarda). Haka kuma ita ce wadda kowace mace take fata ta zama!
Ga siffofinta guda goma, kamar haka:
1. Matar da ta yarda ita mace ce, don haka ta tanadi duk abin da ake bukata a wajan mace.
2. Mace mai hikma da azanci, wacce ta karanci mijinta dakyau, kuma take kaucewa duk abin da zai haddasa matsala a tsakaninsu.
3. Mace mai taushin hali da nutsuwa, wacce miji yake jin nutsuwa, idan yana tare da ita.
4. Mace da kudi bai dame ta ba, ita mijinta kawai take so, ko da akwai ko babu.
5. Mace mai hakuri da juriya, babu gunaguni, babu mita, da kai kara ga iyaye ko kawaye.
6. Macen da ta dauki kanta likita, mijinta mara lafiya, domin ya sami kulawa, ta musamman da riritawa.
7. Mace mai saurin daukar ishara, tana gane shiru da magana, da motsi da yanayin shigowa da fita, samu da rashi da kuma yanayin da ake ciki a duniya ko a gari.
8. Mace mai sakakkiyar zuciya, mara kulli da ramuwa
9. Mace mai karawa miji kuzari da karfin hali, a kan kyawawan manufofinsa
10. Mace mai rikon amanar aure, da soyayya ga mijinta kawai.
Da fatan za a yi nazarin wannan huduba da idanun basira, kana a tattauna cikin nizamin hankali da ilmi. Allah yasa mudace
3/29/17, 4:38 AM - ‪+234 9074619096‬: *HALARCIN KARANTA AL-QUR'ANI DA SHAFAR SA GA MATA MASU JININ HAILA DA BIQI, DA MASU JANABA*
_______________________

Bayanin Sheikh Muhammad Nasiruddeen Albaaniy (Allaah ya jiqansa da rahama)

*بسم الله الرحمن الرحيم*

👈🏻السلام عليكم ورحمة الله وبركاته

جواز مس الحائض والنفساء القرآن
✍🏻للشيخ العلامه الإمام /محمد ناصر الدين الألباني رحمه الله تعالى :

🔻الحائض واالنفساء طاهرة وليست نجسة

✋🏻فتمس كلام ربها بلا حائل وتقرأه تعبدا وتسجد للتلاوة ....
وتجلس في مصلاها تتعبد لربها بكلامه وتمسه وتتوضأ إن أرادت لقول رسول الله ﷺ 🌷"المؤمن لا ينجس حيا أو ميتا"

🔬لا نحرم عليها شيئا لم يحرمه رسول الله ﷺ

🔻1).في الحديث الصحيح الصريح عندما سئل: ما نقصان دينها ؟

🌷قال:
(أليست المرأة إذا حاضت لم تصل ولم تصم ولم تطف بالبيت)
....وفقط

❌ولم يقل رسول الله ﷺ
وما قال(ولم تمس المصحف ولم تقرأ قرآن ولم تتوضأ .......)

🔻2) وقال لأمك عائشة في الحج عندما حاضت: افعلى ما يفعل الحاج غير أن لا تطوفي بالبيت .
والحاج غالبا يقضي وقته في الذكر والتلاوة والمكث في المسجد وما نهاها رسول الله ﷺ "
...........


"Mace mai jinin haila da jinin biqi mai tsarki ce, ita ba najasa bace.

(Ya halarta) ta shafi al-Qur'ani ba tare da shamaki ba, (ya halarta) ta karanta shi don neman lada, kuma zata iya yin sujadar tilawa.

(Ya halarta) ta zauna a filin Sallar ta, zata iya bautawa Allaah da karatun al-Qur'ani, zata shafa shi, zata iya yin alwala idan taso.

Domin manzon Allaah tsira da amincin Allaah su tabbata a gare shi yace:-
*Mumini baya zama Najasa yana raye ko yana Mamaci*

Bazamu haramta mata abinda (Allaah) da Manzon Allaah basu haramta musu ba.

Yazo a cikin Hadisi ingantacce: anyi tambaya dangane da Tawayar addinin mata?
Sai Manzon Allaah yace:-
*"ashe mace ba idan tana Haila bata yin Sallah da Azumi da Dawafi ba ??"*
Kawai........ Bai ce bata shafar al-Qur'ani ko karanta shi ba.

2) manzon Allaah ya cewa Aisha yayin da jinin haila yazo mata alhali tana aikin hajji.

*"ki aikata duk abinda mai aikin hajji yakeyi, sai dai bazakiyi dawafi ba*
Galibi masu aikin hajji suna Qarar da lokacin su ne cikin Zikiri, Karatun Al-Qur'ani da zama a masallaci.
*amma manzon Allaah bai hana Aisha haka ba* "


Fassarawa:-
Dan uwanku a musulunci da Sunnah:-
*Habiib*

Domin Sauraron Fatawar sai a ziyarci nan
👇👇👇👇
[ https://youtu.be/on_whGPCw48

✿ ✿
❆❆❆

Daga *BENEFICIAL FORUM*

Ga masu sha'awar shiga sai su tura sunan su zuwa
👇👇👇👇

+2348038538758
+2348066971093
+2348141971229

✍ Fassarar Dan uwanku a musulunci da Sunnah:-
*Habib Aboo Ammaar*

❌❌ Kaji tsoron Allaah ba rubutun ka bane, kar ka canza komai a ciki ❌❌
3/29/17, 6:03 AM - ‪+234 9074619096‬: Duk wanda ya tashi daga bacci cikin dare yace La'ilaha illallahu wahdahu la'sharikalahu lahul mulku walahul hamdu wahuwa ala kulli shai'inkadir. Subhanallahil Walhamdulillahi Wala'ilaha illahu Wallahu akbar Walahaula walakuwwata illa billahi Rabbigfirli Annabi S.A.W. Yace" za'a gafartama. Inkai addu'a za'a kar6a. In ka tashi kai sallah za'a kar6a. Tura kai tarayya a cikin ladan. ISLAMIC RESEARCH ☪
3/29/17, 6:20 AM - ‪+234 803 781 5109‬: ⏰ ☁ أذكار الصباح والمساء⛅
☁☁⛅☁☁
اعوذ بالله من الشيطان الرجيم

الله لا إله إلا هو الحي القيوم لا تأخذه سنة ولا نوم له ما في السموات وما في الأرض من ذا الذي يشفع عنده إلا بإذنه يعلم ما بين أيديهم وما خلفهم ولا يحيطون بشيء من علمه إلا بما شاء وسع كرسيه السموات والأرض ولا يؤوده حفظهما وهو العلي العظيم
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل هو الله أحد* الله الصمد* لم يلد ولم يولد* ولم يكن له كفوا أحد (3)
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل أعوذ برب الفلق* من شر ما خلق* ومن شر غاسق إذا وقب* ومن شر النفاثات في العقد* ومن شر حاسد إذا حسد (3)
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل أعوذ برب الناس* ملك الناس* إله الناس* من شر الوسواس الخناس* الذي يوسوس في صدور الناس* من الجنة و الناس (3)
👏🏻👏🏻👏🏻
🌸 🌸 🌸
أصبحنا وأصبح الملك لله، والحمد لله، لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد وهو على كل شيء قدير، رب أسألك خير ما في هذا اليوم وخير ما بعده، وأعوذ بك من شر ما في هذا اليوم وشر ما بعده، رب أعوذ بك من الكسل وسوء الكبر، رب أعوذ بك من عذاب في النار وعذاب في القبر
👏🏻👏🏻
🌸 🌸 🌸
اللهم بك أصبحنا، وبك أمسينا، وبك نحيا، وبك نموت وإليك النشور
🌸 🌸 🌸
اللهم أنت ربي لا إله إلا أنت، خلقتني وأنا عبدك، وأنا على عهدك ووعدك ما استطعت، أعوذ بك من شر ما صنعت، أبوء لك بنعمتك علي، وأبوء بذنبي فاغفر لي فإنه لا يغفر الذنوب إلا أنت
👏🏻☪
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أصبحت أشهدك، وأشهد حملة عرشك، وملائكتك، وجميع خلقك، أنك أنت الله لا إله إلا أنت وحدك لا شريك لك، وأن محمدا عبدك ورسولك
- أربع مرات -(4)
🌸 🌸 🌸
اللهم ما أصبح بي من نعمة أو بأحد من خلقك فمنك وحدك لا شريك لك، فلك الحمد ولك الشكر
🌸 🌸 🌸
اللهم عافني في بدني، اللهم عافني في سمعي، اللهم عافني في بصري، لا إله إلا أنت. اللهم إني أعوذ بك من الكفر، والفقر، وأعوذ بك من عذاب القبر، لا إله إلا أنت
- ثلاث مرات -(3)
🌸 🌸 🌸
حسبي الله لا إله إلا هو عليه توكلت وهو رب العرش العظيم
- سبع مرات -(7)
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أسألك العفو والعافية في الدنيا والآخرة، اللهم إني أسألك العفو والعافية في ديني ودنياي وأهلي، ومالي، اللهم استر عوراتي، وآمن روعاتي، اللهم احفظني من بين يدي، ومن خلفي، وعن يميني، وعن شمالي، ومن فوقي، وأعوذ بعظمتك أن أغتال من تحتي
🌸 🌸 🌸
اللهم عالم الغيب والشهادة فاطر السموات والأرض، رب كل شيء ومليكه، أشهد أن لا إله إلا أنت، أعوذ بك من شر نفسي، ومن شر الشيطان وشركه، وأن أقترف على نفسي سوءا، أو أجره إلى مسلم
🌸 🌸 🌸
بسم الله الذي لا يضر مع اسمه شيء في الأرض ولا في السماء وهو السميع العليم
- ثلاث مرات -(3)
🌸 🌸 🌸
رضيت بالله ربا، وبالإسلام دينا، وبمحمد صلى الله عليه وسلم نبيا
- ثلاث مرات -(3)⛺👏🏻
🌸 🌸 🌸
يا حي يا قيوم برحمتك أستغيث أصلح لي شأني كله ولا تكلني إلى نفسي طرفة عين
🌸 🌸 🌸
أصبحنا وأصبح الملك لله رب العالمين، اللهـم إني أسألك خير هذا اليوم فتحه، ونصره، ونوره، وبركته، وهداه، وأعوذ بك من شر ما فيه وشر ما بعده
👏🏻👏🏻👏🏻
🌸 🌸 🌸
أصبحنا على فطرة الإسلام، وعلى كلمة الإخلاص، وعلى دين نبينا محمد صلى الله عليه وسلم ، وعلى ملة أبينا إبراهيم، حنيفا مسلما وما كان من المشركين
🌸 🌸 🌸
سبحان الله وبحمده
- مائة مرة -(100)
🌸 🌸 🌸
لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد، وهو على كل شيء قدير
- مائة مرة -(100)
🌸 🌸 🌸
سبحان الله وبحمده: عدد خلقه، ورضا نفسه، وزنة عرشه، ومداد كلماته
-ثلاث مرات-(3)
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أسألك علما نافعا، ورزقا طيبا، وعملا متقبلا
🌸 🌸 🌸
أستغفر الله وأتوب إليه
- مائة مرة في اليوم -(100)
🌸 🌸 🌸
اللهم صل وسلم على نبينا محمد
-عشر مرات
(10)(100)
🌸🌸🌸🌺🌺
Ina muku fatan Alkhairi, tare da karanta muku gaisuwa ta kauna da addua mai yawa.
3/29/17, 7:03 AM - ‪+234 706 504 2988‬: *Ina Rokon Allah Ubangiji Ya Amintar Da Ruhinmu, Ya Tsarkake Zuciyarmu, Ya Haskaka Tunaninmu, Ya Kawar Da Damuwarmu, Ya Yafe Zunubanmu, Ya Karbi Ibadarmu, Ya Kyautata Karshenmu,ya haskaka kabarinmu, Allah Yasa Aljannace Makomarmu da iyalanmu, Amin. * barkan mu da asubah 🕌🕌🕋🕋
3/29/17, 8:40 AM - ‪+234 803 222 3008‬: *MUSIC AND SUNNAH*

The truth must be told even if it is bitter.

*DON'T LISTEN TO MUSIC*

_*Why did you say that?*_
Because music is HARAM!!!
_*Did you say Haram?*_ Is it not a Makrooh?
No! Music falls under the category of haram.
Ok, fine.. _*What's your proof?*_

*In Surah Luqman Verse 6, Allah says:*

" Among men are those who purchase idle talks to mislead men from the path of Allah ".
The word lahwal hadith according to Ibn Mas`ood, the four Khalifas, the eminent Sahabaah, the Tabi`een, the four Imaams and other reliable Islamic scholars and authorities have agreed that it is referred to as al-ghina or music.

In Sahih al-Bukhari, Vol 7, the book of drinks
no 5590 reported by Abu Malik Al-Ashari that…
`There will be people of my Ummah who will seek to make lawful; fornication, wine-drinking and the use
of ma`aazif (musical instruments ).`
Seeking to make lawful means they are all unlawful.
So from the verse and the hadith, the four imams
unanimously agreed that music is haram.

_*But what is Haram about Music?*_

*1)* Singing and listening to music is haram
The Prophet said:
Istimahul malahi maa asiyatun – to listen is a major crime
Waljulusu alayha fisqun – to sit in a gathering of
music is an open violation to Allah
Wataladhuzu biya kufrun – to derive pleasure out of music is kafur
The Prophet blocked his ears while he was walking and heard music playing.

*2)* Purchasing of male and female singers is haram
Ayesha RA narrates that the Prophet (S) said that
Almighty Allah has made unlawful the trade in
singing slave maids, their training and listening to their songs.

*3)* Purchase of instruments for fun and amusement.
Akramah RA said the Prophet (S) said that;
"Almighty Allah has raised me to destroy flute and the drum."

_*But Music has benefits?*_

Yes it does, just as some says that there is benefit
in the drinking of alcohol so also is music. Some
says music is food for the soul without which
existence is impossible.
Music makes them feel loved, forget about their
problems, relaxes their mind, feel high etc.
But have you ever thought about the negative impact of music?

*THE NEGATIVE EFFECTS OF MUSIC*

*1.* Music takes you away from the remembrance of
Allah because Music and Qur'an can't sit in the
heart at the same time.

*2.* A waste of precious time: Research proved that an average youth spend at least five hours a day listening to music:

*3.* It is an audio pornography that makes you lose you moral senses – use of vulgar, shameless and violent words.

*4.* Music leads to zina: as it arouses the sexual
desires. The Holy Prophet (S) said," Singing is a ladder to Adultery."

*5.* Music is a degradation to the status of women
Islam: Just look at the video clips.

*6.* Leads to hypocrisy and deprives you from the Rahmah of Allah - Ibn Qayyin Al Jawziyya says that music in one's heart makes one move away from Allah's Rahmah. Imam Ja'far As-Sadiq (a.s.) said:
"Music is the nest of hypocrisy."

*7.* Takes away the iman like the fire takes away
the bush in the harmattan season.

*8.* Music is the primary cause for calamities in the duniya: jinn attacks, earth quakes etc. Prophet said that when my Ummah will take fifteen habits, calamities will befall them and among them is
music listening.
Sahl Bin Saad narrates that Holy Prophet (S) said,
"Submersion below the surface of the earth, raining of stones from the sky and mutilation of figures shall come about in my ummat." The companions asked, "O the Prophet of Allah when shall it happen?" The Prophet (S) there upon said:" When
musical instruments shall be in abundance and there shall be a large number of singing girls and shall be unlawful."
Ali RA said,"And music and songs give rise to
hypocrisy and is one of the ways leading towards
poverty and hunger.

*9.* It creates a temporal illusion of madness and
sometimes permanent madness because of the
tension in the brain. It is an intoxicant and one is
unaware of his immediate environment.

*10.* It create nervous breakdown and even stomach ulcers discovered in France in 1957

*11.* It has led to lots of violence and deaths: The
daily 'Kayhan' (Tehran), No 6626, published a news of the Reuter Agency: About 50,000 youths had gathered in Melbourne (Australia) for a musical concert. The concert overwhelmed them so much that they started assaulting each other with fists and knives. Many were seriously injured; some
girls were molested.

*12.* Leads to Deafness: Experts says that prolonged exposure to a noise level above 85 decibels will eventually result in a reduction of hearing acuity in
the frequency range most important for understanding the human speech. Dr. Charles Lebo, of the Pacific Medical Centre took measuring
instruments into two San Francis co dance halls
where the cacophony from amplified instruments
caused sound intensity from 100 to 119 decibels in the low frequency range.

*13.* Will be deprived of listening to the beautiful voice of Allah - Prophet (S) said," Molten lead will be put in the ears of that person who listens attentively to music and songs".

*14.* Music has no barakah and it will never increase your Islamic knowledge… all the songs in the world
couldn't be compared to Alif, Laam, Meem in
barakah would not be equivalent to them.

*CONCLUSION*
I conclude by reminding you about our main purpose on this Earth...Allah created us only to worship Him alone and to worship Allah is to obey Him and abstain from what He forbids..
We all know music is difficult to leave but we just have to make the sacrifice in order to please our Creator and Allah says: perhaps you may like something but in reality it is bad for you..
verily the ear, and the eye and the heart, all
of them will be asked. The ear and what it listened to, the eye and what it looked at and the heart and what it intended."

So If you claimed to be a muslim, then u need to obey Allah by stopping listening to music, it might be hard at first but with time you will get over it..just pls be sinere with your repentance make a convenant with Allah not to do it again. How bad would have been our position if we die with this habit.
Prophet says Allah will call those who forgo music for His sake and give them Hur'ains to entertain them.

Respected brothers let's use this medium to end the fitnah of music in our lives, let's Repent before Allah and ask His forgiveness. May He forgive us, have mercy on us and accept our repentance.
But D best is to listen [truncated by WhatsApp]
3/29/17, 12:15 PM - ‪+91 7397 683 053‬: ☪️Teachings of Quran with Duta

Get daily Quran verse in English, Arabic, and Urdu


Add to group: +917397696442


Forward to your friends‼

Type 👍 SV8 to like this

3/29/17, 1:33 PM - ‪+234 703 355 6700‬ changed to +234 706 317 5666
3/29/17, 3:08 PM - ‪+234 810 088 4799‬: 👍
3/29/17, 5:16 PM - Fakawa: DINO-GATE:
WE SHOULD NO SHUT UP, AND......

We should have shut up our mouths over the Senator Dino Melaye degree he allegedly got from the Ahmadu Bello University, Zaria in 2000 since the VC of the university has told a senate hearing today that the noisome and boisterous senator actually graduated from the school, but his bland statement "confirming" that the controversial senator did indeed graduate from the school leaves many other questions unanswered, and this has merely deepened the controversy. How do we explain the following inconsistencies?

1. The Examinations Officer of the university is on record saying Dino Melaye did not graduate from the university but we now have the university's VC saying Dino Melaye actually graduated in 2000. So who should we believe between the VC and the Exams Officer who has such records in his office?

2. The PUNCH newspaper of Sunday, March 26, 2017 exclusively reported that they searched the ABU Alumni website dating back from 1980 till date but could not find the name of Dino Melaye as a graduate of the school. According to the paper, they searched also for Daniel Jonah Melaye, which is the name he got admitted into the school with but it still did not show up among the university's graduates. So, what's up? Could both Sahara Reporters and PUNCH be wrong in their investigation and reportage of this story?

3. At the senate "investigative hearing", Dino Melaye reiterated that he graduated from the school in 2000 but that he has not collected his certificate since then till now, and that's why he could not present it for sighting by the committee members. Good. But will this committee insist on seeing this certificate before they wind up their hearing or not? In any investigative hearing, this is a crucial piece of evidence that cannot be overlooked or wished away!

4. I thought the senators would ask the VC how a top of the shelf university like A.B.U could admit a student with P8 in English, P8 in Maths, and P8 in Geography to study a degree in Geography but they didn't. Well, like I said earlier, it is an abnormal senate that appears unwilling to ask forensic questions, especially when it concerns one of their own!

5. And if both Harvard University and the London School of Economics have openly disowned Dino Melaye's claim to their degrees, then isn't this proof that he has a notorious record of presenting fake documents to deceive Nigerians and our public institutions like the National Assembly? Has this senate committee extended its investigations to these schools, or has the committee invited the schools like they did to the VC of A.B.U.?

6. Senator Dino Melaye knew that he was going to appear at a senate "investigative hearing" over a matter principally tied to him, but he "conveniently" forgot to come with the sworn court affidavit and newspaper cutting that proved he has changed his name from Daniel Jonah Melaye to Dino Melaye several years ago. Why? And is this "investigative hearing" committee going to disregard or waive this critical piece of evidence? Which year in particular did Daniel Jonah Melaye transform to Dino Melaye?

7. I don't want to dwell on the senator's bio data that suggests he was born in 1970 but finished his primary school in 1974, which means he started school right from his mother's womb. This could be a mistake when he was typing his CV or profile. It will help him if he corrects it soonest.

In fact, there are many more questions than answers in this DINO-GATE, and it will be foolish and stupid to expect a senate that is in the palm of a very corrupt leader on whose behalf Dino Melaye has exposed himself as a phony to give us answers to the questions. It's a senate that has proven several times that it cannot be trusted to exhibit or stand with integrity. The fraud investigations unit of the police department should step in.
3/29/17, 5:17 PM - ‪+234 706 504 2988‬: 🕋🕋 NASABAR 🕌🕌
ANNABI MUHAMMAD (S A W)
MUHAMMADU
DAN AMINA DA ABDULLAH
DAN ABDULMUDALLIB
DAN HASHIMU
DAN ABDULMUNAF
DAN KUSAYYU
DAN KILABU
DAN MURRATA
DAN KA'ABU
DAN LUWAYYU
DAN GALIBU
DAN FIHIRU
DAN MALIKU
DAN NAZARRU
DAN KINANATA
DAN UZAIMATA
DAN MUDURKATA
DAN ILYASU
DAN MUDARU
DAN NAZARRU
DAN MU'ADDU
DAN ADNANU
DAN UDADDU
DAN MUKAWWAMU
DAN NAHURU
DAN TAIRAHU
DAN YA'ARBU
DAN YASHIJI'U
DAN SABITU
DAN KAIDARU
DAN ANNABI ISMA'ILA
DAN ANNABI IBRAHIM DAN TARIHU
DAN NAHURU NA BIYU
DAN SARUHU
DAN ARGU
DAN FALIKU
DAN KAINANU
DAN ARFASHAZZU
DAN ANNABI SAMU
DAN ANNABI NUHU
DAN LAMIKU
DAN MATUSHANIHU
DAN AHNUHU IDRISU
DAN YARDU
DAN SALIHU
DAN ANUSHE
DAN ANNABI SHISU
DAN ANNABI ADAMU

SHI KUMA ANNABI ADAMU DAGA ALLAH RABBU NE SHI ALLAH BAI HAIFA BA BA'A HAIFE SHIBA
DAN ALLAH ABOKI NA IDAN KAGA WANNAN SAKON TO KA ISAR HAR ZUWA GABA ALLAH YA CHIKA MANA BURINMU
3/29/17, 5:35 PM - ‪+234 803 222 3008‬: 🚷 _*Idan kaga me gaggawa a cikin sallah, fada masa duk abun da zaije nema yana a hannun wanda yake gabansa, ka natsu a cikin sallar ka anan zaka samu biyan bukata Allah shine me abun bayarwa*_ 🕌

•Nasiha ce 👌🏻
3/29/17, 5:37 PM - ‪+234 806 342 0823‬: Kwarai kuwa
3/29/17, 7:24 PM - ‪+234 706 504 2988‬: <Media omitted>
3/29/17, 7:46 PM - ‪+234 9074619096‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركا ته

*Ana мυѕlιм*
*__انا مسلم____________*

" بسم الله الرحمن الرحيم
*______________________*

*Cutan zuciya tafi cutar jiki muni kuma tana da wahalar warkewa saboda ba'a damu da ita bama*.

Ibnu taimiyyah yake cewa:

فالقلب يَمُوت بِالْجَهْلِ الْمُطلق ويمرض بِنَوْع من الْجَهْل فَلهُ موت وَمرض وحياة وشفاء وحياته وَمَوته ومرضه وشفاؤه أعظم من حَيَاة الْبدن وَمَوته ومرضه وشفائه
(أمراض القلوب)

Zuciya tana mutuwa da tsantsan jahilci kuma tana rashin lafiya da wani bangare na jahilci Don haka zuciya tana da mutuwa da rashin lafiya da rayuwa da waraka,
Rayuwar zuciya da mutuwar ta da rashin lafiyar ta da warakar ta yafi girma akan rayuwar jiki da mutuwansa da rashin lafiyansa da warakar sa.

Daga cikin cututtukan zuciya:
1:jahilci
2:kwadayi
3:hassada
4:mugunta
5:girman Kai
6:yi ba don Allah ba.
7:Neman yardan wanin Allah akan addini.
8:bin son zuciya.
................da sauran su.

Allah ka shiryar mana da zukatan mu.
*Copied*

*Daga zauren:*👇
```Ana muslim.```

➖➖➖➖➖➖➖➖


```•Ga ma su sha'awar shiga Zauren ANA MUSLIM{☝أنا مسلم}
a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA tare da Address nasu zuwa ga lambar mu```

👇👇👇👇👇👇
*+2348066-686177*
_or_
*+234 802 909 9260*
_ta whatsApp._


*DOKA*⚖🔨
*BAZAMU AMSA DUK WATA SALLAMA DABATA CIKA BA DAN HAKA DAN ALLAH A CIKA SALLAMA IN ZA'A MANA MAGANA*

*GAMASU SON TAMBAYA ZASU IYA TA WANNAN AMMA TEXT BA KIRA BA DAN ALLAH*👏
_Ta: e-mail:_ 👉aliyusadis@gmail.com
3/29/17, 7:54 PM - ‪+234 703 788 4846‬: 😳 *You must see this now!!!* www.321xa.com
3/29/17, 7:59 PM - ‪+234 9074619096‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركا ته

*Ana мυѕlιм*
*__انا مسلم____________*

" بسم الله الرحمن الرحيم
*______________________*

*Wasa-da-al'aura da Illarsa*


Wasa-da-al'aura (Istimna'i [masturbation]) na
nufin yin amfani da hannu, yatsa ko wani abu domin biyan bukatar jima'i ga mutum da kansa
da tunanin saduwa da wata mace ko wani namiji, ga mace. Wasa-da-al'aura dabi'ace da take faruwa da yaduwa cikin mutane da dama-
manya da yara matasa, musamman cikin matasa mararsa aure. Wannan dabi'a ta zamo abin kyama saboda wasu dalilai, wato dalilan addini, na al'adu, da kuma na lafiya. Dalilan lafiya da zamu yi magana akansu, suna magana
ne game da yawan yin istimina'i da illarsa ga
mai yawan yi wanda ya zama dabi'arsa koda
yaushe (An addict person who overmasturbates).Bincike-binciken wasu masana kimiyya da muka tattaro game da yawan wasa- da-al'aura (over-masturbation), na nuna cewa YAWAN WASA-DA -AL'AURA (excessive masturbation or over-masturbation) nada illa ga lafiya. Duk da yake dai masana sunyi saɓani akan mas'alar istimna'i, inda wasu ke ganin yana da illa wasu kuma basa ganin haka saima kishiyar haka, to sai dai babu rikici akan cewa yawan yin istimna'i sosai nada illa ga lafiya.
Yana iya haddasa wadannan matsalolin idan ya zama halin mutum baya jin daɗi sai yayi (addiction):

Yawan mantuwa, rage hazaqar kwalwa,
kankancewar zakari da maraina, saurin kawowa ko rashin karfin mazakuta. Sauran matsalolin
dazai iya haddasawa , sun hada da: ramar jiki
ko 'karancin sha'awa, karancin maniyyi, raunin jiki, bushewar fatar kan zakari ko illa ga fatar saboda gugar fata, zubar gashi, kurajen fuska, rashin rike fitsari da kyau (ga mace) ko yawan
zuwa fitsari, wuyar kawowa ga mace wajen jima'i (dalilin sabon da tayi da kuma koyama jikinta da ruhinta da taɓa wani sashen farji don ta kawo, wanda mai yiwuwa ne zakari baya taɓa wurin lokacin saduwa - a zahirin jima'i. Jikinta
ya riga ya koya, sai an taɓa wurin zata iya
kawowa. Haka kuma, mace zata iya jin dadin
istimna'i fiye da jima'i sai ya zamo matsala gare ta idan tayi aure a gaba - saboda sabon da tayi da koyama jikinta hanyar gamsar da kanta da kanta fiye da hanyar jima'i. Wato ta canza dabi'arta. Da yawa zaka samu cewa wasu matan basu jin daɗin jima'i da mazajensu fiye dana
istimna'i, koma basu gamsuwa sai sunyi
istimna'i a bandaki bayan saduwa da mazajen aurensu. Wannan zai iya kawo babbar matsala a
cikin aure. Bugu da kari, dadilan rashin
gamsuwar mace wajen saduwa da mijinta suna da yawa. Don haka, bazamu iya cewa ba yin istimna'i kafin aure shine dalilin dake hana gamsuwa kadai. Akwai wasu dalilan na daban.
Wasu matsalolin nada alaka da bangaren
mazajen.

Mutumin da matsalar yawan wasa-da-al'aura ta zama dabi'arsa koda yaushe (addict) zaya iya maganin matsalar. Idan har yazama dabi'ar mutum baya jin dadin rayuwarsa sai yayi wasa-da-al'aura/istimna'i (sau 2, 3 ko fiye da haka a kowace rana) [addiction] toh zai iya kawo canje-
canje ga jikin mutum wanda lafiya bata maraba
dasu ( such as hormonal imbalance), saboda yawan zubda sinadaran jikin mutum wajen inzali. Yana da hadari ga lafiya yanda wasu matasa
suka maida wannan dabi'arsu ta koda yaushe, a bandaki, a daki, a waje, ko a wurinda dama ba'a
tsammani suna istimna'i. Yawan Istimna'i mummunar dabi'a ce. Yana da muhimmanci ga
masu yawan sha'awa suyi aure , idan babu halin yin auren toh sai su lazimci yin azumi kamar yanda addinin Musulunci ya koyar. Haka kuma, mutum zai iya dinga cin abinci wanda aka sarrafa da WAKEN- SUYA (soya bean)domin bincike ya nuna cewa yana rage sha'awa. Za'a iya kuma yawaita amfani da NA'A-NA'A (pepper
mint/mint) , na'a-na'a nada amfani ga lafiya
sosai, toh amma sinadarin minti (menthol) da take dashi yana dakushe sha'awa idan yayi
yawa. Don haka, a nemi bayanan Malaman Sunnah akan wannan mas'ala, don karin bayani.

Bugu da kari, mutum mai yawan sha'awa ya
rage yawan zama cikin daki cikin kadaici yana
tunane-tunane. Mutum ya maida kansa kullum
BUSY da karatun Al-Qur'ani da kuma wani aiki, musamman idan yaji sha'awa na tsunkulin / muntsulin sa. Idan kuma mutum yasan yana kallace-kallacen haramun kamar fina-finan batsa,
hotunan batsa (musamman a yanar gizo) ko kuma mata (masu kallon maza) akan hanya toh aji tsoron Allah a daina, domin kuwa wadannan
na daga cikin manyan-manyan masifun dake
jefa matasa cikin wannan hali.

Idan har daya ko fiye daya daga cikin wadancan alamomin illar yawan wasa- da-al'aura sun bayyana a gareka, toh ya zama dole idan kana
son lafiyarka ko lafiyarki ki daina kuma a nemi magani domin ka tsira da lafiyar ka, ta dawo yanda take. Idan ba haka ba, zai iya shafar
illahirin lafiyarka, wani lokacin ma sai a dade
ba'a gane abinda ke damun mutum ba. Wannan
yana faruwa da yawa ga matasa, kuma muna
ganin irin wadannan " cases" barkatai. Abin
takaici shine, mutum baya neman taimako ko
magani da wuri sai wai anyi masa baiko ko
kuma bikinsa saura wata 1 ko 2. Idan har kana
da wannan matsala ba abin kunya bane neman
magani, kada ka zauna a cikin matsala har sai
ta girma sa'annan ka nemi taimako a lokacinda
kunyar ta riga ta cutar dakai. .Muna bada da
taimako (herbal remedy) da shawarwari,
musamman ga masu wannan matsala. Kuma
babu kokwanto ana samun lafiya cikin yardar
Allah. Haka kuma mutum zai iya zuwa asibiti
yaga likita domin neman warwarar wannan matsala. Allah ya taimaka.

*Daga zauren:*👇
```Ana muslim.```

➖➖➖➖➖➖➖➖


```•Ga ma su sha'awar shiga Zauren ANA MUSLIM{☝أنا مسلم}
a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA tare da Address nasu zuwa ga lambar mu```

👇👇👇👇👇👇
*+2348066-686177*
_or_
*+234 802 909 9260*
_ta whatsApp._


*DOKA*⚖🔨
*BAZAMU AMSA DUK WATA SALLAMA DABATA CIKA BA DAN HAKA DAN ALLAH A CIKA SALLAMA IN ZA'A MANA MAGANA*

*GAMASU SON TAMBAYA ZASU IYA TA WANNAN AMMA TEXT BA KIRA BA DAN ALLAH*👏
_Ta: e-mail:_ 👉aliyusadis@gmail.com
3/29/17, 10:19 PM - ‪+234 810 088 4799‬ left
3/29/17, 8:14 PM - ‪+234 703 788 4846‬: 😳 *You must see this now!!!* www.321xa.com
3/29/17, 8:34 PM - ‪+234 803 445 7259‬: This is apparently what is happening to Ghanaian and Nigerian girls in Libya, pls send it out to stop girls travelling to Libya and maybe get help for those that are there already
3/29/17, 8:36 PM - ‪+234 817 992 1042‬: Mu'awiya Ja'afar Hussain
TASKAR HIKIMA (71)
MATAKAI GUDA UKU MASU BAN DARIA.
1- matakin yarinta kanada cikakken lokaci da iko amma baka da dukiya .
2-matakin samartaka da aiki kana da dukiya da cikakken iko amma baka da isashshen lokaci
3- matakin tsufa kanada isashshen lokaci da dukiya amma baka cikakken iko.
hmmm wannan itace rayuwar dunia idan ta hore maka wani lamari sai ta janye maka wani lamarin amma aljanna sai a hore maka dukkan baqatunka sannan ayi maka alakoro da ganin Allah madaukaki ..
.
YA ALLAH KAYI MANA GAM DA KATAR KA BAMU SABAATI KA HANA MU LALACEWA.
3/29/17, 8:36 PM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
3/29/17, 8:45 PM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
3/29/17, 9:17 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Duk abinda ka shuka shi zaka girba Alkhairi ko sharri ... Ya Allah ka bamu ikon aikata Alkhairai...


....binkhal
3/29/17, 9:18 PM - ‪+234 9074619096‬: Ameen
3/29/17, 9:20 PM - ‪+234 9074619096‬: 🌂Wutar jahannama bata cin mai karanta wanan
addu'a
"Allahumma Ajirni Minan Naar"
Sau 7 bayan sallah Asuba da ta Maghrib.
In ka samu dama ka aika ma wani sai ta zama
sadaqatul-jariya gare ka kuma gare ni. Please
3/29/17, 9:33 PM - ‪+234 812 724 6940‬: "REMINDER" MONTH OF RAJAB STARTS Tomorrow, Fast if you are able to, if not earn reward by reminding others. And remind, for indeed, the reminder benefits the believers. (51:55)
3/29/17, 9:48 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Tnxxx fr rmndn us
3/29/17, 9:49 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Juxikum kair vrodas nd sisturs
3/29/17, 9:50 PM - Bbl Cottonou: Wa ya rawaito wannan hadisin? daga wa? yaya ingancin hadisin?
3/29/17, 9:50 PM - ‪+234 803 222 3008‬: <Media omitted>
3/29/17, 9:50 PM - ‪+234 803 222 3008‬: <Media omitted>
3/29/17, 9:51 PM - ‪+234 813 336 7720‬: 👍👍
3/29/17, 9:55 PM - ‪+234 803 222 3008‬: <Media omitted>
3/29/17, 9:59 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Celebrating April Fool Day Means Celebrating
Muslims As a Fool Day ! (History Of 1st April)

Aslamalikum Brothers and Sisters please
beaware of the Evil Day which will soon be
comming its haram to celebrate it please avoid it and do inform others too. The history of April fools day It was around a thousand years ago (711 A.D) that Spain was ruled by Muslims. And the
Muslim power in Spain was so strong that it couldn't be destroyed. The Christians of the
west wished to wipe out Islam from all parts of the world and they did succeed to quite an extent. But when they tried to eliminate Islam in Spain and conquer it, they failed. They tried several times but never succeeded.
The unbelievers then sent their spies in Spain to study the Muslims there and find out what was the power they possessed and they found that their power was TAQWA. The Muslims of Spain were not just Muslims but they were practicing Muslims. They not only read the Quran but also acted upon it. When the Christians found the power of the Muslims they started thinking of strategies to break this power. So they started sending alcohol and cigarettes to Spain free of cost.
This technique of the west worked out and it
started weakening the faith of the Muslims in particular the young generation of Spain. The result was that by 1492 A.D the Catholics of the west wiped out Islam and conquered the entire Spain bringing an end to the EIGHT
HUNDRED LONG YEARS' RULE OF THE MUSLIMS in Spain. The last fort of the Muslims to fall,
was Grenada (Gharnatah), which was on the 1st of April. After Spain was fully conqured by the christians the christian ruler wasnt just sastified with his victory he wanted something more so he Lied to the Muslim community that there is a special place for all muslim where all of them will be allowed to to pratice islam freely a very huge ship was prepared for
muslims and a very large number of muslims left for that place as mentioned by the christian ruler when the ship was in the middle of the sea there were explosions made by gaurds and they escaped through saftey boats,muslim were left on the big ship drowning many muslims got maytred in that false trick. From that year onwards, every year they celebrate April fools day on the 1st of April, celebrating the day, they made a fool of the Muslims. They did not make a fool of the Muslim army at Gharnatah only, but of the whole Muslim Ummah. We, the Muslims, were fooled by the unbelievers. Just avoid this evil pratice and please donot celebrate this day nor assist other to do it. Islamic View O you who believe! Keep your duty to Allah and fear Him, and speak (always) the truth. Surah Ahzab 33:70 "Woe be on one who speaks and lies in order to make people laugh, woe be on him." Abu Dawood vol: 3, no. 4972
3/29/17, 10:10 PM - ‪+234 9074619096‬: To ai duk abin da aka ambaci اللهم ina ga dai an gama magana
3/29/17, 10:10 PM - ‪+234 9074619096‬: Ko ma me ne-ne dai babu wanda zai so yaga koda dan yatsansa ne a ciki
3/29/17, 10:13 PM - Bbl Cottonou: ورد في 'سنن أبي داود' :-

٥٠٧٩ - حَدَّثَنَا إِسْحَاقُ بْنُ إِبْرَاهِيمَ أَبُو النَّضْرِ الدِّمَشْقِيُّ، حَدَّثَنَا مُحَمَّدُ بْنُ شُعَيْبٍ، قَالَ: أَخْبَرَنِي أَبُو سَعِيدٍ الْفِلَسْطِينِيُّ عَبْدُ الرَّحْمَنِ بْنُ حَسَّانَ، عَنِ الْحَارِثِ بْنِ مُسْلِمٍ، أَنَّهُ أَخْبَرَهُ عَنْ أَبِيهِ مُسْلِمِ بْنِ الْحَارِثِ التَّمِيمِيِّ عَنْ رَسُولِ اللَّهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ، أَنَّهُ أَسَرَّ إِلَيْهِ فَقَالَ: " إِذَا انْصَرَفْتَ مِنْ صَلَاةِ الْمَغْرِبِ فَقُلْ: اللَّهُمَّ أَجِرْنِي مِنَ النَّارِ سَبْعَ مَرَّاتٍ، فَإِنَّكَ إِذَا قُلْتَ ذَلِكَ ثُمَّ مِتَّ فِي لَيْلَتِكَ كُتِبَ لَكَ جِوَارٌ مِنْهَا، وَإِذَا صَلَّيْتَ الصُّبْحَ فَقُلْ كَذَلِكَ، فَإِنَّكَ إِنْ مِتَّ فِي يَوْمِكَ كُتِبَ لَكَ جِوَارٌ مِنْهَا " أَخْبَرَنِي أَبُو سَعِيدٍ، عَنِ الْحَارِثِ، أَنَّهُ قَالَ: «أَسَرَّهَا إِلَيْنَا رَسُولُ اللَّهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ، فَنَحْنُ نَخُصُّ بِهَا إِخْوَانَنَا»[حكم الألباني] : ضعيف
3/29/17, 10:17 PM - ‪+234 706 109 7361‬: 🔵 DAILY DUAS 🔵

🕌🏃🏻Entering the masjid
*اللّهُمَّ افْتَحْ لِي أَبْوَابَ رَحْمَتِكَ*

🏃🏻🕌Coming out of the masjid
*اللّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ مِنْ فَضْلِكَ*

🏡🏃🏻entering the house
*بِسْمِ اللهِ وَلَجْنَا وَبِسْمِ اللهِ خَرَجْنَا وَعَلَى اللهِ رَبِّنَا تَوَكَّلْنَا*

🏃🏻🏡Going out from home
*بِسْمِ اللهِ تَوَكَّلْتُ عَلَى اللهِ لا حَوْلَ وَلا قُوَّةَ إِلاَّ بِاللَّه*

🏚🏃🏻Going to toilet
*بِسْمِ اللهِ اللَّهُمَّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ مِنَ الْخُبْثِ وَالْخَبَائِثِ*

🏃🏻🏚Coming back from the toilet
*غُفْرَانَكَ الْحَمْدُ لِلَّهِ الَّذِي أَذْهَبَ عَنِّيَ الأَذَى وَعَافَانِي*
*اللَّهُمَّ طَهِّرْ قَلْبِي مِنَ النِّفَاقِ وَحَصِّنْ فَرْجِي مِنَ الْفَوَاحِشِ*

😴😴Sleeping
*بِسْمِكَ اللَّهُمَّ أَحْيَا وَأَمُوتُ*

😕😕Waking up
*اَلْحَمْدُ لِلَّهِ الَّذِي أَحْيَانَا بَعْدَ مَا أَمَاتَنَا وَإِلَيْهِ النُّشُور*

👕👔While wearing dress
*اَلْحَمْدُ لِلَّهِ الَّذِي كَسَانِي هَذَا وَرَزَقَنِيهِ مِنْ غَيْرِ حَوْلٍ مِّنِّي وَلا قُوَّة*

🌮🌮After food
*اَلْحَمْدُ لِلَّهِ الَّذِي أَطْعَمَنِي هَذَا وَ رَقََنِيهِ مِنْ غَيْرِ حَوْلٍ مِّنِّي وَلا قُوَّة*

🚘🏃🏻When riding the vehicle
*سُبْحَانَ الَّذِي سَخَّرَ لَنَا هَٰذَا وَمَا كُنَّا لَهُ مُقْرِنِينَ وَإِنَّا إِلَىٰ رَبِّنَا لَمُنْقَلِبُونَ*

🖱🗿when looking in the mirror
*اَلْحَمْدُ لِلَّه اَللَّهُمَّ كَمَا حَسَّنْتَ خَلْقِي فَحَسِّنْ خُلُقِي*


🌈When amazed
*مَا شَاءَ الله لا قُوَّةَ إِلَّا بِالله*

🏆🏅When someone does good
*جَزَاكَ اللهُ خَيْرًا*

📚For knowledge
*رَبِّ زِدْنِي عِلْمًا*

😬😁When angry
*أَعُوذُ بِاللَّهِ مِنَ الشَّيْطَانِ الرَّجِيمِ*

😣For curing the pain
*بِسْمِ الله(3)*
*أَعُوذُ بِاللَّهِ وَقُدْرَتِهِ مِنْ شَرِّ مَا أَجِدُ وَأُحَاذِرْ(7)*

🤔🤔Finding solution to a problem
*لَا إِلَٰهَ إِلَّا أَنْتَ سُبْحَانَكَ إِنِّي كُنْتُ مِنَ الظَّالِمِينَ*

👳💁For parents
*رَبِّ اغْفِرْ لِي وَلِوَالِدَيَّ رَبِّ ارْحَمْهُمَا كَمَا رَبَّيَانِي صَغِيرًا*

😨 When visiting the sick 😷
*لَا بَأْسَ طَهُورٌ إِنْ شَاءَ الله*
*أَسْأَلُ اللهَ الْعَظِيمْ رَبَّ الْعَرْشِ الْعَظِيمْ أَنْ يَشْفِيَكَ*

🌧💦During rain
*اَللَّهُمَّ صَيِّبًا نَافِعًا*

⛈⚡during thunder
*سُبْحَانَ الَّذِي يُسَبِّحُ الرَّعْدُ وَالْمَلَائكَةُ مِنْ خِيفَتِهِ*

😳 when finding something which was lost
*يَا جَامِعَ النَّاسِ لِيَوْمٍ لَا رَيْبَ فِيهِ اجْمَعْ عَلَى ضَالَّتِي*
*HEM*
3/29/17, 10:26 PM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
3/29/17, 10:29 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Inna lillahi plx stop sendin dis knd of pics
3/29/17, 10:29 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Haba.....x irrttng wallah😭😭
3/29/17, 10:30 PM - ‪+234 803 222 3008‬: This group is strictly meant for religious posts only
3/29/17, 10:31 PM - ‪+234 813 336 7720‬: Wllh nima tsigar jikina ta tashi
3/29/17, 10:37 PM - ‪+234 806 250 3478‬: Wai admin Wannan group din ba'a removing Wanda yake misbehaving ne ?
3/29/17, 10:38 PM - ‪+234 806 250 3478‬: Idan group din bashida Ka'idoji Mu saimu fita
3/29/17, 10:39 PM - ‪+234 814 969 0671‬: nima dai ina mamaki group abar kowa yayi abinda yaga dama
3/29/17, 10:39 PM - ‪+234 806 084 4942‬: To misbehaving din
3/29/17, 10:40 PM - ‪+234 806 084 4942‬: Daga turo abu saikufara daya biyu
3/29/17, 10:40 PM - ‪+234 813 336 7720‬: Afwan dukanku
3/29/17, 10:42 PM - ‪+234 817 071 1952‬: <Media omitted>
3/29/17, 10:42 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Kan a removing mutum ya na da kyau a nuna masa kuskurensa...duk da kowa yasan qa,idojin xauren amma dan adam tara yake
3/29/17, 10:42 PM - ‪+234 803 222 3008‬: To sai a kiyaye plz
3/29/17, 11:29 PM - Bbl Cottonou: As received;
👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼

Please share with young people age 25 and under for the opportunity to receive Islamic University Education free of charge.
-------------------------
Admissions for King Abdul Aziz university, Saudi Arabia are Open.
Age limit: Not more than 25
Fees : Free, 100% scholarship, accomodation and a monthly allowance is given to every student
Course: Bachelors in Islamic studies (4 year)
For non Arabic speakers a 2 year intensive arabic course is conducted before admitting them to the bachelors program
No Entry Test, Selection is done on the basis of one's documents
Website: http://dcafl.kau.edu.sa/
Application Procedure: Online
Last date: 6 April
Batch: 2018-2019
3/30/17, 6:12 AM - ‪+234 803 378 2709‬: By the time you finish your studies, you are 25.

By the time you finish working hard and saving up, u are 55.

By the time you truly realize that you must prepare well for the aakhirah, you're already dead!

Don't wait until you grow old. Take Islam seriously NOW. You don't know at which corner Malak al-Maut is waiting for you.

- Dr. Zakir Naik

(share if you care)
I care
3/30/17, 8:19 AM - ‪+234 803 690 8439‬: *_ZUWAN MUTUWA_*

Yadda kake Ganin *Shigowar Kira* a wayarka ba tare da kasan za'a kiraka ba, *Wlh* haka zaka ga zuwan *_Mutuwa_* a gareka ba tare da ka zaci zuwanta a wannan lokacin ba.

*_Dan uwana_* Mae ka tanadar mata❓ Wane irin Shiri Muka yiwa *Lahirar Mu?*

*_KUKAN KURCIYA..._*
3/30/17, 8:53 AM - ‪+234 808 066 0679‬: [فائدة]
-- لا تحزن : -- فإن الحسنة بعشر أمثالها إلى سبعمائة ضعف إلى أضعاف كثيرة ، والسيئة بمثلها إلا أن يعفو ربك ويتجاوز ، فكم لله من كرم ما سمع مثله ! ومن جود لا يقاربه جود!
[من كتاب لا تحزن للشيخ عائض القرنى]

تم الإرسال عبر تطبيق الكلم الطيب http://kalemtayeb.com/app
3/30/17
, 9:02 AM - ‪+234 706 702 0016‬: Hello for all memh
3/30/17, 9:05 AM - ‪+234 803 360 0952‬: <Media omitted>
3/30/17, 9:06 AM - ‪+234 803 360 0952‬: <Media omitted>
3/30/17, 9:40 AM - ‪+234 706 702 0016‬: Ok
3/30/17, 10:00 AM - ‪+234 803 882 3969‬: Malam ya halatta Mace ta sayar da magani a Chemist?

-Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal'jama'ah,

Zaku iya aiko da tamabayoyin ku cikin sauti ko a rubuce ga malam ta lambar waya
07037979068
09035830253

Hasken Musulunci 2017

#Basheer Sharfadi
#ShamsuAbbaty
#HaskenMusulunci
3/30/17, 10:01 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
3/30/17, 10:58 AM - ‪+234 812 724 6940‬: Yana kokarin ya nunan muku illar shine bawai ta turo wani Abu nason zuciya bane,Amman kowa sai magana yakeyi
3/30/17, 10:59 AM - ‪+234 812 724 6940‬: Ai Ana turo abubuwan da basu dace ba Amman ba kwayin magana sai akan wannan
3/30/17, 11:00 AM - ‪+234 813 336 7720‬: Wannan abu ansha turo shi
3/30/17, 11:00 AM - ‪+234 813 336 7720‬: Babu kyau gani
3/30/17, 11:00 AM - ‪+234 813 336 7720‬: To a wani garine ya faru
3/30/17, 11:02 AM - ‪+234 812 724 6940‬: Hakane an Dade ana turowa, Amman sai ayi Mai afuwa
3/30/17, 11:03 AM - ‪+234 812 724 6940‬: Shima watakila bai Sani ba
3/30/17, 11:07 AM - ‪+234 813 336 7720‬: Ya kamata
3/30/17, 11:07 AM - ‪+234 813 336 7720‬: Amai uzuri
3/30/17, 12:51 PM - NA'IBIN SUNNAH: 📌 الأحاديث الضعيفة والمكذوبة
🍯في فضل شهر رجب؟🍯


🕸1- حديث :
(اللهم بارك لنا في رجب وشعبان و بلغنا رمضان ) رواه أحمد و الطبراني في الأوسط

قال عنه الهيثمي : رواه البزار وفيه زائدة بن أبي الرقاد قال البخاري منكر الحديث وجهله جماعة

📒انظر : كتاب مجمع الزوائد للهيثمي 2 / 165 طبعة دار الريان لعام 1407هـ، و ضعفه النووي كما في الأذكار و الذهبي كما في الميزان 3 / 96 طبعة دار الكتب العلمية لعام 1995م.

🕸2) حديث :
( فضل شهر رجب على الشهور كفضل القرآن على سائر الكلام)
قال ابن حجر إنه موضوع.

📒انظر : كتاب كشف الخفاء 2 / 110 للعجلوني طبعة مؤسسة الرسالة لعام 1405هـ
و كتاب المصنوع لعلي بن سلطان القاري 1 / 128 طبعة مكتبة الرشد لعام 1404هـ

🕸3) حديث :

( رجب شهر الله وشعبان شهري ورمضان شهر أمتي )
رواه الديلمي وغيره عن أنس مرفوعا لكن ذكره ابن الجوزي في الموضوعات بطرق عديدة وكذا الحافظ ابن حجر في كتاب تبيين العجب فيما ورد في رجب.

📒انظر : كتاب فيض القدير للمناوي 4 / 162 و 166 طبعة المكتبة التجارية الكبرى لعام 1356هـ .
وكتاب كشف الخفاء للعجلوني 2 / 13 طبعة مؤسسة الرسالة لعام 1405هـ .

🕸4) حديث :
( لا تغفلوا عن أول جمعة من رجب فإنها ليلة تسميها الملائكة الرغائب)... وذكر الحديث المكذوب بطوله

📒انظر : كتاب كشف الخفاء للعجلوني 1 / 95 طبعة مؤسسة الرسالة لعام 1405هـ.
و كتاب نقد المنقول للزرعي 1 / 83 طبعة دار القادري لعام 1411هـ.

🕸5) حديث :

( رجب شهر عظيم يضاعف الله فيه الحسنات فمن صام يوما من رجب فكأنما صام سنة ومن صام منه سبعة أيام غلقت عنه سبعة أبواب جهنم ومن صام منه ثمانية أيام حسنة له ثمانية أبواب الجنة ومن صام منه عشر أيام لم يسأل الله إلا أعطاه ومن صام منه خمسة عشر يوما نادى مناد في السماء قد غفر لك ما مضى فاستأنف العمل ومن زاد زاده الله وفي رجب حمل الله نوحا فصام رجب وأمر من معه أن يصوموا فجرت سبعة أشهر أخر ذلك يوم عاشوراء اهبط على الجودي فصام نوح ومن معه والوحش شكرا لله عز وجل وفي يوم عاشوراء فلق الله البحر لبني إسرائيل وفي يوم عاشوراء تاب الله عز وجل على آدم صلى الله عليه وسلم وعلى مدينة يونس وفيه ولد إبراهيم صلى الله عليه وسلم )

قال الإمام الذهبي : هذا باطل و إسناد مظلم .
و قال الهيثمي رواه الطبراني في الكبير وفيه عبدالغفور وهو متروك.

📒انظر : كتاب الميزان للذهبي 5 / 62 طبعة دار الكتب العلمية لعام 1995م
و كتاب مجمع الزوائد للهيثمي 3 / 188 طبعة دار الريان لعام 1407هـ.

🕸6 ) كل أحاديث صلاة الرغائب ليلة أول جمعة من رجب كذب مختلق على رسول الله ﷺ.

🕸وكل حديث في ذكر صوم رجب وصلاة بعض الليالي فيه فهو كذب مفترى.

🕸و حديث من صلى بعد المغرب أول ليلة من رجب عشرين ركعة جاز على الصراط بلا نجاسة.

🕸و حديث من صام يوماً من رجب وصلى ركعتين يقرأ في كل ركعة مئة مرة آية الكرسي وفي الثانية مئة مرة قل هو الله أحد لم يمت حتى يرى مقعده من الجنة.

🕸و حديث من صام من رجب كذا و كذا .
قال الإمام أبو عبد الله بن أبي بكر الزرعي المتوفى عام 691 الجميع كذب مختلف كلها.

📒انظر : كتاب نقد المنقول للزرعي 1 / 83 – 84 طبعة دار القادري لعام 1411هـ

🕸7 ) حديث :

(من صام ثلاثة أيام من شهرٍ حرامٍ الخميس والجمعة والسبت كتب الله له عبادة تسعمائة سنة). وفي لفظ: (ستين سنة ).
رواه الطبراني في الأوسط 2 / 219 طبعة دار الحرمين لعام 1415هـ و قال : لم يرو هذا الحديث عن مسلمة إلا يعقوب تفرد به محمد بن يحيى . اهـ .

و قال الهيثمي : رواه الطبراني في الأوسط عن يعقوب بن موسى المدني عن مسلمة ويعقوب مجهول ومسلمة هو ابن راشد الحماني قال فيه حاتم مضطرب الحديث وقال الأزدي في الضعفاء لا يحتج به . اهـ .

📒انظر : كتاب مجمع الزوائد 3 / 191 طبعة الريان لعام 1407هـ .

و حكم بعدم صحته ابن الجوزي في كتابه العلل المتناهية 2 / 554 طبعة دار الكتب العلمية لعام 1403هـ .

🕸8) حديث :
(صوم أول يوم من رجب كفارة ثلاث سنين، والثاني كفارة سنتين، ثم كلّ يوم شهراً )

📒انظر : كتاب فيض القدير للمناوي 4 / 210 طبعة المكتبة التجارية الكبرى لعام 1356هـ .

🕸9 ) قال العجلوني رحمه الله تعالى : من الأحاديث الموضوعة ما جاء في فضيلة أول ليلة جمعة من رجب الصلاة الموضوعة فيها التي تسمى صلاة الرغائب لم تثبت في السنة ولا ثم أئمة الحديث.

📒انظر : كشف الخفاء للعجلوني 2 / 563 طبعة مؤسسة الرسالة لعام 1405هـ.

🕸10 ) قال الحافظ أبو عبد الله محمد بن أبي بكر الدمشقي المتوفى 691هـ :
وكل حديث في ذكر صوم رجب و صلاة بعض الليالي فيه فهو كذب مفترى كحديث من صلى بعد المغرب أول ليلة من رجب عشرين ركعة جاز على الصراط بلا نجاسة .

🕸انظر : كتاب المنار المنيف 1 / 96 طبعة مكتبة المطبوعات الإسلامية لعام1403هـ.

⭕️ منقول :•`_

-____________________
3/30/17, 1:18 PM - ‪+91 7397 683 053‬: *Latest Fashion News from Duta*👚👗👠👙


Add this number to group: +917397664538


Forward to your friends❗

Type 👍 VM6 to like this

3/30/17, 1:50 PM - Bbl Cottonou: *MUHADARA (Zama na Bakwai) 28-03-2017*

Tare da: *Sheikh Ibrahim Usman (Abu Malik)*

_*• Su Wa ye Diyan Imamu Malik ya kuma matsayinsu a Ilmi ?*_
_*• Ya Imamu Malik ya fara bidar Ilmi kuma dami ya fara ?*_
_*• Ya Imamu Malik ya yi karatun wajen Nafiu Maula Ibn Umar ?*_
_*• Wadanne (Sippopin) Mutane ne Imamu Malik ya ce ba'a yin karatu wajensu ?*_
_Domin jin amsoshin wadannan tambayoyin dama wasu saurari wannan muhadarar..._

Latsa wannan link na Qasa domin downloading:

http://darulfikr.com/s/19692

Ku cigaba da kasancewa damu a darulfikr.com domin cigaba da samun karatukan maluman sunnah. Darulfikr.com takuce domin yada sunnah.
3/30/17, 1:52 PM - Bbl Cottonou: Jabir Sani Maihula

Idan ka saki mace tana shayarwa bata al'ada miye hukuncin iddar ta?
wannan yana cikin tambayoyin da ake yawan yimin, yanzu ma na amsa daya a inbox.
Answer:
1) Idan aka saki maccen da ta saba al'ada amma al'adar ta dauke saboda wani dalili kamar shayarwa ko rashin lafiya, zata jira sai al'adar ta dawo tayi iddah. wannan shine fatawar duka mazhabobi guda hudu da wasun su.
2) Idan sababin da ya hanata al'ada ya dauke, kamar shayarwar amma al'adar bata dawo ba zatayi iddah shekara daya. Da wanna Umar R.A yayi fatwa a cikin Sahabbai kuma basuyi masa musu ba. kuma wannan shine fatawar. Sheikh Muhammad Ibn Salih al-Uthaimeen da Lajinah al-Daimah. Wallahu A'alam.

NB 
Ayi hakuri dani fatwon sunyi yawa bazan iya amsa duka ba.
Nagode.
Jabir Sani Maihula
Nottingham UK. 25/03/2017
3/30/17, 1:58 PM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
3/30/17, 1:58 PM - Bbl Cottonou: *SIGOGIN SALATIN ANNABI ﷺ GUDA 7 DA SUKA INGANTA A SUNNAR MANZON ALLAH ﷺ* ◽◽◽◽◽◽◽◽◽◽

1-SIGA TA FARKO

{اللـهم صَـلِّ عـلى مُحَـمَّدٍ وَعَـلَى آلِ مُحَـمَّدٍ كمـا صَـلَّيْتَ علـى إبراهـيم وَعَلَـى آلِ إبـراهيم إِنَّـكَ حَـمِيدٌ مَجِـيدٌ اللـهم بَـارِكْ عـلى مُحَـمَّدٍ وَعَلَـى آلِ مُحَـمَّدٍ كمـا بَارَكْـتَ علـى إبراهيـم وَعَـلَى آلِ إبـراهيم إِنَّـكَ حَمِـيدٌ مَجِـيدٌ}.
@صـحيح البـخار رقـم〘3370〙


2-SIGA TA BIYU

{اللـهمَّ، صـلِّ علـى محـمدٍ وعـلى آلِ محـمدٍ، كـما صـلَّيْتَ علـى آلِ إبراهـيمَ وبـارِكْ علـى مـحمدٍ وعـلى آلِ محـمدٍ، كـما بارَكْـتَ علـى آلِ إبـراهيمَ ، فـي العـالمين إنـك حمـيدٌ مجـيدٌ}
@صحـيح مسـلم رقم : 405

3-SIGA TA UKKU

{اللهـم صـل علـى مُحَمَّـدٍ النبـي الأمـي وَعَلَـى آلِ مُحَمَّـدٍ كمـا صَـلَّيْتَ علـى إبراهيـم وَآلِ إبراهيـم وَبَـارِكْ علـى مُحَـمَّدٍ النبـي الأمـي كمـا بَارَكْـتَ علـى إبراهيـم وَعَـلَى آلِ إبراهـيم انك حَمِـيدٌ مَجِيـدٌ}
@حـسنه الألبـاني فـي
صحيـح الجـامع رقم 670

4-SIGA TA HUDU

{اللـهم صَـلِّ علـى مُحَـمَّدٍ وَأَزْوَاجِـهِ وَذُرِّيَّتِـهِ كمـا صَلَّـيْتَ عـلى آلِ إبراهيـم وَبَـارِكْ عـلى مُـحَمَّدٍ وَأَزْوَاجِـهِ وَذُرِّيَّتِـهِ كمـا بَـارَكْتَ عـلى آلِ إبـراهيم إِنَّـكَ حَـمِيدٌ مَـجِيدٌ}.
@صحيح البخاري رقم 3189
صحيح مسلم رقم 407

5-SIGA TA BIYAR

{اللـهم صَـلِّ عـلى مُحَـمَّدٍ عَبْـدِكَ وَرَسُـولِكَ كـما صَـلَّيْتَ علـى آلِ إبراهـيم وَبَـارِكْ علـى مُحَـمَّدٍ وَعَلَـى آلِ مُـحَمَّدٍ كـما بَارَكْـتَ علـى آلِ إبـراهيم}.
@صحـيح البـخاري 4520

6-SIGA TA SHIDA

{اللـهم صَـلِّ عـلى مُحَـمَّدٍ عَبْـدِكَ وَرَسُـولِكَ كـما صَلَّـيْتَ عـلى إبراهيـم وَبَـارِكْ عـلى مُحَـمَّدٍ وَعَلَـى آلِ مُـحَمَّدٍ كـما بَارَكْـتَ علـى إبراهيـم وَآلِ إبـراهيم}.
@صـحيح البخـاري 5997〙

7-SIGA TA BAKWAI

{اللَّهـمَّ صـلِّ عـلَى محـمَّدٍ النَّبـيِّ الأُمِّـيِّو عـلى آلِ مـحمَّدٍ} @حـسنه الألبـاني فـي صحـيح أبـي داود 981〙


Wadan nan sune suka tabbata a sunnar Manzon Allah ﷺ ya koyar da bakinsa,kuma shine wanda Allah yake bada lada.n


Allah ne mafi sani
3/30/17, 2:54 PM - ‪+234 803 445 7259‬: The Sultanate Council Sokoto has declared Thursday 30-03-2017 as d 1st day of Rajab 1438AH.

Yahaya M Boyi
Sec Moon Sighting Committee.
3/30/17, 7:26 PM - ‪+234 812 724 6940‬: MashaAllahu
3/30/17, 8:14 PM - ‪+234 809 787 4234‬: وعن كعب بن عياض رضي الله عنه، قَالَ: سَمِعْتُ رسول الله صلى الله عليه وسلم، يقول: إنَّ لِكُلِّ أُمَّةٍ فِتْنَةً، وفِتْنَةُ أُمَّتِي: المَالُ

رواه الترمذي، وَقالَ: حديث حسن صحيح
3/30/17, 8:15 PM - ‪+234 809 787 4234‬: hadisi daga ka'ab dan iyhadh (r.a) yace naji manzan allah (s.a.w) yana cewa "LALLAI KO WACCE AL'UMMA TANADA FITINARTA, AMMA FITINAR AL'UMMATA ITACE DUKIYA" tirmithi ne ya rawaito, kuma hadisine mai kyau.
saqo daga ALBANIY darul qur'an
3/30/17, 8:21 PM - ‪+234 803 781 5109‬: ALLAH yasa aganta
3/30/17, 9:11 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah


Biyayya shine kayi imani da Allah da ranar lahira da Mala'iku da littattafen sa da Annabawansa, Kuma ka bayar da dukiyarka kan kana sonta ga dangi da marayu da matalauta da matafiya da mabarata kuma a cikin fansar wuya, sannan kuma ka tsaida sallah ka bayar da zakka, da cika alkawari, da hakuri a cikin tsanani da cuta (ciwo) ko lokacin yaki. Wannan taqawa na gaskiya.... Allah ka sanya mu cikin masu taqawa na gaskiya..

...binkhal...
3/30/17, 9:27 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Wa'alaykumussalam
3/30/17, 9:27 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Amin
3/30/17, 9:32 PM - ‪+234 806 874 4490‬: 👍🏽
3/30/17, 10:15 PM - ‪+234 817 992 1042‬: ASSALAMU ALAIKUM INA DA TSANANIN SHAAWA DON ALLAH YA ZANYI IN KARE KAINA DAGA AIKA ALFASHA.

👉🏻Wa alaikumussalam, warahmatullahi wabarakatuhu, Allah nake roko da ya baki hakuri, ya kuma kareki aduk inda kike, 'yar uwa mai albarka, bansan wacce amsa zan baki ba, amma ga wannan ko Allah ze sa asamu mafita ciki, tambaya ce akayima daya daga cikin maluman mu, se naga ya dace da tambayar ki,ga fassarar nan👇🏻

Lallai Sha'awa abune wanda Allah ya halitta a jikin dan adam, kuma babu hanyar gusar da ita.
Sannan ba a bukata musulmi ya gusar da ita, abinda ake bukata shine kada a tafiyar da sha'awar ta haramtacciyar hanya, kuma ya tafiyar da ita ta hanyar da Allah ya halatta.
Amma za a iya magance matsalar sha'awar 'ya mace ta wadannan hanyoyi biyu:
1- karya abinda yake rurar da sha'awar, yake kuma tayar da ita cikin zuciya, za a iya wannan da wasu sl amura kamar haka:
✅ rintse idanuwa, da kamewar su gurin kallan abinda Allah ya haramta, Allah yana cewa: " Kuma ka ce wa mũminai mãta su runtse daga gannansu, kuma su tsare farjõjinsu kuma" (annur 31).
Kuma, Annabi sallallahu alaihi wasallam ya ce: "kada kabi kallo da kallo, kallon farko ne naka, nabiyu ba naka bane". Kuma hanyoyin kallon haram suna da yawa: daga ciki: akwai kallon matashi namiji ko budurwa(ga maza), direct, tareda tunani kyan jikinsa ko kyan jikinta(ga maza), akwai kuma kallo cikin hotuna cikin jaridu da mujallu da finafinai.
✅ aguje ma karanta labaru ko qissoshi da riwayoyi, wadanda ke magana sosai akan bangaren jinsi(sha'awa da biyan bukatan aure), ko kuma bibiyar kafafen yanar gizu masu baima wannan bangaren muhimmanci.
✅ Guje ma miyagun kawaye, marasa tarbiya, wadanda addini baya gabansu, kuma basu damu da shi ba.
✅ rage yawan tinanin sha'awa, (tinani karan kansa ba a hana yin shi ba) amma idan akadade ana yin sa, yakan kai mutum, izuwa ga aikata haramun.
✅ shagaltar da lokaci kan ababen dasuke da anfani, domin zaman banza yana kaiga fadawa cikin haram.
✅ rage yawan fita zuwa guraren da ake cakudedeniya tsakanin maza da mata, kamar kasuwa, ds..
✅ alokacin da mace tasamu kanta cikin guren da ae cakuduwa tsakanin maza da mata, musamman gurin karatun ta , sakandare, ko jamia, ko wani gurin karatu daban, ya kamace ta, da ta kame kanta, ta rike mutuncin kanta, ta guji hira ko zama da mazaje, iyakar gujewa, ,sannan ta takaita da kawaye nagari.

2- karfafa abinda ke hana zuciya karkata ko tafiya kan hanyar sha'awa, za a iya hakaj kamar haka:
✅ kafafa imani cikin zuciya, da kuma gyara alaka da Allah madaukakin Sarki, ta hanyar: yawaita ambaton Allah, yawaita karatun al qur'ani, yawaita tunani cikin sunayen Allah da siffofin sa, yawaita nafilfili. Kuma imani yana daukaka zukata yana gyara ta, kamar yadda yake sanya ma'abocin sa, ya rinka samun galaba kan bin son zuci da rudu.
✅ Azumi, Annabi sallallahu alaihi wasallam, yayi nuni ga mutumin da be samu damar aure davwuri ba, ya lizimci azumi, yadda yake cewa: " ya ku taron maza, duk wanda ya samu iko (na ciyarwa da biyan bukata), to yayi aure... wanda bai samu damar haka ba, to ya lizimci azumi, domin lallai azumi kariya ne garesa" idan kuma aka kirowo Taron maza, to Taron mata ma yashiga. (Amma yin azumi, batare da guje ma guraren fasadi ba, da kuma aikata laifuka na kallon haram da finafinai, wadanda ke fidda tsaraici, kuma batare da nenan Allah ya taimakeki ba, to Azumi bayi tasiri kan tashin sha'awar taki).
✅ karfafa kyakyawar niya da irada cikin zuciya, hakan yana sanya budurwa, ta ci galaba kan ruruwar wutar sha'awa, da kuma daidaita gabbanta.
✅ tunawa da abinda da Allah madaukakin Sarki ya tanadar ma, salahan mata tsayayyu kan addinin sa, da sauran salihan bayinsa, Allah madaukaki yana cewa: " Lalle, Musulmi maza da Musulmi mãtã da muminai maza da muminai mãtã, da mãsu tawãli'u maza da mãsu tawãlĩu mãtãda mãsu gaskiya maza da mãsu gaskiya mãtã, da mãsu haƙuri maza da mãsu haƙuri mãtã, da mãsu tsõron Allah maza da mãsu tsõron Allah mãtã, da mãsu sadaka maza da mãsu sadaka mãtã, da mãsu azumi maza da mãsu azumi mãtã da mãsu tsare farjõjinsu maza da mãsu tsare farjõjinsu mãtã, da mãsu ambaton Allah da yawa maza da mãsu ambatonsa mãtã, Allah Ya yi musu tattalin wata gãfara da wani sakamako mai girma". (Ahzab 35).
✅ yawaita karanta tarihi da sirar magabata na kwarai wadanda suka kame farjojin su, kuma suka kiyaye kansu gurin fadawa cikin alfasha, daga cikin su kuwa akwai, Maryama 'yar Imran, wacce Allah ya yaba mata cikin Qur'ani da fadin sa: "   Da Maryama ɗiyar Imrãna wadda ta tsare farjinta, sai Muka hũra a cikinsa daga rũhinMu. Kuma ta gaskata game da ãyõyin Ubangijinta da LittattafanSa alhãli kuwa ta kasance daga mãsu tawãli'u" (tahrim 12). Da kuma tunani kan halin fajirai, da fasikai marasa kunya da tarbiya, ya suka kare, da yin kokarin hada su (salihai, da fajirai), ko zasu hadu, abinda bayi taba yiwuwa.
✅ zabin kyakkyawan zumunta, da salihan kawaye, wadanda zasu tafiyar da lokacin su tare, sun kuma taimaka ma junan su gurin yima Allah da'a, da kuma aikata ayyuka kyawawa.
✅ yin kokarin hadi tsakanin tasirin sha'awa ta gaggawa, wacce budurwa take samunta idan ta amsa ma kiran haram, da kuma abinda ze biyo bayan sha'awar, na tafiyar dadinta, da tabbatuwar hasara da ciwo cikin zuci.
Tare da kuma tasirin *hakuri*da yakar zuciya, da sanin cewa dadin cin galaba kan haramtacciyar sha'awa da zuciya, yafi girma akan jindadin haram.
✅ neman taimakon Allah, ta han adu'oi da kuma rokon sa da ya kare ki daga fadawa cikin irin wadannan muggan laifukan, da ku a manya manyan zunubai, kuma Qur'ani ya kawo mana darasi cikin qissar, Annabi Yusuf alaihis salam, yadda Allah ya ke cewa: " Ya ce: "Yã Ubangijina! Kurkuku ne mafi sõyuwa a gare ni daga abin da suke kirã na zuwa gare shi. Kuma idan ba Ka karkatar da kaidinsu daga gare ni ba, zan karkata zuwa gare su, kuma in kasance daga jãhilai." Sai Ubangijinsa Ya karɓa masa sabõda haka Ya karkatar da kaidinsu daga gare shi. Lalle Shĩ ne Mai jĩ, Masani." (Yusuf 33-34)..

Muna rokon Allah da ya kare ki da mu gaba daya, gurin aikata alfasha, ya shiryar damu, ya baki damar yin hakuri, har zuwa Allah ya kaddara auren ki. Allah shine mafi sani.

Almajd center 29-6-1438 28-3-2017
3/30/17, 10:17 PM - ‪+234 806 379 9673‬: <Media omitted>
3/30/17, 10:18 PM - ‪+234 806 379 9673‬: <Media omitted>
3/30/17, 11:15 PM - ‪+234 808 066 0679‬: WHATSAPP NATIONAL ANTHEM.📣📣
👮🏻👮🏻👮🏻👮🏻👮🏻👮🏻👮🏻I pledge to whatsapp my best chatting.
To be subscribe for weekly or monthly.
To reply messaged without wasting time.
To depend with phone as root of my chatting.
So help me my battery.
😛😛😛😛😛😛😛😛😛😛😛😛😛😛😛😝😝😝😝?
3/31/17, 4:37 AM - ‪+234 9074619096‬: Ameen
3/31/17, 6:00 AM - ‪+234 803 408 8803‬: (forwarded as received)

NASS REFUSE TO PASS THE LAW TO ALLOW USE OF RECOVERED LOOT FOR NIGERIANS

Many people erroneously believe that Buhari is not fighting corruption; that none of the people arrested/detained/accused by the EFCC has been sentenced to prison.

Buhari wants to set up an anti-corruption court and the bill called the Special Criminal Courts Act has been submitted to the NASS (National Assembly) since last year, but they have refused to pass it into law.
The same thing is happening to the Whistle Blowers Protection Act meant to protect whistleblowers from injury, death, economic sabotage, and job termination.

The Senate told the government point blank that they will not pass the Anti-Money Laundering Act into law. The bill has been with the Senate since 2015.
If corruption is not tackled and the judiciary is not re-organized to tackle corruption, how will Nigeria leave the developing country status and become a DEVELOPED NATION?

Most of the funds recovered cannot be accessed until the cases are concluded at the Supreme Court. We are talking about N2 trillion potentially that the government cannot touch until final judgment at the Supreme Court. That is why passage of the Anti-corruption courts legislation is critical to accessing these funds because cases at the trial court level will be concluded more expeditiously.

Now this same NASS is asking for 2.3% of get this, ALL FEDERAL ALLOCATION, for "constituency project".
Didn't we embark on the wrong protest yesterday after all? Can we now see the true enemies of Nigeria?

There is a perception deficit. Many people cannot even hear what the administration is saying because a dangerous narrative is being sold to people that Buhari caused the recession (the recession which since 2014 Madam NOI, awa 1st rate economist, has warned us will happen)

If this perception deficit is not corrected, Buhari will not be able to get the support he needs to get his programs through, especially the ones that need enabling laws from the NASS.

by Bunmi Awoyemi edited by Chidinma Nnadi

addendum by fellow Nigerians - Remember terrorists only understand one language and that is terror. We must all unleash terror on these NASS members so they will understand we are not going to sit back and watch them continue to destroy Nigeria.

Share it around to all, home and abroad until every Nigerian has amassed the seven stones to stone Shatan ably represented by NASS members. We must shame the devil called NASS. Collect your 7 stones or even more. Just let us start showing them that we know who they represent. Evil. Underworld. Devil. Satan. Occult.

JOIN THE REVOLUTION. JOIN THE REAL CHANGE. BY FIRE BY FORCE

#OperationStoneANassMember
3/31/17, 6:12 AM - ‪+234 803 781 5109‬: <Media omitted>
3/31/17, 6:40 AM - ‪+234 803 680 8399‬ left
3/31/17, 7:26 AM - ‪+234 812 724 6940‬: Amin
3/31/17, 8:18 AM - Bbl Cottonou: ﺍﻟﺴﺆﺍﻝ : ﻫﻞ ﻳﺠﻮﺯ ﺗﻘﺪﻡ ﺍﻟﻤﺄﻣﻮﻡ ﻋﻠﻰ ﺍﻹﻣﺎﻡ؟
ﺍﻹﺟﺎﺑﺔ : ﺍﻟﺼﺤﻴﺢ ﺃﻥ ﺗﻘﺪﻡ ﺍﻹﻣﺎﻡ ﻭﺍﺟﺐ، ﻭﺃﻧﻪ ﻻ ﻳﺠﻮﺯ ﺃﻥ ﻳﺘﻘﺪﻡ ﺍﻟﻤﺄﻣﻮﻡ ﻋﻠﻰ ﺇﻣﺎﻣﻪ، ﻷﻥ ﻣﻌﻨﻰ ﻛﻠﻤﺔ ﺇﻣﺎﻡ ﺃﻥ ﻳﻜﻮﻥ ﺇﻣﺎﻣﺎً ﻳﻌﻨﻲ ﻳﻜﻮﻥ ﻗﺪﻭﺓ ﻭﻳﻜﻮﻥ ﻣﻜﺎﻧﻪ ﻗﺪﺍﻡ ﺍﻟﻤﺄﻣﻮﻣﻴﻦ، ﻓﻼ ﻳﺠﻮﺯ ﺃﻥ ﻳﺼﻠﻲ ﺍﻟﻤﺄﻣﻮﻡ ﻗﺪﺍﻡ ﺇﻣﺎﻣﻪ، ﻭﻗﺪ ﻛﺎﻥ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﻳﺼﻠﻲ ﻗﺪﺍﻡ ﺍﻟﺼﺤﺎﺑﺔ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻬﻢ .
ﻭﻋﻠﻰ ﻫﺬﺍ ﻓﺎﻟﺬﻳﻦ ﻳﺼﻠﻮﻥ ﻗﺪﺍﻡ ﺍﻹﻣﺎﻡ ﻟﻴﺲ ﻟﻬﻢ ﺻﻼﺓ، ﻭﻳﺠﺐ ﻋﻠﻴﻬﻢ ﺃﻥ ﻳﻌﻴﺪﻭﺍ ﺻﻼﺗﻬﻢ .
ﺇﻻ ﺃﻥ ﺑﻌﺾ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﻌﻠﻢ ﺍﺳﺘﺜﻨﻰ ﻣﻦ ﺫﻟﻚ ﻣﺎ ﺩﻋﺖ ﺍﻟﻀﺮﻭﺭﺓ ﺇﻟﻴﻪ : ﻣﺜﻞ ﺃﻥ ﻳﻜﻮﻥ ﺍﻟﻤﺴﺠﺪ ﺿﻴﻘﺎً ﻭﻣﺎ ﺣﻮﺍﻟﻴﻪ ﻻ ﻳﺴﻊ ﺍﻟﻨﺎﺱ، ﻓﻴﺼﻠﻲ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﻋﻦ ﺍﻟﻴﻤﻴﻦ ﻭﺍﻟﻴﺴﺎﺭ ﻭﺍﻷﻣﺎﻡ ﻭﺍﻟﺨﻠﻒ ﻷﺟﻞ ﺍﻟﻀﺮﻭﺭﺓ .
ــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــ
ﻣﺠﻤﻮﻉ ﻓﺘﺎﻭﻯ ﻭ ﺭﺳﺎﺋﻞ ﺍﻟﺸﻴﺦ ﻣﺤﻤﺪ ﺻﺎﻟﺢ ﺍﻟﻌﺜﻴﻤﻴﻦ ﺍﻟﻤﺠﻠﺪ ﺍﻟﺜﺎﻟﺚ ﻋﺸﺮ - ﺑﺎﺏ ﺃﺣﻜﺎﻡ ﺍﻟﺼﻔﻮﻑ .
ﺍﻟﺘﺼﻨﻴﻒ :
ﻓﻘﻪ ﺍﻟﺼﻼﺓ
ﺗﺎﺭﻳﺦ ﺍﻟﻨﺸﺮ : 10 ﺫﻭ ﺍﻟﻘﻌﺪﺓ 1427
‏( 2006/12/1 ‏)
3/31/17, 8:38 AM - ‪+234 802 680 1059‬: ❌🚫❌🚫❌🚫❌
⚠❗ بعض اﻷحاديث ✖الضعيفة✖المنتشرة بين الناس :

❌ (أحب الأسماء إلى الله ما حُمِّد وما عُبِّد)
قال اﻷلباني : لا أصل له.
السلسلة الضعيفة ( 595/1 ).

❌ (الغيبة أشد من الزنا ، إن الرجل يتوب فيتوب الله عليه ، وإن صاحب الغيبة لا يغفر له حتى يغفر له صاحبه)
قال الالباني : ضعيف جدا.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 325/4 ).

❌ (لا تظهر الشماتة لأخيك فيرحمه الله ويبتليك)
قال الألباني: ضعيف.
ضعيف الجامع الصغير وزيادته ( 1440/1 ).

❌ (الدين المعاملة)
قال اﻷلباني : لا أصل له.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 11/5 ).

❌ (النظافة من الإيمان)
قال العراقي: أخرجه الطبراني بسند ضعيف جدا من حديث ابن مسعود.

❌ (الساكت عن الحق شيطان أخرس)
لا أصل له.
تخريجات وتحذيرات من أحاديث مشهورات ( 1-2).

❌ (وخير الأمور أوسطها)
قال الألباني: ضعيف.
ضعيف الجامع الصغير وزيادته ( 181/1 ).

❌ (الفتنة نائمة لعن الله من ايقظها)
قال الألباني: منكر.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 255/7 ).
ضعيف الجامع الصغير وزيادته ( 586/1 ).

❌ (اطلبوا العلم ولو بالصين)
قال الحافظ العراقي: قال البيهقي: متنه مشهور، وأسانيده ضعيفة. روضة المحدثين ( 161/3)
وقال العجلوني: فيه مقال.
كشف الخفاء ومزيل اﻹلباس ( 49/2 ).

❌ (أصحابي كالنجوم بأيهم أقتديتم اهتديتم)
قال اﻷلباني : موضوع.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 144/1 )
وقال: قال ابن حزم: باطل مكذوب.

❌ ( تفاءلوا بالخير تجدوه )
قال الألباني : لا أعرف له أصلاً.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 829/13 ).

❌ ( من لم يهتم بأمر المسلمين فليس منهم )
قال الألباني : ضعيف جدا.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 480/1 ).

❌ ( اختلاف أمتي رحمة )
قال الألباني : لا يصح، بل هو باطل ,
وقال: قال العلامة السبكي: لم أقف له على سند صحيح ولا ضعيف ولا باطل. انظر صفة صلاة النبي- صلى الله عليه وسلم - للألباني ( 38/1 )
وقال أيضاً: لا أصل له.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 141/1 ).

❌ ( من عيّر أخاه بذنب لم يمت حتى يعمله )
قال الألباني: موضوع .
ضعيف الجامع الصغير وزيادته ( 823/1 ).

❌ ( من تعلم لسان قوم امن مكرهم )
قال الألباني : لا أعلم له أصلاً.
ينظر سلسلة اﻷحاديث الصحيحة وشيء من فقهها وفوائدها ( 366/1 ).

❌ ( ما اكرم النساء الا كريم ولا اهانهن الا لئيم )
قال الألباني : موضوع.
تحقيق حقوق النساء في اﻹسلام ( 40/1 ). سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 241/2 ).

❌ ( الجنة تحت اقدام الامهات )
قال الألباني : لا أصل له.
تحقيق حقوق النساء في الإسلام ( 194/1 ).
وقال مرة: موضوع.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 59/2 ).

❌ ( ماخاب من استخار ولا ندم من استشار )
قال الألباني : موضوع. سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 78/2 ).
ضعيف الجامع الصغير وزيادته ( 731/1 ).

❌ (أبغض الحلال إلى الله الطلاق)
قال الألباني : ضعيف.
مشكاة المصابيح ( 978/2 ).
ضعيف الجامع الصغير وزيادته ( 8/1 ).

❌ (حب الوطن من الإيمان)
قال الألباني : موضوع.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 110/1 ).

❌ ( كما تدين تدان )
قال الألباني : ضعيف.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 77/4 ).
ضعيف الجامع الصغير وزيادته ( 762/1 ).

❌ (لا تتمارضوا فتمرضوا).
قال الألباني : منكر.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 425/1 ).

❌ (كما تكونوا يولى عليكم)
قال الألباني : ضعيف.
ضعيف الجامع الصغير وزيادته ( 621/1 ).
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 490/1 ).

❌ (لكل شيء عروس وعروس القرآن الرحمن) قال الألباني : منكر.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 526/3 ).
ضعيف الجامع الصغير وزيادته ( 682/1 ).

⏺هذه أحاديث منتشرة في مواقع التواصل الاجتماعي.

💡وعلى الجميع :
التنبه لمثل هذه الرسائل المنتشرة.. والذب عن السنة
➖ وأن الكذب على النبي صلى الله عليه وسلم أعظم من باقي الكذب،،،

🌱 والله تعالى أعلم،،
وهو الموفق والهادي إلى سواء السبيل،،،

تلجرام وسناب شات عالم كوكتيل
Coctail_World
3/31/17, 9:15 AM - Bbl Cottonou: 👍🤚✋👍👆
3/31/17, 9:38 AM - ‪+234 803 445 7259‬: A good person will always be in memory, A better person will always be in a dream. But the best person, will always be in the heart. Those we appreciate, we value. those we value, we love, those we love, we remember & those we remember we pray for. May Allah bless u with Rizq, Taqwah, Imaan, Barakah, forgiveness & Jannah. May this day be the day that the Entire Humanity get Hidayat & be forgiven for All our sins. May Allah bless you & your family today & always. May the Noor of this BLESSED DAY illuminate your heart, mind & soul & may all your Duaas be accepted.

Jumaat Kareem
3/31/17, 9:47 AM - ‪+234 706 504 2988‬: O Allah..You are our Lord and we are your slaves.We regret all our sins and ask You for forgiveness. Forgive us because only you can forgive.Grant us Mercy as only You can grant Mercy.You are the Real King. Bless us always. We adore You.Thank you for giving us good religious which is a real favour on us.O Allah by Your Mercy, give us knowledge, patience and make our speech eloquent, and our heart brave, forgiving, and full of love for the believers.O Allah Open the door of wealth to us. I know You are there Allah. I know You see our tears. I know You hear our prayers. I know You are testing us. And all we ask from You is to strengthen our Imaan so we can handle the struggles in life and have patience. Please keep us safe. Ameen..Good morning and do have a great day ahead/jumaa@mubarak...
3/31/17, 1:46 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
3/31/17, 10:11 AM - ‪+234 9074619096‬: SHEIKH JAFAR SALLAR NAFILOLI
INGANTATTU !!!

Raka'a 2 kafin sallar Subh
Raka'a 4 kafin Zuhr
Raka'a 2 bayan Zuhr
Raka'a 2 bayan Magrib
Raka'a 2 bayan Ishaa
Wadannan sune sallolin nafilar da
Manxon Allah yake yinsu kuma yace
duk wanda ya kiyaye su (wato yana
yinsu) za a gina masa gida a gidan
aljanna kuma Sahabban sa sukeyi
har wasu suka maida ta kamar farilla
..
Sanan wadannan sallolin babu wasu
surori da ake
karantawa se Fatiha da kuma duk
wata sura da muka ga sunfi mana
sauqi...
Amma akwai wasu nafiloli da yazo
daga bakin Manxon Allah wanda yake
karanta musu wasu surori sune
kamar haka :
Wato SALATUL FAJR (raka'a 2 kafin
Subh), yana karanta Fatiha da Suratul
Kafirun a farko,
raka'a ta biyu yana karanta Fatiha da
suratul Iklass, sanan yace tafi duniya
da abunda yake cikinta alheri .
Se sallar Shaf'i wal Wutri ita yazo
yana yin raka a 11 ko 9, 7, 5, 3, mafi
karancinta shine raka'a 1 , amma
mafi al ummar sa sun tafi akan yin
raka a 3 din ya tabbata yana karanta
a farko, :
Fatiha da Suratul A'ala (sabbi
ismarabbika),
rakaa 2 yana karanta fatiha, da
Suratul Kafirun.
se wutri 1 yana karanta :
Fatiha ,
Iklas,
Falaq,
Nasi .
Yana daga fallalar wana Sallah
..Manxo s.a.w yace duk wanda ya
mutu baya yin wanan sallar ranar
lahira ze dinga jin kunya mu hadu
dashi yana me buya .
Se Salatud Duha (walha) ita raka'a 2
yayin da hantsi yayi daga 8am zuwa
11am. Ana karanta surorin d ake
karantawa a Raka'atainil Fijr. Tana
d falalar ta Annabi s.a.w yace a
aljanna akwai wata kofa ana ce mata
Babud Duha... Babu me shigarta se
wansa yake sallar duha ALLAH Ya
bamu ikon yi
WASIYYOYI 5 DAGA MANZON ALLAH
(S.A.W)
Manzon Allah (s.a.w) ya ce: "Waye
zai karbi wadannan kalmomi guda 5
daga gareni, ya yi amfani da su ko ya
sanar da wanda zai yi amfani da su?"
Sai Abu Huraira (r.a) ya ce Ni zan
karba ya Ma'aikin Allah.
Sai Manzon Allah (s.a.w) ya riqe
hannu na ya maimaita min su sai ya
ce;
1. "Ka guji aikata sabo, za ka zamo
wanda ya fi kowa bauta a cikin
mutane.
2. "Ka yarda da abinda Allah Ya
baka, za ka fi kowa arziqi cikin
mutane.
3. "Ka kyautatawa maqobcin ka, za ka
zamo (cikakken) Mumini.
4. "Ka so wa mutane abinda ka ke so
wa kanka, za ka kasance (cikakken)
Musulmi.
5. "Ka da ka yawaita dariya ,
domin yawan Dariya na kashe zuciya.
SILSILATUL AHAADIISUS SAHIHA
930.
MANZON ALLAH (S.A.W) YA CE KA
RIQE SU KO KA SANAR DA WANDA
ZAI YI AMFANI DA SU. IDAN KA
TURAWA YAN'UWA MUSULMAI BA KA
SAN WA ZAI YI AMFANI DA SU BA,
KA GA KA SAMU LADAN MUTANE
MASU YAWA.
Mafi yawancin mu, muna yin sallar
jana'iza,
amma kuma bamu san abin da ake
fada a Cikin
kowace kabbara ba.
.
Domin fahimtar yadda ake yin sallar
janai'za,
ainihi dai jana'iza tana da babban
lada, ga
wanda ya aikata ta kamar yadda
Manzon Allah
(SAW) ya koyar; dan haka yana da
kyau, mu
tsaya mu koya.
.
Sallar jana'Iza tana da kabbarori guda
hudu ne
kawai (4)
.
KUMA KOWACCE KABBARA, DA ABIN
DA AKE
FADA A CIKINTA
.
(1). KABBARA TA FARKO Ana karanta
Suratul-
Fatiha ne kawai, babu wata sura ko
wata Ayah
.
(.2.) KABBARA TA BIYU Ana karanta
Salatin
Annabi (SAW) ba wani salati na
dabam ba
.
(.3.) KABBARA TA UKU ana yin
addu'a ga wanda
ya mutu Mace ko Namiji
.
(4.) KABBARA TA HUDU zaka yi
addu'a ne a
kanka da sauran al'ummar Musulmi.
.
DAN UWA KANA GAMAWA sai ka jira
Liman yayi
sallama
.
ITA KUMA SALLAMAR Guda daya ce
Tak! Kuma
zaka yi tane a bangaren daman ka.
.
Allah muke roko da ya kara tabbatar
damu akan
Sunnar Annabin Rahama, Manzon
Allah (SAW).
.
ALLAH KASA MU CIKA DA IMANI
4/1/17, 2:13 AM - Alfanuuuuuu: جزي الله الشيخ المجيب و شيخ المبلغ بال camryaini.
3/31/17, 11:09 AM - ‪+234 706 109 7361‬: "O Allah, don't let us turn away from You, no mater how many trials & difficulties You test us with.
Let the difficulties make us stronger in faith & more closer to You.
Oh Allah! Respond to our du'a, forgive our parents, guide our children and heal our sickness, have mercy on our death, defeat our enemies, guide our loved ones & grant us Aljanna Firdausi Ya Rabbal Aalameen🙏
Juma'a Mubarak
3/31/17, 11:19 AM - Fakawa: <Media omitted>
3/31/17, 11:36 AM - ‪+234 703 903 0499‬: 👏👏👏👏👏👍🏽👍🏽
3/31/17, 11:50 AM - ‪+91 7397 683 053‬: *Get a daily ✝Bible✝ verse on Duta. Obtenez un versement biblique de tous les jours*


Add to group:+917397659443

Ajouter au groupe: +917397659443


Forward to your friends ❗

Type 👍 XR7 to like this

3/31/17, 11:53 AM - ‪+234 806 499 1733‬: A healthy mind does not speak ill of others. Be kind and have a good heart…worry about your actions and stop gossiping about others.

"Do not concern yourself with things about which you have no knowledge. Verily, your hearing, sight, and heart – all of them will be called to account." (Quran 17:36)
Juma'at Mubarak
3/31/17, 12:10 PM - Fakawa: *🔺🔺🔻🔻 BARKA MU DA SAFIYA*

*Ya Allah Ka ciyar damu daga halal cikin neman mu. 👏 Ka sa albarka a cikin al'amuranmu. 👏 Ka biya mana bukatunmu na alheri. 👏 Ka kare mu daga dukkan fitinu da musifu. 👏 Ka tsare mu daga sharrin mutane da aljannu. 👏 Ka fisshe mu jin kunya duniya da lahira. 👏 Ka yi wa mahaifanmu gafara da rahma.*

*👏 Allah Ka yi mana tsari da kunci, bashi, talauci da bakin ciki. 👏 Ka yi wa 'ya'yanmu albarka, 👏 Ka kuma taya mu tarbiyyarsu bisa sunnar Manzon Ka (S.A.W)*
👉🏼

*Assalamu alaikum* ✋🏼
3/31/17, 12:49 PM - Abdunnasir: <Media omitted>
3/31/17, 1:38 PM - NA'IBIN SUNNAH: ❌🚫❌🚫❌🚫❌
⚠❗ بعض اﻷحاديث ✖الضعيفة✖المنتشرة بين الناس :

❌ (أحب الأسماء إلى الله ما حُمِّد وما عُبِّد)
قال اﻷلباني : لا أصل له.
السلسلة الضعيفة ( 595/1 ).

❌ (الغيبة أشد من الزنا ، إن الرجل يتوب فيتوب الله عليه ، وإن صاحب الغيبة لا يغفر له حتى يغفر له صاحبه)
قال الالباني : ضعيف جدا.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 325/4 ).

❌ (لا تظهر الشماتة لأخيك فيرحمه الله ويبتليك)
قال الألباني: ضعيف.
ضعيف الجامع الصغير وزيادته ( 1440/1 ).

❌ (الدين المعاملة)
قال اﻷلباني : لا أصل له.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 11/5 ).

❌ (النظافة من الإيمان)
قال العراقي: أخرجه الطبراني بسند ضعيف جدا من حديث ابن مسعود.

❌ (الساكت عن الحق شيطان أخرس)
لا أصل له.
تخريجات وتحذيرات من أحاديث مشهورات ( 1-2).

❌ (وخير الأمور أوسطها)
قال الألباني: ضعيف.
ضعيف الجامع الصغير وزيادته ( 181/1 ).

❌ (الفتنة نائمة لعن الله من ايقظها)
قال الألباني: منكر.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 255/7 ).
ضعيف الجامع الصغير وزيادته ( 586/1 ).

❌ (اطلبوا العلم ولو بالصين)
قال الحافظ العراقي: قال البيهقي: متنه مشهور، وأسانيده ضعيفة. روضة المحدثين ( 161/3)
وقال العجلوني: فيه مقال.
كشف الخفاء ومزيل اﻹلباس ( 49/2 ).

❌ (أصحابي كالنجوم بأيهم أقتديتم اهتديتم)
قال اﻷلباني : موضوع.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 144/1 )
وقال: قال ابن حزم: باطل مكذوب.

❌ ( تفاءلوا بالخير تجدوه )
قال الألباني : لا أعرف له أصلاً.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 829/13 ).

❌ ( من لم يهتم بأمر المسلمين فليس منهم )
قال الألباني : ضعيف جدا.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 480/1 ).

❌ ( اختلاف أمتي رحمة )
قال الألباني : لا يصح، بل هو باطل ,
وقال: قال العلامة السبكي: لم أقف له على سند صحيح ولا ضعيف ولا باطل. انظر صفة صلاة النبي- صلى الله عليه وسلم - للألباني ( 38/1 )
وقال أيضاً: لا أصل له.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 141/1 ).

❌ ( من عيّر أخاه بذنب لم يمت حتى يعمله )
قال الألباني: موضوع .
ضعيف الجامع الصغير وزيادته ( 823/1 ).

❌ ( من تعلم لسان قوم امن مكرهم )
قال الألباني : لا أعلم له أصلاً.
ينظر سلسلة اﻷحاديث الصحيحة وشيء من فقهها وفوائدها ( 366/1 ).

❌ ( ما اكرم النساء الا كريم ولا اهانهن الا لئيم )
قال الألباني : موضوع.
تحقيق حقوق النساء في اﻹسلام ( 40/1 ). سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 241/2 ).

❌ ( الجنة تحت اقدام الامهات )
قال الألباني : لا أصل له.
تحقيق حقوق النساء في الإسلام ( 194/1 ).
وقال مرة: موضوع.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 59/2 ).

❌ ( ماخاب من استخار ولا ندم من استشار )
قال الألباني : موضوع. سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 78/2 ).
ضعيف الجامع الصغير وزيادته ( 731/1 ).

❌ (أبغض الحلال إلى الله الطلاق)
قال الألباني : ضعيف.
مشكاة المصابيح ( 978/2 ).
ضعيف الجامع الصغير وزيادته ( 8/1 ).

❌ (حب الوطن من الإيمان)
قال الألباني : موضوع.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 110/1 ).

❌ ( كما تدين تدان )
قال الألباني : ضعيف.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 77/4 ).
ضعيف الجامع الصغير وزيادته ( 762/1 ).

❌ (لا تتمارضوا فتمرضوا).
قال الألباني : منكر.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 425/1 ).

❌ (كما تكونوا يولى عليكم)
قال الألباني : ضعيف.
ضعيف الجامع الصغير وزيادته ( 621/1 ).
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 490/1 ).

❌ (لكل شيء عروس وعروس القرآن الرحمن) قال الألباني : منكر.
سلسلة اﻷحاديث الضعيفة ( 526/3 ).
ضعيف الجامع الصغير وزيادته ( 682/1 ).

⏺هذه أحاديث منتشرة في مواقع التواصل الاجتماعي.

💡وعلى الجميع :
التنبه لمثل هذه الرسائل المنتشرة.. والذب عن السنة
➖ وأن الكذب على النبي صلى الله عليه وسلم أعظم من باقي الكذب،،،

🌱 والله تعالى أعلم،،
وهو الموفق والهادي إلى سواء السبيل،،،

تلجرام وسناب شات عالم كوكتيل
Coctail_World
3/31/17, 1:38 PM - NA'IBIN SUNNAH: 👈🏼 حكم قول " جمعة مباركة " .
⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡

📢 قال صلى الله عليه وسلم : " الْحَلَالُ بَيِّنٌ وَالْحَرَامُ بَيِّنٌ وَبَيْنَهُمَا مُشَبَّهَاتٌ لَا يَعْلَمُهَا كَثِيرٌ مِنْ النَّاس " ← رواه البخاري ، فدل هذا الحديث على أن في الإسلام أحكام تغيب عن كثير من الناس لا يعلمون عنها شيئاً ومن واقع تعاملي مع الناس ما رأيت شيئاً أغرب على قلوبهم من إنكار بعض البدع التي ظاهرها الحسن فترى الناس يخوضون فيها ولا يرون بها بأساً ويستغربون جداً من من ينكرها عليهم فيظنوها حسنة وينسون قوله صلى الله عليه وسلم : " َكُلُّ بِدْعَةٍ ضَلَالَة " ← رواه مسلم ، فليس في الإسلام بدع حسنة حتى يكون في المسكرات خمر حلال ! فقوله صلى الله عليه وسلم : " كُلُّ مُسْكِرٍ خَمْرٌ وَكُلُّ خَمْرٍ حَرَام " هو مثل قوله " َكُلُّ بِدْعَةٍ ضَلَالَةٌ وَكُلُّ ضَلَالَةٍ فِي النَّارِ " فكما لم يخرج من المسكرات خمر حلال كذاك لم تخرج من البدع بدعة حسنة ولذلك قال عبد الله بن عمر بن الخطاب رضي الله عنهما : " َكُلُّ ﺑِﺪْﻋَﺔٍ ﺿَﻼﻟَﺔٌ ﻭَﺇِﻥْ ﺭَﺁﻫَﺎ ﺍﻟﻨَّﺎﺱُ ﺣَﺴَﻨًﺎ " رواه المروزي ، وقال الصحابي عبد الله بن مسعود رضي الله عنه لأناس اجتمعوا على الذكر الجماعي وهو بدعة : " وَالَّذِي نَفْسِي بِيَدِهِ إِنَّكُمْ لَعَلَى مِلَّةٍ هِيَ أَهْدَى مِنْ مِلَّةِ مُحَمَّدٍ أَوْ مُفْتَتِحُو بَابِ ضَلَالَةٍ " فقالوا له : " وَاللَّهِ يَا أَبَا عَبْدِ الرَّحْمَنِ مَا أَرَدْنَا إِلَّا الْخَيْرَ " فقال لهم : " وَكَمْ مِنْ مُرِيدٍ لِلْخَيْرِ لَنْ يُصِيبَه " ← رواه الدارمي .

☝🏼ثم إني ما كنت أحب أن أتعرض لحكم قول " جمعة مباركة " حتى لا أرى من بعض العوام انكاراً أو اتهاماً بالتشدد وحاشانا والله من التشدد في دين الله فإن الإسلام دين الوسطية وهو الفيصل بين الإفراط والتفريط ، فلذلك سكت عنه زماناً ولقول علي بن أبي طالب رضي الله عنه " حَدِّثُوا النَّاسَ بِمَا يَعْرِفُونَ أَتُحِبُّونَ أَنْ يُكَذَّبَ اللَّهُ وَرَسُولُه " ← رواه البخاري ، ولكني رأيت الأمر قد فشى بين الناس فلا تكاد جمعة تمر إلا وتسمع " جمعة مباركة " من هنا وهناك فكان لزاماً علي كداعي الى الله أن أرشد الناس الى ما ينفعهم وأحذرهم مما يضرهم لو أنكر علينا من أنكر ؛ فهذا الحق الذي ندين الله به .

✅ وحتى لا أطيل في هذه المقدمة التي ما كتبتها الا لأمهد لإنكار شيء مألوف عند الناس أقول : إن " جمعة مباركة " ما علمنا إياها الرسول صلى الله عليه وسلم ولا ارشدنا إليها ولا قالها أحد من الصحابة ولا قال بها عالم من علماء السنة على مر العصور بل هي أمر حادث جديد علينا لم يكن في أسلافنا فهي بدعة محدثة .

☝🏼وقد يقول قائل إن قول " جمعة مباركة " ليس له علاقة بالدين ولا بتغي صاحبه به الأجر عند قوله حتى يقال إنها عبادة ولا يجوز لنا أن نعبد الله الا بما شرع فإن قال ذلك قلنا بل هي عبادة ورب الكعبة فإذا رجعت الى معناها وجدته " ربنا يجعل جمعتك مباركة " وهو دعاء والدعاء عبادة ، بل إنها عبادة معينة في وقت معين وبلفظ معين ، فكيف بعد كل هذا يقال أنها ليست ديناً ؟!

☝🏼فإن سلمت لي أنها عبادة ألزمتك بقوله صلى الله عليه وسلم : " مَنْ عَمِلَ عَمَلًا لَيْسَ عَلَيْهِ أَمْرُنَا فَهُوَ رَدّ " ← رواه مسلم ، أي مردود عليه عمله ليس له فيه أجر ، فإن قلت لا أقولها ابتغاء الأجر وما أخسر شيئاً إن قلتها ألزمتك بقوله صلى الله عليه وسلم : " َكُلُّ بِدْعَةٍ ضَلَالَةٌ وَكُلُّ ضَلَالَةٍ فِي النَّارِ " ← رواه النسائي .

☝🏼وإن قال قائل كيف يكون الدعاء بدعة والإسلام قد أمر به ؟! قلنا ليست البدعة في كونها مجرد دعاء بل هي بدعة ﻷنها دعاء معين بلفظ معين في وقت معين ، فمن أين لك بهذا التخصيص ؟

✅ فاعلم يا رعاك الله أن رسولنا صلى الله عليه وسلم قد بلغنا الدين كاملاً وتالله لو كان فيها خير لأرشدنا إليها كيف لا وهو القائل " ما تركت شيئاً يقربكم إلى الله يقربكم إلى الجنة إلا وقد حدثتكم به " ← رواه إبن أبي شيبة .

📢 وأخيراً قد يقول قائل : لم يأمرنا بها رسول الله صلى الله عليه وسلم ولكنه لم ينهانا عنها ، قلنا لا يصدر هذا السؤال إلا من شخص لا يعلم شيئاً عن أصول البدع فلو كان لازماً أن ينهانا رسول الله صلى الله عليه وسلم عن كل بدعة على حدى فماذا تقول في مؤذن يقيم كل صلاة بإقامتين بدلاً عن واحدة أو في اناس يصلون تحية المسجد جماعة ؟ ، هل عندك نهي عن رسول الله صلى الله عليه وسلم عن هذه البدع غير قوله صلى الله عليه وسلم : " كل بدعة ضلالة " ؟

✅ وختاماً أنصح إخواني القراء بالحرص على فعل السنن فوالله ما أكثرها ويتركوا البدع المحدثات ويخلصوا اتباعهم لرسول الله صلى الله عليه وسلم ويعضوا على سنته بالنواجذ ولا يعضوا على شيء غيرها ، فتأمل .


والله تعالى أعلم ..

🌱🌱🌱🌱🌱🌱🌱

🌹 *خدمة : رسائل دعوية*​​ 🌹​
🔹+249999529555

📩 للإشتراك في الخدمة :-
1⃣ سجل الرقم أعلاه ..
2⃣ أرسل كلمة : " إشتراك " على الواتساب .
📬 *لقراءة الرسائل القديمة (Telegram)*
📲 http://goo.gl/1BDCu2
3/31/17
, 1:39 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
3/31/17, 1:39 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
4/1/17, 3:18 AM - ‪+234 703 317 1334‬, ‪+234 703 824 8609‬, ‪+234 706 939 3353‬, ‪+234 803 230 9953‬, ‪+234 803 374 3782‬, ‪+234 803 557 6883‬, ‪+234 803 729 9251‬, ‪+234 806 454 5636‬, ‪+234 806 474 3227‬, ‪+234 813 945 6133‬ was added
4/1/17, 3:18 AM - ‪+234 806 937 7765‬ left
3/31/17, 1:51 PM - ‪+234 806 379 9673‬: <Media omitted>
3/31/17, 4:18 PM - ‪+234 706 702 0016‬: Tanks lot my people
3/31/17, 5:36 PM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
3/31/17, 5:42 PM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
3/31/17, 6:32 PM - ‪+234 803 461 7916‬: <Media omitted>
3/31/17, 7:55 PM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
3/31/17, 8:05 PM - ‪+234 817 992 1042‬: Mu'awiya Ja'afar Hussain
TASKAR HIKIMA (72).
in kana so kasan yaya mutanenka keyin gulmarka to kaduba yadda suke gulmar wasu agabanka to tabbas haka suke taka gulmar , da zaka san me suke cewa in ka juya baya to da baka sake yin murmushi a fuskokinsu ba .
-ita makaranta ana koyan darasi ne tukunna sannan sai ayi jarrabawa sabanin dunia da jarabawa ake fara yi sannan sai adauki darasi.
Allah kabamu ikon cin jarabawar
3/31/17, 8:29 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Amin
3/31/17, 8:35 PM - NA'IBIN SUNNAH: Amin
3/31/17, 8:37 PM - ‪+234 706 702 0016‬: Ameeen
3/31/17, 8:42 PM - ‪+234 706 440 0300‬: Ameen
3/31/17, 8:48 PM - ‪+234 803 729 9251‬: Ameen
4/1/17, 3:53 AM - NA'IBIN SUNNAH added ‪+234 803 374 3782‬
3/31/17, 9:28 PM - DANSABO: Ameen
3/31/17, 9:49 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah.

Abinda ka Tara na dukiya kana yiwa wasu ajiyane .... Amma abinda ka ciyar da iyalinka kuma kayi sadaka shine naka...

Allah ka bamu ikon yin abinda zai anfanemu duniyarmu da lahirar mu.

...binkhal...
3/31/17, 9:50 PM - ‪+234 803 461 7916‬: Ameeen
3/31/17, 10:00 PM - Bbl Cottonou: أحسنت يا أخ، وبارك الله فيك.👍🤝🤚
3/31/17, 10:19 PM - ‪+234 806 084 4942‬: {{{{{{{ SHIN KO KASAN MUHIMMANCIN SULHU }}}}}}}

Watarana ANNABI (S.A.W) yana zaune shida
sahabbansa,
.
Sai sahabban sukaga ANNABI (S.A.W) yana
dariya
.
Sai sayyadina umar (R.A) yace "Ya
Rasulullah. ya
muka Kana dariya kai kadai"?
.
Sai ANNABI (S.A.W) Yace " Mala'ika jibril ne
yazo yake
bani Labarin wata shari'ah da Allah zaiyi
Ranar
alkiyama."
.
Sai sukace bamu labarin muji Ya Rasulullah?
.
Sai ANNABI S.A.W yace "mutun ne zai kawo
kara
Gurin Allah" Yace ya Allah
" wannan dan uwan nawa ya zalunceni
Kabi min hakkina?
.
Sai Allah yace wanda ake karar akansa,
Kaji abinda dan uwanka yace?
.
Sai shi wanda ake karar yace ya Allah Lada
na ya
kare.
.
Sai shi wanda ya kawo karar yace "ya Allah ni
ina da
zunubi adiba a kara loda
Masa
.
ANNABI (S.A.W) da yazo nan sai ya sadda
kansa Kasa,
yana daga fuskar shi,
sai kwalla ta cika idonsa.
.
ANNABI yace ranar da kowa yana son waye
zai dauki
nauyinsa...
.
Sai Allah yace wa wanda ya kawo karar
"Daga kanka sama, Meka gani"?
.
Sai wanda ya kawo karar Ya hangi wasu
gidaje na
lu'u-lu'u Da zinari Na alfarma,
Tunda yake duniya bai Taba Ganin irinsu
Ba.
.
Sai yace "ya Allah wannan gidan Na
Annabawa ne
kona Shahidai, kona siddikai".?
.
Sai Allah yace " bana Annabawa bane bana
Shahidai
bane, Bana siddikai bane, Na seyarwa ne"
.
Sai mutumin yace "Ya Allah sama da kasa
wake da
kudin seyan wannan Gidan"?
.
Sai Allah yace masa " kai kana da kudin
seyansu,
zalincin Da dan uwanka nan yayi maka Kace
ka yafe
masa, Shine kudin Wannan gidan"..
.
Sai mutum yace "ya Allah na yafe masa"
.
Sai Allah yace "duk da dan uwanka bashi da
komai,
Ka kama hannunsa
Ku tafi aljannah yaci albarka Cin sulhu.
.
Da ANNABI (S.A.W) Ya fadi haka, sai yace
"Kuji tsoron
Allah kuyi Sulhu a tsakanin Ku, domin Allah
da kansa
yanayin Sulhu tsakanin Masu imani Ranar
alkiyama.
.
Yan' uwa Mubar gaba da Junan mu,
.
Allah ya jikan Mahaifanmu
.
Allah ya bamu Aljannah Domin Rahamarsa
3/31/17, 10:25 PM - ‪+234 706 504 2988‬: Ameen ya rabbi
3/31/17, 10:31 PM - ‪+234 809 787 4234‬: Amin
3/31/17, 10:40 PM - ‪+234 809 787 4234‬: <Media omitted>
4/1/17, 2:59 PM - Alfanuuuuuu: TUNA BAYA:
KO SHUGABAN KASA GOODLUCK
JONATHAN BAI ISA YA GINA COCI A
JAMI'AR BAYERO BA - Inji Sarkin Kano
Ado Bayero
Zaman babbar kotun Shari'ah (Federal High Court) dake babban birnin tarayya
Abuja, akan karar da kungiyar Kiristoci ta
kasa CAN ta kai Masarautar Kano,
saboda Mai Martaba Sarkin Kano Alh. Dr
Ado Bayero yasa an rushe wata Coci da
ake ginawa a cikin tsohuwar Jami'ar Bayero Kano (BUK).
A zaman kotun da akayi a ranar Litinin 3
Feb, 2014, kotu ta nemi Mataimakin
Shugaban Jami'ar Bayero Prof Rasheed,
da wakilin kungiyar Kiristoci ta kasa, da
kuma Mai Martaba Sarkin Kano da su bayyana a gabanta, a zaman kotun, anga
Prof Rasheed da mataimakin shugaban
CAN sun mike tare da Lauyoyinsu amma
ba a ga Mai Martaba Sarki ba.
Daga nan sai jagoran Alkalan kotun
Justice Alakola Nweri yace da yake muna da sauran mintuna 10 kafin fara Shari'ar
zamu jira zuwan Mai Martaba Sarkin
kafin wadannan mintoci.
Daga nan sai Justice ya dubi Prof
Rasheed yace a baya Kotu ta baku
umarnin Gina Coci a Jami'ar Bayero, ko kunbi umarnin kotu?
Prof Rasheed ya ce kwarai kuwa munbi
umarnin Kotu, dan sai da ginin Cocin ya
kai linta sannan Mai Martaba Sarkin
Kano ya bamu umarnin tsayar da aikin,
daga baya kuma sai ga Mai Girma Galadiman Kano Alh. Tijjani Hashim ya
jagoranci Rushe ginin gaba daya.
Justice yace, kuna nufin kenan kunyi
watsi da umarnin kotu kunbi na Sarki?
Prof Rasheed ya ce kwarai kuwa saboda
Sarki Ubanmu ne, kuma shine Sarki mai daraja ta daya a kasar nan bayan Sarkin
Musulmi saboda haka, bazamu iya kin yi
masa biyayya ba.
Daga nan sai Justice ya umarci Prof
Rasheed da ya zauna. Justice ya ce da
wakilin CAN kaji abinda ya fada kana da abin cewa?
Sai yace Eh, wakilin CAN yace gaskiya
ne hukumar Makarantar Jami'ar Bayero
ta fara gina Cocin aka Hanasu saboda
haka muke rokon wannan kotu da ta
hukunta Sarkin Kano bisa shiga hurumin da ba nasa ba. Daga nan shima akace ya
zauna.
Sannan kotu ta nemi Sarkin daya
bayyana a gabanta, ana haka sai ga
Sakataren Gwamnatin Tarayya Dr. Anyim
Payios Anyim ya bayyana a gaban kotun, anga Alkalan kotun sun mike tsaye domin
girmamawa ga Dr. Anyim.
Daga nan Dr. Anyim yace ya Mai Shari'ah
ni ne wakilin Mai Martaba Sarkin Kano
Alh. Dr. Ado Bayero, ya umarceni dana
wakilceshi a wannan koto domin amsa kira.
Justice yace, kana nufin kana tsaye anan
a matsayin Maimartaba Sarki kenan?
Dr. Anyim yace kwarai kuwa, kuma duk
abinda zan fada ba ni na fada ba His
Royal Highness ne ya fada. Justice yace, muna jinka.
Dr. Anyim yace, Sarki yace na sanar da
wannan Kotu shi yasa a rushe Cocin,
badan komai ba sai dan basa bukatar
ganin cocin a Jami'ar, Sannan yace na
gayawa wannan kotu mai daraja cewar, idan za'a gina Coci sau 10 a Jami'ar to
kuwa zai sa a rusheta sau 10.
Sannan Galadiman Kano Alh. Tijjani
Hasheem yace na gayawa wannan Kotu
ko Shugaban kasa Goodluck Jonathan
bai isa ya gina Coci ba a harabar Jami'ar Bayero, ba tare da yardar Mai Martaba
Sarki ba, Dr. Anyim ya cigaba da cewa,
wannan shi ne sakon da Mai Martaba
Sarkin Kano da Mai Girma Galadiman
Kano suka turo ni domin na sanarwa da
wannan kotu na gode. Daga nan, anga Alkalan Kotun suna
tattaunawa a tsakaninsu, kafin daga
bisani akaga Babbansu ya daga waya
yana magana, daga nan sai Alkalin yace
to duk munji baya nan ku, dan haka,
wannan kotu tana kira ga Shugaban kasa daya duba wannan Lamari idan yaga da
yiwuwar gina Cocin to ya bada umarnin
ginin, idan kuma yaga ba sai an gina ba
to shikenan.
Daga karshe Kotu ta Sallami wannan
Kara, kuma tare da yiwa Martaba Sarkin Kano fatan alkhairi da fatan Allah ya kara
masa lafiya da adalci.
Sai dai bayan gama wannan Shari'ah,
Mai Girma Galadiman Kano, ya bayar da
sanarwar cewa Babbar Mai Shari'ah ta
kasa Justice Maryam Aloma Mukhtar da Alkalan kotun da suka jagoranci Shar'ar
da su gurfana a fadar Mai Martaba Sarkin
Kano, Alh. Dr. Ado Bayero CFR. LLD. JP.
Allah Ya Jaddada Rahama Ga Sarki Ado
Da Dukkan Musulmai, Allah Ya Kai Masa
Ladansa Na Yiwa Addinin Musulunci Hidima amin summa amin
4/2/17, 9:46 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
4/1/17, 7:13 AM - Fakawa: Assalamualaikum mal yy karatu allah yabadaikon ganeduk abindazaakoyarmaka
4/3/17, 1:47 AM - Alfanuuuuuu: Amin na gode, Allah Ya amsa Ya biya, waye nawa? Don layi na ya bata sai walkombak na yi, sakamakon haka na rasa wasu lambobi.
4/1/17, 7:52 AM - ‪+234 706 504 2988‬: Daga Dan Umar(RA) yace: Naji Manzon ALLAH(SAW) yana cewa:((ALLAH"SWT" zai matso da mumini kusa dashi sai ya kareshi da glass,sai yace masa kasan zunubi kaza daka aikata da zunubi kaza sai yace na'am, ALLAH zai cigaba da tambayar har sai ya fadi laifinsa duk,zai zaci ya halaka,sai ALLAH zaice narufa maka asiri akansu a duniya, yau kuma na gafarta makasu,sai abashi littafin kyawawar aiyukansa, amma kafiri da munafuki ALLAH zaice wadanna sune wadanda suka kafircewa Mahaliccinsu, su saurara tsiniwar ALLAH ta tabbata akan azzalumi))Bukhari(2441)
4/1/17, 9:35 AM - ‪+234 706 504 2988‬: Daga Abdullahi(RA)yace:Manzon ALLAH(SWT)yace: ((Babu wani daya daga cikinku da yafi ALLAH kishi,shiyasa ya haramta alfasha"zina" kuma babu wanda yafi son yabo fiye da ALLAH)) Bukhari(7401)
4/1/17, 10:38 AM - ‪+234 706 109 7361‬: Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA, ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM, WHATSAPP, da sauransu.


Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.


Manzon Allah (s.a.w) yace: "WALLAHI IDAN ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA, YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA
ABAKA JAJAYEN RAQUMMA"


Wani mutum yazo wajen manzon Allah S.A.W. ya ce: Yah-Manzon-rahma zan tambaye ka rayuwar duniya da ta lahira.


1. Yah Manzon Allah ina son in zama mafi sani a cikin mutane?
AMSA
Sai ya ce "Ka ji tsoron Allah ka bi dokokin Sa."


2. Ina son in zama mafi arziQi a cikin mutane?
AMSA
sai ya ce "Ka zama mai wadatar zuci."


3. Ina son na zama Wanda yafi kowa acikin mutane?
AMSA
Sai ya ce "Ka zama mai amfanarwa."


4. Menene zai kare ni daga wuta?
AMSA
Sai ya ce "Ka zama mai yawan yin Azumi."


5. Ina so in zama mafi adalci a cikin mutane?
AMSA
Sai ya ce "Ka so ma d'an uwanka abin da ka ke soma kanka."


6. Ina son in zama mafi amfanin mutane a wajen Allah?
AMSA
Sai ya ce "Ka yawaita tuna Allah."


7. Ina son imanina ya zama ingantacce?
AMSA.
Sai ya ce "Ka gyara halayen ka."


8. Menene yake huce fushin Allah (S.W.T.)?
AMSA
Sai ya ce "Ba da zakka a boye da kyautata ma 'yan uwa."


9. Wani zunubi yafi muni awajen Allah?
AMSA
Sai ya ce "Mummunar hali shine rowa"


10. Ina so in zama mafi biyayya ga Allah?
AMSA
Sai ya ce "Ka bi umurnin Allah za ka zama mafi rinjaye a wurin Allah."


YA ALLAH Ka sa mu gama da Duniya lafiya.


INA ROQON MAI KARATU dan GIRMAN ALLAH DAN SON ANNABI kayi Qokari ka tura wani group d'in domin tunasarwa.
4/1/17, 11:12 AM - ‪+234 9074619096‬: *TAMBAYA*
Assalamulaikm Dan Allah malam afadamin addu ar da akeyi a dabino Wanda ake hadawa da zam zam abawa jinjiri da kuma wadda akewa yaro huduba

*AMSA*
Wa'alaikumus Salaamu wa rahmatullaahi wa baraaktuh.

👉🏿 Dangane da abin da ya shafi *Tahneeki* (wato sanya dabino, Zuma ko ruwan Zam-zam a bakin yaro) anfi so a tauna Dabino a sanya masa a baki. Saboda abubuwa kamar haka:-

1) Manzon Allaah yace bishiyar dabino tayi kama da mumini.
2) Dabino yana dauke da Sinadarin Glucose wanda ake buqatar sa a jinkin yaro
3) wasu sunce dabino yana sanya yaro ya tashi da Qarfin jiki da lafiya.
(Allaah shine mafi sani)

👉🏿 Sannan ban san wata tabbatacciyar addu'a ba akan dabinon da ake baiwa yaro.

Sai dai malamai sunce za'a yiwa yaron da aka haifa duk addu'ar da mutum ya sani ta albarka, tsawon kwana da sauran su.
Misali, zaki iya cewa:
*Ya Allaah kayi wa yarinya ta Aisha Albarka, ka tsawaita kwanan ta akan alkhairi, ka bata ilimi mai amfani da aiki da shi. ya Allaah ka yalwata arzikin ta, ka sanya ta sanyin ido a gareni, ka kare ta daga sharrin mutum ko aljani, ka sanyata mai bauta a gare ka, mai biyayya a gareni* da sauran su

👉🏿 wasu malaman Sunce: za'a kira Sallah a kunnen sa na dama, saboda wannan hadisin
👇👇

"ﻋَﻦْ ﻋَﺒْﺪِ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﺑْﻦِ ﺃَﺑِﻲ ﺭَﺍﻓِﻊٍ ﻋَﻦْ ﺃَﺑِﻴﻪِ ﻗَﺎﻝَ : ﺭَﺃَﻳْﺖُ ﺍﻟﻨَّﺒِﻲَّ ﺻَﻠَّﻰ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﻋَﻠَﻴْﻪِ ﻭَﺳَﻠَّﻢَ ﺃَﺫَّﻥَ ﻓِﻲ ﺃُﺫُﻥِ ﺍﻟْﺤَﺴَﻦِ ﻳَﻮْﻡَ ﻭَﻟَﺪَﺗْﻪُ ﺑِﺎﻟﺼَّﻼﺓِ "

Ma'ana: an samu hadisin daga Abdullaahi bin Ubay daga mahaifin sa yace:
yaga manzon Allaah (swallallaahu alaihi wa sallama) ya kira sallah a kunnen Alhassan Bin Aliy ranar da aka haife shi"

Wasu malaman kuma sunce: hadisin bai inganta ba.

Allaah shine mafi Sani
4/1/17, 12:22 PM - ‪+234 806 008 8920‬: <Media omitted>
4/1/17, 12:22 PM - ‪+234 806 008 8920‬: <Media omitted>
4/1/17, 12:41 PM - NA'IBIN SUNNAH: Kwata kwata yada wannan bai dace ba
4/1/17, 12:42 PM - ‪+91 7397 683 053‬: ⚽ *Club Football is back* ⚽


Add number to your group: +917550057838


Just type the team or league you want. For example:

+football real madrid

+football man utd

+football epl

Try any team, any league‼

Forward to your friends‼

Type 👍 AC0 to like this

4/1/17, 12:42 PM - NA'IBIN SUNNAH: Musulunci a addinin la'anta bane
4/3/17, 2:13 AM - ‪+234 803 789 3943‬ was added
4/3/17, 2:13 AM - ‪+234 703 134 8497‬, ‪+234 706 504 2988‬, ‪+234 806 474 3227‬ left
4/1/17, 12:44 PM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍

👳👳👳

*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
*ME YA FARU A KARBALA ???*
*(65)*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Mutuwar Sarki Yazid.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Ga dukkan alamu Yazid ya bar Duniya yana juyayin abu ɗaya da yake fargaban gamuwa da Allah a kansa, wannan al'amarin kuwa shine, kisan Husaini, an faɗi cewa karshen kalaman da Yazid yayi a Duniya sune : "Ya Allah kada ka rike ni da abinda banso ba kuma ban bayar da umarni ba, Ya Allah kayi hukunci a tsakanina da ɗan Ziyad (yana nufin gwamnan sa na Kufa da ya sa aka kashe Husaini".*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Yazid ya rasu a ranar (14) ga watan Rabi'ul Awwal shekara ta (64) bayan Hijira, mulkinsa bai cika shekaru huɗu ba, amma al'ummar Musulmi ta samu ja da baya matuka daga karfinta da kwarjininta cikin wannan bakin lokaci.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Fatan alheri a gare ku.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Daga*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Shababul Islam*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Khairan*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
4/1/17, 12:44 PM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍

👳👳👳

*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
*JININ AL'ADA (JININ HAILA)*
*(81)*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Abinda yake magana akan hukunce hukuncen Jinin Haila.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Shi Jinin Al'ada yanada hukunce hukunce masu yawa waɗanda sunkai zuwa Ashirin (20), malam yace amma zamu ambaci (zamu faɗi) daga cikin waɗanda muke ganin ana yawan bukatuwar sanin hukuncin su, daga cikin su:*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Nafarko itace: Sallah (hukuncin Sallah)*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Haka kuma misalin mace tayi tsarki akarshen lokaci: Macen da tayi tsarki daga Jinin Haila kafin ɓullowar Rana da gwargwadon Raka'ah ɗaya tofa tasani cewa wajibine akanta idan tayi tsarki ta rama Sallar Fajir (Sallar Asuba), saboda ta riski wani yanki na lokacinta wanda yake da yalwar da zata rama sallar Asuba.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Amma idan mai Jinin Haila ta riski wani yanki na lokutan Sallah amma bashi da yalwar da zatayi cikakkiyar Raka'ah ɗaya (lokacin bazai isheta ba ta rama sallar zai wuce), misalin wacca take jinin Haila wanda ya gabata a misali na farko bayan Rana ta faɗi da second ɗaya ko kuma a wannan misalin na biyun nacewa kafin Rana ta ɓullo da second ɗaya, tofa tasani cewa Sallah bata zama wajiba akanta ba (domin bazayyu ayi cikakkiyar Raka'a ɗaya ba acikin second ɗaya)*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Saboda faɗin Annabi s.a.w: ((Wanda ya riski Raka'a ɗaya a Sallah hakika ya riski Sallah)*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Abin fahimta shine wanda ya riski kasa da Raka'ah ɗaya daga cikakkiyar Raka'ah bai zamo wanda ya riski Sallah ba.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Fatan alheri a gare ku.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Daga*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Shababul Islam*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Khairan*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
4/1/17, 12:44 PM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍

👳👳👳

*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
*JININ AL'ADA (JININ HAILA)*
*(82)*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Abinda yake magana akan hukunce hukuncen Jinin Haila.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Shi Jinin Al'ada yanada hukunce hukunce masu yawa waɗanda sunkai zuwa Ashirin (20), malam yace amma zamu ambaci (zamu faɗi) daga cikin waɗanda muke ganin ana yawan bukatuwar sanin hukuncin su, daga cikin su:*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Nafarko itace: Sallah (hukuncin Sallah)*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Idan kuma ta riski Raka'ah ɗaya daga cikin lokacin Sallar La'asar to shin Sallar Azahar da La'asar sun wajaba akanta, ko kuma ta riski Raka'ah ɗaya daga cikin lokacin Sallar Isha ta karshe, to shin yana wajaba akanta da tayi Sallar Magriba da Sallar Isha?*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Malam yace a wannan mas'alar akwai saɓani tsakanin Malamai, amma abinda yafi daidai shine baya wajaba akanta (tayi sallolin duka guda biyun) saidai idan lokacin Sallar tariska, itace Sallar La'asar da Sallar Isha takarshe.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Saboda faɗinsa (s.a.w) : Wanda ya riski Raka'ah ɗaya daga Sallar La'asar kafin rana ta faɗi to hakika yariski Sallar La'asar.*_
_*Bukhari da Muslimu ne suka ruwaito shi.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Idan mukai duba Annabi (s.a.w) bai ce: hakika ya riski Sallar La'asar da Sallar Zuhr ba kuma bai ambaci cewa ya zama wajibi daya rama Sallar Zuhr ba.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Mafi ingancin zance shine idan Mace tayi tsarki tasamu Raka'ah ɗaya daga cikin Lokacin Sallar La'asar ko Sallar Isha'i to tasani cewa ba sai ta rama Sallar Azahar ko Sallar Magriba ba tunda lokacin su ya wuce, kuma wannan shine yayi daidai da Mazhabar Imamu Malik da Mazhabr Imamu Abi Hanifa dan karin bayani aduba littafin (Sharhil Muhazzab 3/70)*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Fatan alheri a gare ku.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Daga*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Shababul Islam*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Khairan*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
4/1/17, 12:44 PM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍

👳👳👳

*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
*JININ AL'ADA (JININ HAILA)*
*(83)*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Abinda yake magana akan hukunce hukuncen Jinin Haila.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Shi Jinin Al'ada yanada hukunce hukunce masu yawa waɗanda sunkai zuwa Ashirin (20), malam yace amma zamu ambaci (zamu faɗi) daga cikin waɗanda muke ganin ana yawan bukatuwar sanin hukuncin su, daga cikin su:*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Nafarko itace: Sallah (hukuncin Sallah)*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Amma ba haramun bane mace mai Jinin Haila tayi zikiri da Takbir (Allahu Akbar) da Tasbihi (Sub hanallah) da Tahmidi (Alhamdu Lillah), da ambaton Allah (Bismillah) acikin cin abinci da waɗan su guraren, haka kuma ba haramun bane ta karanta Hadith da Fiqhu, da yin addu'a da kuma faɗin Ameen alokacin da akeyin addu'a da sauraron karatun Al-Qur'an duk waɗannan abubuwan da aka lissafo ba haramun bane mace mai Jinin Haila ta aikata suba.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Fatan alheri a gare ku.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Daga*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Shababul Islam*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Khairan*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
4/1/17, 12:48 PM - ‪+234 803 752 8256‬: Muhammadu Buhari Resigns!
April Fool in advance
😁😅😂🤣
4/1/17, 12:48 PM - ‪+234 803 752 8256‬: Breaking just in Muhammadu Buhari Resigns!
April Fool in advance
😁😅😂🤣
4/1/17, 12:49 PM - NA'IBIN SUNNAH: Aminu Dayyabu a kiyaye👆🏻 banda wannan
4/1/17, 12:50 PM - ‪+234 806 887 1628‬: To idan ka turowa musulmai ana taka Qurani manene abin burgewa a ciki
4/1/17, 12:50 PM - ‪+234 806 887 1628‬: Ka turo don ka ta da hankalin mu ne
4/1/17, 12:51 PM - ‪+234 806 887 1628‬: Ko kuma ka turo ne saboda makwabcin mu ne yake yin hakan don muyi kuka kura mu yake shi
4/1/17, 12:52 PM - ‪+234 806 887 1628‬: Ka fa san ba anan akayi abin ba
4/1/17, 12:54 PM - ‪+234 806 887 1628‬: Watakil ma abun bai faru ba
4/1/17, 12:55 PM - NA'IBIN SUNNAH: APRIL FOOL'S DAY IS HARAM

To celebrate "APRIL FOOL" is just to
celebrate the defeat of muslim ummah in
Spain. It was 1 april in 15th century when
800 years of islamic rule was eliminated
and muslims were killed and burnt inside
masjids.
So dear brothers & sisters be away from
it.
DON'T LIE & DON'T MAKE YOUR FRIENDS
FOOL
4/1/17, 12:59 PM - ‪+234 809 787 4234‬: <Media omitted>
4/1/17, 1:07 PM - ‪+234 809 787 4234‬: Allah ya taimaki mal. Ya Niger
4/1/17, 1:36 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Sosai ma kuwa
4/1/17, 1:55 PM - NA'IBIN SUNNAH: Gskya kam
4/1/17, 3:11 PM - Fakawa: Towaimakaji har inmutunbaituraba shima tsinannene wannan baidaceba anawaganin
4/1/17, 4:15 PM - ‪+234 803 781 5109‬: Irin wan nan baidace ba
4/1/17, 6:02 PM - Bbl Cottonou: *🔘KARATUN LITTAFIN ATTA'ARUD BAINAR RAJIH WAL MASHHUR FI MAZHABI IMAMU MALIK.*
===========================
_-Littafin Dake Bayanin Abinda Yafi Inganci A Mazhabin Malikiyya Dakuma Abinda Mutane Suka Saba._

*-Daga Masjidu Ihya'us Sunnah dake jikin gidan A.S mai block Anguwan Rogo Jos.*

Daga Bakin👉🏾 *SHEIKH MUHAMMAD SANI AHMAD.*
(Abu Ruqayya)

*-DARASI NA TAKWAS.*
Karatun Jiya Juma'a.

*-MAS'ALAR LOKACIN SALLAR MAGRIBA.*
-Menene haqiqanin lokacin sallar magriba.
-Shin Sallar magriba lokaci nawa take dashi.

*🎙Shiga nan domin downloading da Sauraro.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/s/19803
---------------------------------------------------

*🎵SHIGA NAN DOMIN SAUKE DARUSSAN BAYA DASUKA WUCE.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/m/book/sheik-muhammad-sani-ahmad/ATTAARUD+BAINAR+RAJIH+WAL+MASHHUR
---------------------------------------------------

-Darulfikr.com👉🏾 *Takuce Domin Yada Sunnah.*
-©opy right= *Majlisin Sunnah.*
www.facebook.com/majlisinsunnah
4/1/17
, 6:03 PM - Bbl Cottonou: KHUDUBAR MASJIDIS SALAFIYYA BIU BORNO STATE:
3/RAJAB/1438HJRY
31/MARCH/2017MLDY

TOPIC- [KAKIYAYE ALLAH- ALLAH ZAI KIYAYEKA <1>]
Na kasa khudubata gida 5⃣:

1⃣ MUQADDIMA:
Ya ku bayin ALLAH! Hakika ALLAH ne ya halicci halittu kuma shi yake kiyayesu kuma yake jibintar al'amurransu, don hakama yafada akan harshen ANNIBI YAQUB A/S
🎙 <ALLAH fiyayyen mai kiyayewa kuma shine mafi jinkan masu jin kai> {SRT YSF-63}
Wani mutum yaga wani tsuntsu 🌊 yana kai kawo daga wata itace zuwa ga saman wata bshiyar dabino, sai yahau saman dabinon sai yaga wata katuwar macijiya tsohuwa kuma makauniya akan bishiyar, ashe tsuntsun yana kawo mata abincine, yakanzo mata da nama sai yayi kuka sai macijiyar tabude baki sai tsuntsun yajefa masa naman a bakinnasa!
ALLAHU AKBAR❗
Tsohuwar makauniyar macijiya- arzikinta na isowa gareta ta hanyar tsuntsu,
Wa yanunawa tsuntsu ita 🌊❓ALLAH ne daya tilo
Wa yaciyarda maciji❓🐍 ALLAH ne rayayye tsayayye,
🎙<babu wata dabba acikin kasa face arzikinta yana ga ALLAH kuma yasan matabbatarta da ma'azarta> {SRT HUD-6}
Ya dan uwa mai daraja! ANNABI SAW yace-
🎙 "KAKIYAYE ALLAH- ALLAH ZAI KIYAYEKA"
💡Wani SALAF yace- idan kanason yiwa abokinka ko danka ko dan uwanka wasiyya- to kace dashi- KAKIYAYE ALLAH ZAI KIYAYEKA!

2⃣ KAKIYAYE ALLAH- ZAI KIYAYEKA DAGA SHARRIN MUGGAN DABBOBI 🐍🐆🐅🐕🐘
Ya 'yan uwa masu daraja! ALLAH SW yana hore dabbobi awasu lokuta don hidimtawa waliyyansa salihai masu kiyaye dokokinsa, hakama yana tsaresu daga sharrin dabbobin da kuma hadarinsu-
🔘 MALIK IBN DEENAR yace- Nayi barci wata rana a wata lambu, da na farka sai naga wata macijiya 🐍tana rike da wata fure abakinta tana kore mini kudaje da sauro daga fuskata!
ALLAHU AKBAR❗
Wa yakoyarda macijiyar yanuna mata haka❓
ALLAH NE MAFI ALHAIRIN MAI KIYAYEWA❗
🔘 SILAH IBN ASH'YAM RH- tareda QUTAIBAH IBN MUSLIM sun fita yaki, shi ASH'YAM mutumne akullum yakan tashi cikin dare yasaka alkyabba na zunzurutun kudi har dinari 1000, sai yafesa turare sai yace-
YA UBANGIJINA! kai mai kyau ne kuma kanason mai kyau! nasa wannan tufarne don kai, sai yakwana yana nafila da kuma kuka, idan gari ya waye sai yakwabe tufafin yasa wata tsohuwa,
Da suka fita yakin- da dare yayinda yaga kiwa yayi barci sai yatashi yasanya alkyabbar tasa yashiga daji yafara salla yadda yasaba, can sai ga zaki yazo yana zagayashi, bai motsaba ba rikiceba har yasallame,
Sai ya waiwayo yacewa zakin- YA HAIDARAH! in an umurcekane kakasheni kacinyeni- to kasheni kacinyeni don banida makami a hannuna sai kariyar ALLAH! in kuma ba'a umurceka da kasheniba katafi kakyaleni inyi salla, sai zakin yamike yana kada jelansa yatafi kamar jaririn kare,,,,,,,,,,,,,,,,
ALLAHU AKBAR❗
Waye kareshi❓
ALLAH NE MAFI ALHAIRIN MAI KIYAYEWA❗
💡Wani SALAF yace- yayinda mukaji tsoron ALLAH sai yakaskantar mana da manyan dabbobin dawa, amma yayinda muka saba masa sai yadora beraye akanmu suka hanamu sakat

3⃣ KAKIYAYE ALLAH ZAI KIYAYEKA A GABOBINKA:
Ya ku 'yan uwa, yana daga kiyayewar ALLAH ga bawansa- kiyaye masa gabobinsa-
🔘 ASMA'U BINTU ABI BAKAR AL-SIDDEEQ R/A- tana cikin wadanda suka musulunta dawuri kuma sukayi wa ANNABI SAW hidima harma ta tsaga sabon zaninta gida 2 don hidimar kaiwa su ANNABI SAW abinci,
Yaronta maisuna UR'WAH IBN ZUBAIR yana cewa- ASMA'U takai shekara 100 alhali bata rasa hakori koda dayaba kuma hankalinta bai taba zautuwaba don tsufa,
ALLAHU AKBAR!
Wa ya kiyayeta❓
ALLAH NE MAFI ALHAIRIN MAI KIYAYEWA❗
🔘 ALMUHIBBU TDABRY- dayane daga manyan malaman addini- sun hau kwalekwale wata rana ana matsowa kusa da gaba sai yayi tsalle yadira a waje kuma fa yanada shekaru 70, matasanda suke tare sukayita kokarin tsallakowa irin nashi amma ya gagaresu,
Sai sukace masa- kada dattijo ka iya wannan dogon tsallen mu kuma matasane amma mun kasa?
Yace dasu- wadannan gabobine muka kiyayesu a kuruciya da ibada- sai ALLAH yakiyaye mana ita bayan mun girma,
ALLAHU AKBAR❗
ALLAH NE MAFI ALHAIRIN MAI KIYAYEWA❗

4⃣ KAKIYAYE ALLAH ZAI KIYAYEKA ACIKIN 'YA'YANKA:
Ya ku musulmai! yana daga cikin kiyayewarda ALLAH yakewa bawansa shine kiyaye zurriyyarsa a rayuwarsa da kuma bayan mutuwarsa,
🔘 ANNABI YAQUB A/S yayinda yaji bakin labari dayake nuna rabuwarsa da dansa kuma masoyinsa YUSUF A/S nan take yace <ALLAH ne mafi alhairin mai kiyayewa> haka ALLAH yadawo mada da dansa lfy lau minister kuma ANNABI,
ALHASANUL BASARY ya fada acikin (JAMI'UL BAYAN) daga rabuwar YAQUB da YUSUF zuwa ga sake haduwarsu 80 years, atsawon wannan lokacin bakin ciki bai bar zuciyarsa ba, hakama hawaye bai bar kumatunsa ba, dukda tsawon wannan lokacin ALLAH yasake hadasu,
ALLAH NE MAFI ALHAIRIN MAI KIYAYEWA❗
Wannan kafin mutuwar maishi, amma bayan mutuwarsa-
🔘 ANNABI MUSA da ANNABI KHIDIR A/S sun gine katangar yara marayu bayan mutuwar babansu, sunyi hakane don kiyaye dukiyarsu kuma saboda kirkin babansu da yarasu,
ALLAH NE MAFI ALHAIRIN MAI KIYAYEWA❗
🔘 UMAR IBN ABDIL AZIZ R/H yayinda mutuwa ya halarto masa sai yatara yaransa maza guda 7 yaransa mata ma 7 kuma ayayinnan bashida ko kobo na dukiya, idonsa da hawaye yace dasu-
Nifa ban bar muku komai na dukiyaba, saidai na bar muku ALLAH guda <lalle majibincina shine ALLAH wanda yasaukarda littafi kuma shi yake jibintar salihai> {SRT A'ARAF-196} in kun zanto masu biyayya ga ALLAH zai kiyayeku,
Bayan rasuwarsa sai ALLAH yakiyaye masa 'ya'yansa abayansa, harma malamai sukace 'ya'yansa sun kasance daga wadanda sukafi wadata,
ALLAH NE MAFI ALHAIRIN MAI KIYAYEWA❗

5⃣ RUFEWA:
Taken wannan khudubar wato <<KAKIYAYE ALLAH- ALLLAH ZAI KIYAYEKA>>
Asalinsa hadisine na ANNABI SAW da aka samo daga IBN ABBAS ruwayar TRMZ da AHMD,
yaya zaka kiyaye ALLAH❓❓❓
Wannan sai khudubar gaba INSHA'ALLAH,

YA RABBANA! Muna rokonka kiyayewarka 👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻
Amiiiiiiiin.
4/1/17, 7:17 PM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
4/1/17, 7:44 PM - ‪+234 817 071 1952‬: <Media omitted>
4/1/17, 8:14 PM - NA'IBIN SUNNAH: 👈🏼 *الحلف على الغير، وإبرار المُقسم* 💥
← الحلف والأيْمَانُ 🔻
⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡

☝🏼قد يحلف الإنسان على فعل أو ترك منسوبَين إلى غيره، فيقول: والله لتفعلنَّ أو لا تفعل كذا، فإن كان حلف عليه أن يفعل واجبًا أو أن يترك محرَّمًا وجب إبراره، وإن حلف عليه أن يفعل محرَّمًا أو يترك واجبًا، لم يجز إبراره، ولو حلف على مكروه كُره إبراره، أما إذا حلف عليه أن يفعل مندوبًا أو مباحًا أو يترك مكروهًا أو مباحًا، فإنه يستحب إبرار قسمه لحديث البراء رضي الله عنه قال : « أمرنا رسول الله صلى الله عليه وسلم بسبع، أمرنا بعيادة المريض، واتباع الجنائز، وتشميت العاطس، وإبرار المُقسم، ونصر المظلوم، وإجابة الداعي، وإفشاء السلام » ← رواه البخاري ومسلم .

🔰وظاهر الأمر بإبرار المقسم للوجوب إلا أنه مصروف إلى الاستحباب بحديث ابن عباس في قصة تأويل أبي بكر لرؤيا رآها رجلٌ - في حضرة النبي صلى الله عليه وسلم - وفيه قال أبو بكر : فوالله يا رسول الله لتحدثني بالذي أخطأتُ في الرؤيا ، فقال صلى الله عليه وسلم: « لا تقسم » ← رواه الترمذي .

♻ يعني : لا تكرر القسم، لأنني لن أجيبك، ولعل هذا الصنيع من رسول الله صلى الله عليه وسلم كان لبيان الجواز، فإنه صلى الله عليه وسلم لا يفعل خلاف المستحسن إلا بقصد بيان الجواز، وإلا فقد كان صلى الله عليه وسلم يبرُّ بقسم الناس، ففي حديث المغيرة بن شعبة : « قلت : يا رسول الله، أقسمتُ عليك لما أعطيتني يدك، فناولني يده، فأدخلتُها في كمي حتى انتهيت إلى صدري فوجده معصوبًا ، فقال : « إن لك عذرًا » ← رواه أحمد .

💢 إذا لم يبرَّ قسم أخيه، فهل يلزم الحالف كفارة ؟

1⃣ أولاً ، إذا قال لأخيه : بالله افعل كذا، أو أسألك بالله لتفعلن، فهذا طلب محض وسؤال وليس بيمين، فلا كفارة فيه، وفي الحديث: « وَمَنْ سَأَلَكُمْ بِاللَّهِ فَأَعْطُوهُ » ← رواه النسائي ، ولا كفارة على هذا إذا لم يجب سؤاله .

2⃣ ثانياً ، إذا قال : والله لتفعلن كذا، فأحنثه، فلا كفارة عليه لأنه لم يقصد الحنث ولم يتسبب به ، ويؤيده حديث أبي بكر المتقدم فلو كان عليه كفارة ﻷمره بها رسول الله صلى الله عليه وسلم ، والله أعلم .

✅ ما يترتَّبُ على البرِّ والحنث :-

🔸اليمين المنعقدة إذا برَّ فيها الحالف -أي : فعل ما أقسم عليه - فلا شيء عليه ولا تلزمه كفارة .

🔸أما إذا حنث - أي خالف المحلوف عليه، بثبوت ما حلف على عدمه، أو عدم ما حلف على ثبوته - لزمته الكفارة .

💢 هل يمنع الحنثَ : النسيانُ والخطأ والإكراه؟

☝🏼من حلف أن لا يفعل أمرًا ففعله ناسيًا أو مخطئًا - أي : معتقدًا فعل غيره - أو مكرهًا - فالصحيح أنه لا يحنث بشيء من ذلك، لحديث: « إِنَّ اللَّهَ تَجَاوَزَ عَنْ أُمَّتِي الْخَطَأَ وَالنِّسْيَانَ وَمَا اسْتُكْرِهُوا عَلَيْه » ← رواه ابن ماجة .


📚 المصدر: *صحيح فقه السنة وأدلته وتوضيح مذاهب الأئمة* .


والله تعالى أعلم ..

🌱🌱🌱🌱🌱🌱🌱

🌹 *خدمة : رسائل دعوية*​​ 🌹​
🔹+249999529555

📩 للإشتراك في الخدمة :-
1⃣ سجل الرقم أعلاه ..
2⃣ أرسل كلمة : " إشتراك " على الواتساب .
📬 *لقراءة الرسائل القديمة (Telegram)*
📲 http://goo.gl/1BDCu2
4/1/17
, 8:19 PM - NA'IBIN SUNNAH: 👈🏼 🔴❌ *تحريم حلق اللحية* ❌🔴
⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡

📝 كلام 16 عالم من علماء الاسلام قديما وحديثا من مختلف المذاهب في حكم حلق اللحية .👇🏻

✍🏼 قال العلامةُ ابنُ حَزْمٍ الأندلسىُّ - رحمه الله - : "واتفقوا ـ أي الأئمة ـ على أنَّ حَلْقَ اللحيةِ مُثْلَةٌ ـ أي : تَشْوِيه ـ لا تجوز " .

📚 مراتب الإجماع : ص157 ، وانظر : المحلى ( 2 / 189 ) .

✍🏼 قال ابنُ عَبْدِ البَرِّ - رحمه الله تعالى - : "ويحرم حلق اللحية ، ولا يفعله إلا المخنثون من الرجال " .

📗 [ التمهيد ] .

✍🏼 قال النووي - رحمه الله تعالى - : " والمختار تركهاعلى حالها ، وألا يتعرض لها بتقصير شيء أصلاً " .

📘 [ شرح مسلم : ( 2 / 154) ]

✍🏼 قال القرطبي - رحمه الله تعالى - : " لا يجوز حلقها ولا نتفها ولا قصها " .

📙 [ تحريم حلق اللحى : ( ص 5 ) ]

✍🏼 قال شيخُ الإسلام ابنُ تَيْمِيَّةَ - رحمه الله تعالى - : " ويَحْرُم حلقُ اللحيةِ " .

📔 [ الاختيارات العلمية : ( ص 6 ) ]

✍🏼 قال الحافظ العراقي - رحمه الله تعالى - : " واستدل الجمهور على أن الأولى ترك اللحية على حالها ، وأن لا يقطع منها شيء ، وهو قول الشافعي وأصحابه "

📓 [ طرح التثريب : (2 / 83 ) ]

✍🏼 قال العدويُّ المالكي - رحمه الله تعالى - " نُقِلَ عن مالك كراهة حلق ما تحت الحنك ، حتى قال : إنه مِنْ فِعْلِ المجوس .. كما يحرم إزالة شعر اللحية " .

📒 [ حاشية العدوي على شرح رسالة ابن أبي زيد ( 2 / 411 ) ]
وانظر [ حكم اللحية في الإسلام لمحمد الحامد : ( ص 17 ) ]

✍🏼 قال السَّفَّارِينيُّ الحنبلي - رحمه الله تعالى - : " المعتمد في المذهب ، حُرمَةُ حَلْقِ اللحية " .

📕 [ غذاء الألباب : ( 1 / 376 ) ]

✍🏼 قال ابن عابدين الحنفي : " ويحرم على الرجل قطع لحيته ـ أي حلقها - وصرح في النهاية بوجوب قطع ما زاد على القبضة وأما الأخذ منها وهي دون ذلك كما يفعله بعض المغاربة ومخنثة الرجال ،فلم] يبحه أحد وأخذها كلها فعل يهود الهند ومجوس الأعاجم " .

📗 [ رد المحتار : ( 2 / 418) .

✍🏼 قال الشيخ أحمد بن قاسم العبادي الشافعي - رحمه الله تعالى - : " قال ابن الرِّفْعة في حاشية الكفاية : إن الإمام الشافعي قد نصَّ في الأم على تحريم حلق اللحية وكذلك نصَّ الزَّرْكَشِيُّ والحُلَيْميُّ في شُعَب الإيمان ، وأستاذُه القَفَّالُ الشاشيُّ في محاسن الشريعة :على تحريم حلق اللحية " .

📘 [ حكم الدين في اللحية والتدخين : ( ص 31 ) ]

✍🏼 قال الشيخ عبد الرحمن بن قاسم الحنبلي : " وما لهم قاتلهم الله أنى يؤفكون أمرهم الله بالتأسي برسوله صلى الله عليه وسلم فخالفوه ، وعصوه وتأسوا بالمجوس والكفرة وأمرهم بطاعة رسوله ، وقد قال : أعفوا اللحى ، أوفوااللحى ، أرخوا اللحى ، أرجوا اللحى ، وفّروا اللحى . فعصوه وعمدوا إلى لحاهم فحلقوها ، وأمرهم بحلق الشوارب فأطالوها ، فعكسوا القضية ، وعصوا الله جهاراً لتشويه ما جمل الله به أشرف شيء من ابن آدم وأجمله " .

📙 [ تحريم حلق اللحى (ص13) ]

✍🏼 قال العلآمة الشنقيطي - رحمه الله تعالى - : عند تفسير قوله تعالى :
( قَالَ يَبْنَؤُمَّ لاَ تَأْخُذْ بِلِحْيَتِى وَلاَبِرَأْسِى ) : " هذه الآيةُ الكريمةُ تدلُّ على لزومِ إعفاءِ اللحية ، فهى دليلٌ قرآنىٌ على إعفاءِ اللحية وعدم حلقها " .

📗 [ أضواءالبيان : ( 4/ 506 ـ 507 ) ]

✍🏼 قال الشيخ الألباني - رحمه الله تعالى - : " وجوب إعفاء اللحية وحرمة حلقها " .

📔 [ آداب الزفاف ( ص : 211 ) ] . وله كلام كثير في كتبه وأشرطته يصرح فيه بحرمة حلقها .

✍🏼 قال الشيخ ابن باز - رحمه الله تعالى - : " وهذا اللفظ في الأحاديث المذكورة يقتضي وجوب إعفاء اللحية وإرخائها ، وتحريم حلقها وقصها " .

📓 [ وجوب إعفاء اللحية ( ص : 18 ) ]

✍🏼 قال الشيخ ابن عثيمين - رحمه الله تعالى - : " حلق اللحية محرم لأنه معصية لرسول الله صلى الله عليه وسلم ، فإن النبي صلى الله عليه وسلم قال : ( أعفوا اللحى وحفوا الشوارب ) ولأنه خروج عن هدي المرسلين إلى هدي المجوس والمشركين " .

📕 [ مجموع فتاوى ابن عثيمين : ( 11 / 125 ) ]

✍🏼 قال الشيخ صالح الفوزان - حفظه الله - : " إن الأحاديث الصحيحة تدل على حرمة حلق اللحية " .

📒 [ البيان : ( ص : 312 ) ]


والله تعالى أعلم ..

🌱🌱🌱🌱🌱🌱🌱

🌹 *خدمة : رسائل دعوية*​​ 🌹​
🔹+249999529555

📩 للإشتراك في الخدمة :-
1⃣ سجل الرقم أعلاه ..
2⃣ أرسل كلمة : " إشتراك " على الواتساب .
📬 *لقراءة الرسائل القديمة (Telegram)*
📲 http://goo.gl/1BDCu2
4/1/17
, 8:21 PM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
4/1/17, 8:23 PM - NA'IBIN SUNNAH: YADDA AKE WARWARE SIHRUL MADFUN ﺍﻟﺴﺤﺮ ﺍﻟﻤﺪﻓﻮﻥ
.
Wato Sihirin Da Aka Binnewa Mutum
.
.
Daga cibiyar Tarbiyyah Islamiyyah, masu yin Ruq'yah da harhada Magungunan Musulunci. Lambar waya 08162600700.
.
.
Abinda ake nufi da Sihrul Madfuni shi ne : Nau'in Sihirin da aka hada wasu abubuwan tsafi da bokanci aka je wani waje aka binne don a cutarda wani mutum.
.
Irin wannan sihiri akan hada da sunan mutum ko wani 6angare na tufafinsa ko qasar sawun kafar mutum ko gashin kansa ko farcensa da dai sauransu; sai a je a binne a inda Aljanu suka bada umarni kamar bola ko masai ko tsohuwar rijiya ko cikin kabari ko gidan tururuwa da dai sauransu.
.
Irin wannan sihiri yana da matukar hadari da saurin tasiri da kuma tsananin cutar da wanda aka yi wa shi.
.
Irin wannan Sihiri galibi shi ne mutum zai ta bin hanyoyin karya Asiri kala-kala amma ya ga tamkar ba ya yin komai. Ko kuma yay ta shan magani amma ya ga ba wani canji.
.
Koda a wajen masu Ruqiyyah da masu magunguna, Sihrul Madfuwni, wato sihrin da aka binne yana da matukar wahalar magani da wuyar gane kansa sama da Sihrul Ma'akuwli ﺳﺤﺮ ﺍﻟﻤﺄﻛﻮﻝ
wato Sihrin da aka sakawa mutum a abinci ko Sihril Maqruw'i ﺳﺤﺮ ﺍﻟﻤﻘﺮﺅ ،
wato Sihrin da akaywa mutum ta hanyar karanta dalasiman bokanci dadai sauransu.
.
Dalili shi ne: shi irin wannan Sihirin kamar wani Generator ne ake kunnowa daga wani waje ya dinga baiwa jikinka wuta. To matukar ba a kashe generatorn ba wuta ba zata dena zuwa jikinka ba komai kariyar da zaka baiwa jikin naka. Koda zaka yanke wayarin din to Aljanu zasu sake hada shi. Don haka mafita kawai a kashe wannan generatorn mai bada power.
.
.
Abin misali ne irin yadda akaywa Manzon Allah ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ
Sihrul Madfuwni da kuma irin yadda ya cutar da shi.
.
Wannan kissa sananniya ce kuma mun dade da kawota a wannan shafi na Tarbiyyah Islamiyyah.
.
Inda wani Bayahude ya samo gashin kan Manzon Allah ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ
da matajin kansa, yay masa Sihiri ya binne a cikin tsohuwar rijiya.
.
To irin wannan Sihiri da ake hadawa da wasu abubuwa na mutum a je a binne a wani waje shi ake kira Sihrul Madfuwni kuma shi ne za muy bayanin yadda ake warware shi insha Allahu.
.
.
Lokacin da akaywa Manzon Allah ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ
irin wannan Sihiri sai da Mala'ika Jibrilu ﻋﻠﻴﻪ ﺍﻟﺴﻼﻡ ya gaya masa wajen da aka binne sihirin, shi kuma Manzon Allah ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ
ya tura aka je rijiyar aka haqo masa sihirin ya warware shi da hannunsa sannan ya samu lafiya.
.
Wannan dalili ne yasa yawancin masu magani suke da akidar cewa indai akaywa mutum Sihrul Madfuni to dole sai an binciko inda sihirin yake an je an haqe sannan mutum zai samu lafiya.
.
Wannan magana haka take amma tana bukatar nazari.
.
Za ka iya gane cewa an yi wa mutum sihiri tun daga kallon yanayinsa, sannan zaka iya gane nau'in sihirin da akay masa daga bayanansa amma abu ne mai matukar wahala ka gane cewa a waje kaza, a gari kaza ko a qasa kaza aka binne sihirin balle ka je ka ciro shi.
.
Sannan wani Sihirin Aljanu ake baiwa su je su binne shi a karkashin teku ko wani waje mai hadari inda Dan-Adam ba zai iya zuwa ba, kai hatta wani Aljanin bai isa ya doshi wajen ba.
.
Don haka indai aka ce sai an ciro shi sannan mutum zai samu lafiya to gaskiya an dauko babban aiki mara sauqi.
.
Muna bin hanyoyi guda biyu ne don warware irin wannan sihirin ( mu masu yin Ruqiyyah kuma hada magani. Domin wasu masu Ruqiyyar basa hada magani kuma wasu masu maganin basa yin Ruqiyyah).
.
Hanya ta farko ita ce: Shi Aljanin da aka hada kai da shi aka yi wa mutumin Sihiri sai mu kamo shi mu tambaye shi a inda Sihirin yake. Idan ya fada sai mu ce ya je ya cire.
.
Idan kuma Aljanin ba zai iya cirewa ba sai mu ce ya gaya mana wajen mu mu je mu cire.
.
Idan wajen ya yi mana nisa kamar wata qasa ko wani waje mai wahala kamar qasan teku da dai sauransu, sai mu sa 'yan uwansa su taimaka masa ya cire, bisa sharadin in bai cire ba za mu kashe shi.
.
Hanya ta biyu ita ce : wani lokacin shi kansa Aljanin da aka hada Sihrin da shi bai san inda bokan ya binne ba. Ko kuma ya kasance Aljanin ya qi kamuwa kwata-kwata ko kuma ya zamto sihiri ne zalla babu Aljanu a ciki.
.
Idan irin wannan ta faru ga hanyoyin da muke 6ullowa sihiri kuma a samu lafiya da yaddar Allah.
.
★ A samu Jan kajiji gwangwani daya, Bakin Kajiji gwangwani daya, Farar wuta cokali daya, Tazargade cokali uku, Baqin Hayaqi gwangwani daya, Garin Habbatur Rashad cokali biyu sai Garin Habbatussauda shi ma cokali biyu.
.
Sai a hada su waje daya a dinga yin hayaki da su kullum sau biyu.
.
★ Sannan a hada Ma'ul khal cokali daya, Hiltiti dan Kadan, Ma'ul Wardi babban cokali biyu, sai a zuba zuma cokali uku, a hada a cikin ruwa kofi daya. Sai mutum ya shanye.
A dinga hadawa duk bayan kwana uku.
.
★ Sannan a hada Man Zaitun da Man Habba da Man Tafarnuwa da Bintel Sudan da Ma'ul Jinni da Man Magen juda da Jan Almiski da baqin Almiski sai ya dinga shafe jikinsa da shi idan zai kwanta kullum sau daya.
.
★ Kuma a samu ganyen magarya guda bakwai 41 a dandaqa akan dutse, sannan a samu ruwa acikin Kwarya, ko kwano a zuba wannan dakakken ganyen magaryar acikinsa, sannan a saka babban dan yatsa acikin ruwan a karanta ayoyin karya sihiri aciki kuma a daga sauti yadda sautin mai karatun zai dinda shiga cikin ruwan.
.
Idan an kammala sai a rika shan ruwan kuma ana shafe jiki da shi kullum sau daya.
.
.
Wadannan su ne Ayoyin karya Sihiri
.
-1 ﺃﻋﻮﺫ ﺑﺎﻟﻠﻪ ﻣﻦ ﺍﻟﺸﻴﻄﺎﻥ ﺍﻟﺮﺟﻴﻢ ﺑﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮﺣﻴﻢ
‏( 1 ‏) ﺍﻟﺤﻤﺪ ﻟﻠﻪ ﺭﺏ ﺍﻟﻌﺎﻟﻤﻴﻦ ‏( 2 ‏) ﺍﻟﺮﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮﺣﻴﻢ ‏( 3 ‏) ﻣﺎﻟﻚ ﻳﻮﻡ ﺍﻟﺪﻳﻦ ‏( 4 ‏) ﺍﻳﺎﻙ ﻧﻌﺒﺪ ﻭﺍﻳﺎﻙ ﻧﺴﺘﻌﻴﻦ ‏( 5 ‏) ﺍﻫﺪﻧﺎ ﺍﻟﺼﺮﺍﻁ ﺍﻟﻤﺴﺘﻘﻴﻢ ‏( 6 ‏) ﺻﺮﺍﻁ ﺍﻟﺬﻳﻦ ﺃﻧﻌﻤﺖ ﻋﻠﻴﻬﻢ ﻏﻴﺮ ﺍﻟﻤﻐﻀﻮﺏ ﻋﻠﻴﻬﻢ ﻭﻟﻀﺂﻟﻴﻦ ‏( 7 ‏)
2- ﺃُﻭْﻟَﺌِﻚَ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﺣَﺒِﻄَﺖْ ﺃَﻋْﻤَﺎﻟُﻬُﻢْ ﻓِﻲ ﺍﻟﺪُّﻧْﻴَﺎ ﻭَﺍﻵﺧِﺮَﺓِ ﻭَﻣَﺎ ﻟَﻬُﻢْ ﻣِﻦْ ﻧَﺎﺻِﺮِﻳﻦَ ‏( 22 ‏) ﺍﻟﺒﻘﺮﺓ
3- ﻭَﺍﺗَّﺒَﻌُﻮﺍ ﻣَﺎ ﺗَﺘْﻠُﻮ ﺍﻟﺸَّﻴَﺎﻃِﻴﻦُ ﻋَﻠَﻰ ﻣُﻠْﻚِ ﺳُﻠَﻴْﻤَﺎﻥَ ﻭَﻣَﺎ ﻛَﻔَﺮَ ﺳُﻠَﻴْﻤَﺎﻥُ ﻭَﻟَﻜِﻦَّ ﺍﻟﺸَّﻴَﺎﻃِﻴﻦَ ﻛَﻔَﺮُﻭﺍ ﻳُﻌَﻠِّﻤُﻮﻥَ ﺍﻟﻨَّﺎﺱَ ﺍﻟﺴِّﺤْﺮَ ﻭَﻣَﺎ ﺃُﻧﺰِﻝَ ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟْﻤَﻠَﻜَﻴْﻦِ ﺑِﺒَﺎﺑِﻞَ ﻫَﺎﺭُﻭﺕَ ﻭَﻣَﺎﺭُﻭﺕَ ﻭَﻣَﺎ ﻳُﻌَﻠِّﻤَﺎﻥِ ﻣِﻦْ ﺃَﺣَﺪٍ ﺣَﺘَّﻰ ﻳَﻘُﻮﻻَ ﺇِﻧَّﻤَﺎ ﻧَﺤْﻦُ ﻓِﺘْﻨَﺔٌ ﻓَﻼَ ﺗَﻜْﻔُﺮْ ﻓَﻴَﺘَﻌَﻠَّﻤُﻮﻥَ ﻣِﻨْﻬُﻤَﺎ ﻣَﺎ ﻳُﻔَﺮِّﻗُﻮﻥَ ﺑِﻪِ ﺑَﻴْﻦَ ﺍﻟْﻤَﺮْﺀِ ﻭَﺯَﻭْﺟِﻪِ ﻭَﻣَﺎ ﻫُﻢْ ﺑِﻀَﺎﺭِّﻳﻦَ ﺑِﻪِ ﻣِﻦْ ﺃَﺣَﺪٍ ﺇِﻻَّ ﺑِﺈِﺫْﻥِ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻭَﻳَﺘَﻌَﻠَّﻤُﻮﻥَ ﻣَﺎ ﻳَﻀُﺮُّﻫُﻢْ ﻭَﻻَ ﻳَﻨﻔَﻌُﻬُﻢْ ﻭَﻟَﻘَﺪْ ﻋَﻠِﻤُﻮﺍ ﻟَﻤَﻦْ ﺍﺷْﺘَﺮَﺍﻩُ ﻣَﺎ ﻟَﻪُ ﻓِﻲ ﺍﻟْﺂﺧِﺮَﺓِ ﻣِﻦْ ﺧَﻠَﺎﻕٍ ﻭَﻟَﺒِﺌْﺲَ ﻣَﺎ ﺷَﺮَﻭْﺍ ﺑِﻪِ ﺃَﻧﻔُﺴَﻬُﻢْ ﻟَﻮْ ﻛَﺎﻧُﻮﺍ ﻳَﻌْﻠَﻤُﻮﻥَ ‏( 102 ‏) ﺍﻟﺒﻘﺮﺓ
4- ﻭَﻣِﻦْ ﺁﻳَﺎﺗِﻪِ ﺃَﻥْ ﺧَﻠَﻖَ ﻟَﻜُﻢْ ﻣِﻦْ ﺃَﻧﻔُﺴِﻜُﻢْ ﺃَﺯْﻭَﺍﺟًﺎ ﻟِﺘَﺴْﻜُﻨُﻮﺍ ﺇِﻟَﻴْﻬَﺎ ﻭَﺟَﻌَﻞَ ﺑَﻴْﻨَﻜُﻢْ ﻣَﻮَﺩَّﺓً ﻭَﺭَﺣْﻤَﺔً ﺇِﻥَّ ﻓِﻲ ﺫَﻟِﻚَ ﻵﻳَﺎﺕٍ ﻟِﻘَﻮْﻡٍ ﻳَﺘَﻔَﻜَّﺮُﻭﻥَ
‏( 21 ‏) ﺍﻟﺮﻭﻡ
5- ﻭَﻟِﻠَّﻪِ ﻣَﺎ ﻓِﻲ ﺍﻟﺴَّﻤَﺎﻭَﺍﺕِ ﻭَﻣَﺎ ﻓِﻲ ﺍﻷْﺭْﺽِ ﻭَﻛَﺎﻥَ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﺑِﻜُﻞِّ ﺷَﻲْﺀٍ ﻣُﺤِﻴﻄًﺎ ‏( 126 ‏) ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ
6- ﻭَﻟَﻮْ ﻧَﺰَّﻟْﻨَﺎ ﻋَﻠَﻴْﻚَ ﻛِﺘَﺎﺑًﺎ ﻓِﻲ ﻗِﺮْﻃَﺎﺱٍ ﻓَﻠَﻤَﺴُﻮﻩُ ﺑِﺄَﻳْﺪِﻳﻬِﻢْ ﻟَﻘَﺎﻝَ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻛَﻔَﺮُﻭﺍ ﺇِﻥْ ﻫَﺬَﺍ ﺇِﻻَّ ﺳِﺤْﺮٌ ﻣُﺒِﻴﻦٌ ‏( 7 ‏) ﺍﻷﻧﻌﺎﻡ
7- ﻭَﻗَﺎﻝَ ﻣُﻮﺳَﻰ ﻳَﺎﻓِﺮْﻋَﻮْﻥُ ﺇِﻧِّﻲ ﺭَﺳُﻮﻝٌ ﻣِﻦْ ﺭَﺏِّ ﺍﻟْﻌَﺎﻟَﻤِﻴﻦَ ‏( 104 ‏) ﺣَﻘِﻴﻖٌ ﻋَﻠَﻰ ﺃَﻥْ ﻻَ ﺃَﻗُﻮﻝَ ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﺇِﻻَ ﺍﻟْﺤَﻖَّ ﻗَﺪْ ﺟِﺌْﺘُﻜُﻢْ ﺑِﺒَﻴِّﻨَﺔٍ ﻣِﻦْ ﺭَﺑِّﻜُﻢْ ﻓَﺄَﺭْﺳِﻞْ ﻣَﻌِﻲ ﺑَﻨِﻲ ﺇِﺳْﺮَﺍﺋِﻴﻞَ ‏( 105 ‏) ﻗَﺎﻝَ ﺇِﻥْ ﻛُﻨﺖَ ﺟِﺌْﺖَ ﺑِﺂﻳَﺔٍ ﻓَﺄْﺕِ ﺑِﻬَﺎ ﺇِﻥْ ﻛُﻨﺖَ ﻣِﻦْ ﺍﻟﺼَّﺎﺩِﻗِﻴﻦَ ‏( 106 ‏) ﻓَﺄَﻟْﻘَﻰ ﻋَﺼَﺎﻩُ ﻓَﺈِﺫَﺍ ﻫِﻲَ ﺛُﻌْﺒَﺎﻥٌ ﻣُﺒِﻴﻦٌ ‏( 107 ‏) ﻭَﻧَﺰَﻉَ ﻳَﺪَﻩُ ﻓَﺈِﺫَﺍ ﻫِﻲَ ﺑَﻴْﻀَﺎﺀُ ﻟِﻠﻨَّﺎﻇِﺮِﻳﻦَ
‏( 108 ‏) ﻗَﺎﻝَ ﺍﻟْﻤَﻸَُ ﻣِﻦْ ﻗَﻮْﻡِ ﻓِﺮْﻋَﻮْﻥَ ﺇِﻥَّ ﻫَﺬَﺍ ﻟَﺴَﺎﺣِﺮٌ ﻋَﻠِﻴﻢٌ
‏( 109 ‏) ﻳُﺮِﻳﺪُ ﺃَﻥْ ﻳُﺨْﺮِﺟَﻜُﻢْ ﻣِﻦْ ﺃَﺭْﺿِﻜُﻢْ ﻓَﻤَﺎﺫَﺍ ﺗَﺄْﻣُﺮُﻭﻥَ ‏( 110 ‏) ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﺃَﺭْﺟِﻪِ ﻭَﺃَﺧَﺎﻩُ ﻭَﺃَﺭْﺳِﻞْ ﻓِﻲ ﺍﻟْﻤَﺪَﺍﺋِﻦِ ﺣَﺎﺷِﺮِﻳﻦَ ‏( 111 ‏) ﻳَﺄْﺗُﻮﻙَ ﺑِﻜُﻞِّ ﺳَﺎﺣِﺮٍ ﻋَﻠِﻴﻢٍ ‏( 112 ‏) ﻭَﺟَﺎﺀَ ﺍﻟﺴَّﺤَﺮَﺓُ ﻓِﺮْﻋَﻮْﻥَ ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﺇِﻥَّ ﻟَﻨَﺎ ﻷَﺟْﺮًﺍ ﺇِﻥْ ﻛُﻨَّﺎ ﻧَﺤْﻦُ ﺍﻟْﻐَﺎﻟِﺒِﻴﻦَ ‏( 113 ‏) ﻗَﺎﻝَ ﻧَﻌَﻢْ ﻭَﺇِﻧَّﻜُﻢْ ﻟَﻤِﻦْ ﺍﻟْﻤُﻘَﺮَّﺑِﻴﻦَ ‏( 114 ‏) ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﻳَﺎﻣُﻮﺳَﻰ ﺇِﻣَّﺎ ﺃَﻥْ ﺗُﻠْﻘِﻲَ ﻭَﺇِﻣَّﺎ ﺃَﻥْ ﻧَﻜُﻮﻥَ ﻧَﺤْﻦُ ﺍﻟْﻤُﻠْﻘِﻴﻦَ ‏( 115 ‏) ﻗَﺎﻝَ ﺃَﻟْﻘُﻮﺍ ﻓَﻠَﻤَّﺎ ﺃَﻟْﻘَﻮْﺍ ﺳَﺤَﺮُﻭﺍ ﺃَﻋْﻴُﻦَ ﺍﻟﻨَّﺎﺱِ ﻭَﺍﺳْﺘَﺮْﻫَﺒُﻮﻫْﻢُ ﻭَﺟَﺎﺀُ ﻭﺍ ﺑِﺴِﺤْﺮٍ ﻋَﻈِﻴﻢٍ ‏( 116 ‏) ﻭَﺃَﻭْﺣَﻴْﻨَﺎ ﺇِﻟَﻰ ﻣُﻮﺳَﻰ ﺃَﻥْ ﺃَﻟْﻖِ ﻋَﺼَﺎﻙَ ﻓَﺈِﺫَﺍ ﻫِﻲَ ﺗَﻠْﻘَﻒُ ﻣَﺎ ﻳَﺄْﻓِﻜُﻮﻥَ ‏( 117 ‏) ﻓَﻮَﻗَﻊَ ﺍﻟْﺤَﻖُّ ﻭَﺑَﻄَﻞَ ﻣَﺎ ﻛَﺎﻧُﻮﺍ ﻳَﻌْﻤَﻠُﻮﻥَ ‏( 118 ‏) ﻓَﻐُﻠِﺒُﻮﺍ ﻫُﻨَﺎﻟِﻚَ ﻭَﺍﻧﻘَﻠَﺒُﻮﺍ ﺻَﺎﻏِﺮِﻳﻦَ ‏( 119 ‏) ﻭَﺃُﻟْﻘِﻲَ ﺍﻟﺴَّﺤَﺮَﺓُ ﺳَﺎﺟِﺪِﻳﻦَ ‏( 120 ‏) ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﺁﻣَﻨَّﺎ ﺑِﺮَﺏِّ ﺍﻟْﻌَﺎﻟَﻤِﻴﻦَ ‏( 121 ‏) ﺭَﺏِّ ﻣُﻮﺳَﻰ ﻭَﻫَﺎﺭُﻭﻥَ ‏( 122 ‏) ﻗَﺎﻝَ ﻓِﺮْﻋَﻮْﻥُ ﺁﻣَﻨﺘُﻢْ ﺑِﻪِ ﻗَﺒْﻞَ ﺃَﻥْ ﺁﺫَﻥَ ﻟَﻜُﻢْ ﺇِﻥَّ ﻫَﺬَﺍ ﻟَﻤَﻜْﺮٌ ﻣَﻜَﺮْﺗُﻤُﻮﻩُ ﻓِﻲ ﺍﻟْﻤَﺪِﻳﻨَﺔِ ﻟِﺘُﺨْﺮِﺟُﻮﺍ ﻣِﻨْﻬَﺎ ﺃَﻫْﻠَﻬَﺎ ﻓَﺴَﻮْﻑَ ﺗَﻌْﻠَﻤُﻮﻥَ ‏( 123 ‏) ﻟَﺄُﻗَﻄِّﻌَﻦَّ ﺃَﻳْﺪِﻳَﻜُﻢْ ﻭَﺃَﺭْﺟُﻠَﻜُﻢْ ﻣِﻦْ ﺧِﻠَﺎﻑٍ ﺛُﻢَّ ﻟَﺄُﺻَﻠِّﺒَﻨَّﻜْﻢُ ﺃَﺟْﻤَﻌِﻴﻦَ ‏( 124 ‏) ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﺇِﻧَّﺎ ﺇِﻟَﻰ ﺭَﺑِّﻨَﺎ ﻣُﻨﻘَﻠِﺒُﻮﻥَ ‏( 125 ‏) ﻭَﻣَﺎ ﺗَﻨﻘِﻢُ ﻣِﻨَّﺎ ﺇِﻻَّ ﺃَﻥْ ﺁﻣَﻨَّﺎ ﺑِﺂﻳَﺎﺕِ ﺭَﺑِّﻨَﺎ ﻟَﻤَّﺎ ﺟَﺎﺀَ ﺗْﻨَﺎ ﺭَﺑَّﻨَﺎ ﺃَﻓْﺮِﻍْ ﻋَﻠَﻴْﻨَﺎ ﺻَﺒْﺮًﺍ ﻭَﺗَﻮَﻓَّﻨَﺎ ﻣُﺴْﻠِﻤِﻴﻦَ
‏( 126 ‏) ﺍﻷﻋﺮﺍﻑ
8- ﻭَﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﻣَﻬْﻤَﺎ ﺗَﺄْﺗِﻨَﺎ ﺑِﻪِ ﻣِﻦْ ﺁﻳَﺔٍ ﻟِﺘَﺴْﺤَﺮَﻧَﺎ ﺑِﻬَﺎ ﻓَﻤَﺎ ﻧَﺤْﻦُ ﻟَﻚَ ﺑِﻤُﺆْﻣِﻨِﻴﻦَ ‏( 132 ‏) ﺍﻷﻋﺮﺍﻑ
9- ﺇِﻥَّ ﻫَﺆُﻵﺀِ ﻣُﺘَﺒَّﺮٌ ﻣَﺎ ﻫُﻢْ ﻓِﻴﻪِ ﻭَﺑَﺎﻃِﻞٌ ﻣَﺎ ﻛَﺎﻧُﻮﺍ ﻳَﻌْﻤَﻠُﻮﻥَ ‏( 139 ‏) ﺍﻻﻋﺮﺍﻑ
10- ﻭَﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻛَﺬَّﺑُﻮﺍ ﺑِﺂﻳَﺎﺗِﻨَﺎ ﻭَﻟِﻘَﺎﺀِ ﺍﻵﺧِﺮَﺓِ ﺣَﺒِﻄَﺖْ ﺃَﻋْﻤَﺎﻟُﻬُﻢْ ﻫَﻞْ ﻳُﺠْﺰَﻭْﻥَ ﺇِﻻَّ ﻣَﺎ ﻛَﺎﻧُﻮﺍ ﻳَﻌْﻤَﻠُﻮﻥَ ‏( 147 ‏) ﺍﻻﻋﺮﺍﻑ
11- ﻭﻳﺮﻳﺪ ﺍﻟﻠﻪ ﺃﻥ ﻳﺤﻖ ﺍﻟﺤﻖ ﺑﻜﻠﻤﺎﺗﻪ ﻭﻳﻘﻄﻊ ﺩﺍﺑﺮ ﺍﻟﻜﺎﻓﺮﻳﻦ
‏( 7 ‏) ﻟِﻴُﺤِﻖَّ ﺍﻟْﺤَﻖَّ ﻭَﻳُﺒْﻄِﻞَ ﺍﻟْﺒَﺎﻃِﻞَ ﻭَﻟَﻮْ ﻛَﺮِﻩَ ﺍﻟْﻤُﺠْﺮِﻣُﻮﻥَ ‏( 8 ‏) ﺍﻷﻧﻔﺎﻝ
12- ﺃَﻛَﺎﻥَ ﻟِﻠﻨَّﺎﺱِ ﻋَﺠَﺒًﺎ ﺃَﻥْ ﺃَﻭْﺣَﻴْﻨَﺎ ﺇِﻟَﻰ ﺭَﺟُﻞٍ ﻣِﻨْﻬُﻢْ ﺃَﻥْ ﺃَﻧْﺬِﺭْ ﺍﻟﻨَّﺎﺱَ ﻭَﺑَﺸِّﺮْ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﺁﻣَﻨُﻮﺍ ﺃَﻥَّ ﻟَﻬُﻢْ ﻗَﺪَﻡَ ﺻِﺪْﻕٍ ﻋِﻨْﺪَ ﺭَﺑِّﻬِﻢْ ﻗَﺎﻝَ ﺍﻟْﻜَﺎﻓِﺮُﻭﻥَ ﺇِﻥَّ ﻫَﺬَﺍ ﻟَﺴَﺎﺣِﺮٌ ﻣُﺒِﻴﻦٌ ‏( 2 ‏) ﻳﻮﻧﺲ
13- ﻓَﻠَﻤَّﺎ ﺟَﺎﺀَ ﻫُﻢْ ﺍﻟْﺤَﻖُّ ﻣِﻦْ ﻋِﻨْﺪِﻧَﺎ ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﺇِﻥَّ ﻫَﺬَﺍ ﻟَﺴِﺤْﺮٌ ﻣُﺒِﻴﻦٌ
‏( 76 ‏) ﻗَﺎﻝَ ﻣُﻮﺳَﻰ ﺃَﺗَﻘُﻮﻟُﻮﻥَ ﻟِﻠْﺤَﻖِّ ﻟَﻤَّﺎ ﺟَﺎﺀَ ﻛُﻢْ ﺃَﺳِﺤْﺮٌ ﻫَﺬَﺍ ﻭَﻻَ ﻳُﻔْﻠِﺢُ ﺍﻟﺴَّﺎﺣِﺮُﻭﻥَ ‏( 77 ‏) ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﺃَﺟِﺌْﺘَﻨَﺎ ﻟِﺘَﻠْﻔِﺘَﻨَﺎ ﻋَﻤَّﺎ ﻭَﺟَﺪْﻧَﺎ ﻋَﻠَﻴْﻪِ ﺁﺑَﺎﺀَ ﻧَﺎ ﻭَﺗَﻜُﻮﻥَ ﻟَﻜُﻤَﺎ ﺍﻟْﻜِﺒْﺮِﻳَﺎﺀُ ﻓِﻲ ﺍﻟْﺄَﺭْﺽِ ﻭَﻣَﺎ ﻧَﺤْﻦُ ﻟَﻜُﻤَﺎ ﺑِﻤُﺆْﻣِﻨِﻴﻦَ ‏( 78 ‏) ﻭَﻗَﺎﻝَ ﻓِﺮْﻋَﻮْﻥُ ﺍﺋْﺘُﻮﻧِﻲ ﺑِﻜُﻞِّ ﺳَﺎﺣِﺮٍ ﻋَﻠِﻴﻢٍ ‏( 79 ‏) ﻓَﻠَﻤَّﺎ ﺟَﺎﺀَ ﺍﻟﺴَّﺤَﺮَﺓُ ﻗَﺎﻝَ ﻟَﻬُﻢْ ﻣُﻮﺳَﻰ ﺃَﻟْﻘُﻮﺍ ﻣَﺎ ﺃَﻧْﺘُﻢْ ﻣُﻠْﻘُﻮﻥَ ‏( 80 ‏) ﻓَﻠَﻤَّﺎ ﺃَﻟْﻘَﻮْﺍ ﻗَﺎﻝَ ﻣُﻮﺳَﻰ ﻣَﺎ ﺟِﺌْﺘُﻢْ ﺑِﻪِ ﺍﻟﺴِّﺤْﺮُ ﺇِﻥَّ ﺍﻟﻠَّﻪَ ﺳَﻴُﺒْﻄِﻠُﻪُ ﺇِﻥَّ ﺍﻟﻠَّﻪَ ﻻَ ﻳُﺼْﻠِﺢُ ﻋَﻤَﻞَ ﺍﻟْﻤُﻔْﺴِﺪِﻳﻦَ ‏( 81 ‏) ﻭَﻳُﺤِﻖُّ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﺍﻟْﺤَﻖَّ ﺑِﻜَﻠِﻤَﺎﺗِﻪِ ﻭَﻟَﻮْ ﻛَﺮِﻩَ ﺍﻟْﻤُﺠْﺮِﻣُﻮﻥَ ‏( 82 ‏) ﻳﻮﻧﺲ
14- ﻭَﻫُﻮَ ﺍﻟَّﺬِﻱ ﺧَﻠَﻖَ ﺍﻟﺴَّﻤَﺎﻭَﺍﺕِ ﻭَﺍﻷْﺭْﺽَ ﻓِﻲ ﺳِﺘَّﺔِ ﺃَﻳَّﺎﻡٍ ﻭَﻛَﺎﻥَ ﻋَﺮْﺷُﻪُ ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟْﻤَﺎﺀِ ﻟِﻴَﺒْﻠُﻮَﻛُﻢْ ﺃَﻳُّﻜُﻢْ ﺃَﺣْﺴَﻦُ ﻋَﻤَﻼً ﻭَﻟَﺌِﻦْ ﻗُﻠْﺖَ ﺇِﻧَّﻜُﻢْ ﻣَﺒْﻌُﻮﺛُﻮﻥَ ﻣِﻦْ ﺑَﻌْﺪِ ﺍﻟْﻤَﻮْﺕِ ﻟَﻴَﻘُﻮﻟَﻦَّ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻛَﻔَﺮُﻭﺍ ﺇِﻥْ ﻫَﺬَﺍ ﺇِﻻَّ ﺳِﺤْﺮٌ ﻣُﺒِﻴﻦٌ ‏( 7 ‏) ﻫﻮﺩ
15- ﺃُﻭْﻟَﺌِﻚَ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻟَﻴْﺲَ ﻟَﻬُﻢْ ﻓِﻲ ﺍﻵﺧِﺮَﺓِ ﺇِﻻَّ ﺍﻟﻨَّﺎﺭُ ﻭَﺣَﺒِﻂَ ﻣَﺎ ﺻَﻨَﻌُﻮﺍ ﻓِﻴﻬَﺎ ﻭَﺑَﺎﻃِﻞٌ ﻣَﺎ ﻛَﺎﻧُﻮﺍ ﻳَﻌْﻤَﻠُﻮﻥَ ‏( 16 ‏) ﻫﻮﺩ
16- ﻗَﺎﻝَ ﻳَﺎﻗَﻮْﻡِ ﺃَﺭَﻫْﻄِﻲ ﺃَﻋَﺰُّ ﻋَﻠَﻴْﻜُﻢْ ﻣِﻦْ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻭَﺍﺗَّﺨَﺬْﺗُﻤُﻮﻩُ ﻭَﺭَﺍﺀَ ﻛُﻢْ ﻇِﻬْﺮِﻳًّﺎ ﺇِﻥَّ ﺭَﺑِّﻲ ﺑِﻤَﺎ ﺗَﻌْﻤَﻠُﻮﻥَ ﻣُﺤِﻴﻂٌ ‏( 92 ‏) ﻫﻮﺩ
17- ﻭَﻟَﻮْ ﻓَﺘَﺤْﻨَﺎ ﻋَﻠَﻴْﻬِﻢْ ﺑَﺎﺑًﺎ ﻣِﻦْ ﺍﻟﺴَّﻤَﺎﺀِ ﻓَﻈَﻠُّﻮﺍ ﻓِﻴﻪِ ﻳَﻌْﺮُﺟُﻮﻥَ
‏( 14 ‏) ﻟَﻘَﺎﻟُﻮﺍ ﺇِﻧَّﻤَﺎ ﺳُﻜِّﺮَﺕْ ﺃَﺑْﺼَﺎﺭُﻧَﺎ ﺑَﻞْ ﻧَﺤْﻦُ ﻗَﻮْﻡٌ ﻣَﺴْﺤُﻮﺭُﻭﻥَ
‏( 15 ‏) ﺍﻟﺤﺠﺮ
18- ﻭَﺇِﺫَﺍ ﻗَﺮَﺃْﺕَ ﺍﻟْﻘُﺮْﺁﻥَ ﺟَﻌَﻠْﻨَﺎ ﺑَﻴْﻨَﻚَ ﻭَﺑَﻴْﻦَ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻻَ ﻳُﺆْﻣِﻨُﻮﻥَ ﺑِﺎﻵﺧِﺮَﺓِ ﺣِﺠَﺎﺑًﺎ ﻣَﺴْﺘُﻮﺭًﺍ ‏( 45 ‏) ﻭَﺟَﻌَﻠْﻨَﺎ ﻋَﻠَﻰ ﻗُﻠُﻮﺑِﻬِﻢْ ﺃَﻛِﻨَّﺔً ﺃَﻥْ ﻳَﻔْﻘَﻬُﻮﻩُ ﻭَﻓِﻲ ﺁﺫَﺍﻧِﻬِﻢْ ﻭَﻗْﺮًﺍ ﻭَﺇِﺫَﺍ ﺫَﻛَﺮْﺕَ ﺭَﺑَّﻚَ ﻓِﻲ ﺍﻟْﻘُﺮْﺁﻥِ ﻭَﺣْﺪَﻩُ ﻭَﻟَّﻮْﺍ ﻋَﻠَﻰ ﺃَﺩْﺑَﺎﺭِﻫِﻢْ ﻧُﻔُﻮﺭًﺍ ‏( 46 ‏) ﻧَﺤْﻦُ ﺃَﻋْﻠَﻢُ ﺑِﻤَﺎ ﻳَﺴْﺘَﻤِﻌُﻮﻥَ ﺑِﻪِ ﺇِﺫْ ﻳَﺴْﺘَﻤِﻌُﻮﻥَ ﺇِﻟَﻴْﻚَ ﻭَﺇِﺫْ ﻫُﻢْ ﻧَﺠْﻮَﻯ ﺇِﺫْ ﻳَﻘُﻮﻝُ ﺍﻟﻈَّﺎﻟِﻤُﻮﻥَ ﺇِﻥْ ﺗَﺘَّﺒِﻌُﻮﻥَ ﺇِﻻَّ ﺭَﺟُﻼً ﻣَﺴْﺤُﻮﺭًﺍ ‏( 47 ‏) ﺍﻹﺳﺮﺍﺀ
19- ﻭَﻗُﻞْ ﺟَﺎﺀَ ﺍﻟْﺤَﻖُّ ﻭَﺯَﻫَﻖَ ﺍﻟْﺒَﺎﻃِﻞُ ﺇِﻥَّ ﺍﻟْﺒَﺎﻃِﻞَ ﻛَﺎﻥَ ﺯَﻫُﻮﻗًﺎ ‏( 81 ‏) ﺍﺇﺳﺮﺍﺀ
20- ﻭَﻟَﻘَﺪْ ﺁﺗَﻴْﻨَﺎ ﻣُﻮﺳَﻰ ﺗِﺴْﻊَ ﺁﻳَﺎﺕٍ ﺑَﻴِّﻨَﺎﺕٍ ﻓَﺎﺳْﺄﻝْ ﺑَﻨِﻲ ﺇِﺳْﺮَﺍﺋِﻴﻞَ ﺇِﺫْ ﺟَﺎﺀَﻫُﻢْ ﻓَﻘَﺎﻝَ ﻟَﻪُ ﻓِﺮْﻋَﻮْﻥُ ﺇِﻧِّﻲ ﻷَﻇُﻨُّﻚَ ﻳَﺎﻣُﻮﺳَﻰ ﻣَﺴْﺤُﻮﺭًﺍ ‏( 101 ‏) ﺍﻹﺳﺮﺍﺀ
21- ﻛَﺬَﻟِﻚَ ﻭَﻗَﺪْ ﺃَﺣَﻄْﻨَﺎ ﺑِﻤَﺎ ﻟَﺪَﻳْﻪِ ﺧُﺒْﺮًﺍ ‏( 91 ‏) ﺍﻟﻜﻬﻒ
22- ﻭَﻟَﻘَﺪْ ﺃَﺭَﻳْﻨَﺎﻩُ ﺁﻳَﺎﺗِﻨَﺎ ﻛُﻠَّﻬَﺎ ﻓَﻜَﺬَّﺏَ ﻭَﺃَﺑَﻰ ‏( 56 ‏) ﻗَﺎﻝَ ﺃَﺟِﺌْﺘَﻨَﺎ ﻟِﺘُﺨْﺮِﺟَﻨَﺎ ﻣِﻦْ ﺃَﺭْﺿِﻨَﺎ ﺑِﺴِﺤْﺮِﻙَ ﻳَﺎﻣُﻮﺳَﻰ ‏( 57 ‏) ﻓَﻠَﻨَﺄْﺗِﻴَﻨَّﻚَ ﺑِﺴِﺤْﺮٍ ﻣِﺜْﻠِﻪِ ﻓَﺎﺟْﻌَﻞْ ﺑَﻴْﻨَﻨَﺎ ﻭَﺑَﻴْﻨَﻚَ ﻣَﻮْﻋِﺪًﺍ ﻻَ ﻧُﺨْﻠِﻔُﻪُ ﻧَﺤْﻦُ ﻭَﻻَ ﺃَﻧْﺖَ ﻣَﻜَﺎﻧًﺎ ﺳُﻮًﻯ ‏( 58 ‏) ﻗَﺎﻝَ ﻣَﻮْﻋِﺪُﻛُﻢْ ﻳَﻮْﻡُ ﺍﻟﺰِّﻳﻨَﺔِ ﻭَﺃَﻥْ ﻳُﺤْﺸَﺮَ ﺍﻟﻨَّﺎﺱُ ﺿُﺤًﻰ
‏( 59 ‏) ﻓَﺘَﻮَﻟَّﻰ ﻓِﺮْﻋَﻮْﻥُ ﻓَﺠَﻤَﻊَ ﻛَﻴْﺪَﻩُ ﺛُﻢَّ ﺃَﺗَﻰ ‏( 60 ‏) ﻗَﺎﻝَ ﻟَﻬُﻢْ ﻣُﻮﺳَﻰ ﻭَﻳْﻠَﻜُﻢْ ﻻَ ﺗَﻔْﺘَﺮُﻭﺍ ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻛَﺬِﺑًﺎ ﻓَﻴُﺴْﺤِﺘَﻜُﻢْ ﺑِﻌَﺬَﺍﺏٍ ﻭَﻗَﺪْ ﺧَﺎﺏَ ﻣَﻦْ ﺍﻓْﺘَﺮَﻯ ‏( 61 ‏) ﻓَﺘَﻨَﺎﺯَﻋُﻮﺍ ﺃَﻣْﺮَﻫُﻢْ ﺑَﻴْﻨَﻬُﻢْ ﻭَﺃَﺳَﺮُّﻭﺍ ﺍﻟﻨَّﺠْﻮَﻯ
‏( 62 ‏) ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﺇِﻥْ ﻫَﺬَﺍﻥِ ﻟَﺴَﺎﺣِﺮَﺍﻥِ ﻳُﺮِﻳﺪَﺍﻥِ ﺃَﻥْ ﻳُﺨْﺮِﺟَﺎﻛُﻢْ ﻣِﻦْ ﺃَﺭْﺿِﻜُﻢْ ﺑِﺴِﺤْﺮِﻫِﻤَﺎ ﻭَﻳَﺬْﻫَﺒَﺎ ﺑِﻄَﺮِﻳﻘَﺘِﻜُﻢْ ﺍﻟْﻤُﺜْﻠَﻰ ‏( 63 ‏) ﻓَﺄَﺟْﻤِﻌُﻮﺍ ﻛَﻴْﺪَﻛُﻢْ ﺛُﻢَّ ﺍﺋْﺘُﻮﺍ ﺻَﻔًّﺎ ﻭَﻗَﺪْ ﺃَﻓْﻠَﺢَ ﺍﻟْﻴَﻮْﻡَ ﻣَﻦْ ﺍﺳْﺘَﻌْﻠَﻰ ‏( 64 ‏) ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﻳَﺎﻣُﻮﺳَﻰ ﺇِﻣَّﺎ ﺃَﻥْ ﺗُﻠْﻘِﻲَ ﻭَﺇِﻣَّﺎ ﺃَﻥْ ﻧَﻜُﻮﻥَ ﺃَﻭَّﻝَ ﻣَﻦْ ﺃَﻟْﻘَﻰ ‏( 65 ‏) ﻗَﺎﻝَ ﺑَﻞْ ﺃَﻟْﻘُﻮﺍ ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺣِﺒَﺎﻟُﻬُﻢْ ﻭَﻋِﺼِﻴُّﻬُﻢْ ﻳُﺨَﻴَّﻞُ ﺇِﻟَﻴْﻪِ ﻣِﻦْ ﺳِﺤْﺮِﻫِﻢْ ﺃَﻧَّﻬَﺎ ﺗَﺴْﻌَﻰ ‏( 66 ‏) ﻓَﺄَﻭْﺟَﺲَ ﻓِﻲ ﻧَﻔْﺴِﻪِ ﺧِﻴﻔَﺔً ﻣُﻮﺳَﻰ ‏( 67 ‏) ﻗُﻠْﻨَﺎ ﻻَ ﺗَﺨَﻒْ ﺇِﻧَّﻚَ ﺃَﻧْﺖَ ﺍﻷْﻋْﻠَﻰ ‏( 68 ‏) ﻭَﺃَﻟْﻖِ ﻣَﺎ ﻓِﻲ ﻳَﻤِﻴﻨِﻚَ ﺗَﻠْﻘَﻒْ ﻣَﺎ ﺻَﻨَﻌُﻮﺍ ﺇِﻧَّﻤَﺎ ﺻَﻨَﻌُﻮﺍ ﻛَﻴْﺪُ ﺳَﺎﺣِﺮٍ ﻭَﻻَ ﻳُﻔْﻠِﺢُ ﺍﻟﺴَّﺎﺣِﺮُ ﺣَﻴْﺚُ ﺃَﺗَﻰ
‏( 69 ‏) ﻓَﺄُﻟْﻘِﻲَ ﺍﻟﺴَّﺤَﺮَﺓُ ﺳُﺠَّﺪًﺍ ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﺁﻣَﻨَّﺎ ﺑِﺮَﺏِّ ﻫَﺎﺭُﻭﻥَ ﻭَﻣُﻮﺳَﻰ
‏( 70 ‏) ﻗَﺎﻝَ ﺁﻣَﻨْﺘُﻢْ ﻟَﻪُ ﻗَﺒْﻞَ ﺃَﻥْ ﺁﺫَﻥَ ﻟَﻜُﻢْ ﺇِﻧَّﻪُ ﻟَﻜَﺒِﻴﺮُﻛُﻢْ ﺍﻟَّﺬِﻱ ﻋَﻠَّﻤَﻜُﻢْ ﺍﻟﺴِّﺤْﺮَ ﻓَﻸَﻗَﻄِّﻌَﻦَّ ﺃَﻳْﺪِﻳَﻜُﻢْ ﻭَﺃَﺭْﺟُﻠَﻜُﻢْ ﻣِﻦْ ﺧِﻼَﻑٍ ﻭَﻷَﺻَﻠِّﺒَﻨَّﻜْﻢُ ﻓِﻲ ﺟُﺬُﻭﻉِ ﺍﻟﻨَّﺨْﻞِ ﻭَﻟَﺘَﻌْﻠَﻤُﻦَّ ﺃَﻳُّﻨَﺎ ﺃَﺷَﺪُّ ﻋَﺬَﺍﺑًﺎ ﻭَﺃَﺑْﻘَﻰ ‏( 71 ‏) ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﻟَﻦْ ﻧُﺆْﺛِﺮَﻙَ ﻋَﻠَﻰ ﻣَﺎ ﺟَﺎﺀَ ﻧَﺎ ﻣِﻦْ ﺍﻟْﺒَﻴِّﻨَﺎﺕِ ﻭَﺍﻟَّﺬِﻱ ﻓَﻄَﺮَﻧَﺎ ﻓَﺎﻗْﺾِ ﻣَﺎ ﺃَﻧْﺖَ ﻗَﺎﺽٍ ﺇِﻧَّﻤَﺎ ﺗَﻘْﻀِﻲ ﻫَﺬِﻩِ ﺍﻟْﺤَﻴَﺎﺓَ ﺍﻟﺪُّﻧْﻴَﺎ ‏( 72 ‏) ﺇِﻧَّﺎ ﺁﻣَﻨَّﺎ ﺑِﺮَﺑِّﻨَﺎ ﻟِﻴَﻐْﻔِﺮَ ﻟَﻨَﺎ ﺧَﻄَﺎﻳَﺎﻧَﺎ ﻭَﻣَﺎ ﺃَﻛْﺮَﻫْﺘَﻨَﺎ ﻋَﻠَﻴْﻪِ ﻣِﻦْ ﺍﻟﺴِّﺤْﺮِ ﻭَﺍﻟﻠَّﻪُ ﺧَﻴْﺮٌ ﻭَﺃَﺑْﻘَﻰ
‏( 73 ‏) ﺇِﻧَّﻪُ ﻣَﻦْ ﻳَﺄْﺕِ ﺭَﺑَّﻪُ ﻣُﺠْﺮِﻣًﺎ ﻓَﺈِﻥَّ ﻟَﻪُ ﺟَﻬَﻨَّﻢَ ﻻَ ﻳَﻤُﻮﺕُ ﻓِﻴﻬَﺎ ﻭَﻻَ ﻳَﺤْﻴَﺎ ‏( 74 ‏) ﻭَﻣَﻦْ ﻳَﺄْﺗِﻪِ ﻣُﺆْﻣِﻨًﺎ ﻗَﺪْ ﻋَﻤِﻞَ ﺍﻟﺼَّﺎﻟِﺤَﺎﺕِ ﻓَﺄُﻭْﻟَﺌِﻚَ ﻟَﻬُﻢْ ﺍﻟﺪَّﺭَﺟَﺎﺕُ ﺍﻟْﻌُﻠَﻰ ‏( 75 ‏) ﺟَﻨَّﺎﺕُ ﻋَﺪْﻥٍ ﺗَﺠْﺮِﻱ ﻣِﻦْ ﺗَﺤْﺘِﻬَﺎ ﺍﻷْﻧْﻬَﺎﺭُ ﺧَﺎﻟِﺪِﻳﻦَ ﻓِﻴﻬَﺎ ﻭَﺫَﻟِﻚَ ﺟَﺰَﺍﺀُ ﻣَﻦْ ﺗَﺰَﻛَّﻰ ‏( 76 ‏) ﻃﻪ
23- ﺍﻗْﺘَﺮَﺏَ ﻟِﻠﻨَّﺎﺱِ ﺣِﺴَﺎﺑُﻬُﻢْ ﻭَﻫُﻢْ ﻓِﻲ ﻏَﻔْﻠَﺔٍ ﻣُﻌْﺮِﺿُﻮﻥَ ‏( 1 ‏) ﻣَﺎ ﻳَﺄْﺗِﻴﻬِﻢْ ﻣِﻦْ ﺫِﻛْﺮٍ ﻣِﻦْ ﺭَﺑِّﻬِﻢْ ﻣُﺤْﺪَﺙٍ ﺇِﻻَّ ﺍﺳْﺘَﻤَﻌُﻮﻩُ ﻭَﻫُﻢْ ﻳَﻠْﻌَﺒُﻮﻥَ
‏( 2 ‏) ﻻَﻫِﻴَﺔً ﻗُﻠُﻮﺑُﻬُﻢْ ﻭَﺃَﺳَﺮُّﻭﺍ ﺍﻟﻨَّﺠْﻮَﻯ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻇَﻠَﻤُﻮﺍ ﻫَﻞْ ﻫَﺬَﺍ ﺇِﻻَّ ﺑَﺸَﺮٌ ﻣِﺜْﻠُﻜُﻢْ ﺃَﻓَﺘَﺄْﺗُﻮﻥَ ﺍﻟﺴِّﺤْﺮَ ﻭَﺃَﻧْﺘُﻢْ ﺗُﺒْﺼِﺮُﻭﻥَ ‏( 3 ‏) ﺍﻷﻧﺒﻴﺎﺀ
24- ﺑَﻞْ ﻧَﻘْﺬِﻑُ ﺑِﺎﻟْﺤَﻖِّ ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟْﺒَﺎﻃِﻞِ ﻓَﻴَﺪْﻣَﻐُﻪُ ﻓَﺈِﺫَﺍ ﻫُﻮَ ﺯَﺍﻫِﻖٌ ﻭَﻟَﻜُﻢْ ﺍﻟْﻮَﻳْﻞُ ﻣِﻤَّﺎ ﺗَﺼِﻔُﻮﻥَ ‏( 18 ‏) ﺍﻷﻧﺒﻴﺎﺀ
ﺃَﻭَﻟَﻢْ ﻳَﺮَ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻛَﻔَﺮُﻭﺍ ﺃَﻥَّ ﺍﻟﺴَّﻤَﺎﻭَﺍﺕِ ﻭَﺍﻷْﺭْﺽَ ﻛَﺎﻧَﺘَﺎ ﺭَﺗْﻘًﺎ ﻓَﻔَﺘَﻘْﻨَﺎﻫُﻤَﺎ ﻭَﺟَﻌَﻠْﻨَﺎ ﻣِﻦْ ﺍﻟْﻤَﺎﺀِ ﻛُﻞَّ ﺷَﻲْﺀٍ ﺣَﻲٍّ ﺃَﻓَﻼَ ﻳُﺆْﻣِﻨُﻮﻥَ ‏( 30 ‏) ﺍﻷﻧﺒﻴﺎﺀ
25- ﺫَﻟِﻚَ ﺑِﺄَﻥَّ ﺍﻟﻠَّﻪَ ﻫُﻮَ ﺍﻟْﺤَﻖُّ ﻭَﺃَﻥَّ ﻣَﺎ ﻳَﺪْﻋُﻮﻥَ ﻣِﻦْ ﺩُﻭﻧِﻪِ ﻫُﻮَ ﺍﻟْﺒَﺎﻃِﻞُ ﻭَﺃَﻥَّ ﺍﻟﻠَّﻪَ ﻫُﻮَ ﺍﻟْﻌَﻠِﻲُّ ﺍﻟْﻜَﺒِﻴﺮُ ‏( 62 ‏) ﺍﻟﺤﺞ
26- ﻗُﻞْ ﻣَﻦْ ﺑِﻴَﺪِﻩِ ﻣَﻠَﻜُﻮﺕُ ﻛُﻞِّ ﺷَﻲْﺀٍ ﻭَﻫُﻮَ ﻳُﺠِﻴﺮُ ﻭَﻻَ ﻳُﺠَﺎﺭُ ﻋَﻠَﻴْﻪِ ﺇِﻥْ ﻛُﻨﺘُﻢْ ﺗَﻌْﻠَﻤُﻮﻥَ ‏( 88 ‏) ﺳَﻴَﻘُﻮﻟُﻮﻥَ ﻟِﻠَّﻪِ ﻗُﻞْ ﻓَﺄَﻧَّﺎ ﺗُﺴْﺤَﺮُﻭﻥَ ‏( 89 ‏) ﺍﻟﻤﺆﻣﻨﻮﻥ
27- ﻭَﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﻣَﺎﻝِ ﻫَﺬَﺍ ﺍﻟﺮَّﺳُﻮﻝِ ﻳَﺄْﻛُﻞُ ﺍﻟﻄَّﻌَﺎﻡَ ﻭَﻳَﻤْﺸِﻲ ﻓِﻲ ﺍﻷَْﺳْﻮَﺍﻕِ ﻟَﻮْﻻَ ﺃُﻧﺰِﻝَ ﺇِﻟَﻴْﻪِ ﻣَﻠَﻚٌ ﻓَﻴَﻜُﻮﻥَ ﻣَﻌَﻪُ ﻧَﺬِﻳﺮًﺍ ‏( 7 ‏) ﺃَﻭْ ﻳُﻠْﻘَﻰ ﺇِﻟَﻴْﻪِ ﻛَﻨﺰٌ ﺃَﻭْ ﺗَﻜُﻮﻥُ ﻟَﻪُ ﺟَﻨَّﺔٌ ﻳَﺄْﻛُﻞُ ﻣِﻨْﻬَﺎ ﻭَﻗَﺎﻝَ ﺍﻟﻈَّﺎﻟِﻤُﻮﻥَ ﺇِﻥْ ﺗَﺘَّﺒِﻌُﻮﻥَ ﺇِﻻَّ ﺭَﺟُﻼً ﻣَﺴْﺤُﻮﺭًﺍ ‏( 8 ‏) ﺍﻟﻔﺮﻗﺎﻥ
28- ﻗَﺎﻝَ ﻟِﻠْﻤَﻸَِ ﺣَﻮْﻟَﻪُ ﺇِﻥَّ ﻫَﺬَﺍ ﻟَﺴَﺎﺣِﺮٌ ﻋَﻠِﻴﻢٌ ‏( 34 ‏) ﻳُﺮِﻳﺪُ ﺃَﻥْ ﻳُﺨْﺮِﺟَﻜُﻢْ ﻣِﻦْ ﺃَﺭْﺿِﻜُﻢْ ﺑِﺴِﺤْﺮِﻩِ ﻓَﻤَﺎﺫَﺍ ﺗَﺄْﻣُﺮُﻭﻥَ ‏( 35 ‏) ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﺃَﺭْﺟِﻪِ ﻭَﺃَﺧَﺎﻩُ ﻭَﺍﺑْﻌَﺚْ ﻓِﻲ ﺍﻟْﻤَﺪَﺍﺋِﻦِ ﺣَﺎﺷِﺮِﻳﻦَ ‏( 36 ‏) ﻳَﺄْﺗُﻮﻙَ ﺑِﻜُﻞِّ ﺳَﺤَّﺎﺭٍ ﻋَﻠِﻴﻢٍ ‏( 37 ‏) ﻓَﺠُﻤِﻊَ ﺍﻟﺴَّﺤَﺮَﺓُ ﻟِﻤِﻴﻘَﺎﺕِ ﻳَﻮْﻡٍ ﻣَﻌْﻠُﻮﻡٍ ‏( 38 ‏) ﻭَﻗِﻴﻞَ ﻟِﻠﻨَّﺎﺱِ ﻫَﻞْ ﺃَﻧْﺘُﻢْ ﻣُﺠْﺘَﻤِﻌُﻮﻥَ ‏( 39 ‏) ﻟَﻌَﻠَّﻨَﺎ ﻧَﺘَّﺒِﻊُ ﺍﻟﺴَّﺤَﺮَﺓَ ﺇِﻥْ ﻛَﺎﻧُﻮﺍ ﻫُﻢْ ﺍﻟْﻐَﺎﻟِﺒِﻴﻦَ ‏( 40 ‏) ﻓَﻠَﻤَّﺎ ﺟَﺎﺀَ ﺍﻟﺴَّﺤَﺮَﺓُ ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﻟِﻔِﺮْﻋَﻮْﻥَ ﺃَﺋِﻦَّ ﻟَﻨَﺎ ﻷََﺟْﺮًﺍ ﺇِﻥْ ﻛُﻨَّﺎ ﻧَﺤْﻦُ ﺍﻟْﻐَﺎﻟِﺒِﻴﻦَ ‏( 41 ‏) ﻗَﺎﻝَ ﻧَﻌَﻢْ ﻭَﺇِﻧَّﻜُﻢْ ﺇِﺫًﺍ ﻟَﻤِﻦْ ﺍﻟْﻤُﻘَﺮَّﺑِﻴﻦَ
‏( 42 ‏) ﻗَﺎﻝَ ﻟَﻬُﻢْ ﻣُﻮﺳَﻰ ﺃَﻟْﻘُﻮﺍ ﻣَﺎ ﺃَﻧْﺘُﻢْ ﻣُﻠْﻘُﻮﻥَ ‏( 43 ‏) ﻓَﺄَﻟْﻘَﻮْﺍ ﺣِﺒَﺎﻟَﻬُﻢْ ﻭَﻋِﺼِﻴَّﻬُﻢْ ﻭَﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﺑِﻌِﺰَّﺓِ ﻓِﺮْﻋَﻮْﻥَ ﺇِﻧَّﺎ ﻟَﻨَﺤْﻦُ ﺍﻟْﻐَﺎﻟِﺒُﻮﻥَ ‏( 44 ‏) ﻓَﺄَﻟْﻘَﻰ ﻣُﻮﺳَﻰ ﻋَﺼَﺎﻩُ ﻓَﺈِﺫَﺍ ﻫِﻲَ ﺗَﻠْﻘَﻒُ ﻣَﺎ ﻳَﺄْﻓِﻜُﻮﻥَ ‏( 45 ‏) ﻓَﺄُﻟْﻘِﻲَ ﺍﻟﺴَّﺤَﺮَﺓُ ﺳَﺎﺟِﺪِﻳﻦَ ‏( 46 ‏) ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﺁﻣَﻨَّﺎ ﺑِﺮَﺏِّ ﺍﻟْﻌَﺎﻟَﻤِﻴﻦَ ‏( 47 ‏) ﺭَﺏِّ ﻣُﻮﺳَﻰ ﻭَﻫَﺎﺭُﻭﻥَ ‏( 48 ‏) ﻗَﺎﻝَ ﺁﻣَﻨْﺘُﻢْ ﻟَﻪُ ﻗَﺒْﻞَ ﺃَﻥْ ﺁﺫَﻥَ ﻟَﻜُﻢْ ﺇِﻧَّﻪُ ﻟَﻜَﺒِﻴﺮُﻛُﻢْ ﺍﻟَّﺬِﻱ ﻋَﻠَّﻤَﻜُﻢْ ﺍﻟﺴِّﺤْﺮَ ﻓَﻠَﺴَﻮْﻑَ ﺗَﻌْﻠَﻤُﻮﻥَ ﻟَﺄُﻗَﻄِّﻌَﻦَّ ﺃَﻳْﺪِﻳَﻜُﻢْ ﻭَﺃَﺭْﺟُﻠَﻜُﻢْ ﻣِﻦْ ﺧِﻼَﻑٍ ﻭَﻟَﺄُﺻَﻠِّﺒَﻨّْﻢُﻜَ
ﺃَﺟْﻤَﻌِﻴﻦَ ‏( 49 ‏) ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﻻَ ﺿَﻴْﺮَ ﺇِﻧَّﺎ ﺇِﻟَﻰ ﺭَﺑِّﻨَﺎ ﻣُﻨْﻘَﻠِﺒُﻮﻥَ ‏( 50 ‏) ﺇِﻧَّﺎ ﻧَﻄْﻤَﻊُ ﺃَﻥْ ﻳَﻐْﻔِﺮَ ﻟَﻨَﺎ ﺭَﺑُّﻨَﺎ ﺧَﻄَﺎﻳَﺎﻧَﺎ ﺃَﻥْ ﻛُﻨَّﺎ ﺃَﻭَّﻝَ ﺍﻟْﻤُﺆْﻣِﻨِﻴﻦَ ‏( 51 ‏) ﺍﻟﺸﻌﺮﺍﺀ
29- ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﺇِﻧَّﻤَﺎ ﺃَﻧْﺖَ ﻣِﻦْ ﺍﻟْﻤُﺴَﺤَّﺮِﻳﻦَ ‏( 153 ‏) ﺍﻟﺸﻌﺮﺍﺀ
30- ﻓَﻠَﻤَّﺎ ﺟَﺎﺀَ ﺗْﻬُﻢْ ﺁﻳَﺎﺗُﻨَﺎ ﻣُﺒْﺼِﺮَﺓً ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﻫَﺬَﺍ ﺳِﺤْﺮٌ ﻣُﺒِﻴﻦٌ ‏( 13 ‏) ﺍﻟﻨﻤﻞ
31- ﻓَﻠَﻤَّﺎ ﺟَﺎﺀَ ﻫُﻢْ ﻣُﻮﺳَﻰ ﺑِﺂﻳَﺎﺗِﻨَﺎ ﺑَﻴِّﻨَﺎﺕٍ ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﻣَﺎ ﻫَﺬَﺍ ﺇِﻻَّ ﺳِﺤْﺮٌ ﻣُﻔْﺘَﺮًﻯ ﻭَﻣَﺎ ﺳَﻤِﻌْﻨَﺎ ﺑِﻬَﺬَﺍ ﻓِﻲ ﺁﺑَﺎﺋِﻨَﺎ ﺍﻷْﻭَّﻟِﻴﻦَ ‏( 36 ‏) ﺍﻟﻘﺼﺺ
32- ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﺳِﺤْﺮَﺍﻥِ ﺗَﻈَﺎﻫَﺮَﺍ ﻭَﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﺇِﻧَّﺎ ﺑِﻜُﻞٍّ ﻛَﺎﻓِﺮُﻭﻥَ ‏( 48 ‏) ﺍﻟﻘﺼﺺ
33- ﺹ ﻭَﺍﻟْﻘُﺮْﺁﻥِ ﺫِﻱ ﺍﻟﺬِّﻛْﺮِ ‏( 1 ‏) ﺑَﻞْ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻛَﻔَﺮُﻭﺍ ﻓِﻲ ﻋِﺰَّﺓٍ ﻭَﺷِﻘَﺎﻕٍ ‏( 2 ‏) ﻛَﻢْ ﺃَﻫْﻠَﻜْﻨَﺎ ﻣِﻦْ ﻗَﺒْﻠِﻬِﻢْ ﻣِﻦْ ﻗَﺮْﻥٍ ﻓَﻨَﺎﺩَﻭْﺍ ﻭَﻻَﺕَ ﺣِﻴﻦَ ﻣَﻨَﺎﺹٍ ‏( 3 ‏) ﻭَﻋَﺠِﺒُﻮﺍ ﺃَﻥْ ﺟَﺎﺀَ ﻫُﻢْ ﻣُﻨْﺬِﺭٌ ﻣِﻨْﻬُﻢْ ﻭَﻗَﺎﻝَ ﺍﻟْﻜَﺎﻓِﺮُﻭﻥَ ﻫَﺬَﺍ ﺳَﺎﺣِﺮٌ ﻛَﺬَّﺍﺏٌ ‏( 4 ‏) ﺹ
34- ﻭَﻟَﻘَﺪْ ﺃَﺭْﺳَﻠْﻨَﺎ ﻣُﻮﺳَﻰ ﺑِﺂﻳَﺎﺗِﻨَﺎ ﻭَﺳُﻠْﻄَﺎﻥٍ ﻣُﺒِﻴﻦٍ ‏( 23 ‏) ﺇِﻟَﻰ ﻓِﺮْﻋَﻮْﻥَ ﻭَﻫَﺎﻣَﺎﻥَ ﻭَﻗَﺎﺭُﻭﻥَ ﻓَﻘَﺎﻟُﻮﺍ ﺳَﺎﺣِﺮٌ ﻛَﺬَّﺍﺏٌ ‏( 24 ‏) ﻏﺎﻓﺮ
35- ﻭَﻟَﻤَّﺎ ﺟَﺎﺀَ ﻫُﻢْ ﺍﻟْﺤَﻖُّ ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﻫَﺬَﺍ ﺳِﺤْﺮٌ ﻭَﺇِﻧَّﺎ ﺑِﻪِ ﻛَﺎﻓِﺮُﻭﻥَ ‏( 30 ‏) ﺍﻟﺰﺧﺮﻑ
36- ﻛَﺬَﻟِﻚَ ﻣَﺎ ﺃَﺗَﻰ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻣِﻦْ ﻗَﺒْﻠِﻬِﻢْ ﻣِﻦْ ﺭَﺳُﻮﻝٍ ﺇِﻻَّ ﻗَﺎﻟُﻮﺍ ﺳَﺎﺣِﺮٌ ﺃَﻭْ ﻣَﺠْﻨُﻮﻥٌ ‏( 52 ‏) ﺍﻟﺬﺍﺭﻳﺎﺕ
37- ﺃَﻓَﺴِﺤْﺮٌ ﻫَﺬَﺍ ﺃَﻡْ ﺃَﻧْﺘُﻢْ ﻻَﺗُﺒْﺼِﺮُﻭﻥَ ‏( 15 ‏) ﺍﻟﻄﻮﺭ
38- ﻭَﺇِﻥْ ﻳَﺮَﻭْﺍ ﺁﻳَﺔً ﻳُﻌْﺮِﺿُﻮﺍ ﻭَﻳَﻘُﻮﻟُﻮﺍ ﺳِﺤْﺮٌ ﻣُﺴْﺘَﻤِﺮٌّ ‏( 2 ‏) ﺍﻟﻘﻤﺮ
39- ﺛُﻢَّ ﻧَﻈَﺮَ ‏( 21 ‏) ﺛُﻢَّ ﻋَﺒَﺲَ ﻭَﺑَﺴَﺮَ ‏( 22 ‏) ﺛُﻢَّ ﺃَﺩْﺑَﺮَ ﻭَﺍﺳْﺘَﻜْﺒَﺮَ
‏( 23 ‏) ﻓَﻘَﺎﻝَ ﺇِﻥْ ﻫَﺬَﺍ ﺇِﻻَّ ﺳِﺤْﺮٌ ﻳُﺆْﺛَﺮُ ‏( 24 ‏) ﺍﻟﻤﺪﺛﺮ
40- ﻭَﻻَ ﺗَﻌْﺰِﻣُﻮﺍ ﻋُﻘْﺪَﺓَ ﺍﻟﻨِّﻜَﺎﺡِ ‏( 235 ‏) ﺍﻟﺒﻘﺮﺓ
41- ﺃَﻭْ ﻳَﻌْﻔُﻮَ ﺍﻟَّﺬِﻱ ﺑِﻴَﺪِﻩِ ﻋُﻘْﺪَﺓُ ﺍﻟﻨِّﻜَﺎﺡِ ‏( 237 ‏) ﺍﻟﺒﻘﺮﺓ
42- ﻭَﺍﺣْﻠُﻞْ ﻋُﻘْﺪَﺓً ﻣِﻦْ ﻟِﺴَﺎﻧِﻲ ‏( 27 ‏) ﻃﻪ
43- ﺑﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮﺣﻴﻢ ﻗﻞ ﺃﻋﻮﺫ ﺑﺮﺏ ﺍﻟﻔﻠﻖ ﻣﻦ ﺷﺮ ﻣﺎﺧﻠﻖ ﻭﻣﻦ ﺷﺮ ﻏﺎﺳﻖ ﺇﺫﺍ ﻭﻗﺐ ﻭﻣﻦ ﺷﺮ ﺍﻟﻨﻔﺎﺛﺎﺕ ﻓﻲ ﺍﻟﻌﻘﺪ ﻭﻣﻦ ﺷﺮ ﺣﺎﺳﺪ ﺇﺫﺍ ﺣﺴﺪ .
44- ﺑﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮﺣﻴﻢ ﻗﻞ ﺃﻋﻮﺫ ﺑﺮﺏ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﻣﻠﻚ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺍﻟﻪ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﻣﻦ ﺷﺮ ﺍﻟﻮﺳﻮﺍﺱ ﺍﻟﺨﻨﺎﺱ ﺍﻟﺬﻱ ﻳﻮﺳﻮﺱ ﻓﻲ ﺻﺪﻭﺭ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﻣﻦ ﺍﻟﺠﻨﺔ ﻭﺍﻟﻨﺎﺱ
45- ﻗُﻞْ ﺟَﺎﺀَ ﺍﻟْﺤَﻖُّ ﻭَﻣَﺎ ﻳُﺒْﺪِﺉُ ﺍﻟْﺒَﺎﻃِﻞُ ﻭَﻣَﺎ ﻳُﻌِﻴﺪُ ‏( 49 ‏) ﺳﺒﺄ
46- ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺟَﺎﺀَ ﺃَﻣْﺮُ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻗُﻀِﻲَ ﺑِﺎﻟْﺤَﻖِّ ﻭَﺧَﺴِﺮَ ﻫُﻨَﺎﻟِﻚَ ﺍﻟْﻤُﺒْﻄِﻠُﻮﻥَ
‏( 78 ‏) ﻏﺎﻓﺮ
47- ﺃَﻡْ ﻳَﻘُﻮﻟُﻮﻥَ ﺍﻓْﺘَﺮَﻯ ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻛَﺬِﺑًﺎ ﻓَﺈِﻥْ ﻳَﺸَﺄْ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﻳَﺨْﺘِﻢْ ﻋَﻠَﻰ ﻗَﻠْﺒِﻚَ ﻭَﻳَﻤْﺢُ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﺍﻟْﺒَﺎﻃِﻞَ ﻭَﻳُﺤِﻖُّ ﺍﻟْﺤَﻖَّ ﺑِﻜَﻠِﻤَﺎﺗِﻪِ ﺇِﻧَّﻪُ ﻋَﻠِﻴﻢٌ ﺑِﺬَﺍﺕِ ﺍﻟﺼُّﺪُﻭﺭِ ‏( 24 ‏) ﺍﻟﺸﻮﺭﻯ
----------------------------
48- ﺃُﻭْﻟَﺌِﻚَ ﻟَﻢْ ﻳُﺆْﻣِﻨُﻮﺍ ﻓَﺄَﺣْﺒَﻂَ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﺃَﻋْﻤَﺎﻟَﻬُﻢْ ﻭَﻛَﺎﻥَ ﺫَﻟِﻚَ ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻳَﺴِﻴﺮًﺍ ‏( 19 ‏) ﺍﻷﺣﺰﺍﺏ
49- ﺫَﻟِﻚَ ﺑِﺄَﻧَّﻬُﻢْ ﻛَﺮِﻫُﻮﺍ ﻣَﺎ ﺃَﻧﺰَﻝَ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﻓَﺄَﺣْﺒَﻂَ ﺃَﻋْﻤَﺎﻟَﻬُﻢْ ‏( 9 ‏) ﻣﺤﻤﺪ
50- ﺫَﻟِﻚَ ﺑِﺄَﻧَّﻬُﻢْ ﺍﺗَّﺒَﻌُﻮﺍ ﻣَﺎ ﺃَﺳْﺨَﻂَ ﺍﻟﻠَّﻪَ ﻭَﻛَﺮِﻫُﻮﺍ ﺭِﺿْﻮَﺍﻧَﻪُ ﻓَﺄَﺣْﺒَﻂَ ﺃَﻋْﻤَﺎﻟَﻬُﻢْ ‏( 28 ‏) ﻣﺤﻤﺪ
51- ِﻥَّ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻛَﻔَﺮُﻭﺍ ﻭَﺻَﺪُّﻭﺍ ﻋَﻦْ ﺳَﺒِﻴﻞِ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻭَﺷَﺎﻗُّﻮﺍ ﺍﻟﺮَّﺳُﻮﻝَ ﻣِﻦْ ﺑَﻌْﺪِ ﻣَﺎ ﺗَﺒَﻴَّﻦَ ﻟَﻬُﻢْ ﺍﻟﻬُﺪَﻯ ﻟَﻦْ ﻳَﻀُﺮُّﻭﺍ ﺍﻟﻠَّﻪَ ﺷَﻴْﺌًﺎ ﻭَﺳَﻴُﺤْﺒِﻂُ ﺃَﻋْﻤَﺎﻟَﻬُﻢْ ‏( 32 ‏) ﻣﺤﻤﺪ
------------------------------
52- ﻓَﻤَﻜَﺚَ ﻏَﻴْﺮَ ﺑَﻌِﻴﺪٍ ﻓَﻘَﺎﻝَ ﺃَﺣَﻄﺖُ ﺑِﻤَﺎ ﻟَﻢْ ﺗُﺤِﻂْ ﺑِﻪِ ﻭَﺟِﺌْﺘُﻚَ ﻣِﻦْ ﺳَﺒَﺈٍ ﺑِﻨَﺒَﺈٍ ﻳَﻘِﻴﻦٍ ‏( 22 ‏) ﺍﻟﻨﻤﻞ
53- ﺃَﻻَ ﺇِﻧَّﻬُﻢْ ﻓِﻲ ﻣِﺮْﻳَﺔٍ ﻣِﻦْ ﻟِﻘَﺎﺀِ ﺭَﺑِّﻬِﻢْ ﺃَﻻَ ﺇِﻧَّﻪُ ﺑِﻜُﻞِّ ﺷَﻲْﺀٍ ﻣُﺤِﻴﻂٌ
‏( 54 ‏) ﻓﺼﻠﺖ
54- ﻭَﺃُﺧْﺮَﻯ ﻟَﻢْ ﺗَﻘْﺪِﺭُﻭﺍ ﻋَﻠَﻴْﻬَﺎ ﻗَﺪْ ﺃَﺣَﺎﻁَ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﺑِﻬَﺎ ﻭَﻛَﺎﻥَ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﻋَﻠَﻰ ﻛُﻞِّ ﺷَﻲْﺀٍ ﻗَﺪِﻳﺮًﺍ ‏( 21 ‏) ﺍﻟﻔﺘﺢ
55- ﻟِﻴَﻌْﻠَﻢَ ﺃَﻥْ ﻗَﺪْ ﺃَﺑْﻠَﻐُﻮﺍ ﺭِﺳَﺎﻻَﺕِ ﺭَﺑِّﻬِﻢْ ﻭَﺃَﺣَﺎﻁَ ﺑِﻤَﺎ ﻟَﺪَﻳْﻬِﻢْ ﻭَﺃَﺣْﺼَﻰ ﻛُﻞَّ ﺷَﻲْﺀٍ ﻋَﺪَﺩًﺍ ‏( 28 ‏) ﺍﻟﺠﻦ
56- ﻭَﺍﻟﻠَّﻪُ ﻣِﻦْ ﻭَﺭَﺍﺋِﻬِﻢْ ﻣُﺤِﻴﻂٌ ‏( 20 ‏) ﺍﻟﺒﺮﻭﺝ
57- ﻭَﻻَ ﻳَﺌُﻮﺩُﻩُ ﺣِﻔْﻈُﻬُﻤَﺎ ﻭَﻫُﻮَ ﺍﻟْﻌَﻠِﻲُّ ﺍﻟْﻌَﻈِﻴﻢُ ‏( 255 ‏) ﺍﻟﺒﻘﺮﺓ
58- ﻭَﻫُﻮَ ﺍﻟْﻘَﺎﻫِﺮُ ﻓَﻮْﻕَ ﻋِﺒَﺎﺩِﻩِ ﻭَﻳُﺮْﺳِﻞُ ﻋَﻠَﻴْﻜُﻢْ ﺣَﻔَﻈَﺔً ﺣَﺘَّﻰ ﺇِﺫَﺍ ﺟَﺎﺀَ ﺃَﺣَﺪَﻛُﻢْ ﺍﻟْﻤَﻮْﺕُ ﺗَﻮَﻓَّﺘْﻪُ ﺭُﺳُﻠُﻨَﺎ ﻭَﻫُﻢْ ﻻَ ﻳُﻔَﺮِّﻃُﻮﻥَ ‏( 61 ‏) ﺍﻷﻧﻌﺎﻡ
59- ﺇِﻥَّ ﺭَﺑِّﻲ ﻋَﻠَﻰ ﻛُﻞِّ ﺷَﻲْﺀٍ ﺣَﻔِﻴﻆٌ ‏( 57 ‏) ﻫﻮﺩ
60- ﻓَﺎﻟﻠَّﻪُ ﺧَﻴْﺮٌ ﺣَﺎﻓِﻈًﺎ ﻭَﻫُﻮَ ﺃَﺭْﺣَﻢُ ﺍﻟﺮَّﺍﺣِﻤِﻴﻦَ ‏( 64 ‏) ﻳﻮﺳﻒ
61- ﻟَﻪُ ﻣُﻌَﻘِّﺒَﺎﺕٌ ﻣِﻦْ ﺑَﻴْﻦِ ﻳَﺪَﻳْﻪِ ﻭَﻣِﻦْ ﺧَﻠْﻔِﻪِ ﻳَﺤْﻔَﻈُﻮﻧَﻪُ ﻣِﻦْ ﺃَﻣْﺮِ ﺍﻟﻠَّﻪِ
‏( 11 ‏) ﺍﻟﺮﻋﺪ
62- ﻭَﺣَﻔِﻈْﻨَﺎﻫَﺎ ﻣِﻦْ ﻛُﻞِّ ﺷَﻴْﻄَﺎﻥٍ ﺭَﺟِﻴﻢٍ ‏( 17 ‏) ﺍﻟﺤﺠﺮ
63- ﻭَﻣَﺎ ﻛَﺎﻥَ ﻟَﻪُ ﻋَﻠَﻴْﻬِﻢْ ﻣِﻦْ ﺳُﻠْﻄَﺎﻥٍ ﺇِﻻَّ ﻟِﻨَﻌْﻠَﻢَ ﻣَﻦْ ﻳُﺆْﻣِﻦُ ﺑِﺎﻵﺧِﺮَﺓِ ﻣِﻤَّﻦْ ﻫُﻮَ ﻣِﻨْﻬَﺎ ﻓِﻲ ﺷَﻚٍّ ﻭَﺭَﺑُّﻚَ ﻋَﻠَﻰ ﻛُﻞِّ ﺷَﻲْﺀٍ ﺣَﻔِﻴﻆٌ ‏( 21 ‏) ﺳﺒﺄ
64- ﻭَﺣِﻔْﻈًﺎ ﻣِﻦْ ﻛُﻞِّ ﺷَﻴْﻄَﺎﻥٍ ﻣَﺎﺭِﺩٍ ‏( 7 ‏) ﺍﻟﺼﺎﻓﺎﺕ
65- ﻭَﺣِﻔْﻈًﺎ ﺫَﻟِﻚَ ﺗَﻘْﺪِﻳﺮُ ﺍﻟْﻌَﺰِﻳﺰِ ﺍﻟْﻌَﻠِﻴﻢِ ‏( 12 ‏) ﻓﺼﻠﺖ
66- ﻭَﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﺍﺗَّﺨَﺬُﻭﺍ ﻣِﻦْ ﺩُﻭﻧِﻪِ ﺃَﻭﻟِﻴَﺎﺀَ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﺣَﻔِﻴﻆٌ ﻋَﻠَﻴْﻬِﻢْ ﻭَﻣَﺎ ﺃَﻧْﺖَ ﻋَﻠَﻴْﻬِﻢْ ﺑِﻮَﻛِﻴﻞٍ ‏( 6 ‏) ﺍﻟﺸﻮﺭﻯ
67- ﻭَﺇِﻥَّ ﻋَﻠَﻴْﻜُﻢْ ﻟَﺤَﺎﻓِﻈِﻴﻦَ ‏( 10 ‏) ﺍﻹﻧﻔﻄﺎﺭ
68- ﺇِﻥْ ﻛُﻞُّ ﻧَﻔْﺲٍ ﻟَﻤَّﺎ ﻋَﻠَﻴْﻬَﺎ ﺣَﺎﻓِﻆٌ ‏( 4 ‏) ﺍﻟﻄﺎﺭﻕ
69- ﻭَﻟَﺎ ﺗَﻌْﻤَﻠُﻮﻥَ ﻣِﻦْ ﻋَﻤَﻞٍ ﺇِﻻَّ ﻛُﻨَّﺎ ﻋَﻠَﻴْﻜُﻢْ ﺷُﻬُﻮﺩًﺍ ‏( 61 ‏) ﻳﻮﻧﺲ
70- ﺇِﻧَّﻪُ ﻋَﻤَﻞٌ ﻏَﻴْﺮُ ﺻَﺎﻟِﺢٍ ‏( 46 ‏) ﻫﻮﺩ
71- ﻣَﺜَﻞُ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻛَﻔَﺮُﻭﺍ ﺑِﺮَﺑِّﻬِﻢْ ﺃَﻋْﻤَﺎﻟُﻬُﻢْ ﻛَﺮَﻣَﺎﺩٍ ﺍﺷْﺘَﺪَّﺕْ ﺑِﻪِ ﺍﻟﺮِّﻳﺢُ ﻓِﻲ ﻳَﻮْﻡٍ ﻋَﺎﺻِﻒٍ ﻻَ ﻳَﻘْﺪِﺭُﻭﻥَ ﻣِﻤَّﺎ ﻛَﺴَﺒُﻮﺍ ﻋَﻠَﻰ ﺷَﻲْﺀٍ ﺫَﻟِﻚَ ﻫُﻮَ ﺍﻟﻀَّﻼَﻝُ ﺍﻟْﺒَﻌِﻴﺪُ ‏( 18 ‏) ﺍﺑﺮﺍﻫﻴﻢ
72- ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﺗَﺘَﻮَﻓَّﺎﻫُﻢْ ﺍﻟْﻤَﻶَﺋِﻜَﺔُ ﻇَﺎﻟِﻤِﻲ ﺃَﻧﻔُﺴِﻬِﻢْ ﻓَﺄَﻟْﻘَﻮْﺍ ﺍﻟﺴَّﻠَﻢَ ﻣَﺎ ﻛُﻨَّﺎ ﻧَﻌْﻤَﻞُ ﻣِﻦْ ﺳُﻮﺀٍ ﺑَﻠَﻰ ﺇِﻥَّ ﺍﻟﻠَّﻪَ ﻋَﻠِﻴﻢٌ ﺑِﻤَﺎ ﻛُﻨْﺘُﻢْ ﺗَﻌْﻤَﻠُﻮﻥَ ‏( 28 ‏) ﺍﻟﻨﺤﻞ
73- ﻓَﺄَﺻَﺎﺑَﻬُﻢْ ﺳَﻴِّﺌَﺎﺕُ ﻣَﺎ ﻋَﻤِﻠُﻮﺍ ﻭَﺣَﺎﻕَ ﺑِﻬِﻢْ ﻣَﺎ ﻛَﺎﻧُﻮﺍ ﺑِﻪِ ﻳَﺴْﺘَﻬْﺰِﺋُﻮﻥ ‏( 34 ‏) ﺍﻟﻨﺤﻞ
74- ﻭَﻟُﻮﻃًﺎ ﺁﺗَﻴْﻨَﺎﻩُ ﺣُﻜْﻤًﺎ ﻭَﻋِﻠْﻤًﺎ ﻭَﻧَﺠَّﻴْﻨَﺎﻩُ ﻣِﻦْ ﺍﻟْﻘَﺮْﻳَﺔِ ﺍﻟَّﺘِﻲ ﻛَﺎﻧَﺖْ ﺗَﻌْﻤَﻞُ ﺍﻟْﺨَﺒَﺎﺋِﺚَ ﺇِﻧَّﻬُﻢْ ﻛَﺎﻧُﻮﺍ ﻗَﻮْﻡَ ﺳَﻮْﺀٍ ﻓَﺎﺳِﻘِﻴﻦَ ‏( 74 ‏) ﺍﻻﻧﺒﻴﺎﺀ
75- ﻭَﻣِﻦْ ﺍﻟﺸَّﻴَﺎﻃِﻴﻦِ ﻣَﻦْ ﻳَﻐُﻮﺻُﻮﻥَ ﻟَﻪُ ﻭَﻳَﻌْﻤَﻠُﻮﻥَ ﻋَﻤَﻼً ﺩُﻭﻥَ ﺫَﻟِﻚَ ﻭَﻛُﻨَّﺎ ﻟَﻬُﻢْ ﺣَﺎﻓِﻈِﻴﻦَ ‏( 82 ‏) ﺍﻷﻧﺒﻴﺎﺀ
76- ﺑَﻞْ ﻗُﻠُﻮﺑُﻬُﻢْ ﻓِﻲ ﻏَﻤْﺮَﺓٍ ﻣِﻦْ ﻫَﺬَﺍ ﻭَﻟَﻬُﻢْ ﺃَﻋْﻤَﺎﻝٌ ﻣِﻦْ ﺩُﻭﻥِ ﺫَﻟِﻚَ ﻫُﻢْ ﻟَﻬَﺎ ﻋَﺎﻣِﻠُﻮﻥَ ‏( 63 ‏) ﺍﻟﻤﺆﻣﻨﻮﻥ
77- ﻭَﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻛَﻔَﺮُﻭﺍ ﺃَﻋْﻤَﺎﻟُﻬُﻢْ ﻛَﺴَﺮَﺍﺏٍ ﺑِﻘِﻴﻌَﺔٍ ﻳَﺤْﺴَﺒُﻪُ ﺍﻟﻈَّﻤْﺂﻥُ ﻣَﺎﺀً ﺣَﺘَّﻰ ﺇِﺫَﺍ ﺟَﺎﺀَ ﻩُ ﻟَﻢْ ﻳَﺠِﺪْﻩُ ﺷَﻴْﺌًﺎ ﻭَﻭَﺟَﺪَ ﺍﻟﻠَّﻪَ ﻋِﻨْﺪَﻩُ ﻓَﻮَﻓَّﺎﻩُ ﺣِﺴَﺎﺑَﻪُ ﻭَﺍﻟﻠَّﻪُ ﺳَﺮِﻳﻊُ ﺍﻟْﺤِﺴَﺎﺏِ ‏( 39 ‏) ﺍﻟﻨﻮﺭ
78- ﻭَﻗَﺪِﻣْﻨَﺎ ﺇِﻟَﻰ ﻣَﺎ ﻋَﻤِﻠُﻮﺍ ﻣِﻦْ ﻋَﻤَﻞٍ ﻓَﺠَﻌَﻠْﻨَﺎﻩُ ﻫَﺒَﺎﺀً ﻣَﻨْﺜُﻮﺭًﺍ ‏( 23 ‏) ﺍﻟﻔﺮﻗﺎﻥ
79- ﻗَﺎﻝَ ﺇِﻧِّﻲ ﻟِﻌَﻤَﻠِﻜُﻢْ ﻣِﻦْ ﺍﻟْﻘَﺎﻟِﻴﻦَ ‏( 168 ‏) ﺭَﺏِّ ﻧَﺠِّﻨِﻲ ﻭَﺃَﻫْﻠِﻲ ﻣِﻤَّﺎ ﻳَﻌْﻤَﻠُﻮﻥَ ‏( 169 ‏) ﻓَﻨَﺠَّﻴْﻨَﺎﻩُ ﻭَﺃَﻫْﻠَﻪُ ﺃَﺟْﻤَﻌِﻴﻦَ ‏( 170 ‏) ﺍﻟﺸﻌﺮﺍﺀ
80- ﻓَﺈِﻥْ ﻋَﺼَﻮْﻙَ ﻓَﻘُﻞْ ﺇِﻧِّﻲ ﺑَﺮِﻱﺀٌ ﻣِﻤَّﺎ ﺗَﻌْﻤَﻠُﻮﻥَ ‏( 216 ‏)
81- ﺃَﻡْ ﺣَﺴِﺐَ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻳَﻌْﻤَﻠُﻮﻥَ ﺍﻟﺴَّﻴِّﺌَﺎﺕِ ﺃَﻥْ ﻳَﺴْﺒِﻘُﻮﻧَﺎ ﺳَﺎﺀَ ﻣَﺎ ﻳَﺤْﻜُﻤُﻮﻥَ ‏( 4 ‏) ﺍﻟﻌﻨﻜﺒﻮﺕ
82- ﻳﻌْﻤَﻠُﻮﻥَ ﻟَﻪُ ﻣَﺎ ﻳَﺸَﺎﺀُ ﻣِﻦْ ﻣَﺤَﺎﺭِﻳﺐَ ﻭَﺗَﻤَﺎﺛِﻴﻞَ ﻭَﺟِﻔَﺎﻥٍ ﻛَﺎﻟْﺠَﻮَﺍﺏِ ﻭَﻗُﺪُﻭﺭٍ ﺭَﺍﺳِﻴَﺎﺕٍ ﺍﻋْﻤَﻠُﻮﺍ ﺁﻝَ ﺩَﺍﻭُﻭﺩَ ﺷُﻜْﺮًﺍ ﻭَﻗَﻠِﻴﻞٌ ﻣِﻦْ ﻋِﺒَﺎﺩِﻱ ﺍﻟﺸَّﻜُﻮﺭُ ‏( 13 ‏) ﺳﺒﺄ
83- ﻣﺎﻫﺬﻩ ﺍﻟﺘﻤﺎﺛﻴﻞ ﺍﻟﺘﻲ ﺃﻧﺘﻢ ﻟﻬﺎﻋﺎﻛﻔﻮﻥ ‏( ﺍﻷﻧﺒﻴﺎﺀ
84- ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻛَﻔَﺮُﻭﺍ ﻭَﺻَﺪُّﻭﺍ ﻋَﻦْ ﺳَﺒِﻴﻞِ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﺃَﺿَﻞَّ ﺃَﻋْﻤَﺎﻟَﻬُﻢْ ‏( 1 ‏) ﻣﺤﻤﺪ
85- ﻗَﺎﻝَ ﻫَﺬَﺍ ﺭَﺣْﻤَﺔٌ ﻣِﻦْ ﺭَﺑِّﻲ ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺟَﺎﺀَ ﻭَﻋْﺪُ ﺭَﺑِّﻲ ﺟَﻌَﻠَﻪُ ﺩَﻛَّﺎﺀَ ﻭَﻛَﺎﻥَ ﻭَﻋْﺪُ ﺭَﺑِّﻲ ﺣَﻘًّﺎ ‏( 98 ‏) ﺍﻟﻜﻬﻒ
86- ﻭَﺃَﺭَﺍﺩُﻭﺍ ﺑِﻪِ ﻛَﻴْﺪًﺍ ﻓَﺠَﻌَﻠْﻨَﺎﻫُﻢْ ﺍﻷَْﺧْﺴَﺮِﻳﻦَ ‏( 70 ‏) ﺍﻷﻧﺒﻴﺎﺀ
87- ﻓَﺄَﺭَﺍﺩُﻭﺍ ﺑِﻪِ ﻛَﻴْﺪًﺍ ﻓَﺠَﻌَﻠْﻨَﺎﻫُﻢْ ﺍﻟْﺄَﺳْﻔَﻠِﻴﻦَ ‏( 98 ‏) ﺍﻟﺼﺎﻓﺎﺕ
88- ﻭَﻣَﻜَﺮُﻭﺍ ﻭَﻣَﻜَﺮَ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﻭَﺍﻟﻠَّﻪُ ﺧَﻴْﺮُ ﺍﻟْﻤَﺎﻛِﺮِﻳﻦَ ‏( 54 ‏) ﺁﻝ ﻋﻤﺮﺍﻥ
89- ﺳَﻴُﺼِﻴﺐُ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﺃَﺟْﺮَﻣُﻮﺍ ﺻَﻐَﺎﺭٌ ﻋِﻨْﺪَ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻭَﻋَﺬَﺍﺏٌ ﺷَﺪِﻳﺪٌ ﺑِﻤَﺎ ﻛَﺎﻧُﻮﺍ ﻳَﻤْﻜُﺮُﻭﻥَ ‏( 124 ‏) ﺍﻷﻧﻌﺎﻡ
90- ﻭَﺇِﺫْ ﻳَﻤْﻜُﺮُ ﺑِﻚَ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻛَﻔَﺮُﻭﺍ ﻟِﻴُﺜْﺒِﺘُﻮﻙَ ﺃَﻭْ ﻳَﻘْﺘُﻠُﻮﻙَ ﺃَﻭْ ﻳُﺨْﺮِﺟُﻮﻙَ ﻭَﻳَﻤْﻜُﺮُﻭﻥَ ﻭَﻳَﻤْﻜُﺮُ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﻭَﺍﻟﻠَّﻪُ ﺧَﻴْﺮُ ﺍﻟْﻤَﺎﻛِﺮِﻳﻦَ ‏( 30 ‏) ﺍﻷﻧﻔﺎﻝ
91- ﻗَﺪْ ﻣَﻜَﺮَ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻣِﻦْ ﻗَﺒْﻠِﻬِﻢْ ﻓَﺄَﺗَﻰ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﺑُﻨْﻴَﺎﻧَﻬُﻢْ ﻣِﻦَ ﺍﻟْﻘَﻮَﺍﻋِﺪِ ﻓَﺨَﺮَّ ﻋَﻠَﻴْﻬِﻢْ ﺍﻟﺴَّﻘْﻒُ ﻣِﻦْ ﻓَﻮْﻗِﻬِﻢْ ﻭَﺃَﺗَﺎﻫُﻢْ ﺍﻟْﻌَﺬَﺍﺏُ ﻣِﻦْ ﺣَﻴْﺚُ ﻟَﺎ ﻳَﺸْﻌُﺮُﻭﻥَ ‏( 26 ‏) ﺍﻟﻨﺤﻞ
92- ﻭَﺍﺻْﺒِﺮْ ﻭَﻣَﺎ ﺻَﺒْﺮُﻙَ ﺇِﻟَّﺎ ﺑِﺎﻟﻠَّﻪِ ﻭَﻟَﺎ ﺗَﺤْﺰَﻥْ ﻋَﻠَﻴْﻬِﻢْ ﻭَﻟَﺎ ﺗَﻚُ ﻓِﻲ ﺿَﻴْﻖٍ ﻣِﻤَّﺎ ﻳَﻤْﻜُﺮُﻭﻥَ ‏( 127 ‏) ﺍﻟﻨﺤﻞ
93- ﻭَﻣَﻜَﺮُﻭﺍ ﻣَﻜْﺮًﺍ ﻭَﻣَﻜَﺮْﻧَﺎ ﻣَﻜْﺮًﺍ ﻭَﻫُﻢْ ﻟَﺎ ﻳَﺸْﻌُﺮُﻭﻥَ ‏( 50 ‏) ﻓﺎﻧﻈﺮ ﻛﻴﻒ ﻛﺎﻥ ﻋﺎﻗﺒﺔ ﻣﻜﺮﻫﻢ ﺃﻧﺎ ﺩﻣﺮﻧﺎﻫﻢ ﻭﻗﻮﻣﻬﻢ ﺃﺟﻤﻌﻴﻦ ‏( 51 ‏) ﺍﻟﻨﻤﻞ
94- ﺍﺳْﺘِﻜْﺒَﺎﺭًﺍ ﻓِﻲ ﺍﻟْﺄَﺭْﺽِ ﻭَﻣَﻜْﺮَ ﺍﻟﺴَّﻴِّﺊِ ﻭَﻟَﺎ ﻳَﺤِﻴﻖُ ﺍﻟْﻤَﻜْﺮُ ﺍﻟﺴَّﻴِّﺊُ ﺇِﻟَّﺎ ﺑِﺄَﻫْﻠِﻪِ ‏( 43 ‏) ﻓﺎﻃﺮ
95- ﻓَﻮَﻗَﺎﻩُ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﺳَﻴِّﺌَﺎﺕِ ﻣَﺎ ﻣَﻜَﺮُﻭﺍ ﻭَﺣَﺎﻕَ ﺑِﺂﻝِ ﻓِﺮْﻋَﻮْﻥَ ﺳُﻮﺀُ ﺍﻟْﻌَﺬَﺍﺏِ ‏( 45 ‏) ﻏﺎﻓﺮ
96- ﻭَﻣَﻜَﺮُﻭﺍ ﻣَﻜْﺮًﺍ ﻛُﺒَّﺎﺭًﺍ ‏( 22 ‏) ﻧﻮﺡ
--------------------------
97- ﻭَﺇِﻥْ ﺗَﻮَﻟَّﻮْﺍ ﻓَﺈِﻧَّﻤَﺎ ﻫُﻢْ ﻓِﻲ ﺷِﻘَﺎﻕٍ ﻓَﺴَﻴَﻜْﻔِﻴﻜَﻬُﻢْ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﻭَﻫُﻮَ ﺍﻟﺴَّﻤِﻴﻊُ ﺍﻟْﻌَﻠِﻴﻢُ ‏( 137 ‏) ﺍﻟﺒﻘﺮﺓ
98- ﻭَﺍﻟﻠَّﻪُ ﺃَﻋْﻠَﻢُ ﺑِﺄَﻋْﺪَﺍﺋِﻜُﻢْ ﻭَﻛَﻔَﻰ ﺑِﺎﻟﻠَّﻪِ ﻭَﻟِﻴًّﺎ ﻭَﻛَﻔَﻰ ﺑِﺎﻟﻠَّﻪِ ﻧَﺼِﻴﺮًﺍ
‏( 45 ‏) ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ
99- ﻭَﺍﻟﻠَّﻪُ ﻳَﻜْﺘُﺐُ ﻣَﺎ ﻳُﺒَﻴِّﺘُﻮﻥَ ﻓَﺄَﻋْﺮِﺽْ ﻋَﻨْﻬُﻢْ ﻭَﺗَﻮَﻛَّﻞْ ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻭَﻛَﻔَﻰ ﺑِﺎﻟﻠَّﻪِ ﻭَﻛِﻴﻼً ‏( 81 ‏) ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ
100- ﺇِﻥَّ ﻋِﺒَﺎﺩِﻱ ﻟَﻴْﺲَ ﻟَﻚَ ﻋَﻠَﻴْﻬِﻢْ ﺳُﻠْﻄَﺎﻥٌ ﻭَﻛَﻔَﻰ ﺑِﺮَﺑِّﻚَ ﻭَﻛِﻴﻼً
‏( 65 ‏) ﺍﻹﺳﺮﺍﺀ
101- ﻭَﺗَﻮَﻛَّﻞْ ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻭَﻛَﻔَﻰ ﺑِﺎﻟﻠَّﻪِ ﻭَﻛِﻴﻼً ‏( 3 ‏) ﺍﻷﺣﺰﺍﺏ
102- ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻳُﺒَﻠِّﻐُﻮﻥَ ﺭِﺳَﺎﻟَﺎﺕِ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻭَﻳَﺨْﺸَﻮْﻧَﻪُ ﻭَﻻَ ﻳَﺨْﺸَﻮْﻥَ ﺃَﺣَﺪًﺍ ﺇِﻻَّ ﺍﻟﻠَّﻪَ ﻭَﻛَﻔَﻰ ﺑِﺎﻟﻠَّﻪِ ﺣَﺴِﻴﺒًﺎ ‏( 39 ‏) ﺍﻷﺣﺰﺍﺏ
103- ﺃَﻟَﻴْﺲَ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﺑِﻜَﺎﻑٍ ﻋَﺒْﺪَﻩُ ﻭَﻳُﺨَﻮِّﻓُﻮﻧَﻚَ ﺑِﺎﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻣِﻦْ ﺩُﻭﻧِﻪِ ﻭَﻣَﻦْ ﻳُﻀْﻠِﻞْ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﻓَﻤَﺎ ﻟَﻪُ ﻣِﻦْ ﻫَﺎﺩٍ ‏( 36 ‏) ﺍﻟﺰﻣﺮ
104- ﻳَﺎﺃَﻳُّﻬَﺎ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﺁﻣَﻨُﻮﺍ ﺍﺫْﻛُﺮُﻭﺍ ﻧِﻌْﻤَﺔَ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻋَﻠَﻴْﻜُﻢْ ﺇِﺫْ ﻫَﻢَّ ﻗَﻮْﻡٌ ﺃَﻥْ ﻳَﺒْﺴُﻄُﻮﺍ ﺇِﻟَﻴْﻜُﻢْ ﺃَﻳْﺪِﻳَﻬُﻢْ ﻓَﻜَﻒَّ ﺃَﻳْﺪِﻳَﻬُﻢْ ﻋَﻨْﻜُﻢْ ﻭَﺍﺗَّﻘُﻮﺍ ﺍﻟﻠَّﻪَ ﻭَﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻓَﻠْﻴَﺘَﻮَﻛَّﻞْ ﺍﻟْﻤُﺆْﻣِﻨُﻮﻥَ ‏( 11 ‏) ﺍﻟﻤﺎﺋﺪﺓ
105- ﻗَﺎﻝَ ﺭَﺟُﻼَﻥِ ﻣِﻦْ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﻳَﺨَﺎﻓُﻮﻥَ ﺃَﻧْﻌَﻢَ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﻋَﻠَﻴْﻬِﻤَﺎ ﺍﺩْﺧُﻠُﻮﺍ ﻋَﻠَﻴْﻬِﻢْ ﺍﻟْﺒَﺎﺏَ ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺩَﺧَﻠْﺘُﻤُﻮﻩُ ﻓَﺈِﻧَّﻜُﻢْ ﻏَﺎﻟِﺒُﻮﻥَ ﻭَﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻓَﺘَﻮَﻛَّﻠُﻮﺍ ﺇِﻥْ ﻛُﻨﺘُﻢْ ﻣُﺆْﻣِﻨِﻴﻦَ ‏( 23 ‏) ﺍﻟﻤﺎﺋﺪﺓ
106- ﻗُﻞْ ﻟَﻦْ ﻳُﺼِﻴﺒَﻨَﺎ ﺇِﻻَّ ﻣَﺎ ﻛَﺘَﺐَ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﻟَﻨَﺎ ﻫُﻮَ ﻣَﻮْﻻَﻧَﺎ ﻭَﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻓَﻠْﻴَﺘَﻮَﻛَّﻞْ ﺍﻟْﻤُﺆْﻣِﻨُﻮﻥَ ‏( 51 ‏) ﺍﻟﺘﻮﺑﺔ
107- ﻓَﺈِﻥْ ﺗَﻮَﻟَّﻮْﺍ ﻓَﻘُﻞْ ﺣَﺴْﺒِﻲ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﻵ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻻَّ ﻫُﻮَ ﻋَﻠَﻴْﻪِ ﺗَﻮَﻛَّﻠْﺖُ ﻭَﻫُﻮَ ﺭَﺏُّ ﺍﻟْﻌَﺮْﺵِ ﺍﻟْﻌَﻈِﻴﻢِ ‏( 129 ‏) ﺍﻟﺘﻮﺑﺔ
108- ﻓَﻘَﺎﻟُﻮﺍ ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﺗَﻮَﻛَّﻠْﻨَﺎ ﺭَﺑَّﻨَﺎ ﻻَ ﺗَﺠْﻌَﻠْﻨَﺎ ﻓِﺘْﻨَﺔً ﻟِﻠْﻘَﻮْﻡِ ﺍﻟﻈَّﺎﻟِﻤِﻴﻦَ
‏( 85 ‏) ﻳﻮﻧﺲ
109- ﺇِﻧِّﻲ ﺗَﻮَﻛَّﻠْﺖُ ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﺭَﺑِّﻲ ﻭَﺭَﺑِّﻜُﻢْ ﻣَﺎ ﻣِﻦْ ﺩَﺍﺑَّﺔٍ ﺇِﻻَّ ﻫُﻮَ ﺁﺧِﺬٌ ﺑِﻨَﺎﺻِﻴَﺘِﻬَﺎ ﺇِﻥَّ ﺭَﺑِّﻲ ﻋَﻠَﻰ ﺻِﺮَﺍﻁٍ ﻣُﺴْﺘَﻘِﻴﻢٍ ‏( 56 ‏) ﻫﻮﺩ
110- ﺇِﻥْ ﺃُﺭِﻳﺪُ ﺇِﻟَّﺎ ﺍﻟْﺈِﺻْﻠَﺎﺡَ ﻣَﺎ ﺍﺳْﺘَﻄَﻌْﺖُ ﻭَﻣَﺎ ﺗَﻮْﻓِﻴﻘِﻲ ﺇِﻟَّﺎ ﺑِﺎﻟﻠَّﻪِ ﻋَﻠَﻴْﻪِ ﺗَﻮَﻛَّﻠْﺖُ ﻭَﺇِﻟَﻴْﻪِ ﺃُﻧِﻴﺐُ ‏( 88 ‏) ﻫﻮﺩ
111- ﺇِﻥْ ﺍﻟْﺤُﻜْﻢُ ﺇِﻟَّﺎ ﻟِﻠَّﻪِ ﻋَﻠَﻴْﻪِ ﺗَﻮَﻛَّﻠْﺖُ ﻭَﻋَﻠَﻴْﻪِ ﻓَﻠْﻴَﺘَﻮَﻛَّﻞْ ﺍﻟْﻤُﺘَﻮَﻛِّﻠُﻮﻥَ
‏( 67 ‏) ﻳﻮﺳﻒ
112- ﻭَﻣَﺎ ﻟَﻨَﺎ ﺃَﻟَّﺎ ﻧَﺘَﻮَﻛَّﻞَ ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻭَﻗَﺪْ ﻫَﺪَﺍﻧَﺎ ﺳُﺒُﻠَﻨَﺎ ﻭَﻟَﻨَﺼْﺒِﺮَﻥَّ ﻋَﻠَﻰ ﻣَﺎ ﺁﺫَﻳْﺘُﻤُﻮﻧَﺎ ﻭَﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻓَﻠْﻴَﺘَﻮَﻛَّﻞْ ﺍﻟْﻤُﺘَﻮَﻛِّﻠُﻮﻥَ ‏( 12 ‏) ﺍﺑﺮﺍﻫﻴﻢ
113- ﺍﻟﻠَّﻪُ ﺧَﺎﻟِﻖُ ﻛُﻞِّ ﺷَﻲْﺀٍ ﻭَﻫُﻮَ ﻋَﻠَﻰ ﻛُﻞِّ ﺷَﻲْﺀٍ ﻭَﻛِﻴﻞٌ ‏( 62 ‏) ﺍﻟﺰﻣﺮ
114- ﻭَﻣَﻦْ ﻳَﺘَﻮَﻛَّﻞْ ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻓَﻬُﻮَ ﺣَﺴْﺒُﻪُ ﺇِﻥَّ ﺍﻟﻠَّﻪَ ﺑَﺎﻟِﻎُ ﺃَﻣْﺮِﻩِ ﻗَﺪْ ﺟَﻌَﻞَ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﻟِﻜُﻞِّ ﺷَﻲْﺀٍ ﻗَﺪْﺭًﺍ ‏( 3 ‏) ﺍﻟﻄﻼﻕ
115- ﺭَﺏُّ ﺍﻟْﻤَﺸْﺮِﻕِ ﻭَﺍﻟْﻤَﻐْﺮِﺏِ ﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻟَّﺎ ﻫُﻮَ ﻓَﺎﺗَّﺨِﺬْﻩُ ﻭَﻛِﻴﻠًﺎ ‏( 9 ‏) ﺍﻟﻤﺰﻣﻞ
116- ﻟَﻦْ ﻳَﻀُﺮُّﻭﻛُﻢْ ﺇِﻟَّﺎ ﺃَﺫًﻯ ﻭَﺇِﻥْ ﻳُﻘَﺎﺗِﻠُﻮﻛُﻢْ ﻳُﻮَﻟُّﻮﻛُﻢْ ﺍﻟْﺄَﺩْﺑَﺎﺭَ ﺛُﻢَّ ﻟَﺎ ﻳُﻨْﺼَﺮُﻭﻥَ ‏( 111 ‏) ﺁﻝ ﻋﻤﺮﺍﻥ
117- ﻭَﺇِﻥْ ﺗَﺼْﺒِﺮُﻭﺍ ﻭَﺗَﺘَّﻘُﻮﺍ ﻟَﺎ ﻳَﻀُﺮُّﻛُﻢْ ﻛَﻴْﺪُﻫُﻢْ ﺷَﻴْﺌًﺎ ﺇِﻥَّ ﺍﻟﻠَّﻪَ ﺑِﻤَﺎ ﻳَﻌْﻤَﻠُﻮﻥَ ﻣُﺤِﻴﻂٌ ‏( 120 ‏) ﺁﻝ ﻋﻤﺮﺍﻥ
118- ﻭَﺇِﻥْ ﺗُﻌْﺮِﺽْ ﻋَﻨْﻬُﻢْ ﻓَﻠَﻦْ ﻳَﻀُﺮُّﻭﻙَ ﺷَﻴْﺌًﺎ ‏( 42 ‏) ﺍﻟﻤﺎﺋﺪﺓ
119- ﻭَﺇِﻥْ ﻳَﻤْﺴَﺴْﻚَ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﺑِﻀُﺮٍّ ﻓَﻠَﺎ ﻛَﺎﺷِﻒَ ﻟَﻪُ ﺇِﻟَّﺎ ﻫُﻮَ ﻭَﺇِﻥْ ﻳَﻤْﺴَﺴْﻚَ ﺑِﺨَﻴْﺮٍ ﻓَﻬُﻮَ ﻋَﻠَﻰ ﻛُﻞِّ ﺷَﻲْﺀٍ ﻗَﺪِﻳﺮٌ ‏( 17 ‏) ﺍﻷﻧﻌﺎﻡ
120- ﻭَﺇِﻥْ ﻳَﻤْﺴَﺴْﻚَ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﺑِﻀُﺮٍّ ﻓَﻠَﺎ ﻛَﺎﺷِﻒَ ﻟَﻪُ ﺇِﻟَّﺎ ﻫُﻮَ ﻭَﺇِﻥْ ﻳُﺮِﺩْﻙَ ﺑِﺨَﻴْﺮٍ ﻓَﻠَﺎ ﺭَﺍﺩَّ ﻟِﻔَﻀْﻠِﻪِ ﻳُﺼِﻴﺐُ ﺑِﻪِ ﻣَﻦْ ﻳَﺸَﺎﺀُ ﻣِﻦْ ﻋِﺒَﺎﺩِﻩِ ﻭَﻫُﻮَ ﺍﻟْﻐَﻔُﻮﺭُ ﺍﻟﺮَّﺣِﻴﻢُ ‏( 107 ‏) ﻳﻮﻧﺲ
121- ﻭَﺃَﻳُّﻮﺏَ ﺇِﺫْ ﻧَﺎﺩَﻯ ﺭَﺑَّﻪُ ﺃَﻧِّﻲ ﻣَﺴَّﻨِﻲ ﺍﻟﻀُّﺮُّ ﻭَﺃَﻧْﺖَ ﺃَﺭْﺣَﻢُ ﺍﻟﺮَّﺍﺣِﻤِﻴﻦَ ‏( 83 ‏) ﻓَﺎﺳْﺘَﺠَﺒْﻨَﺎ ﻟَﻪُ ﻓَﻜَﺸَﻔْﻨَﺎ ﻣَﺎ ﺑِﻪِ ﻣِﻦْ ﺿُﺮٍّ ﻭَﺁﺗَﻴْﻨَﺎﻩُ ﺃَﻫْﻠَﻪُ ﻭَﻣِﺜْﻠَﻬُﻢْ ﻣَﻌَﻬُﻢْ ﺭَﺣْﻤَﺔً ﻣِﻦْ ﻋِﻨْﺪِﻧَﺎ ﻭَﺫِﻛْﺮَﻯ ﻟِﻠْﻌَﺎﺑِﺪِﻳﻦَ ‏( 84 ‏) ﺍﻷﻧﺒﻴﺎﺀ
122- ﺃَﻣَّﻦْ ﻳُﺠِﻴﺐُ ﺍﻟْﻤُﻀﻄَﺮَّ ﺇِﺫَﺍ ﺩَﻋَﺎﻩُ ﻭَﻳَﻜْﺸِﻒُ ﺍﻟﺴُّﻮﺀَ ﻭَﻳَﺠْﻌَﻠُﻜُﻢْ ﺧُﻠَﻔَﺎﺀَ ﺍﻷْﺭْﺽِ ﺃَﺀِ ﻟَﻪٌ ﻣَﻊَ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻗَﻠِﻴﻼً ﻣَﺎ ﺗَﺬَﻛَّﺮُﻭﻥَ ‏( 62 ‏) ﺍﻟﻨﻤﻞ
123- ﻭَﻟَﺌِﻦْ ﺳَﺄَﻟْﺘَﻬُﻢْ ﻣَﻦْ ﺧَﻠَﻖَ ﺍﻟﺴَّﻤَﺎﻭَﺍﺕِ ﻭَﺍﻷْﺭْﺽَ ﻟَﻴَﻘُﻮﻟُﻦَّ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﻗُﻞْ ﺃَﻓَﺮَﺃَﻳْﺘُﻢْ ﻣَﺎ ﺗَﺪْﻋُﻮﻥَ ﻣِﻦْ ﺩُﻭﻥِ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﺇِﻥْ ﺃَﺭَﺍﺩَﻧِﻲ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﺑِﻀُﺮٍّ ﻫَﻞْ ﻫُﻦَّ ﻛَﺎﺷِﻔَﺎﺕُ ﺿُﺮِّﻩِ ﺃَﻭْ ﺃَﺭَﺍﺩَﻧِﻲ ﺑِﺮَﺣْﻤَﺔٍ ﻫَﻞْ ﻫُﻦَّ ﻣُﻤْﺴِﻜَﺎﺕُ ﺭَﺣْﻤَﺘِﻪِ ﻗُﻞْ ﺣَﺴْﺒِﻲ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﻋَﻠَﻴْﻪِ ﻳَﺘَﻮَﻛَّﻞُ ﺍﻟْﻤُﺘَﻮَﻛِّﻠُﻮﻥَ ‏( 38 ‏) ﺍﻟﺰﻣﺮ
124- ﻣﺎ ﻳَﻔْﺘَﺢْ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﻟِﻠﻨَّﺎﺱِ ﻣِﻦْ ﺭَﺣْﻤَﺔٍ ﻓَﻼَ ﻣُﻤْﺴِﻚَ ﻟَﻬَﺎ ﻭَﻣَﺎ ﻳُﻤْﺴِﻚْ ﻓَﻼَ ﻣُﺮْﺳِﻞَ ﻟَﻪُ ﻣِﻦْ ﺑَﻌْﺪِﻩِ ﻭَﻫُﻮَ ﺍﻟْﻌَﺰِﻳﺰُ ﺍﻟْﺤَﻜِﻴﻢُ ‏( 2 ‏) ﻓﺎﻃﺮ
125- ﻳَﺨْﺮُﺝُ ﻣِﻦْ ﺑُﻄُﻮﻧِﻬَﺎ ‏( 69 ‏) ﺍﻟﻨﺤﻞ
126- ﻳُﺼْﻬَﺮُ ﺑِﻪِ ﻣَﺎ ﻓِﻲ ﺑُﻄُﻮﻧِﻬِﻢْ ﻭَﺍﻟْﺠُﻠُﻮﺩُ ‏( 20 ‏) ﺍﻟﺤﺞ
127- ﺇﻥ ﺷﺠﺮﺓ ﺍﻟﺰﻗﻮﻡ ﻃﻌﺎﻡ ﺍﻷﺛﻴﻢ ‏( 44 ‏) ﻛَﺎﻟْﻤُﻬْﻞِ ﻳَﻐْﻠِﻲ ﻓِﻲ ﺍﻟْﺒُﻄُﻮﻥِ ‏( 45 ‏) ﺍﻟﺪﺧﺎﻥ
128- ﻓﻠﻮﻻ ﺃﻧﻪ ﻛﺎﻥ ﻣﻦ ﺍﻟﻤﺴﺒﺤﻴﻦ ‏( 143 ‏) ﻟَﻠَﺒِﺚَ ﻓِﻲ ﺑَﻄْﻨِﻪِ ﺇِﻟَﻰ ﻳَﻮْﻡِ ﻳُﺒْﻌَﺜُﻮﻥَ ‏( 144 ‏) ﺍﻟﺼﺎﻓﺎﺕ
129- ﻭَﻣَﻦْ ﻳَﺘَّﻖِ ﺍﻟﻠَّﻪَ ﻳَﺠْﻌَﻞْ ﻟَﻪُ ﻣِﻦْ ﺃَﻣْﺮِﻩِ ﻳُﺴْﺮًﺍ ‏( 4 ‏) ﺍﻟﻄﻼﻕ
130- ﻳَﺎﺑُﻨَﻲَّ ﺇِﻧَّﻬَﺎ ﺇِﻥْ ﺗَﻚُ ﻣِﺜْﻘَﺎﻝَ ﺣَﺒَّﺔٍ ﻣِﻦْ ﺧَﺮْﺩَﻝٍ ﻓَﺘَﻜُﻦْ ﻓِﻲ ﺻَﺨْﺮَﺓٍ ﺃَﻭْ ﻓِﻲ ﺍﻟﺴَّﻤَﺎﻭَﺍﺕِ ﺃَﻭْ ﻓِﻲ ﺍﻟْﺄَﺭْﺽِ ﻳَﺄْﺕِ ﺑِﻬَﺎ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﺇِﻥَّ ﺍﻟﻠَّﻪَ ﻟَﻄِﻴﻒٌ ﺧَﺒِﻴﺮٌ ‏( 16 ‏) ﻟﻘﻤﺎﻥ
.
.
Daga shafin Bashir Halilu Tarbiyyah Islamiyyah. Call & whatsApp 08162600700
4/1/17, 8:34 PM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
4/1/17, 8:41 PM - Bbl Cottonou: Saboda ambaton Annabi s.a.w da akayi acikin wannan bayanin, ya kamata mu tabbatar da ingancinsa kafin mu tura, duk da magiyar da akayi.
4/1/17, 8:56 PM - ‪+234 803 445 7259‬: 👍👍😀
4/1/17, 9:59 PM - ‪+234 806 008 8920‬: Seeee this magic

🔘 🔘 🔘

🔘 🔵 🔘

🔘 🔘 🔘

Send to 2 groups and the blue dot will move
4/1/17, 10:01 PM - ‪+234 808 066 0679‬: 🇭 🇺 🇸 🇧 🇦 🇳 🇩 & 🇼 🇮 🇫 🇪
​HUSBAND & WIFE...​

🇼 🇮 🇫 🇪: ​Since we married, We don't go out, we don 't eat at the restaurant. You don't give me money for my hair,You are not romantic anymore. You don't say I am beautiful anymore​

🇭 🇺 🇸 🇧 🇦 🇳 🇩 ​(gives out a long laugh..)​: _Darling, have you ever seen a politician campaigning after winning an election????
4/1/17, 10:01 PM - NA'IBIN SUNNAH: *🌟ZAUREN SAQON AN TASHI LAFIYA.🌟*

*Assalaamu alaikum wa rahmatullaahi wa barakaatuh*

Dukkan godiya ta tabbata ga ALLAH (SWT) mai kowa mai komai, tsira da aminci su kara tabbata ga shugabanmu Annabi Muhammad (SAW) da alayensa da sahabbansa masu daraja da wadanda sukayi imani da kyautatawa har izuwa ranar tashin alqiyamah.

*⚜DOKOKI DA TSARE-TSAREN WANNAN GRP DIN⚜*

*1.* Ya kamata kowa ya cika sallama lokacin yinta da kuma amsata domin samun cikakken lada. Sannan duk lokacinda akaga sallama ake amsawa.

*2.*Bamason yawan surutu ko hira da bai shafi darasi ba ko ta ilimi. Muna maraba da duk wata tattaunawa ta ilimi.

*3.*Bamu yadda kowa ya turo post kowane iri ba sai idan ya zama bai saba da addininmu da kuma kyawawan dabi'u ba.

Idan post din ya kunshi sunnar Annabi saw ne ya zama Lallai a kai matuqa wajen tace shi kar a turo gurbataccen abu kuma wani zai dauka yaje yayi aiki dashi.


*4.*Kofa a bude take ga mai so yayi nasiha ko darasi. Sai ya tuntubi daya daga cikin Admins.


*5.*Mun yarda kowane dan Adam ajizi ne, don haka duk lokacin da wani ya yi kuskure to lallai ayi amfani da kyakykyawan lafazi da hikima wajen gyara masa.

*6.*Bamu yarda a canza mana hoton profile ko suna ba.


*7.*Duk sanda mutum zaituro audio ko video yarubuta abunda ya kunsa domin mutum yasan me zai yi downloading kafin yayi.


*8.*Kar a sako saqwanni da basu da alaqa da karatu yayin da ake tsaka da gabatar da karatu.  

*9.*Wajibi ne dukkan mu mu riqa sanin abinda zamu fada. Bamu yarda da hirarraki na fitsara ba. Koda abinda ya shafi ilmantarwa ne dole mutum yayi hikima a zancen sa.

*10.*Duk wanda zaiyi fowarding post da wani yaren da ba hausa ko turanci ko larabci ba to wajibi ne ya fassara zuwa yaren da kowa zai fahimta ko kuma yayi bayani a takaice.


*12.*Dan ALLAH banda nuna warayya. dukkaninmu bayin ALLAH ne, kuma dukkaninmu ALLAH ne ya hadamu kuma dukkaninmu musulmai ne 'Yan uwan juna Ahlus sunnah wal jama'ah.

*13.*Kar aturo duk wani post da ze kai mutum zuwa ga YouTube dan gudun abubuwan da ke cikin YouTube na fitina. Sai dai idan karatuttukan mallamai ne.


*14.*Dan Adam ajizi ne, don haka duk wanda ya karya doka to yayi gaugawa ya bada haquri kamin lokaci yayi tsawo.

*NOTE:-*
*Karya daya daga cikin dokokin nan ka iya sa a cire muntum. A kiyaye don Allah*
4/1/17, 10:03 PM - NA'IBIN SUNNAH: Naga amfara mantawa da dokokin da muka yarda dasu a group dinnan to nasake turowa saboda baki da kuma wadanda suka manta don zamu fara daukan mataki akan masu karya mana doka
4/1/17, 10:11 PM - ‪+234 806 084 4942‬: *YADDA ZAKA SAMU LUNKI ASHIRIN NA KATIN WAYA A LAYIN AIRTEL*

Zaku iya samun 20 times wato lunki ashirin na katin waya a layin airtel saidai ba kowane layi suke baiwa ba.
Misali Idan kana da naira dari *#100* zaka iya samun naira dubu biyu *#2000* ( 100 sau 20, dubu biyu kenan).
Haka ma naira 200, 500 kai har naira 1,000 ma.

Wadannan kudi zasu yi aiki na tsawon kwana 14, kuma suna browsing.
za'a kasa kudin kashi hudu, kashi daya zaka iya kira dasu sauran kashi ukun kuma na browsing ne kadai. misali;
kanada naira 100 idan sun baka 2,000 to zai zamana cewa *#500* na kira ne kawai naira *1,500* kuma na browsing.

Acikin na kira kuma idan ka cinye rabinsu to sauran bazaka iya kiran wani layin dasu ba bayan layin *airtel*

Ka danna * *241#* sai ka zabi na daidai kudin da kake dashi domin samun wannan garabasa idan Allah yasa kanada rabo. idan kuma bazasu baka ba, ba shikenan ba kuma, zaka iya samun lunki 6 na kati shi kuma idan zaka saka Recharge card, a maimakon kayi amfani da * *126 * lambobin kati#* sai kasa * *555 * lambobin kati #* zaka samu lunki *6* na katin da zaka saka.

A layin *Airtel* kadai.


✍🏻
_Daga group din_
*Duniyar Waya Da Computer 1&2*
4/1/17, 10:35 PM - ‪+234 809 787 4234‬: Ina Masu Son A Rushe Majalisar Dattawan Najeriya?

Daga Barista Audu Bulama Bukarti

1.Shin ka goyi bayan zabtare albashin Sanatoci Da 'Yan Majalisar Wakilai?

2. Shin kana son rushe majalisar dattawan Nijeriya?

3. Shin ka goyi bayan a mayar da majalisar wakilai ta wucin gadi?

4. Shin kana jin takaicin yadda suke karbar albashin Miliyoyin kudaden mu amma ba sa komai?

5. Shin kun san ta yaya wannan buri zai tabbata?

Damar guda daya ce rak, 'yan Nijeriya mu taru mu ce ba mu yarda ba. Haka ya ke a cikin kundin tsarin mulkin kasa sashi na 14. Mu muke da cikakken ikon yadda muke majalisa ta kasance. Ba zanga-zanga za mu yi ba, goyon bayan Lauya mai zaman kansa da ke jihar Kano Audu Bulama Bukarti za mu yi. Wanda a halin yanzu ya fara gabatar da wani Daftari da ya ke neman goyon bayan mu don cimma wannan kudiri. A saukake shiga shafin www.change.org ka kada kuri'ar goyon bayan ka ko kuma ka bi ta shafin Audu Bulama Bukarti na Facebook ka kada kuri'ar ka.

***Don Allah Mu taimaka wajen sanar da 'yan uwa da abokan arziki...
4/1/17, 10:45 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...


Addu'ar da kayiwa dan uwanka a bayan idonsa itace mafi karbuwa....

Aikin da Allah yafi so shine Wanda aka dõre ana aikatashi komi kankantar shi....

Ya Allah ka bamu ikon yiwa junanmu addu'o'in Alkhairi... Ya Allah ka bamu ikon dõrewa gun aikata Alkhairi ....


...binkhal...
4/1/17, 10:50 PM - ‪+234 803 408 8803‬: Ameen
4/1/17, 10:51 PM - Abdunnasir: Amin
4/2/17, 6:56 AM - NA'IBIN SUNNAH: *Tirukkural by Tiruvalluvar (a Tamil poet/writer) was written more than 5,000 yrs ago. It's one of the ancient science on Human Behaviour, which has not changed in spite of modern education & technology!*

*SOME GOLDEN THOUGHTS OF THIRUKKURAL:*

1. *If your child lies to you often, it is because you over-react too harshly to their inappropriate behaviour.*

2. *If your child is not taught to confide in you about their mistakes, you've lost them.*

3. *If your child had poor self-esteem, it is because you advice them more than you encourage them.*

4. *If your child does not stand up for themselves, it is because from a young age you have disciplined them regularly in public.*

5. *If your child takes things that do not belong to them, it is because when you buy them things, you don't let them chose what they want.*

6. *If your child is cowardly, it is because you help them too quickly.*

7. *If your child does not respect other people's feelings, it is because instead of speaking to your child, you order & command them.*

8. *If your child is too quick to anger, it is because you give too much attention to misbehaviour & you give little attention to good behaviour.*

9. *If your child is excessively jealous, it is because you only congratulate them when they successfully complete something & not when they improve at something even if they don't successfully complete it*

10. *If your child intentionally disturbs you, it is because you are not physically affectionate enough.*

11. *If your child is openly defiant, it is because you openly threaten to do something but don't follow through.*

12. *If your child is secretive, it is because they don't trust that you won't blow things out of proportion.*

13. *If your child talks back to you, it is because they watch you do it to others & think its normal behaviour.*

14. *If your child doesn't listen to you but listens to others, it is because you are too quick to jump to conclusions*

15. *If your child rebels it is because they know you care more about what others think than what is right*

*Pls fwd this to Parents who care to read this!*
*IT MAY GUIDE OUR MODERN PARENTING!*
*Positive Parenting!*..
4/2/17, 8:11 AM - ‪+234 808 066 0679‬: *SANARWA*
Salamun alaikum wa rahmatullah wa barakatuh.

In sha Allah gobe lahadi da misalin karfe 9 na safe a tashar Dalafm 88.5 Kano

Muna nan tafe da shirinmu na *Matattarar Alheri* ƙayatacce ne shirin kuma mai amfani.

A goben Lahadi 02-April-2017, zakuji mu kai tsaye tare da;
*Sheikh Musa Yusuf Asadus Sunnah Kaduna* don gabatar da shirin.

Inda Malam zaiyi magana akan; *KYAUTATAWA MATA*

Kada ku bari a baku labari! 😍

Kasance da sashen addinin musulunci na Dalafm a ko da yaushe, tare dani
HADIZA BALANTI CHEDIYAR YAN GURASA.

#dalafm/matattarar/alheri
4/2/17, 8:41 AM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
4/2/17, 9:15 AM - Bbl Cottonou: *KHUDUBAR JUMU'A 31-03-2017* Daga Masallachin Sultan Muh'd Sa'ad Abubakar III dake Tanke Guiwa Lowcost Sokoto

Mai Taken: *DUNIYA BA MATABBATA CE BA*

Tare da: *Malam Isma'eel Lawal G/Dare*

Latsa wannan link na Qasa domin downloading:

http://darulfikr.com/s/19808

* Ayi Saurare Lapia *

Ku cigaba da kasancewa damu a darulfikr.com domin cigaba da samun karatukan maluman sunnah. Darulfikr.com takuce domin yada sunnah.
4/2/17, 9:15 AM - Bbl Cottonou: *Karatun Sahihul Bukhari na Yau Jumu'a 2-7-1438AH 31-3-2017* daga Markazun - nuur dake Gawon Nama, Sokoto.

Tare da: *Malam Idrees Garba*

Domin downloading sai a Latsa links na Qasa:

http://darulfikr.com/s/19809

•Ayi sauraro lafiya.•

Ku cigaba da kasancewa damu a darulfikr.com domin cigaba da samun karatukan maluman sunnah. Darulfikr.com takuce domin yada sunnah.
4/2/17, 10:43 AM - ‪+234 812 724 6940‬: Narrated 'Aisha (Radi-Allahu 'anha):

(the wife of the Prophet) Allah's Apostle (Sallallahu 'Alaihi Wa Sallam)
said, "No calamity befalls a Muslim but that Allah expiates some of his
sins because of it, even though if it were the prick he receives from a
thorn."

Bukhari Vol. 7 : No. 544
4/2/17, 10:43 AM - ‪+234 803 729 9251‬: Da kyau
4/2/17, 12:19 PM - ‪+91 7397 683 053‬: *Get daily jokes from Duta*😆

Add to group: +917397692302

Forward to your friends ❗

Type 👍 CQ9 to like this

4/2/17, 12:20 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Please note this alert and get your facilities ready and staff sensitized on this urgently. Also forward this to all your colleagues.
FG Advises on Meningitis, Affects 16 States
As the new strain of Cerebrospinal Menigitis (CSM), Neisseria Meningitides type C continues to spread in epidemic proportion for the first time in Nigeria, federal government has issued a public advisory urging key prevention mechanisms.
Among the prevention mechanisms advised by Health Minister, Prof Adewole are:
• Avoidance of overcrowding
• Sleeping in well ventilated places
• Avoidance of close and prolonged contact with a case/s
• Proper disposal of respiratory and throat secretions
• Strict observance of hand hygiene and sneezing into Elbow joint/sleeves
• Reduce hand shaking, kissing, sharing utensils or medical interventions such as mouth resuscitation
• Vaccination with relevant sero-type of the meningococcal vaccine and
• Self-medication should be avoided.
According to the Minister, the country is currently experiencing an outbreak of Cerebrospinal Meningitis (CSM) that has spread across the country and mostly affecting States in the upper parts of the country which fall within the African Meningitis Belt.
Other Countries that are facing similar outbreaks at the moment include our West-African Neighbours like Niger, Chad, Cameroun, Togo, and Burkina Faso.
The larger African Meningitis Belt consists of 26 Countries that stretch from Senegal, Gambia and Guinea Bissau in the west coast to eastern countries of Eritrea and Ethiopia
He noted that this is not the first time or the worst Epidemic ever faced by Nigeria but this round of the epidemic has come with a difference, as all previous epidemics were caused by Neisseria Meningitides type 'A' but this year we are recording Neisseria Meningitides type C in epidemic proportion for the first time.
In the past, the worst CSM epidemics experienced in Nigeria occurred in 1996 when about 109,580 cases and 11,717 deaths were recorded, followed by the one in 2003 (4,130 cases and 401 deaths) then in 2008 (9,086 cases and 562 deaths) and in 2009, when 9086 cases and 562 deaths were recorded.
Following the successive outbreaks, the World Health Organisation(WHO) institutued the mass vaccination campaign using a new conjugate vaccine the MenAfriVac-A in about 16 out of the 26 Vulnerable countries (including Nigeria). It resulted in a reduction of over 94% incidence of the disease in most countries, thus significantly reducing the risk of type A.
Some key lessons learnt from the MenAfriVac-A mass vaccination campaign and the recent happenings across the sub-region, are that, although type A was successfully displaced, other strains which were hitherto less significant can actually assume epidemic proportions.
Thus Efforts must continue towards preventing a rebound of the type-A and also preventing a potential replacement by all other strains, said the Minister.
Current Situation in Nigeria
As at Friday, March 31, Ninety (90) Local Government Areas (LGAs) in Sixteen (16) States of the Federation are so far affected including Zamfara, Katsina, Sokoto, Kebbi, Niger, Nassarawa, Jigawa, FCT, Gombe, Taraba , Yobe, Kano, Osun, Cross Rivers, Lagos and Plateau have been affected by the new strain of CSM.
A total number of 2524 people have been reportedly affected while death toll has risen to 328 Deaths. So far, a total 131 samples have been confirmed in the Laboratory, out of which a majority are Neisseria Meningitides type C. This current outbreak started in Zamfara State in the 50th week of 2016 (i.e. November 2016)
Actions so far taken:
Control team constituted to coordinate all responses aimed at controlling the outbreak. Membership include FMOH, NCDC, NPHCDA, WHO and other partners (MSF, UNICEF, CDC and EHealth Africa):
Coordination meetings hold regularly; All initial five States have commenced Emergency Operation Center EOC/EPR meeting; Mapping of resources at State level to identify ongoing activities.
4/2/17, 2:45 PM - ‪+234 9074619096‬: Ameen
4/2/17, 3:46 PM - ‪+234 806 454 5636‬: Hi
4/2/17, 3:59 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
4/2/17, 5:17 PM - ‪+234 803 445 7259‬: Hello👍👍😀
4/2/17, 5:19 PM - ‪+234 813 286 1420‬: Hello
4/2/17, 5:20 PM - ‪+234 803 445 7259‬: Hi 😍
4/2/17, 5:26 PM - NA'IBIN SUNNAH: أصول السنة عندنا التمسك بما كان عليه أصحاب رســول الله ﷺ والاقــتــداء بــهــم
وترك البدع وكل بدعة فهي ضلالة - الإمام أحمد بن حنبل
4/2/17, 5:26 PM - NA'IBIN SUNNAH: إذا أحببت أن يدوم الله لك على ما تحب فدم له على ما يحب .
- الإمام أحمد بن حنبل
4/2/17, 5:26 PM - NA'IBIN SUNNAH: إذا رأيت رجلاً يتهم أحداً من أصحاب رسول الله صلى الله عليه وسلم بسوء فاتهمه على الإسلام ..
- الإمام أحمد بن حنبل
4/2/17, 5:26 PM - NA'IBIN SUNNAH: العلم لا يعدله شيء إذا كان خالصاً .
- الإمام أحمد بن حنبل
4/2/17, 5:26 PM - NA'IBIN SUNNAH: الدنيا دار عمل ، والآخره دار جزاء ، فمن لم يعمل هنا ندم هناك ..
- الإمام أحمد بن حنبل
4/2/17, 5:26 PM - NA'IBIN SUNNAH: من أقوال إمام أحمد (إمام أهل السنة والجماعة
4/2/17, 5:36 PM - ‪+234 9074619096‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركا ته

*Ana мυѕlιм*
*__انا مسلم____________*

" بسم الله الرحمن الرحيم
*______________________*

*Takaitattun Tunatarwa Masu Dauke Da Darrusa*

1. Mafi hankalin mutum shine wanda ya bar duniya tun kafin ta bar shi, kuma ya gyara kabarinsa tun kafin ya shiga cikinsa; kuma ya ji tsoron Ubangijinsa tun kafin ya hadu da shi; kuma ya yi sallah a cikin jama'a tun kafin su
sallace shi; Sannan kuma ya yi wa kansa hisabi tun kafin a yi masa, domin yau ranar aiki ce, ba hisabi, gobe kuwa hisabi ne ba aiki ba. Allah Ya sa mu dace.
2. Dukkan Dan Adam zai yi bankwana da duniya.
Na kasance ina mai zubar da hawaye, ina tuna rana ta ta karshe, Ranar da ba zan iya
taimakawa kaina da komai ba, Ranar da Allah (SWT) Zai shafe ni daga cikin halittun wannan duniya, Ranar da iyalaina da dumbin masoyana za su shiga halin juyayin rashina, Ranar da ku da su baku da yadda zaku iya taimaka mini da komai...daga Addu'a sai yi min sutura. Shin wai ko kai ma/ ko ke ma kina tuna irin wannan ranar
kuwa? Me muka tanadar mata?
3. Duk Kofar Da Ka Ganta A Rufe, To Tana da Mabudi. Kada Ka Saki Baki Kana Jiran Ta Bude Da Kanta! Komai A Duniya Yana da Mabudi.
Mabudin Ilimi Shine Tambaya. Mabudin Nasara Hakuri, Mabudin Arziki Tsoron Allah,, Mabudin
Zaman Lafiya, Adalci Da Gaskiya! Babban
Mabudin Alkairi Shine Istigfari. Idan Kana
Yawaita Shi Matsololinka Za Su Kau, Damuwarka
Za ta Gushe.. Sauki Daga UBANGIJI Zai Zo Maka!
YA ALLAH Ka Gafarta Mana Ka Kawo Mana Sauki A cikin Rayuwar Mu Na Yau Da Kullum.

*Daga zauren:*👇
```Ana muslim.```

➖➖➖➖➖➖➖➖


```•Ga ma su sha'awar shiga Zauren ANA MUSLIM{☝أنا مسلم}
a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA tare da Address nasu zuwa ga lambar mu```

👇👇👇👇👇👇
*+2348066-686177*
_or_
*+234 802 909 9260*
_ta whatsApp._


*DOKA*⚖🔨
*BAZAMU AMSA DUK WATA SALLAMA DABATA CIKA BA DAN HAKA DAN ALLAH A CIKA SALLAMA IN ZA'A MANA MAGANA*

*GAMASU SON TAMBAYA ZASU IYA TA WANNAN AMMA TEXT BA KIRA BA DAN ALLAH*👏
_Ta: e-mail:_ 👉aliyusadis@gmail.com
4/2/17, 5:44 PM - Qani Na Ta WajenGwamma: <Media omitted>
4/2/17, 7:37 PM - DANSABO: <Media omitted>
4/2/17, 7:39 PM - ‪+234 810 175 7640‬: THE ASSASSINATION OF THE GREAT SCHOLAR LATE SHEIKH ALBANIY ZARIA.

Late Sheikh Albaniy returned from Yola where he studied ICT in 2006 and told his disciples that all he has done before were just introduction and that he will just commence his Da'awah and the teaching of Islamic religion to his students and general public. He devoted all his life to the cause of Islam after his imprisonment in 2011. He centered his Da'awah in the premises of his school, Daarul Hadeethis Salafiyyah and Albaniy Science Academy where he do have daily lectures from morning till evening. He also maintained his Da'awah at Markazus Salafiyyah, located at Maje Road, Tudun Wada, Zaria. Sheikh Albaniy was fond of telling his disciples that he will soon rest and therefore they should be prepared to take over from him. This he was saying continuously a couple of weeks before he was murdered. Sheikh Albaniy had a session with the general public where he teached a book named "Daariqus Salihin Ila Rabil-Alamin" in the morning between 9 am and 11 am, in the afternoon the same day, he taught the popular "Saheehu Muslim" between 4 pm and 6 pm all at Daarul - Hadeethis Salafiyyah located on No. 59, Emir Road, Gaskiya Layout, Zaria.
The same evening he taught the most valuable book to Muslims after the Holy Qur'aan "Saheehul Bukhariy" at Markazus Salafiyyah between 8.30 pm and 10.30 pm. After this last session he was on his way back home that he was met with his death. Some few meters to his residence and his school, he was attacked by gun men. Bullets were sprayed on his van using AK47 rifle.
He was the one driving the van in the company of his wife, Ummu AbdulBarri, his children, Abdullahi, AbdulBarri, AbdulHaleem and AbdulHaq. Also together with him were some of his disciple among whom was Bello Nakaka the present Principal of Albaniy Science International Academy. Immediately, his wife, Ummu AbdilBarri and his son Abdullahi were killed on the spot while Sheikh Albaniy died shortly at the Saint Luke Anglican Hospital, Wusasa, Zaria. This ugly incidence happened on the 1 February, 2014.
His funeral was witnessed by hundreds of thousands of people from different part of Nigeria and the neighboring countries. Markets were closed and traffic was brought to a halt in Zaria metropolis as a result of his death. According to elders like the Dan Isan Zazzau, the District Head of Tukur Tukur, Zaria has never witness such a crowd in history. It was an irreparable loss to the generality of Muslims and Nigeria as a country. He was survived by three wives and 22 children.

May His Gentle Soul Rest In Perfect Peace.

By Dr Abdurrafi'i Abdulganiy (The Director, Daarul - Hadeethis Salafiyyah Zaria, Nigeria).
4/2/17, 8:11 PM - NA'IBIN SUNNAH: 👈🏼 *حكم الإسبال* ، مفصلاً :-
⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡

✅ أولاً الإسبال هو تطويل ثياب الرجل إلى ما تحت الكعبين من الساق ، ثانياً وللأمانة العلمية أقول بأن علمائنا رحمهم الله جميعاً قد اختلفوا منذ القدم في مسألة الإسبال إذا كان لا يقصد بذلك تكبراً على قولين : التحريم أو الكراهة ، واتفقوا جميعاً ولله الحمد على تحريم ذلك إن قصد به صاحبه التكبر .

☝🏻وﺍﻟﻮﺍﺟﺐ علينا تجاه ﻛﻞ ﻣﺎ ﺗﻨﺎﺯﻉ ﻓﻴﻪ العلماء ﺃﻥ نرﺩه ﺇﻟﻰ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﻭﺍﻟﺴﻨﺔ لنعلم ﺍﻟﺼﻮﺍﺏ ﻣﻦ ﺍﻟﺨﻄﺄ ، ﻗﺎﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ : ‏" ﻓَﺈِﻥْ ﺗَﻨَﺎﺯَﻋْﺘُﻢْ ﻓِﻲ ﺷَﻲْﺀٍ ﻓَﺮُﺩُّﻭﻩُ ﺇِﻟَﻰ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻭَﺍﻟﺮَّﺳُﻮﻝِ ﺇِﻥْ ﻛُﻨﺘُﻢْ ﺗُﺆْﻣِﻨُﻮﻥَ ﺑِﺎﻟﻠَّﻪِ ﻭَﺍﻟْﻴَﻮْﻡِ ﺍﻟْﺂﺧِﺮِ ﺫَﻟِﻚَ ﺧَﻴْﺮٌ ﻭَﺃَﺣْﺴَﻦُ ﺗَﺄْﻭِﻳﻠًﺎ ‏" ، ولهذا قد جمعت أكثر الأحاديث التي وردت في هذا الشأن ومن ثم أتناول الترجيح بين أقوال العلماء واسأل الله أن يرينا الحق حقاً ويرزقنا اتباعه ، فالأحاديث هي :-


1⃣ " مَا أَسْفَلَ مِنْ الْكَعْبَيْنِ مِنْ الْإِزَارِ فَفِي النَّار " ← ﺭﻭﺍﻩ البخاري .

2⃣ " لَا يَنْظُرُ اللَّهُ يَوْمَ الْقِيَامَةِ إِلَى مَنْ جَرَّ إِزَارَهُ بَطَرًا " ← ﺭﻭﺍﻩ البخاري .

3⃣ " وَارْفَعْ إِزَارَكَ إِلَى نِصْفِ السَّاقِ فَإِنْ أَبَيْتَ فَإِلَى الْكَعْبَيْنِ وَإِيَّاكَ وَإِسْبَالَ الْإِزَارِ فَإِنَّهَا مِنْ الْمَخِيلَةِ وَإِنَّ اللَّهَ لَا يُحِبُّ الْمَخِيلَةَ " ← ﺭﻭﺍﻩ أبو داود .

4⃣ عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ قَالَ : " بَيْنَمَا رَجُلٌ يُصَلِّي مُسْبِلًا إِزَارَهُ فَقَالَ لَهُ رَسُولُ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ اذْهَبْ فَتَوَضَّأْ فَذَهَبَ فَتَوَضَّأَ ثُمَّ جَاءَ فَقَالَ اذْهَبْ فَتَوَضَّأْ فَقَالَ لَهُ رَجُلٌ يَا رَسُولَ اللَّهِ مَا لَكَ أَمَرْتَهُ أَنْ يَتَوَضَّأَ ثُمَّ سَكَتَّ عَنْهُ قَالَ إِنَّهُ كَانَ يُصَلِّي وَهُوَ مُسْبِلٌ إِزَارَهُ وَإِنَّ اللَّهَ لَا يَقْبَلُ صَلَاةَ رَجُلٍ مُسْبِل " ← ﺭﻭﺍﻩ أبو داود .

5⃣ عَنْ حُذَيْفَةَ قَالَ : " أَخَذَ رَسُولُ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ بِعَضَلَةِ سَاقِي أَوْ سَاقِهِ فَقَالَ هَذَا مَوْضِعُ الْإِزَارِ فَإِنْ أَبَيْتَ فَأَسْفَلَ فَإِنْ أَبَيْتَ فَلَا حَقَّ لِلْإِزَارِ فِي الْكَعْبَيْن " ← رواه الترمذي .

6⃣ " ثَلَاثَةٌ لَا يُكَلِّمُهُمْ اللَّهُ عَزَّ وَجَلَّ يَوْمَ الْقِيَامَةِ وَلَا يُزَكِّيهِمْ وَلَهُمْ عَذَابٌ أَلِيمٌ الْمَنَّانُ بِمَا أَعْطَى وَالْمُسْبِلُ إِزَارَهُ وَالْمُنَفِّقُ سَلْعَتَهُ بِالْحَلِفِ الْكَاذِب " متفق عليه ، واللفظ للنسائي .

7⃣ " إِزْرَةُ الْمُؤْمِنِ إِلَى أَنْصَافِ سَاقَيْهِ لَا جُنَاحَ عَلَيْهِ مَا بَيْنَهُ وَبَيْنَ الْكَعْبَيْنِ وَمَا أَسْفَلَ مِنْ الْكَعْبَيْنِ فِي النَّارِ يَقُولُ ثَلَاثًا لَا يَنْظُرُ اللَّهُ إِلَى مَنْ جَرَّ إِزَارَهُ بَطَرًا " ← ﺭﻭﺍﻩ ابن ماجة .

8⃣ أما الحديث الثامن وهو الذي اختلف عليه العلماء ، فهو قوله صلى الله عليه وسلم : " مَنْ جَرَّ ثَوْبَهُ خُيَلَاءَ لَمْ يَنْظُرْ اللَّهُ إِلَيْهِ يَوْمَ الْقِيَامَةِ " ، فقال أبو بكر : " إِنَّ أَحَدَ شِقَّيْ ثَوْبِي يَسْتَرْخِي إِلَّا أَنْ أَتَعَاهَدَ ذَلِكَ مِنْهُ " فقال صلى الله عليه وسلم : " إِنَّكَ لَسْتَ تَصْنَعُ ذَلِكَ خُيَلَاءَ " ← رواه البخاري .

👈🏼 فقد استدل الذين حكموا بالكراهة دون التحريم على قوله صلى الله عليه وسلم ﻷبي بكر الصديق " إِنَّكَ لَسْتَ تَصْنَعُ ذَلِكَ خُيَلَاءَ " فأفتوا رحمهم الله بأن كل من أسبل ثوبه ولم يكن متكبرًا لم يكن الإسبال عليه حراماً وكل أقوال القائلين بهذا تدور على هذه النقطة ، أما المخالفون فقد أولوا هذه الرواية بتأويلات منها :-

✏ ﻗﺎﻝ ﺍﻹﻣﺎﻡ ﺍﻟﺬﻫﺒﻲ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ : " ﻭﻛﺬﻟﻚ ﺗﺮﻯ ﺍﻟﻔﻘﻴﻪ ﺍﻟﻤﺘﺮﻑ ﺇﺫﺍ ﻟﻴﻢ ﻓﻲ ثوبه ﺗﺤﺖ ﻛﻌﺒﻴﻪ ، ﻭﻗﻴﻞ ﻟﻪ : ﻗﺪ ﻗﺎﻝ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ : ‏ ﻣﺎ ﺃﺳﻔﻞ ﻣﻦ ﺍﻟﻜﻌﺒﻴﻦ ﻣﻦ ﺍﻹﺯﺍﺭ ﻓﻔﻲ ﺍﻟﻨﺎﺭ ، ﻳﻘﻮﻝ : ﺇﻧﻤﺎ ﻗﺎﻝ ﻫﺬﺍ ﻓﻴﻤﻦ ﺟﺮ ﺇﺯﺍﺭﻩ ﺧﻴﻼﺀ ، ﻭﺃﻧﺎ ﻻ ﺃﻓﻌﻞ ﺧﻴﻼﺀ ؛ ﻓﺘﺮﺍﻩ ﻳﻜﺎﺑﺮ ، ﻭﻳﺒﺮﺉ ﻧﻔﺴﻪ ﺍﻟﺤﻤﻘﺎﺀ ، ﻭﻳﻌﻤﺪ ﺇﻟﻰ ﻧﺺ ﻣﺴﺘﻘﻞ ﻋﺎﻡ ، ﻓﻴﺨﺼﻪ ﺑﺤﺪﻳﺚ ﺁﺧﺮ ﻣﺴﺘﻘﻞ ﺑﻤﻌﻨﻰ ﺍﻟﺨﻴﻼﺀ ، ﻭﻳﺘﺮﺧﺺ ﺑﻘﻮﻝ ﺍﻟﺼﺪﻳﻖ : ﺇﻧﻪ ﻳﺎ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﻳﺴﺘﺮﺧﻲ ﺇﺯﺍﺭﻱ ؛ ﻓﻘﺎﻝ : ﻟﺴﺖَ ﻳﺎ ﺃﺑﺎ ﺑﻜﺮ ﻣﻤﻦ ﻳﻔﻌﻠﻪ ﺧﻴﻼﺀ ، ﻓﻘﻠﻨﺎ : ﺃﺑﻮ ﺑﻜﺮ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻪ ﻟﻢ ﻳﻜﻦ ﻳﺸﺪ ﺇﺯﺍﺭﻩ ﻣﺴﺪﻭﻻً ﻋﻠﻰ ﻛﻌﺒﻴﻪ ﺃﻭﻻً ، ﺑﻞ ﻛﺎﻥ ﻳﺸﺪﻩ ﻓﻮﻕ ﺍﻟﻜﻌﺐ ، ﺛﻢ ﻓﻴﻤﺎ ﺑﻌﺪ ﻳﺴﺘﺮﺧﻲ ، ﻭﻗﺪ ﻗﺎﻝ ﻋﻠﻴﻪ ﺍﻟﺴﻼﻡ : ﺇﺯﺭﺓ ﺍﻟﻤﺆﻣﻦ ﺇﻟﻰ ﺃﻧﺼﺎﻑ ﺳﺎﻗﻴﻪ ، ﻭﻻ ﺟﻨﺎﺡ ﻋﻠﻴﻪ ﻓﻴﻤﺎ ﺑﻴﻦ ﺫﻟﻚ ﻭﺍﻟﻜﻌﺒﻴﻦ " .

✏ ﻭﻗﺎﻝ ﺍﻟﺸﻴﺦ ﺍﺑﻦ ﻋﺜﻴﻤﻴﻦ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ : " ﻭﺃﻣﺎ ﻣﻦ ﺍﺣﺘﺞ ﻋﻠﻴﻨﺎ ﺑﺤﺪﻳﺚ ﺃﺑﻲ ﺑﻜﺮ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻪ ، ﻓﻨﻘﻮﻝ ﻟﻪ : ﻟﻴﺲ ﻟﻚ ﺣﺠﺔ ﻓﻴﻪ ﻣﻦ ﻭﺟﻬﻴﻦ :-

1⃣ ﺍﻟﻮﺟﻪ ﺍﻷﻭﻝ : ﺃﻥ ﺃﺑﺎ ﺑﻜﺮ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻪ ﻗﺎﻝ : " ﺇﻥ ﺃﺣﺪ ﺷﻘﻲ ﺛﻮﺑﻲ ﻳﺴﺘﺮﺧﻲ ﺇﻻ ﺃﻥ ﺃﺗﻌﺎﻫﺪ ﺫﻟﻚ ﻣﻨﻪ ... " ﻓﻬﻮ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻪ ﻟﻢ ﻳﺮﺥِ ﺛﻮﺑﻪ ﺍﺧﺘﻴﺎﺭﺍً ﻣﻨﻪ ، ﺑﻞ ﻛﺎﻥ ﺫﻟﻚ ﻳﺴﺘﺮﺧﻲ ، ﻭﻣﻊ ﺫﻟﻚ ﻓﻬﻮ ﻳﺘﻌﺎﻫﺪﻩ ، ﻭﺍﻟﺬﻳﻦ ﻳﺴﺒﻠﻮﻥ ﻭﻳﺰﻋﻤﻮﻥ ﺃﻧﻬﻢ ﻟﻢ ﻳﻘﺼﺪﻭﺍ ﺍﻟﺨﻴﻼﺀ ﻳﺮﺧﻮﻥ ﺛﻴﺎﺑﻬﻢ ﻋﻦ ﻗﺼﺪ .

2⃣ ﺍﻟﻮﺟﻪ ﺍﻟﺜﺎﻧﻲ : ﺃﻥ ﺃﺑﺎ ﺑﻜﺮ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻪ ﺯﻛَّﺎﻩ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ، ﻭﺷﻬﺪ ﻟﻪ ﺃﻧﻪ ﻟﻴﺲ ﻣﻤﻦ ﻳﺼﻨﻊ ﺧﻴﻼﺀ ، ﻓﻬﻞ ﻧﺎﻝ ﺃﺣﺪ ﻣﻦ ﻫﺆﻻﺀ ﺗﻠﻚ ﺍﻟﺘﺰﻛﻴﺔ ﻭﺍﻟﺸﻬﺎﺩﺓ ؟ [ قال تعالى : " ﻓَﻠَﺎ ﺗُﺰَﻛُّﻮﺍ ﺃَﻧْﻔُﺴَﻜُﻢْ ﻫُﻮَ ﺃَﻋْﻠَﻢُ ﺑِﻤَﻦِ ﺍﺗَّﻘَﻰ " ] ، فاﻟﺸﻴﻄﺎﻥ ﻳﻔﺘﺢ ﻟﺒﻌﺾ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺍﺗﺒﺎﻉ ﺍﻟﻤﺘﺸﺎﺑﻪ ﻣﻦ ﻧﺼﻮﺹ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﻭﺍﻟﺴﻨﺔ ﻟﻴﺒﺮﺭ ﻟﻬﻢ ﻣﺎ ﻛﺎﻧﻮﺍ ﻳﻌﻤﻠﻮﻥ ، ﻭﺍﻟﻠﻪ ﻳﻬﺪﻱ ﻣﻦ ﻳﺸﺎﺀ ﺇﻟﻰ ﺻﺮﺍﻁ ﻣﺴﺘﻘﻴﻢ "


✏ وقد ألف ﺍﻟﺼﻨﻌﺎﻧﻲ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ كتاباً سماه " ﺍﺳﺘﻴﻔﺎﺀ ﺍﻷﻗﻮﺍﻝ ﻓﻲ ﺗﺤﺮﻳﻢ ﺍﻹﺳﺒﺎﻝ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﺮﺟﺎﻝ " ، رحج فيه أيضاً القول بالتحريم .

☝🏻ولهذا فالذي ترجح لنا هو القول بالتحريم للمسبل وإن لم يقصد الكبر لعموم قوله صلى الله عليه وسلم : " وَارْفَعْ إِزَارَكَ إِلَى نِصْفِ السَّاقِ فَإِنْ أَبَيْتَ فَإِلَى الْكَعْبَيْن " ، أما لو قصد بذلك التكبر فقد جمع بين حرامين : الإسبال والكبر .


والله تعالى أعلم ..

🌱🌱🌱🌱🌱🌱🌱

🌹 *خدمة : رسائل دعوية*​​ 🌹​
🔹+249999529555

📩 للإشتراك في الخدمة :-
1⃣ سجل الرقم أعلاه ..
2⃣ أرسل كلمة : " إشتراك " على الواتساب .
📬 *لقراءة الرسائل القديمة (Telegram)*
📲 http://goo.gl/1BDCu2
4/2/17
, 8:11 PM - NA'IBIN SUNNAH: قناة عمادة القبول والتسجيل في جامعات....:
بشرى
فتح باب القبول لبرنامج البكالوريوس للمنح الدراسة غير السعوديين
https://edugate.ut.edu.sa/ut/ui/guest/request_scholarship/index/steeringScholarshipIndex.faces
وشكرا (دعواتكم لي)
4/2/17, 8:11 PM - NA'IBIN SUNNAH: May his gentle soul rest in peace
4/2/17, 8:16 PM - NA'IBIN SUNNAH: Allah yagafartawa Sarkin yakin kare sunnaah da manhajin salaf
4/2/17, 8:22 PM - ‪+234 706 504 2988‬: Mallam acire ni
4/3/17, 2:37 AM - ‪+234 803 222 3008‬ added ‪+234 806 064 0927‬
4/2/17, 9:43 PM - Fakawa: Assalamualaikum warahamatulla yan uwamusulmai
4/2/17, 9:53 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Wa alaikum mussalam wa rahmatullah
4/2/17, 9:55 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah


Akwai masuyin jayayya ga al'amarin Allah, ba da wani ilimi ba kuma ba da wata shiriya ko wani littafi ba ....

Ba a bin gargajiyar iyaye da kakanni face abinda shari'a ta tabbatar...

Ya Allah ka shiryar da mu hanya madaidaiciya....

...binkhal...
4/3/17, 2:38 AM - ‪+234 806 064 0927‬ left
4/2/17, 10:58 PM - ‪+234 9074619096‬: Ameen
4/3/17, 12:04 AM - ‪+234 803 729 9251‬: Ameen
4/3/17, 4:39 AM - Alfanuuuuuu: [3/30, 2:49 PM] ‪+227 90 90 88 02‬: ▪️ بعض دعاة اليوم (1)

✏ قـالـ العلامة صالح بن فوزان الفوزان - حفظه الله -

- فإنَّ بعضَ الدُّعاةِ اليوم
>>َ ليس عندَهُم علمًٌ

وإنَّما يُجيد
● الكلامَ
● والشَّقشَقَةَ
● والخَطابَةَ

لكن ليسَ عندَه علمٌ، بحيثُ
■ لو عُرِضَت له أدنى شُبهةٍ
■ أو سُئِلَ عن أدنى مسألةٍ
في الحرامِ والحلالِ تخبّط فيها

📚 [( إعانـة المستفيـد (138 )]
°°°
▪️ بعض دعاة اليوم (2)

✏ قـالـ العلامة صالح بن فوزان الفوزان - حفظه الله -

- فبعضُ النَّاسِ
● إذا لَم يُمدَح
● ويُشجَّع
>> تَرَكَ الدعوةَ

وهذا دليلٌ على أنه
■ لا يدعو إلى اللّه
■ وإنما يدعو إلى نفسِه

📚 [( إعانـة المستفيـد (136 )]
°°°
▪️ بعض دعاة اليوم (3)

✏ قـالـ العلامة صالح بن فوزان الفوزان - حفظه الله -

- دعاة الضلال في وقتنا الحاضر أكثر من دعاة الهدى >>> فلا يُغترُّ بهم

📚 [( شرح أصول الإيمان (410 )]
°°°
▪️ بعض دعاة اليوم (4)

قـالـ العلامة صالح بن فوزان الفوزان - حفظه الله -

- فلا يجوز
● الأخذ عن الجهال
● ولا الأخذ عن المبتدعة والمنحرفين
>>> وإن سموا علماء

📚 [( الأجوبـة المفيـدة (115 )]
☆★☆★☆★☆★☆★☆★
🔸قناة🔹🌿 ردود منهجــ☟ـة 🌿
https://goo.gl/u89Fhj
[3/30
, 3:02 PM] ‪+227 89 96 13 06‬: و الله من عمل عملا صالحا فلنفسه والمشكل الكبير بعض الدعاة يدخلون في شأن الذي لايأنيهم ولا يخا فون الله بأنفسهم فعلينا ان ندخل في شأن الذي يأنينا؟نسأل الله السلامة والعافية_اللهم استرنا جميعا٠٠٠الخ
[3/30, 3:07 PM] ‪+227 89 96 13 06‬: ‏ﻗﺎﻝ ﺃﺣﺪ ﺍﻟﺼﺎﻟﺤﻴﻦ : " ﻛﻨﺎ ﻧﻄﻠﺐ ﺍﻟﻌﻠﻢ ﻓﻲ ﺍﻟﻤﺴﺎﺟﺪ.. ﺛﻢ ﻓﺘﺤﺖ ﺍﻟﻤﺪﺍﺭﺱ، ﻓﺬﻫﺒﺖ ﺍﻟﺒﺮﻛﺔ ؛ فوُﺿﻌﺖ ﺍﻟﻜﺮﺍﺳﻲ ﻓﺬﻫﺐ ﺍﻟﺘﻮﺍﺿﻊ؛ ثم ﻭُﺿﻌﺖ ﺍﻟﺸﻬﺎﺩﺍﺕ ﻓﺬﻫﺐ ﺍﻹﺧﻼﺹ"
[3/30, 3:09 PM] ‪+227 90 51 61 29‬: ومن البدع المحدثات أن ترى شخص لا يميز حتى قاعدة المضاف والمضاف إليه!! فتجده يحلي -بتكرار- المضاف ب" ال" المعرفة، وكذا المضاف إليه!! ثم هو لا يستحي آن يأتي ويقول لنا بأنه حجة في هذا الزمان. مستخفا بعقول الناس، ومؤلا لنصوص تحث على إنكار المخالفات؛ فيوهم أنه ممتثلا بها!! وليته علم أن إنكار المنكر هو من فروض الكفايات، إذا قام به البعض سقط الإثم عن الباقين. والغرض من الإنكار هو: إيصال حكم المخالفة إلى حضرة المخالف .وإن لم يقم به أحد أثم الجميع.ولله الحمد والمنه إذ بعث في أرجاء البلدة من يقومون بهذا الواجب.
[3/30, 3:12 PM] ‪+227 90 90 88 02‬: ✍قال العلامة صالح الفوزان حفظه الله ورعاه

↩ الأشخاص الذين عندهم انحراف في الفكر أو انحراف في السيرة والمنهج

↩وهم مشهورون عند الناس،فلا بأس أن يذكروا بأسمائهم وأن يحذر من منهجهم.

📓【الأجـوبـة المفيـدة【172】
☆★☆★☆★☆★☆★☆★
🔸قناة🔹🌿 ردود منهجــ☟ـة 🌿
https://goo.gl/u89Fhj
[3/30
, 3:14 PM] ‪+227 90 90 88 02‬: 🔊 التلون ليس من شيمة أهل السنة ⛔


▪قال ﺍﻟﻌﻼﻣﺔ ﺍﻟﻤﺤﺪِّﺙ ﻣﻘﺒﻞ ﺍﻟﻮﺍﺩﻋﻲ - ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ تعالى -

" ﻓﺎﻟﺪﻋﻮﺓ ﻋﻨﺪﻧﺎ ؛ ﺃﻋﺰ ﻣﻦ ﺃﻧﻔﺴﻨﺎ ، ﻭﻣﻦ ﺃﻫﻠﻴﻨﺎ ، ﻭﺃﻣﻮﺍﻟﻨﺎ ، ﻭﻣﺴﺘﻌﺪﻭﻥ ﺃﻥ ﻧﺄﻛﻞ ﻭﻟﻮ ﺍﻟﺘﺮﺍﺏ ﻭﻻ ﻧﺨﻮﻥ ﺩﻳﻨﻨﺎ ﻭﺑﻠﺪﻧﺎ ، ﻭﻻ ﻧﺘﻠﻮﻥ ؛ ﺍﻟﺘﻠﻮﻥ ﻟﻴﺲ ﻣﻦ ﺷﻴﻤﺔ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﺴﻨﺔ " اﻫـ .

📔【ﺍﻟﺒﺎﻋﺚ ﻋﻠﻰ ﺷﺮﺡ ﺍﻟﺤﻮﺍﺩﺙ【صـ٥٧】

➖➖➖➖

▫وقال العلامة ابن العطار - رحمه الله

" لا بد من البيان ، وعدم الكتمان ، وإظهار الحق ، وتبيين الكذب من الصدق ، والله تعالى يعلم المفسد من المصلح ، والملبس من الموضح " اﻫـ .

📔【رسالة السماع له【صـ - ٤٨】

➖➖➖➖

▫وقال العلاّمة أحمد النجمي - رحمه الله

" أما الذين سكتوا عن بيان الحق للناس ، فإنهم ﻻيعذرون بسكوتهم ، ولو قالوا نحن لسنا معهم فإنهم ﻻيعذرون " اﻫـ .

📔【تحذير السلفي من منهج التميع الخلفي【صـ - ٣١١】

➖➖➖➖

▪وقال شيخ الإسلام بن تيمية رحمه الله

" ... وصاحب الهوى يعميه الهوى ويصمه ، فلا يستحضر الله ورسوله في ذلك ، ولا يطلبه ، ولا يرضى برضا الله ورسوله ، ولا يغضب لغضب الله ورسوله ، بل يرضى إذا حصل ما يرضاه بهواه ويغضب إذا حصل ما يغضب له بهواه ... "

📔【منهاج السنة له【٢٥٦/٥】

➖➖➖➖

▫قال الحافظ ابن القَيِّم - رحمه الله

" ﻭﻣﻌﻠﻮﻡ ﺃﻧﻪ ﺇﺫﺍ ﺍﺯﺩﻭﺝ ﺍﻟﺘﻜﻠﻢ ﺑﺎﻟﺒﺎﻃﻞ ﻭﺍﻟﺴﻜﻮﺕ ﻋﻦ ﺑﻴﺎﻥ ﺍﻟﺤﻖ ﺗﻮﻟﺪ ﺑﻴﻨﻬﻤﺎ ﺟﻬﻞ ﺍﻟﺤﻖ ﻭﺇﺿﻼﻝ ﺍﻟﺨﻠﻖ " اﻫـ .

📔【الصواعق المرسلة【صـ - ٥٢】

➖➖➖➖

▪وقال العلاّمة ابن عثيمين - رحمه الله

" ﺇﻥ ﻛﻨﺖ ﻭﺣﻴﺪﺍ ﻓﻲ ﺑﻠﺪﻙ ﺗﺪﻋﻮﺍ إلى ﺍﻟﺴﻨﺔ ﻭﺍﺗﺒﺎﻉ ﺍﻟﺴﻠﻒ ، ﻭﻛﺜﺮ ﺍﻷﻋﺪﺍﺀ ﺍﻟﺬﻳﻦ ﻳﺪﻋﻮﻥ ﺇﻟﻰ ﻣﺬﻫﺒﻬﻢ ﺍﻟﺒﺎﻃﻞ ، ﻓﺎﻟﻮﺍﺟﺐ ﺃﻻ ﺗﻨﻬﺰﻡ ، لأﻧﻚ ﺇﺫﺍ ﺍﻧﻬﺰﻣﺖ ﻓﻘﺪ ﻫﺰﻣﺖ ﺍﻟﺤﻖ ، ﺑﻞ ﺍﺛﺒﺖ ﻭﻣﺎ ﺃﺭﻋﺐ أﻋﺪﺍﺀﻙ ﺇﺫﺍ ﺭﺃﻭﻙ ﺛﺎﺑﺘﺎ " اﻫـ .

📔【ﺷﺮﺡ ﺍﻟﻜﺎﻓﻴﺔ ﺍﻟﺸﺎﻓﻴﺔ【٢٠١/١】
☆★☆★☆★☆★☆★☆★
🔸قناة🔹🌿 ردود منهجــ☟ـة 🌿
https://goo.gl/u89Fhj
[3/30
, 3:16 PM] ‪+227 90 51 61 29‬: والله بالله تالله أنت ممن يحذر منك يا خبيث
[3/30, 3:18 PM] ‪+227 90 51 61 29‬: طابعك هو النسخ والصق ونقل عن جهات مجهوله
[3/30, 3:19 PM] ‪+227 90 51 61 29‬: تعال واشئ لنا من فكرك الخلاق بدل اللجوء إلى جوجل
[3/30, 3:19 PM] ‪+227 89 00 00 48‬: السلام عليكم ورحمة الله.... أنشدكم بالله أن تكفونا عن هذا الضجيج. ... محمد علي ويا مصطفى يوسف.
وإن أبيتم آلا الرمي فعليكم بحسابكم الخاص.
لا تنسوا أن المجموعة إنما فتحت لغرض وهدف، وليس ذاك مما تقومان به من شيء. تعبنا بكم.
ليس هذا من الدين بشيء.
[3/30, 3:20 PM] ‪+227 89 00 00 48‬: وإن أبيتم إلا الرمي.
تعقيب
[3/30, 3:21 PM] ‪+227 89 00 00 48‬: تعبنا من فعالكم... تغقيب
[3/30, 3:22 PM] ‪+227 90 51 61 29‬: سوف أترك الموضوع إحترما لمشاعركم. بس إنتبهو بأن هذا الولد هو أخبث الخبثاء
[3/30, 3:25 PM] ‪+227 89 00 00 48‬: بارك الله فيكم، مهم جدا احترام مشاعر من في القروب وضوابط القروب
[3/30, 3:26 PM] ‪+227 97 12 99 50‬: الشاهد أن الطعن في الدين أمر خطير وجريمة نكراء،ومما لا يرتضيه الناس فلا يقبلون أن يطعن أحد في دينهم مهما كان هذا الطاعن إلا أن يكونوا زنادقة منافقين ،أما أهل الإيمان فإن أعز شيء عليهم دينهم، و ألد أعدائهم من يطعن فيه.
فالطعن في الدين مما يوغر الصدور و يثير الأحقاد و يشتت الجموع و يشق الصفوف و يفسد ذات البين و يقطع الأرحام و القربات، لذلك كان السلف الصالح من أئمة الدين الفقهاء يتحرون عند الكلام عن الغير أشد التحري، و لا يجعلونه موضوع مواعظهم و حلقاتهم، بل يخصون به أخص تلامذتهم المعتنين به ، ولا ينشرونه بين العوام .
[3/30, 3:26 PM] ‪+227 89 96 13 06‬: بعض العلماء وبعض لدعاة يقولون مالايفعلون وبعضهم يقولون ويفعلون اما الذين يقولون ويفعلون ليس كثير وكثير منهم يجعلون الرياء في اعمالهم٠ اسأل الله رب القوة والجبروت ان يجعلنا من الذين يعملون باالحق؛
[3/30, 3:36 PM] ‪+227 89 96 13 06‬: وقال بعض الزهاد! لايكون العبد من المتقين حتى يحاسب نفسه اشدمن محاسبةالشريك لشريكه والشريكان يتحاسبان بعد العمل؟
[3/30, 3:39 PM] ‪+227 90 90 88 02‬: ‏{{ *إلا من أتى الله بقلب سليم* }}

🌱 قال أبو عثمان النيسابوري :

( هو القلب الخالي من البدعة، المطمئن على السنة ).

📝【تفسير ابن كثير【4/630】
[3/30, 3:45 PM] ‪+227 89 96 13 06‬: يا رب إن العبديخفي عيوبه؟؟فاستربحلمك ما بدامن عيبه؟؟
[3/30, 3:48 PM] ‪+227 96 00 29 45‬: سبحان الله هذا الموضوع لا ينتهي !!!!
[3/30, 3:49 PM] ‪+227 89 96 13 06‬: اللهم انظمنا في سلك حزبك المفلحين ؛واجعلنامن عبادك المخلصين؟وآمنايوم الفزع الأكبريوم الدين!
[3/30, 3:52 PM] ‪+227 97 12 99 50‬: )إلا من أتى الله بقلب سليم )
فيه قولان أحدهما : سليم من الشرك قاله إبن عباس
الثاني: سليم من رذائل الأخلاق
[3/30, 4:00 PM] ‪+227 89 96 13 06‬: ومن عيوب النفس محبتها الخوض في امور الدنيا وحديثها! ومداواتها اللاشتغال باالفكر الداءم في كل اوقاتهفيما امامه من الأمور الشداءد والكروب والأهوال والبعث والنشور والحساب والميزان والصراط والجنة. والنار؛
[3/30, 4:02 PM] ‪+227 89 96 13 06‬: أحسنت يا الرم عبدالكبيريوشع
[3/30, 4:06 PM] ‪+227 97 12 99 50‬: يا يحي أحسن الله إلينا جميعا وأطال الله بقاءك في الدين
[3/30, 4:10 PM] ‪+227 96 57 71 46‬: كان الهدهد أحسن منا في نقل الأخبار، حيث قال :
(وجئتك من سبإ بنبأ يقين).
لم يقل سمعت أو قرأت أو قالوا او كما وصلني. بل (خبر يقين)

فماذا كان من سليمان عليه السلام ؟
هل اتخذ موقفا سريعا؟
(كما نعمل اليوم نسخ و لصق)
و هو يعلم أن الهدهد لايجرؤ أن يكذب عليه، و مع ذلك قال :(سننظر أصدقت أم كنت من الكاذبين)
التثبت من الأمر قبل نقله أو نشره، مطلب ديني ومنهج من مناهج الأنبياء !
فلا تنشر مالا تعلم يقينا صحته ولا تنشر إلا ما يزيد من حسناتك .
[3/30, 4:15 PM] ‪+227 96 57 71 46‬: 💥بسم الله الرحمن الرحيم💥

لاتنسوا أننا دخلنا في شهر

من الأشهر الحرم

فلاتظلموا فيه أنفسكم

أو إخوانكم

🌹وفق الله الجميع🌹
🌹لما يحب ويرضى🌹
[3/30, 4:15 PM] ‪+227 89 96 13 06‬: كيف الذين يقولون تفسير في رمضان الى رمضان بدعة؟
[3/30, 4:16 PM] ‪+227 97 12 99 50‬: يا إخوة تابعوني في هذا العنوان( الجرح والتعديل ) ما زلنا في التوضيح إن شاء الله جزاكم الله خيرا على المتابعة .
[3/30, 4:19 PM] ‪+227 89 96 13 06‬: أيضا وكيف الذين يقولون الرم بدعة؟
[3/30, 4:48 PM] ‪+227 97 12 99 50‬: فسواء قلنا الجرح و التعديل هو من قبيل الشهادة أو من قبيل الخبر إذا انبنى عليه حكم أو خرج الكلام مخرج الحكم فهو من الشهادة، قد يكون خبرا إذا نقله المخبر دون تصديق أو تكذيب ولم يحكم به، و قد قال النبي صلى الله عليه و سلم:" كفى بالمرء كذبا أن يحدث بكل ما سمع".
فمتى إذا يكون الجرح و التعديل من الغيبة و الطعن في الدين بغير حق؟، ومتى يكون عملا شرعيا مقبولا ومحمودا يجازى عليه فاعله؟ وكيف لنا أن نفرق بينهما؟ وما هي ضوابط كل واحد منهما؟وما هي شروط الجارح والمعدل العلمية و العملية السلوكية ؟
[3/30, 5:00 PM] ‪+227 97 12 99 50‬: الفرق بين الغيبة و الجرح و التعديل:

سأل مهنا الإمام أحمد عن الفرق فقال:" إذا لم ترد عيب الرجل" أي إذا لم ترد بجرحه عيبه و انتقاصه و التقليل من شأنه، و قصدت الدفاع عن الديانة فهو نصيحة و إلا كان غيبة.
قال أبو الحارث : سمعت أبا عبد الله غير مرة يقول:ما تكلم أحد في الناس إلا سقط و ذهب حديثه قد كان بالبصرة رجل يقال له "الأفطس" كان يروي عن الأعمش و الناس، و كانت له مجالس وكان صحيح الحديث إلا أنه كان لا يسلم على لسانه أحد فذهب حديثه وذكره".
قال في رواية الأثرم و ذكر الأفطس وأن اسمه عبد الله بن سلامة ،قال:" إنما سقط بلسانه فليس نسمع أحدا يذكره".
وتكلم يحي بن معين في أبي بدر فدعا عليه، قال أحمد:"فأراه استجيب له"، و المراد بذلك و الله أعلم :عدم التثبت و الغيبة بغير حق.
قال أبو زرعة : "كل من لم يتكلم في هذا الشأن على الديانة فإنما يعطب نفسه،وكان الثوري و مالك يتكلمون في الناس على الديانة فينفذ قولهم ،وكل من لم يتكلم فيهم على غير الديانة يرجع الأمر عليه".
فالفرق بين الغيبة و الجرح دقيق و خفي على أكثر الناس إذ محله النية التي محلها القلب ، و النية أمر باطني يتلبس بأحوال النفس، و بالمشاعر الباطنية من رضا و سخط ،و حب و كره وهذه لها سطوة على الاعتقاد و على اللسان ، و التجرد منها دائما و الثبات على ذلك أمر صعب للغاية فلا يشعر بها و هي تنفذ إلى فكره و تتخلل كلامه.
ولذلك قال البخاري:" ما اغتبت أحدا منذ علمت أن الغيبة حرام"، وهذا يظهر في كلامه في الجرح و التعديل،فإن من تأمل ذلك علم ورعه في الكلام في الناس و إنصافه فيمن ضعفه،فإنه كثيرا ما يقول:"منكر الحديث"،سكتوا عنه"،"فيه نظر" و قل أن يقول:"كذاب وضاع"و إنما يقول:"كذبه فلان"، "رماه فلان" يعني بالكذب{هدي الساري}{480
[3/30, 8:05 PM] AbuuMusa Abdull Almaaliky: الموسوعة الشاملة - الفواكه الدواني على رسالة ابن أبي زيد القيرواني http://islamport.com/l/mlk/3119/341.htm

👍🏽👍🏽👍🏽🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇬🇳🇬🇳🇬☪👏🏻 ﺍﻟﺘﺸﻜﻴﻞ
ﻛَﺬَﻟِﻚَ ﺣَﺘَّﻰ ﺗَﺒْﻠُﻎَ ﺃَﺭْﺑَﻌِﻴﻦَ ﻓَﻴَﻜُﻮﻥُ ﻓِﻴﻬَﺎ ﻣُﺴِﻨَّﺔٌ ﻭَﻟَﺎ ﺗُﺆْﺧَﺬُ ﺇﻟَّﺎ ﺃُﻧْﺜَﻰ ﻭَﻫِﻲَ ﺑِﻨْﺖُ ﺃَﺭْﺑَﻊِ ﺳِﻨِﻴﻦَ ﻭَﻫِﻲَ ﺛَﻨِﻴَّﺔٌ ﻓَﻤَﺎ ﺯَﺍﺩَ ﻓَﻔِﻲ ﻛُﻞِّ ﺃَﺭْﺑَﻌِﻴﻦَ ﻣُﺴِﻨَّﺔٌ ﻭَﻓِﻲ ﻛُﻞِّ ﺛَﻠَﺎﺛِﻴﻦَ ﺗَﺒِﻴﻊٌ
ﻭَﻟَﺎ ﺯَﻛَﺎﺓَ ﻓِﻲ ﺍﻟْﻐَﻨَﻢِ ﺣَﺘَّﻰ ﺗَﺒْﻠُﻎَ ﺃَﺭْﺑَﻌِﻴﻦَ ﺷَﺎﺓً ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺑَﻠَﻐَﺘْﻬَﺎ ﻓَﻔِﻴﻬَﺎ ﺷَﺎﺓٌ ﺟَﺬَﻋَﺔٌ ﺃَﻭْ ﺛَﻨِﻴَّﺔٌ ﺇﻟَﻰ ﻋِﺸْﺮِﻳﻦَ ﻭَﻣِﺎﺋَﺔٍ ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺑَﻠَﻐَﺖْ ﺇﺣْﺪَﻯ ﻭَﻋِﺸْﺮِﻳﻦَ ﻭَﻣِﺎﺋَﺔً ﻓَﻔِﻴﻬَﺎ ﺷَﺎﺗَﺎﻥِ ﺇﻟَﻰ ﻣِﺎﺋَﺘَﻲْ ﺷَﺎﺓٍ ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺯَﺍﺩَﺕْ ﻭَﺍﺣِﺪَﺓٌ ﻓَﻔِﻴﻬَﺎ ﺛَﻠَﺎﺙُ ﺷِﻴَﺎﻩٍ ﺇﻟَﻰ ﺛَﻠَﺎﺛِﻤِﺎﺋَﺔٍ ﻓَﻤَﺎ ﺯَﺍﺩَ ﻓَﻔِﻲ ﻛُﻞِّ ﻣِﺎﺋَﺔٍ ﺷَﺎﺓٌ
ﻭَﻟَﺎ ﺯَﻛَﺎﺓَ ﻓِﻲ ﺍﻟْﺄَﻭْﻗَﺎﺹِ ﻭَﻫِﻲَ ﻣَﺎ ﺑَﻴْﻦَ ﺍﻟْﻔَﺮِﻳﻀَﺘَﻴْﻦِ ﻣِﻦْ ﻛُﻞِّ ﺍﻟْﺄَﻧْﻌَﺎﻡِ
ﻭَﻳُﺠْﻤَﻊُ ﺍﻟﻀَّﺄْﻥُ ﻭَﺍﻟْﻤَﻌْﺰُ ﻓِﻲ
ـــــــــــــــــــــــــــــ
‏[ ﺍﻟﻔﻮﺍﻛﻪ ﺍﻟﺪﻭﺍﻧﻲ ‏]
ﻣِﻦْ ﻏَﻴْﺮِ ﺗَﺨْﻴِﻴﺮٍ ﻟِﻠﺴَّﺎﻋِﻲ ﺃَﻭْ ﺯِﻳَﺎﺩَﺓِ ﺍﻟْﻌَﺸْﺮَﺍﺕِ ﻭَﻫُﻮَ ﻣَﺎ ﺭَﻭَﺍﻩُ ﺃَﺷْﻬَﺐُ ﻭَﺍﺑْﻦُ ﺍﻟْﻤَﺎﺟِﺸُﻮﻥِ ﻋَﻦْ ﻣَﺎﻟِﻚٍ، ﻓَﻠَﺎ ﻳَﻨْﺘَﻘِﻞُ ﺍﻟْﻔَﺮْﺽُ ﺣَﺘَّﻰ ﺗَﺼِﻴﺮَ ﻣِﺎﺋَﺔً ﻭَﺛَﻠَﺎﺛِﻴﻦَ ﻓَﺎﻟْﻮَﺍﺟِﺐُ ﺣِﻘَّﺔٌ ﻭَﺑِﻨْﺘَﺎ ﻟَﺒُﻮﻥٍ ﺍﻟْﺤِﻘَّﺔُ ﻓِﻲ ﺧَﻤْﺴِﻴﻦَ ﻭَﺑِﻨْﺘَﺎ ﻟَﺒُﻮﻥٍ ﻓِﻲ ﺍﻟﺜَّﻤَﺎﻧِﻴﻦَ، ﺛُﻢَّ ﺇﺫَﺍ ﺯَﺍﺩَﺕْ ﻋَﺸْﺮًﺍ ﺑَﺪَّﻝَ ﺑِﻨْﺖَ ﺍﻟﻠَّﺒُﻮﻥِ ﺑِﺤِﻘَّﺔٍ، ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺻَﺎﺭَ ﺟَﻤِﻴﻊُ ﺍﻟْﻮَﺍﺟِﺐِ ﺣِﻘَﺎﻗًﺎ ﺑِﺄَﻥْ ﺑَﻠَﻐَﺖْ ﻣِﺎﺋَﺔً ﻭَﺧَﻤْﺴِﻴﻦَ ﺛُﻢَّ ﺯَﺍﺩَﺕْ ﻋَﺸْﺮَﺓً ﺑَﺪَّﻝَ ﺍﻟْﺤِﻘَﺎﻕَ ﺑِﺒَﻨَﺎﺕِ ﻟَﺒُﻮﻥٍ ﻭَﺯَﺍﺩَ ﻭَﺍﺣِﺪَﺓً ﻣِﻦْ ﺑَﻨَﺎﺕِ ﺍﻟﻠَّﺒُﻮﻥِ، ﺛُﻢَّ ﺇﺫَﺍ ﺯَﺍﺩَﺕْ ﻋَﺸْﺮَﺓً ﺑَﺪَّﻝَ ﺑِﻨْﺖَ ﻟَﺒُﻮﻥٍ ﺑِﺤَﻘَّﺔٍ ﺛُﻢَّ ﻛَﺬَﻟِﻚَ، ﻓَﻔِﻲ ﺍﻟْﻤِﺎﺋَﺔِ ﻭَﺍﻟْﺄَﺭْﺑَﻌِﻴﻦَ ﺣِﻘَّﺘَﺎﻥِ ﻭَﺑِﻨْﺖُ ﻟَﺒُﻮﻥٍ، ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺯَﺍﺩَﺕْ ﻋَﺸْﺮًﺍ ﻓَﺜَﻠَﺎﺙُ ﺣِﻘَﺎﻕٍ، ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺯَﺍﺩَﺕْ ﻋَﺸْﺮَﺓً ﻓَﺄَﺭْﺑَﻊُ ﺑَﻨَﺎﺕِ ﻟَﺒُﻮﻥٍ ﺛُﻢَّ ﻛَﺬَﻟِﻚَ، ﺛُﻢَّ ﻟَﺎ ﻳُﻌْﻤَﻞُ ﺑِﻬَﺬَﺍ ﺍﻟﻀَّﺎﺑِﻂِ ﺑَﻌْﺪَ ﺍﻟْﻤِﺎﺋَﺘَﻴْﻦِ؛ ﻟِﺄَﻥَّ ﺍﻟْﻮَﺍﺟِﺐَ ﻓِﻲ ﻣِﺎﺋَﺘَﻴْﻦِ ﻭَﺧَﻤْﺴِﻴﻦَ ﺧَﻤْﺲُ ﺣِﻘَﺎﻕٍ، ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺯَﺍﺩَﺕْ ﻋَﺸْﺮَﺓً ﻓَﻠَﻮْ ﻋَﻠِﻤْﻨَﺎ ﺑِﻪِ ﻟَﺰِﻡَ ﻭُﺟُﻮﺏُ ﺳِﺖِّ ﺑَﻨَﺎﺕِ ﻟَﺒُﻮﻥٍ ﻭَﻗَﺪْ ﻋَﻠِﻤْﺖ ﻭُﺟُﻮﺑَﻬَﺎ ﻓِﻲ ﻣِﺎﺋَﺘَﻴْﻦِ ﻭَﺃَﺭْﺑَﻌَﺔٍ، ﻭَﻓِﻲ ﻣِﺎﺋَﺘَﻴْﻦِ ﻣِﻦْ ﺍﻟْﺈِﺑِﻞِ ﺍﻟْﺨِﻴَﺎﺭُ ﻟِﻠﺴَّﺎﻋِﻲ ﺑَﻴْﻦَ ﺃَﺭْﺑَﻊِ ﺣِﻘَﺎﻕٍ ﺃَﻭْ ﺧَﻤْﺲِ ﺑَﻨَﺎﺕِ ﻟَﺒُﻮﻥٍ، ﻫَﺬَﺍ ﺇﻥْ ﻭُﺟِﺪَ ﺍﻟﺴِّﻨَّﺎﻥِ ﺃَﻭْ ﻓُﻘِﺪَﺍ، ﻓَﺈِﻥْ ﻭُﺟِﺪَ ﺃَﺣَﺪُﻫُﻤَﺎ ﻭَﻓُﻘِﺪَ ﺍﻟْﺂﺧَﺮُ ﺧُﻴِّﺮَ ﺭَﺏُّ ﺍﻟْﻤَﺎﻝِ ﺑَﻴْﻦَ ﺩَﻓْﻊِ ﺍﻟْﻤَﻮْﺟُﻮﺩِ ﻭَﻳَﺘَﻌَﻴَّﻦُ ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﺴَّﺎﻋِﻲ ﺃَﺧْﺬُﻩُ، ﻭَﺇِﺫَﺍ ﺃَﺭَﺍﺩَ ﺃَﻥْ ﻳُﻜَﻠِّﻒَ ﻧَﻔْﺴَﻪُ ﻭَﻳَﺸْﺘَﺮِﻱَ ﺍﻟﺴِّﻦَّ ﺍﻟْﻮَﺍﺟِﺐَ ﻓَﻠَﺎ ﺣَﻈْﺮَ
ﻭَﻟَﻤَّﺎ ﻓَﺮَﻍَ ﻣِﻦْ ﺍﻟْﻜَﻠَﺎﻡِ ﻋَﻠَﻰ ﺯَﻛَﺎﺓِ ﺍﻟْﺈِﺑِﻞِ ﺷَﺮَﻉَ ﻓِﻲ ﺍﻟْﻜَﻠَﺎﻡِ ﻋَﻠَﻰ ﺯَﻛَﺎﺓِ ﺍﻟْﺒَﻘَﺮِ ﻭَﻧُﺼِﺒُﻬَﺎ ﺛَﻠَﺎﺙٌ ﻭَﺛَﻠَﺎﺛُﻮﻥَ ﻭَﺃَﺭْﺑَﻌُﻮﻥَ ﻭَﻣَﺎ ﺯَﺍﺩَ، ﻭَﺍَﻟَّﺬِﻱ ﻳُﺰَﻛَّﻰ ﺑِﻪِ ﺷَﻴْﺌَﺎﻥِ ﻣِﻦْ ﻧَﻮْﻋِﻬَﺎ ﺗَﺒِﻴﻊٌ ﻭَﻣُﺴِﻨَّﺔٌ، ﻭَﺑَﺪَﺃَ ﺑِﺄَﻗَﻞِّ ﺍﻟﻨُّﺼُﺐِ ﺑِﻘَﻮْﻟِﻪِ : ‏( ﻭَﻟَﺎ ﺯَﻛَﺎﺓَ ﻓِﻲ ﺍﻟْﺒَﻘَﺮِ ﻓِﻲ ﺃَﻗَﻞَّ ﻣِﻦْ ﺛَﻠَﺎﺛِﻴﻦَ ‏) : ﺑَﻘَﺮَﺓً ﺑَﻞْ ﻟَﺎ ﺑُﺪَّ ﻣِﻦْ ﺑُﻠُﻮﻍِ ﺍﻟﺜَّﻠَﺎﺛِﻴﻦَ . ‏( ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺑَﻠَﻐَﺘْﻬَﺎ ‏) : ﻭَﺻَﺎﺭَﺕْ ﺛَﻠَﺎﺛِﻴﻦَ ‏( ﻓَﻔِﻴﻬَﺎ ﺗَﺒِﻴﻊٌ ‏) : ﺑِﻤُﺜَﻨَّﺎﺓٍ ﻓَﻮْﻗِﻴَّﺔٍ ﺑَﻌْﺪَﻫَﺎ ﺑَﺎﺀٌ ﻣُﻮَﺣَّﺪَﺓٌ ﺳُﻤِّﻲَ ﺑِﺬَﻟِﻚَ؛ ﻟِﺄَﻧَّﻪُ ﻳَﺘْﺒَﻊُ ﺃُﻣَّﻪُ ﺃَﻭْ ﻟِﺘَﺒَﻌِﻴَّﺔِ ﻗَﺮْﻧَﻴْﻪِ ﺃُﺫُﻧَﻴْﻪِ ﻭَﺍﻟﺘَّﺒِﻴﻊُ ‏( ﻋِﺠْﻞٌ ﺟَﺬَﻉٌ ‏) : ﺃَﻱْ ﺫَﻛَﺮٌ ﻓَﻠَﺎ ﺗُﺠْﺰِﺉُ ﺍﻟْﺄُﻧْﺜَﻰ ‏( ﻗَﺪْ ﺃَﻭْﻓَﻰ ﺳَﻨَﺘَﻴْﻦِ ‏) : ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﺼَّﺤِﻴﺢِ ﺧِﻠَﺎﻓًﺎ ﻟِﻌَﺒْﺪِ ﺍﻟْﻮَﻫَّﺎﺏِ ﻓِﻲ ﻗَﻮْﻟِﻪِ : ﺃَﻧَّﻪُ ﻣَﺎ ﺃَﻭْﻓَﻰ ﺳَﻨَﺔً ﻭَﺩَﺧَﻞَ ﻓِﻲ ﺍﻟﺜَّﺎﻧِﻴَﺔِ ‏( ﺛُﻢَّ ﻛَﺬَﻟِﻚَ ‏) : ﻳُﺆْﺧَﺬُ ﺍﻟﺘَّﺒِﻴﻊُ ‏( ﺣَﺘَّﻰ ﺗَﺒْﻠُﻎَ ‏) : ﺃَﻱْ ﺗَﻜْﻤُﻞَ ﺑَﻘَﺮُ ﺍﻟْﻤُﺰَﻛَّﻰ ‏( ﺃَﺭْﺑَﻌِﻴﻦَ ‏) : ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺑَﻠَﻐَﺖْ ﺃَﺭْﺑَﻌِﻴﻦَ ﺻَﺎﺭَ ﻧِﺼَﺎﺑًﺎ ﺁﺧَﺮَ ‏( ﻓَﻴَﻜُﻮﻥُ ﻓِﻴﻬَﺎ ﻣُﺴِﻨَّﺔٌ ‏) : ﻭَﺍﻟْﻮَﻗْﺺُ ﻫُﻨَﺎ ﺗِﺴْﻌَﺔٌ ‏( ﻭَﻟَﺎ ﺗُﺆْﺧَﺬُ ﺇﻟَّﺎ ﺃُﻧْﺜَﻰ ‏) : ﺧِﻠَﺎﻓًﺎ ﻟِﺎﺑْﻦِ ﺣَﺒِﻴﺐٍ ﻓِﻲ ﺗَﺠْﻮِﻳﺰِﻩِ ﺃَﺧْﺬَ ﺍﻟﺬَّﻛَﺮِ، ﻭَﺍﻟْﺄَﻭَّﻝُ ﻟِﻤَﺎﻟِﻚٍ - ﺭَﺿِﻲَ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﺗَﻌَﺎﻟَﻰ ﻋَﻨْﻬُﻤَﺎ - ‏( ﻭَ ‏) : ﺍﻟْﻤُﺴِﻨَّﺔُ ‏( ﻫِﻲَ ﺑِﻨْﺖُ ﺃَﺭْﺑَﻊِ ﺳِﻨِﻴﻦَ ‏) : ﺃَﻱْ ﺩَﺧَﻠَﺖْ ﻓِﻲ ﺍﻟﺮَّﺍﺑِﻌَﺔِ ﻭَﻟَﻴْﺲَ ﺍﻟْﻤُﺮَﺍﺩُ ﻭَﻗْﺘَﻬَﺎ ﻭَﻟِﺬَﺍ ﻏَﺎﻳَﺮَ ﻓِﻲ ﺍﻟﺘَّﻌْﺒِﻴﺮِ ‏( ﻭَﻫِﻲَ ﺛَﻨِﻴَّﺔٌ ‏) : ﺃَﻱْ ﺗُﺴَﻤَّﻰ ﺑِﺬَﻟِﻚَ؛ ﻟِﺄَﻧَّﻬَﺎ ﺯَﺍﻟَﺖْ ﺛَﻨَﺎﻳَﺎﻫَﺎ . ‏( ﻓَﻤَﺎ ﺯَﺍﺩَ ‏) : ﻋَﻠَﻰ ﺃَﺭْﺑَﻌِﻴﻦَ ﻳَﺘَﻐَﻴَّﺮُ ﺍﻟْﻮَﺍﺟِﺐُ ‏( ﻓَﻔِﻲ ﻛُﻞِّ ﺃَﺭْﺑَﻌِﻴﻦَ ﻣُﺴِﻨَّﺔٌ ﻭَﻓِﻲ ﻛُﻞِّ ﺛَﻠَﺎﺛِﻴﻦَ ﺗَﺒِﻴﻊٌ ‏) : ﻓِﻴﻤَﺎ ﻳُﻤْﻜِﻦُ ﻓِﻴﻪِ ﺫَﻟِﻚَ ﻭَﺫَﻟِﻚَ ﻧَﺤْﻮُ ﺳَﺒْﻌِﻴﻦَ ﻓَﺈِﻥَّ ﻓِﻴﻬَﺎ ﻣُﺴِﻨَّﺔً ﻭَﺗَﺒِﻴﻌًﺎ، ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺯَﺍﺩَﺕْ ﻋَﺸْﺮَﺓً ﻓَﻔِﻴﻬَﺎ ﻣُﺴِﻨَّﺘَﺎﻥِ، ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺯَﺍﺩَﺕْ ﻋَﺸْﺮَﺓً ﻓَﻔِﻴﻬَﺎ ﺛَﻠَﺎﺛَﺔُ ﺃَﺗْﺒِﻌَﺔٍ، ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺯَﺍﺩَﺕْ ﻋَﺸْﺮَﺓً ﻓَﻔِﻴﻬَﺎ ﺗَﺒِﻴﻌَﺎﻥِ ﻭَﻣُﺴِﻨَّﺔٌ، ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺯَﺍﺩَﺕْ ﻋَﺸْﺮَﺓً ﻓَﻔِﻴﻬَﺎ ﺗَﺒِﻴﻊٌ ﻭَﻣُﺴِﻨَّﺘَﺎﻥِ، ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺯَﺍﺩَﺕْ ﻋَﺸْﺮَﺓً ﺑِﺄَﻥْ ﺻَﺎﺭَﺕْ ﻣِﺎﺋَﺔً ﻭَﻋِﺸْﺮِﻳﻦَ ﻓَﻴُﺨَﻴَّﺮُ ﺍﻟﺴَّﺎﻋِﻲ ﺑَﻴْﻦَ ﺃَﺭْﺑَﻌَﺔِ ﺃَﺗْﺒِﻌَﺔٍ ﺃَﻭْ ﺛَﻠَﺎﺙِ ﻣُﺴِﻨَّﺎﺕٍ ﺇﻥْ ﻭُﺟِﺪَﺍ ﺃَﻭْ ﻓُﻘِﺪَﺍ، ﻭَﻳَﺘَﻌَﻴَّﻦُ ﺃَﺣَﺪُﻫُﻤَﺎ ﻣُﻨْﻔَﺮِﺩًﺍ، ﻛَﻤَﺎ ﻳُﺨَﻴَّﺮُ ﻓِﻲ ﻣِﺎﺋَﺘَﻲْ ﺍﻟْﺈِﺑِﻞِ ﻓِﻲ ﺃَﺧْﺬِ ﺃَﺭْﺑَﻊِ ﺣِﻘَﺎﻕٍ ﺃَﻭْ ﺧَﻤْﺲِ ﺑَﻨَﺎﺕِ ﻟَﺒُﻮﻥٍ .
ﻗَﺎﻝَ ﺍﻟْﻌَﻠَّﺎﻣَﺔُ ﺧَﻠِﻴﻞٌ : ﻭَﻓِﻲ ﻣِﺎﺋَﺔٍ ﻭَﻋِﺸْﺮِﻳﻦَ ﻛَﻤِﺎﺋَﺘَﻲْ ﺍﻟْﺈِﺑِﻞِ . ‏( ﺗَﻨْﺒِﻴﻪٌ ‏) : ﺇﺫَﺍ ﻋَﻠِﻤْﺖ ﻣَﺎ ﻗَﺮَّﺭْﻧَﺎ ﺑِﻪِ ﻛَﻠَﺎﻡَ ﺍﻟْﻤُﺼَﻨِّﻒِ ﻇَﻬَﺮَ ﻟَﻚ ﺃَﻥَّ ﻗَﻮْﻟَﻪُ : ﻓَﻤَﺎ ﺯَﺍﺩَ ﻓَﻔِﻲ ﻛُﻞِّ ﺃَﺭْﺑَﻌِﻴﻦَ ﻣُﺴِﻨَّﺔٌ ﻭَﻓِﻲ ﻛُﻞِّ ﺛَﻠَﺎﺛِﻴﻦَ ﺗَﺒِﻴﻊٌ ﻟَﻴْﺲَ ﻋَﻠَﻰ ﻇَﺎﻫِﺮِﻩِ ﻟِﺎﻗْﺘِﻀَﺎﺋِﻪِ ﺃَﻥَّ ﻓِﻲ ﻣِﺎﺋَﺔٍ ﻭَﺳَﺒْﻌِﻴﻦَ ﺧَﻤْﺴَﺔَ ﺃَﺗْﺒِﻌَﺔٍ، ﻣَﻊَ ﺃَﻥَّ ﺍﻟْﺨَﻤْﺴَﺔَ ﺃَﺗْﺒِﻌَﺔٍ ﺗَﺠِﺐُ ﻓِﻲ ﻣِﺎﺋَﺔٍ ﻭَﺧَﻤْﺴِﻴﻦَ؛ ﻟِﺄَﻧَّﻬَﺎ ﺛَﻠَﺎﺛُﻮﻥَ ﺧَﻤْﺲَ ﻣَﺮَّﺍﺕٍ، ﻓَﻴَﻠْﺰَﻡُ ﺃَﻥَّ ﻋِﺸْﺮِﻳﻦَ ﻟَﺎ ﺯَﻛَﺎﺓَ ﻓِﻴﻬَﺎ، ﻭَﻗَﺪْ ﺃَﺟَﺎﺏَ ﺑَﻌْﻀُﻬُﻢْ ﺑِﺼِﺤَّﺔِ ﻫَﺬَﺍ ﺍﻟﻀَّﺎﺑِﻂِ ﺑِﺄَﻥْ ﺟَﻌَﻞَ ﻓِﻲ ﺍﻟْﻤِﺎﺋَﺔِ ﻭَﺍﻟﺴَّﺒْﻌِﻴﻦَ ﻣُﺴِﻨَّﺘَﻴْﻦِ ﻭَﺛَﻠَﺎﺛَﺔَ ﺃَﺗْﺒِﻌَﺔٍ ﻓَﻠَﻢْ ﻳَﺒْﻖَ ﻣِﻨْﻬَﺎ ﺷَﻲْﺀٌ ﺑِﻐَﻴْﺮِ ﺯَﻛَﺎﺓٍ، ﻭَﻟَﻌَﻞَّ ﺍﻟْﺤَﺎﻣِﻞَ ﻟِﻠْﻤُﺼَﻨِّﻒِ ﻋَﻠَﻰ ﺍﺭْﺗِﻜَﺎﺏِ ﺗِﻠْﻚَ ﺍﻟﻀَّﻮَﺍﺑِﻂِ ﺍﻟْﻤَﻨْﻘُﻮﺿَﺔِ ﻓِﻲ ﺑَﻌْﺾِ ﺍﻟْﺄَﺣْﻴَﺎﻥِ ﻣُﺮَﺍﻋَﺎﺓُ ﺣَﺎﻝِ ﺍﻟﻄَّﺎﻟِﺐِ؛ ﻟِﺄَﻧَّﻪُ ﻳُﻜْﺘَﻔَﻰ ﺑِﺒَﻌْﺾِ ﺍﻟْﺄَﻣْﺜِﻠَﺔِ، ﻭَﻟَﺎ ﺷَﻚَّ ﺃَﻥَّ ﺍﻟﻀَّﺎﺑِﻂَ ﻭَﻟَﻮْ ﻛَﺎﻥَ ﻣَﻨْﻘُﻮﺿًﺎ ﻳَﺼْﺪُﻕُ ﺑِﺒَﻌْﺾِ ﺃَﻣْﺜِﻠَﺔٍ ﺻَﺤِﻴﺤَﺔٍ .
‏[ ﻧِﺼَﺎﺏِ ﺍﻟْﻐَﻨَﻢِ ‏]
ﺛُﻢَّ ﺷَﺮَﻉَ ﻓِﻲ ﻧِﺼَﺎﺏِ ﺍﻟْﻐَﻨَﻢِ ﻓَﻘَﺎﻝَ : ‏( ﻭَﻟَﺎ ﺯَﻛَﺎﺓَ ‏) : ﻭَﺍﺟِﺒَﺔٌ ‏( ﻓِﻲ ﺍﻟْﻐَﻨَﻢِ ﺣَﺘَّﻰ ﺗَﺒْﻠُﻎَ ‏) : ﺃَﻱْ ﺗَﻜْﻤُﻞَ ﻋِﻨْﺪَ ﺍﻟْﻤُﺨَﺎﻃَﺐِ ﺑِﺎﻟﺰَّﻛَﺎﺓِ ‏( ﺃَﺭْﺑَﻌِﻴﻦَ ﺷَﺎﺓً ‏) : ﻭَﻫَﺬَﺍ ﻟَﻔْﻆُ ﺣَﺪِﻳﺚٍ ﺧَﺮَّﺟَﻪُ ﺍﻟْﺒُﺨَﺎﺭِﻱُّ ﻭَﻏَﻴْﺮُﻩُ، ﻭَﻭَﺭَﺩَ ﺃَﻳْﻀًﺎ ﺑِﻠَﻔْﻆِ ‏« ﻓِﻲ ﺃَﺭْﺑَﻌِﻴﻦَ ﺷَﺎﺓً ﺷَﺎﺓٌ ‏» . ‏( ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺑَﻠَﻐَﺘْﻬَﺎ ﻓَﻔِﻴﻬَﺎ ﺷَﺎﺓٌ ﺟَﺬَﻋَﺔٌ ﺃَﻭْ ﺛَﻨِﻴَّﺔٌ ‏) : ﻭَﻟَﻮْ ﻣَﻌْﺰًﺍ ﻭَﻫِﻲَ ﺍﻟْﻤُﻮﻓِﻴَﺔُ ﺳَﻨَﺔً ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟْﻤَﺸْﻬُﻮﺭِ ﻣِﻦْ ﺍﻟْﺄَﻗْﻮَﺍﻝِ ﺍﻟْﻮَﺍﺭِﺩَﺓِ ﻓِﻲ ﺗَﻔْﺴِﻴﺮِ ﺍﻟْﺠَﺬَﻉِ، ﻭَﺍﻟﺸَّﺎﺓُ ﺗُﻄْﻠَﻖُ ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﺬَّﻛَﺮِ ﻭَﺍﻟْﺄُﻧْﺜَﻰ ﻭَﺍﻟﻀَّﺄْﻥِ ﻭَﺍﻟْﻤَﻌْﺰِ، ﻓَﻘَﻮْﻟُﻪُ : ﺟَﺬَﻋَﺔٌ ﺃَﻱْ ﺳِﻨُّﻬَﺎ ﺳِﻦُّ ﺍﻟْﺠَﺬَﻋَﺔِ ﺃَﻭْ ﺍﻟﺜَّﻨِﻴَّﺔِ ﻟَﺎ ﺧُﺼُﻮﺹَ ﺍﻟْﺄُﻧْﺜَﻰ، ﻓَﻘَﻮْﻟُﻪُ : ﺃَﻭْ ﺛَﻨِﻴَّﺔٌ ﻣُﺴْﺘَﻐْﻨًﻰ ﻋَﻨْﻪُ ﺑِﻠَﻔْﻆِ ﺷَﺎﺓٍ ﻭَﻳَﺴْﺘَﻤِﺮُّ ﺃَﺧْﺬُ ﺍﻟﺸَّﺎﺓِ ‏( ﺇﻟَﻰ ﻋِﺸْﺮِﻳﻦَ ﻭَﻣِﺎﺋَﺔٍ ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺑَﻠَﻐَﺖْ ‏) : ﺃَﻱْ ﻛَﻤُﻠَﺖْ ﻏَﻨَﻢُ ﺍﻟْﻤُﺰَﻛِّﻲ ﻭَﺻَﺎﺭَﺕْ ‏( ﺇﺣْﺪَﻯ ﻭَﻋِﺸْﺮِﻳﻦَ ﻭَﻣِﺎﺋَﺔً ﻓَﻔِﻴﻬَﺎ ﺷَﺎﺗَﺎﻥِ ‏) : ﻭَﺗَﺴْﺘَﻤِﺮُّ ﺍﻟﺸَّﺎﺗَﺎﻥِ ‏( ﺇﻟَﻰ ﻣِﺎﺋَﺘَﻲْ ﺷَﺎﺓٍ ‏) : ﻓَﺎﻟْﻮَﻗْﺺُ ﻫُﻨَﺎ ﺛَﻤَﺎﻧُﻮﻥَ ‏( ﻓَﺈِﺫَﺍ ﺯَﺍﺩَﺕْ ‏) : ﻏَﻨَﻢُ ﺍﻟْﻤُﺰَﻛِّﻲ ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟْﻤِﺎﺋَﺘَﻴْﻦِ ‏( ﻭَﺍﺣِﺪَﺓً ﻓَﻔِﻴﻬَﺎ ﺛَﻠَﺎﺙُ ﺷِﻴَﺎﻩٍ ﺇﻟَﻰ ﺛَﻠَﺎﺛِﻤِﺎﺋَﺔٍ ‏) : ﻭَﺗِﺴْﻌَﺔٍ ﻭَﺗِﺴْﻌِﻴﻦَ ‏( ﻓَﻤَﺎ ﺯَﺍﺩَ ‏) : ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﺜَّﻠَﺜِﻤِﺎﺋَﺔِ ﻣَﻊَ ﺍﻟﺘِّﺴْﻌَﺔِ ﻭَﺍﻟﺘِّﺴْﻌِﻴﻦَ ﺑِﺄَﻥْ ﻛَﻤُﻠَﺖْ ﺃَﺭْﺑَﻌَﻤِﺎﺋَﺔٍ ‏( ﻓَﻔِﻲ ﻛُﻞِّ ﻣِﺎﺋَﺔٍ ﺷَﺎﺓٌ ‏) : ﻗَﺎﻟَﻪُ ﺧَﻠِﻴﻞٌ، ﺍﻟْﻐَﻨَﻢُ ﻓِﻲ ﺃَﺭْﺑَﻌِﻴﻦَ ﺷَﺎﺓً ﺷَﺎﺓٌ، ﻭَﻓِﻲ ﻣِﺎﺋَﺔٍ ﻭَﺇِﺣْﺪَﻯ ﻭَﻋِﺸْﺮِﻳﻦَ ﺷَﺎﺗَﺎﻥِ، ﻭَﻓِﻲ ﻣِﺎﺋَﺘَﻴْﻦِ ﻭَﺷَﺎﺓٍ ﺛَﻠَﺎﺙُ ﺷِﻴَﺎﻩٍ، ﻭَﻓِﻲ ﺃَﺭْﺑَﻌِﻤِﺎﺋَﺔٍ ﺃَﺭْﺑَﻊٌ، ﺛُﻢَّ ﻟِﻜُﻞِّ ﻣِﺎﺋَﺔٍ
[3/31, 4:51 PM] ‪+212 602-937878‬: *La vanité chez les étudiants en science*

Et parmi la fitnah, ce qui voit le jour ou ce qui apparaît chez certains étudiants en science religieuse, la vanité, l'émerveillement pour leur propre avis, le mépris des autres et l'absence de considération envers leurs paroles, au point où l'individu s'imagine comme étant le savant de la communauté et son leader.

Ce fléau, c'est-à-dire le fléau de la vanité, est parmi le pire qui puisse être néfaste pour l'homme, en particulier pour les étudiants en science religieuse.

Car si l'homme est émerveillé par son opinion, il méprise les autres, il ne prête plus aucune importance à leurs avis et ne voit aucun mal à les contredire.

Tu le vois marcher sur la terre, comme s'il marchait dans les airs en raison de la très haute estime qu'il a de lui-même.

Au point où l'homme prend la parole faible qui n'est soutenue par aucune analyse et l'adopte, puis il méprise les autres qui eux possèdent en science et en analyse ce dont il est dépourvu.

Car il a pris connaissance d'un hadith sans savoir qu'il en existe un qui s'oppose à lui, que celui-ci était faible ou qu'il fait l'objet d'un jugement spécifique, et il l'adopte.

Et il ne se contente pas de l'adopter tout en épargnant les gens de son mal.

Il l'adopte et ensuite tu le vois qualifier d'égaré celui qui est meilleur que lui dans la science et la religion !

Et ceci est un fléau immense qui implique chez celui qui en est touché -Nous demandons refuge à Allâh contre lui- il implique qu'il soit aveugle face à la vérité, il voit le faux comme étant le vrai et vice-versa.

Et j'ai déjà entendu de certains jeunes dans la science, qu'on lui a exposé une fois une parole de l'imam Ahmad Ibn Hanbal et on lui dit «Toi tu dis ci et ça et Ahmad ibn Hanbal - qu'Allâh lui fasse miséricorde - dit ceci», il répondit «Et qui est Ahmad Ibn Hanbal ? Ahmad ibn Hanbal est un homme et moi je suis un homme».

Comme si la virilité ne se résumait qu'à l'organe sexuel masculin et à la barbe de l'homme.

La virilité dans la science et la religion, requiert connaissance et piété.

En admettant que tu sois un homme et que l'imam Ahmad - qu'Allâh lui fasse miséricorde - soit un homme...

Mais es-tu dans le même rang que l'imam Ahmad dans la science ?
Ou dans l'ascétisme ?
Ou dans la piété ?

Crains Allâh Ô mon frère en toi-même !

Connais ton rang, car celui qui connaît son rang, les gens lui reconnaîtront son rang.

Tandis que celui qui est émerveillé par sa personne, sera dévalorisé aux yeux des gens.

Et ceci compte parmi les plus grands troubles !

C'est pour cela que tu vois un homme parler avec toi, et il est un jeune étudiant en sciences religieuses, il parle avec toi alors qu'il est supérieur, hautain, il ne s'adoucit pas et la vérité ne lui apparaît pas.

Et la cause de cela est la vanité et ceci est parmi les troubles.

Nous demandons à Allâh qu'Il fasse de nous des gens qui connaissent le rang de leur âme et la descendent à sa juste position.

Traduit par la page Al-Firqatou An-Najiyatou

Relu et corrigé par Oum Omayr

✅ Publié par 3ilmchar3i.net

Cheikh Mouhammad Ibn Salih Al-'Outheymine - الشيخ محمد بن صالح العثيمين
[4/1, 6:08 AM] ‪+249 11 253 3154‬: الدرس *الرابع* في كتاب نواقض الإسلام
لشيخ الإسلام محمد بن عبد الوهاب رحمه الله
الناقض4⃣( *مَنْ اُعْتَقَدَ أَنّ غَيْرَ هَدْيِ النّبِيِّ أَكْمَلُ مِنْ هَدْيِهِ، أَوْ أَنّ حُكْمَ غَيْرِهِ أَحْسَنُ مِنْ حُكْمِهِ- كَالّذِينَ يُفَضّلُون حُكم الطُوَاغِيتْ عَلى حُكْمِهِ- فَهُوَ كَافِرُ*)
🔊تقديم: مصطفى يوسف السلفي
[4/1, 12:32 PM] ‪+227 90 51 61 29‬: ✍🏽ردود منهجية إلى اﻷخوة السلفية
السلام عليكم ورحمة الله وبركاته. أخي الكريم الفاضل صاحب الجهد المناضل، هنا بعض الملاحظات حول ما عنونته ب"حال الدعوة في بلادي" - يجب أن نعلم -أولا- أن ما ذهبت إليه من الحث إلى سمو اﻷخلاق، والتملق في سبيل إيجاد العلم الشرعي، والمكابدة على ذلك، وكل ضروب المحامد والشطارة، ليست محل خلاف بيننا.ثانيا2- لم نفهم -بالضبط- من تقصدهم بالتعيير في مضمون كلامك أي (خلطت علينا الحسابات) حيث أنكرت على العديد من ألتصرفات البعض لا شك من كونها ذميمة، وأخرى بحاجة إلى شئ من التمعن.فمثﻻ.لا ينكر عاقل منا قولك في أمثال الرويبضة، وما آل إليه دعاة الشر والسوء من سوء الديلمة،كالتطاول على أرباب العلم ومنابذة أهل الحق واﻷستقامة وجعل معارضتهم وسيلة واصلة إلى قنطرة الشهرة وحب الظهور. وما إلى ذلك من السفسفة طولا وعرضا. كلها قضايا ندينها أي إدانة.ثالثا3- الإنكار على المخالف (هنا مربط الفرس) قلنا وكررنا -أكثر من مرة- بأن الإنكار على أهل البدع واﻷهواء قاطبة، هو واجب أساسي أمرنا الشارع القيام به.ولا ننسى أنه من فروض الكفايات (إنتبهو)إذا قام به البعض يكفى. يقول الله تعالى: {والتكن منكم أمة يدعون إلى الخير ويأمرون بالمعروف وينهون عن المنكر وأولئك هم المفلحون}[آل عمران104] والشاهد هنا قول (والتكن منكم أمة...) دليل على أن مسألة "اﻷمر بالمعروف والنهي عن المنكر" فيه سعة -في حال وجود من يقمون به-.وهي مهنة عظيمة إذ هي مهنة اﻷنبياء. ومسولية كبرى ليست بالسهل كما يعتقده البعض.يحتاج إلى تنظيم وضوابط إنطلاق:منها أ- عند تعيين القائم بالوظيفة لا بد من إختيار وجوه الدعاة وكبارهم الذين ترسخت فيهم علم "مبادئ اللغة" كالنحو وصرف وشئ من سلاسة البلاغة.وأن تتوفر عندهم العلم الشرعي -دقه وجله- ويتحلوا ب "الوقار والسكينه" والصبر على اﻷخذ من الغير والحلم عند العطاء" ويكونوا عالمين بالواقع ذوو خبرة وتجارب. ب-تعيين المسألة وكيفية أداء الحوار. ج-تعيين "حكم عادل" يعلم بعقيدة كلى الطرفين، ودوره ان يتوسط -أثناء النقاش- في التهدئة اﻷوضاع....الآن أسألك بالله، هل تظن أننا نكر على قبيل هؤلاء الفئة !؟ كان عليكم أن تعلموا جيدا أننا ننكر على الذين يكثرون المراء في الدين والمجابه "باسم "السلفية" والدافع إلى إنكارنا ذا؛ هو سعينا بالإحتفاظ على سمعة أهل السنة.ولا ريب في قولنا بأن اﻷحتفاظ بكرامة سمعة أهل ألسنة سمحة، أولى مما يروغ هؤلاء فيه من مداعي التشويه. ولا يعني السكوت عن مس جانب الإنحرافات والنأي إلى ما سواها من المجالات رضا بالباطل، بل الغرض من هذا هو الإنقطاع لتعبئة مجاﻻت أخرى مهملة في المجتمع. وبذلك يحصل التكامل. لننتقل إلى الجرح والتعديل' أخبرني -على حسب رأيك- من اﻷولى بالقيام بذلك؟ اليس الجهات المختصة؟ كلجان "البحوث والإفتاء" الذين إتفقت اﻷمة في التفويض إليها عند الإشكال؟ أما عن قول جرح اﻷفراد' فقل لي كيف نجزم بجرح من هو أصله مجروح!؟ بل وأحصي له مجلدات فيما يعرف بالخبط!! ألا ترى مدى تهدور اﻷمور في هذه الساحة؟ فما ذنبنا أمسكنا عنها وطالبنا الإنشغال إلى سواها!؟ سيما أننا صغار الطلبة وأكثر الناعقين في اﻷمر -هم في الحقيقة رويبضة-!! إعتمادهم في الإحتجاج هو التنزيل والنقل. نسخا ولصقا!! وأكثر هؤلاء الناقلين يخطلط عندهم الحابل بالنابل بل لم يفهموا حتى مضمون ما ينقلون!! فهل ياترى تتخذ القرارات الإعتقادية -من الحل والعقد- بهالطريقة!! يعني لازم نصير ألعوبة في مرامي الاعبين!! لا نعي ماذا نقول!!؟ يا أخي -صدقني- أن مكمن هالموضوع محشو بالغموض والمداهنة. أما مجالسة أهل اﻷهواء ومماشيتهم اليوم !! هممممم فلا أقل عن ذلك شئ. عودة إلى قولك في الذين إتخذوا إمتصاص جيوب العامة -على حساب الدين- مهنة!! المسألة فيها "باء" لا يجر، ويحتاج لويا من التفاصيل -ليس هنا محل ذكره- والحد الفاصل، فقط المتاجرة به التفاوت في التفريط. هذا ما رأيته أن أتكلم فيه، وفيه تبيين لموقفنا من اﻷمور. ونشكر حضراتكم في إظهار النصح والتودد في أواخر كلماتك وأخيرا أختم قائلا: بأننا على إستعداد لمفاوضة كل اﻷخوة السلفيين الجادين لإصلاح ذات البين والعمل معا؛ إمتثالا لأوامر الله ورسوله وليس هذا يعني أننا سوف نتنازل عما يبدوا لنا كأصوب ومعلوم بأن الخلاف لا يفسد للود قضية* هذا وبالله التوفيق والسلام عليكم ورحمةالله وبركاته.
✍🏽:محمد علي مصطفىى1/4/2017
[4/1, 6:44 PM] ‪+227 90 51 61 29‬: ✍🏽ردود منهجية إلى اﻷخوة السلفية
السلام عليكم ورحمة الله وبركاته. أخي الكريم الفاضل صاحب الجهد المناضل، هنا بعض الملاحظات حول ما عنونته ب"حال الدعوة في بلادي" - يجب أن نعلم -أولا- أن ما ذهبت إليه من الحث إلى سمو اﻷخلاق، والتملق في سبيل إيجاد العلم الشرعي، والمكابدة على ذلك، وكل ضروب المحامد والشطارة، ليست محل خلاف بيننا.ثانيا2- لم نفهم -بالضبط- من تقصدهم بالتعيير في مضمون كلامك أي (خلط علينا اﻷوراق) حيث أنكرت على العديد من ألتصرفات البعض لا شك من كونها ذميمة، وأخرى بحاجة إلى شئ من التمعن.فمثﻻ:لا ينكر عاقل منا أقوالك في الرويبضة، وما آل إليه دعاة الشر والسوء من سوء الديلمة،كالتطاول على أرباب العلم ومنابذة أهل الحق واﻷستقامة وجعل معارضتهم وسيلة واصلة إلى قنطرة الشهرة وحب الظهور. وما إلى ذلك من السفسفة طولا وعرضا. كلها قضايا ندينها أي إدانة.ثالثا3- الإنكار على المخالف (هنا مربط الفرس) قلنا وكررنا -أكثر من مرة- بأن الإنكار على أهل البدع واﻷهواء قاطبة، هو واجب أساسي أمرنا الشارع القيام به.ولا ننسى أنه من فروض الكفايات (إنتبهو)إذا قام به البعض يكفى. يقول الله تعالى: {والتكن منكم أمة يدعون إلى الخير ويأمرون بالمعروف وينهون عن المنكر وأولئك هم المفلحون}[آل عمران104] والشاهد هنا قول (والتكن منكم أمة...) دليل على أن مسألة "اﻷمر بالمعروف والنهي عن المنكر" فيه سعة -في حال وجود من يقمون به-.وهي مهنة عظيمة إذ هي مهنة اﻷنبياء. ومسولية كبرى ليست بالسهل كما يعتقده البعض.يحتاج إلى تنظيم وضوابط إنطلاق:منها أ- عند تعيين القائم بالوظيفة لا بد من إختيار وجوه الدعاة وكبارهم الذين ترسخت فيهم علم "مبادئ اللغة" كالنحو والصرف وشئ من سلاسة البلاغة.وأن تتوفر عندهم العلم الشرعي -دقه وجله- ويتحلوا ب "الوقار والسكينه" والصبر على اﻷخذ من الغير والحلم عند العطاء" ويكونوا عالمين بالواقع ذوو خبرة وتجارب. ب-تعيين المسألة وكيفية أداء الحوار. ج-تعيين "حكم عادل" يعلم بعقيدة كلى الطرفين، ودوره ان يتوسط -أثناء النقاش- في تهدئة اﻷوضاع....الآن أسألك بالله، هل تظن أننا نكر على قبيل هؤلاء الفئة !؟ كان عليكم أن تعلموا جيدا أننا ننكر على الذين يكثرون المراء في الدين والمجابه "باسم "السلفية" والدافع إلى إنكارنا هذا؛ هو سعينا للإحتفاظ على سمعة أهل السنة والجماعة .ولا ريب في قولنا بأن اﻷحتفاظ بكرامة سمعة أهل ألسنة سمحة، أولى مما يروغ هؤلاء فيه من مداعي التشويه. ولا يعني السكوت عن مس جانب الإنحرافات والنأي إلى ما سواها من المجالات رضا بالباطل، بل الغرض من هذا هو الإنقطاع لتعبئة مجاﻻت أخرى مهملة في المجتمع. وبذلك يحصل التكامل. لننتقل إلى الجرح والتعديل' أخبرني -على حسب رأيك- من اﻷولى بالقيام بذلك؟ اليس الجهات المختصة؟ كلجان "البحوث والإفتاء" الذين إتفقت اﻷمة في التفويض إليها عند الإشكال؟ أما عن قول جرح اﻷفراد' فقل لي كيف نجزم بقطعية جرح من هو أصله مجروح!؟ بل وأحصي له مجلدات فيما يعرف بالخبط!! ألا ترى مدى تهدور اﻷمور في هذه الساحة؟ إذا فما ذنبنا إذا تورعنا عن هذا الباب وطالبنا الإنشغال إلى ما سواها من اللوازم !؟ سيما أننا صغار الطلبة وأكثر الناعقين في اﻷمر -هم في الحقيقة رويبضة-!! إعتمادهم في الإحتجاج هو التنزيل من الجوجل أوالنقل عن مجاهيل. نسخا ولصقا!! وأكثر هؤلاء الناقلين يخطلط عندهم الحابل بالنابل بل لم يفهموا حتى مضمون ما ينقلون!! فهل ياترى تتخذ القرارات الإعتقادية -من الحل والعقد- بهالطريقة!! أيش يعني لازم نصير ألعوبة في مرامي الاعبين!! أم لا نعي ماذا نقول!!؟ يا أخي -صدقني- أن مكمن هالموضوع محشو بالغموض والمداهنة. أما مجالسة أهل اﻷهواء ومماشيتهم اليوم !! هممممم فلا أقل عن ذلك شئ بعد. عودة إلى قولك في الذين إتخذوا إمتصاص جيوب العامة -على حساب الدين- مهنة!! المسألة فيها "باء" لا يجر، ويحتاج لويا من التفاصيل -ليس هنا محل ذكره- والحد الفاصل، هو المتاجرة به والتفاوت في التفريط. هذا ما رأيته أن أتكلم فيه بالمناسبة، وفيه تبيين لموقفنا من اﻷمور. ونشكر حضراتكم في إظهار النصح والتودد في أواخر كلماتك وأخيرا أختم الحديث قائلا: بأننا على إستعداد لمفاوضة كل اﻷخوة السلفيين الجادين لإصلاح ذات البين والعمل معا؛ إمتثالا لأوامر الله ورسوله وليس هذا يعني أننا سوف نتنازل عما يبدوا لنا كأصوب ومعلوم بأن الخلاف لا يفسد للود قضية* هذا وبالله التوفيق والسلام عليكم ورحمةالله وبركاته.
✍🏽:محمد علي مصطفىى1/4/2017
[4/2, 9:02 PM] ‪+227 90 90 88 02‬: 🌴على خطى السلف نسير🌴

معرفة قدر العلماء وخطر الارتباط بالصغار
إياك إياك أن تهلك نفسك وتهلك غيرك
كلمة للشيخ الدكتور عبد الله بن عبد الرحيم البخاري

..اسال الله ان ينفع بها الجميع..
[4/3, 1:49 AM] AbuuMusa Abdull Almaaliky: 🌅🌅 إشراقة 🌅🌅

*عندما يعترف مسيحي بمكانة مرموقة لنبينا لا ينزله إياها بعض المسلمين. واااأسفاه*

دُعي الشاعر اللبناني المهاجر..
رشيدُ سليم الخوري الملقب ( بالشاعر القروي)
إلى حفل بمناسبة عيد المولد النبوي أُقيم في مدينة سان باولو.. وطُلب منه أن يُلقي كلمة...فقال..
أيها المسلمون... أيها العرب...
يولد النبيُّ على ألسنتكم كلَّ عام مرةً
ويموت في قلوبكم... وعقولكم.. وأفعالكم كلَّ يوم.. ألفَ مرةٍ
ولو ولد في أرواحكم لولدتم معه ، ولكان كلُّ واحد منكم محمداً صغيرا.
ولكان العالَمُ منذ ألفِ سنةٍ أندلساً عظيما...
ولالتقى الشرقُ بالغرب من زمن طويل...
ولَعَقَدت المادةُ الغربية.. مع روح الشرق المسلم حلفاً...
ولمشى العقلُ والقلبُ يداً بيد...إلى آخر مراحل الحياة
أيها المسلمون... يَنْسب أعداؤكم إلى دينكم كلَّ فِرْية... ودينُكم من بُهْتانهم براء...
ولكنكم أنتم تصدِّقون الفِرْية بأعمالكم ...وتقرُّونها بإهمالكم...
دينُكم دينُ العِلْم...وأنتم الجاهلون. .
دينُكم دينُ التيسير.. وأنتم المعسِّرون .
دينُكم دينُ الحُسْنَى وأنتم المنفِّرون..
دينُكم دينُ النصر ، ولكنكم متخاذلون ..
دينُكم دينُ الزكاة ، ولكنكم تبخلون..
يامحمدُ.. يانبيَّ اللهِ حقاً... يافيلسوفَ الفلاسفةِ.. وسلطانَ البلغاء. ويامَجْدَ العرب والانسانية...
إنك لم تقتل الروحَ بشهواتِ الجسد..
ولم تحتقر الجسدَ تعظيماً للروح...
فدينُك دينُ الفِطْرةِ السليمة....
واني موقِنٌ أن الانسانية بعد أن يئست من كلِّ فلسفاتِها وعلومِها ، وقنطت من مذاهب الحكماء جميعاً ؛ سوف لاتجد مخرجاً من مأزقِها وراحةِ روحِها.. وصلاحِ أمرِها إلا بالارتماء بأحضان الإسلام .. عندئذٍ يحق للبشرية في مثل هذا اليوم أن تَرفع رأسَها وتهتِفَ ملءَ صدورها ، وبأعلى صوتها...

عيدُ البريةِ عيدُ المولدِ النبوي...
في المشرقينِ له والمغربين دَوِي

عيدُ النبيِّ ﺑﻦِ عبدِ اللهِ مَنْ طلعتْ
شمسُ الهدايةِ من قرآنه العُلْوي..

يافاتحَ الأَرْضِ ميداناً لجنتهِ..
صارت بلادُكَ ميداناً لكل قوي

ياحبذا عهدُ بغدادٍ وأندلسٍ..
عهدٌ بروحي أفدي عوده وذوي

ياقومُ هذا مسيحي يذكِّركمْ
لايُنهض الشرقَ الا حبُّنا الأَخَوي

فَإِنْ ذكرتُمْ رسولَ اللهِ تَكْرِمةً
فبلِّغوه سلامَ الشاعرِ القُرَوِي


تم ذكر هذه القصيدة ونسبتها للشاعر رشيد الخوري على العديد من المنصات منها الشرق الأوسط والخليج وغيرها
http://www.alkhaleej.ae/mob/detailed/f53c9315-c755-48f7-a351-9dc93baa2e5a/2671b328-a179-4c47-86ce-63354905ed01
4/3/17
, 6:09 AM - ‪+234 803 408 8803‬: An haifi Annabi (s a w) ranar Litinin an aikoshi da Annabta ranar Litinin ya fita Hijra ranar Litinin yashiga Madina ranar Litinin yaraba rigimar dora dutsen hajarul as wadi ranar Litinin an haifi Nana Fadima ranar Litinin yayi fathu Makkah ranar Litinin an saukar da Suratul Ma'ida ranar Litinin Manzan Allah (s.a.w) ya yi wafati ranar Litinin Allah kabamu Albarkacin ranar Litinin.
4/3/17, 7:27 AM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍

👳👳👳

*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
*ME YA FARU A KARBALA ???*
*(66)*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Matsayarmu akan Sayyadi Yazid Radiyallahu Anhu.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Nuni ya gabata acan baya zuwa ga irin saɓanin Mawallafa a gameda Sarki Yazidu, mutane sun kasu kashi uku akan sa, inda wasu suke zaginsa da la'antarsa, wasu kuma na yabon sa da gwarzonta shi.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Kashi na uku kuma sune waɗanda suka tsaya a tsakani suna neman ayi masa adalci; a ajiye a matsayin ire-irensa daga cikin sarakunan musulunci masu rauni waɗanda suka tafka kurakurai acikin mulkinsu, a sa su acikin ayar da maɗaukakin sarki yake cewa :*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬 *((وآخرون اعترفوا بذنوبهم خلطوا عملا صالحا وآخر سيئا عسى الله أن يتوب عليهم إن الله غفور رحيم)).*
*سورة التوبة (١٠٢).*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Ma'ana*_
_*((Kuma waɗansu sunyi ikrari da laifukansu, sun gauraya aiki na kwarai da wani maras kyawu, yana yiwuwa Allah yayi tuba akansu, lallai Allah mai yawan gafara ne, mai gamammen jinkai ne.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Fatan alheri a gare ku.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Daga*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Shababul Islam*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Khairan*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
4/3/17, 7:35 AM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍

👳👳👳

*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
*ME YA FARU A KARBALA ???*
*(67)*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Matsayarmu akan Sayyadi Yazid Radiyallahu Anhu.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Daya daga cikin musulmai masu matsakaicin ra'ayi kan wannan matsala shine Imam Abu Abdullah Adh-Dhahabi, ga abinda yace acikin tarihin Yazidu acikin littafinsa Siyar A'lam A-Nubala :*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬 *((له على هناته حسنة وهي غزو القسطنطينية، وكان أمير ذلك الجيش وفيهم مثل أبي أيوب ألأنصاري رضي الله عنه... إلى أن قال : "ويزيد ممن ﻻ نسبه وﻻ نحبه، وله نظراء من خلفاء الدولتين، وكذلك في ملوك النواحي، بل فيهم من هو شر منه.. ".*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*"Tare da tuɓatuɓansa yana da alheri guda ɗaya, shine yakin Kusɗanɗiniyyah, kuma shi ya jagoranci yakin, alhali acikin rundunarsu akwai manya irinsu Abu Ayyub Al-Ansari (mai masaukin Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam).*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Yaci gaba da cewa :*_
_*"Yazidu na cikin waɗanda ba ma zaginsu, ba ma kuma kaunar su, anyi ire-irensu da dama daga cikin halifofin daulolin guda biyu (yana nufin Umawiyyawa da Abbasiyyawa). Hakama acikin gwamnoni anyi ire-irensu da ma waɗanda shi ya ɗara su dam".*_
_*Siyar A'lam A-Nubala na Dhahabi (7/36).*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*A baya mun kawo hadisin da ya nuna falalar wannan jihadi da Yazidu ya jagoranta wanda Bukhari ya ruwaito daga Ummu Haram Al-Ansariyyah matar Sayyadi Ubadata ɗan Samit, wannan Hadisi yana ɗauke da falala babba ga sojojin rundunar cikinsu harda Sayyadi Hassan da Husaini.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Yazidu dai shine jagoransu a wannan rana ga abinda tace : "Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam yace : Rundunar farko daga al'ummata waɗanda zasu yi yaki akan teku an gafarta musu. Sai nace : Ya Manzon Allah, ni ina cikinsu? Yace, eh, kina cikin su.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Sannan yace, kuma runduna ta farko daga al'ummata da zasu yaki birnin Kaisar Kusɗanɗiniyah suma an gafarta musu, nace, ya Manzon Allah ina cikin su? Sai yace, a'a.*_
_*Sahihul Bukhari hadisi na 2924.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Ummu Haram dai ta halarci yakin na farko amma ta cika kafin wannan na Yazidu kamar yanda bakin da baya karya ya faɗa mata.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Fatan alheri a gare ku.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Daga*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Shababul Islam*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Khairan*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
4/3/17, 7:50 AM - NA'IBIN SUNNAH: ⏰ ☁ أذكار الصباح والمساء⛅
☁☁⛅☁☁
اعوذ بالله من الشيطان الرجيم

الله لا إله إلا هو الحي القيوم لا تأخذه سنة ولا نوم له ما في السموات وما في الأرض من ذا الذي يشفع عنده إلا بإذنه يعلم ما بين أيديهم وما خلفهم ولا يحيطون بشيء من علمه إلا بما شاء وسع كرسيه السموات والأرض ولا يؤوده حفظهما وهو العلي العظيم
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل هو الله أحد* الله الصمد* لم يلد ولم يولد* ولم يكن له كفوا أحد (3)
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل أعوذ برب الفلق* من شر ما خلق* ومن شر غاسق إذا وقب* ومن شر النفاثات في العقد* ومن شر حاسد إذا حسد (3)
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل أعوذ برب الناس* ملك الناس* إله الناس* من شر الوسواس الخناس* الذي يوسوس في صدور الناس* من الجنة و الناس (3)
👏🏻👏🏻👏🏻
🌸 🌸 🌸
أصبحنا وأصبح الملك لله، والحمد لله، لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد وهو على كل شيء قدير، رب أسألك خير ما في هذا اليوم وخير ما بعده، وأعوذ بك من شر ما في هذا اليوم وشر ما بعده، رب أعوذ بك من الكسل وسوء الكبر، رب أعوذ بك من عذاب في النار وعذاب في القبر
👏🏻👏🏻
🌸 🌸 🌸
اللهم بك أصبحنا، وبك أمسينا، وبك نحيا، وبك نموت وإليك النشور
🌸 🌸 🌸
اللهم أنت ربي لا إله إلا أنت، خلقتني وأنا عبدك، وأنا على عهدك ووعدك ما استطعت، أعوذ بك من شر ما صنعت، أبوء لك بنعمتك علي، وأبوء بذنبي فاغفر لي فإنه لا يغفر الذنوب إلا أنت
👏🏻☪
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أصبحت أشهدك، وأشهد حملة عرشك، وملائكتك، وجميع خلقك، أنك أنت الله لا إله إلا أنت وحدك لا شريك لك، وأن محمدا عبدك ورسولك
- أربع مرات -(4)
🌸 🌸 🌸
اللهم ما أصبح بي من نعمة أو بأحد من خلقك فمنك وحدك لا شريك لك، فلك الحمد ولك الشكر
🌸 🌸 🌸
اللهم عافني في بدني، اللهم عافني في سمعي، اللهم عافني في بصري، لا إله إلا أنت. اللهم إني أعوذ بك من الكفر، والفقر، وأعوذ بك من عذاب القبر، لا إله إلا أنت
- ثلاث مرات -(3)
🌸 🌸 🌸
حسبي الله لا إله إلا هو عليه توكلت وهو رب العرش العظيم
- سبع مرات -(7)
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أسألك العفو والعافية في الدنيا والآخرة، اللهم إني أسألك العفو والعافية في ديني ودنياي وأهلي، ومالي، اللهم استر عوراتي، وآمن روعاتي، اللهم احفظني من بين يدي، ومن خلفي، وعن يميني، وعن شمالي، ومن فوقي، وأعوذ بعظمتك أن أغتال من تحتي
🌸 🌸 🌸
اللهم عالم الغيب والشهادة فاطر السموات والأرض، رب كل شيء ومليكه، أشهد أن لا إله إلا أنت، أعوذ بك من شر نفسي، ومن شر الشيطان وشركه، وأن أقترف على نفسي سوءا، أو أجره إلى مسلم
🌸 🌸 🌸
بسم الله الذي لا يضر مع اسمه شيء في الأرض ولا في السماء وهو السميع العليم
- ثلاث مرات -(3)
🌸 🌸 🌸
رضيت بالله ربا، وبالإسلام دينا، وبمحمد صلى الله عليه وسلم نبيا
- ثلاث مرات -(3)⛺👏🏻
🌸 🌸 🌸
يا حي يا قيوم برحمتك أستغيث أصلح لي شأني كله ولا تكلني إلى نفسي طرفة عين
🌸 🌸 🌸
أصبحنا وأصبح الملك لله رب العالمين، اللهـم إني أسألك خير هذا اليوم فتحه، ونصره، ونوره، وبركته، وهداه، وأعوذ بك من شر ما فيه وشر ما بعده
👏🏻👏🏻👏🏻
🌸 🌸 🌸
أصبحنا على فطرة الإسلام، وعلى كلمة الإخلاص، وعلى دين نبينا محمد صلى الله عليه وسلم ، وعلى ملة أبينا إبراهيم، حنيفا مسلما وما كان من المشركين
🌸 🌸 🌸
سبحان الله وبحمده
- مائة مرة -(100)
🌸 🌸 🌸
لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد، وهو على كل شيء قدير
- مائة مرة -(100)
🌸 🌸 🌸
سبحان الله وبحمده: عدد خلقه، ورضا نفسه، وزنة عرشه، ومداد كلماته
-ثلاث مرات-(3)
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أسألك علما نافعا، ورزقا طيبا، وعملا متقبلا
🌸 🌸 🌸
أستغفر الله وأتوب إليه
- مائة مرة في اليوم -(100)
🌸 🌸 🌸
اللهم صل وسلم على نبينا محمد
-عشر مرات
(10)(100)
🌸🌸🌸🌺🌺
Ina muku fatan Alkhairi, tare da karanta muku gaisuwa ta kauna da addua mai yawa.
4/3/17, 12:43 PM - ‪+91 7397 683 053‬: Play Hangman on Duta❗


First, add to group: +919042010434

Then just type:

hangman

Play with your group❗ Save the man's life by guessing the words

Forward to your friends‼

Type 👍 FC4 to like this

4/3/17, 1:34 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
4/3/17, 1:41 PM - NA'IBIN SUNNAH: JAGORORI DA MALAMAN DA YAN SHI'A SUKAYIMUSU KISAN GILLA

Yan shi'a sun dade suna kutsawa cikin jinin musulmai musamman a karni na 5 dana 6 na hijira daidai lokacin da kiristoci suke yake yaken mamaye yankunan musulmai wanda anan zaka san irin kazamar rawar da yan shia suke takawa wurin saukakewa makiyan musulmai yakinsu ta hanyar yiwa jagorori da malamai dauki dai-dai
In mukayi duba na tsanaki game da kashe kashen gillar da shia sukayi ta fuskar lokaci da wadanda aka kashe da yananyin da aka kashesu zamu lura da wasu abubuwa masu muhammanci kamar haka:

a-wadanda suka kashe dinnan duk sun kasance jagororine a bangaren ilimi da siyasa da jihadi

b-da gangan aka kashe wadannan mutanen domin hakan zaiyiwa mayakan kirstoci da karnukansu amfani sosai dan daman bazasu iya samun nasara ba matukar akwai masu wayarwa al-umma da kai dakuma masu yimata kyakykyawan jagoranci

d-galibin wadanda aka kashe imma suna azumi ko suna masallaci ranar juma'a ko suna bada fatawa ko suna kan karantarwa da wa'zantarwa a masallaci

Ga kadan daga cikin wadanda shi'a sukayimusu kisan gilla

1-Khalifa Al-mustarshid billah ashekara ta 529Ah

2-Khalifa Arrashid shekara ta 532Ah

3- Waziri Nizamul Mulk shekara ta 485Ah

4-Nizamul Mulk (Abu Nasr) shekara ta 395Ah

5-Waziri Abul mahasin Abduljalil Addahstany a shekara ta 495Ah

6-Waziri Mu'inul Mulk (Abu Nasr) a shekara ta 521Ah

7-Sarki Maudud a shekara ta 507Ah

8-sarki Shihabuddin Alghury a shekara ta 602Ah

9-Sarki salahuddin Al-ayyuby a shekara ta 570Ah da 571Ah amma basuyi nasar ba

10-Sarki Janahuddaula Husain a shekara ta 495 Ah

11- Sarki Ahmad bin Ibrahim Arrawady a shekara ta 510Ah

12-Malam Abdulatif bin alkhudunjury a shekara ta 523Ah

13-Malam Abul mahasin Arrawayany a shekara ta 502Ah

14-Alkali Ubaidullah bin Ahmad Alkhadiby a shekara ta 502Ah

15- Alkali Sa'id bin Abdurrahman Abul ala a shekara ta 502Ah

16-Alkali Abu Sa'ad Muhammad bin Nasr Alharawy a shekara ta 518Ah

17-Malam Abu Ja'afar bin Al-Mashshad a shekara ta 498Ah

18-Malam Abul Muzaffar Alkhudunjy a shekara ta 498Ah

19-Alkali Abul Ala Musa'id Annaisabory a shekara ta 499Ah

20-Malam Ahmad bin Husain Al-balakhy a shekara ta 494Ah

Wadannan kadan kenan daga cikin mutanen da yan shi'a suka musu kisan gilla
Kuma a wannan zamanin ma tarihi yana kara maimaita kansa adaidai lokacin da muslmai suke wani hali suke tsanin bukatar jagorori da malaman da zasu saitasu adaidai wannan lokacin kuma yan shi'a suna binsu suna musu dauke dai-dai Abubuwan da suka faru ko suke kan faruwa a Iraq,Syria,Lebanon da ita kanta Iran din dama Nigeria da sauran kasashen musulmai kwakwkwarar shaidace akan haka
Allah ya kiyaye muslmai daga sharrin makiya

#babu_aminci_tare_da_shia
4/3/17, 1:45 PM - ‪+234 9074619096‬: جزاك الله الخير
4/3/17, 1:47 PM - ‪+234 9074619096‬: Ameen
4/3/17, 2:42 PM - Bbl Cottonou: *🎙KAMMALA KARATUN LITTAFIN RIYADUS SALIHIN TAREDA WALIMA.*
_*Daga Masjidul Ansar Dake Kusa da Makarantar Hayatul Islam, Anguwan Rogo Jos.*_
===========================

*-Wannan Shine karatun Qarshe a cikin littafin Riyadus Salihin, Bayan Kwashe Sama da Shekara Goma Sha Bakwai ana Gabatarwa, Tareda Walima Don Nuna Godiya Ga Allah Bisa Kammala wannan Littafi.*

*-Manyan Malamai Sun Halarci Kammala wannan Littafi Dakuma Fara Sabo.*

*🎙SHIGA BLUE LINK DAKE QASA DOMIN SAUKE BAYANIN MALAMAI DASUKA GABATAR.*
👇🏾👇🏾👇🏾

*1⃣Kammala karatun littafin daga bakin👉🏾 DR NAZIF YUNUS.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19967

*2⃣Gabatarwa daga bakin== SHEIKH MUHAMMAD RABIU UMAR.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19968

*3⃣NASIHA DAGA BAKIN SHEIKH ALIYU ALIYU.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19969

*4⃣Nasiha daga bakin=SHEIKH ISMAIL ALBAYAN.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19970

*5⃣Nasiha daga bakin== MAL AMINU SADIS DAGA JAMA'ATU.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19971

*6⃣Nasiha daga bakin= SHEIKH MURTADHA ABU IBRAHIM.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19972

*7⃣Nasiha daga bakin==DR MUNIR ILYAS.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19973

*8⃣Nasiha daga bakin==DR ABDURRAHMAN IDRIS ZAKARIYYA.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19974

*9⃣Bayanin littafin daza'a saka dakuma bada kyaututtuka.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19975

*🔟Bayanin Rufewa Da godiya daga bakin== SHEIKH IBRAHIM YUNUS.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19976

---------------------------------------------------
Darulfikr.com👉🏾 *Takuce Domin Yada Sunnah.*
*©opy right= Majlisin Sunnah.*
www.facebook.com/majlisinsunnah
4/3/17
, 2:42 PM - Bbl Cottonou: 🌅🌅 إشراقة 🌅🌅

*عندما يعترف مسيحي بمكانة مرموقة لنبينا لا ينزله إياها بعض المسلمين. واااأسفاه*

دُعي الشاعر اللبناني المهاجر..
رشيدُ سليم الخوري الملقب ( بالشاعر القروي)
إلى حفل بمناسبة عيد المولد النبوي أُقيم في مدينة سان باولو.. وطُلب منه أن يُلقي كلمة...فقال..
أيها المسلمون... أيها العرب...
يولد النبيُّ على ألسنتكم كلَّ عام مرةً
ويموت في قلوبكم... وعقولكم.. وأفعالكم كلَّ يوم.. ألفَ مرةٍ
ولو ولد في أرواحكم لولدتم معه ، ولكان كلُّ واحد منكم محمداً صغيرا.
ولكان العالَمُ منذ ألفِ سنةٍ أندلساً عظيما...
ولالتقى الشرقُ بالغرب من زمن طويل...
ولَعَقَدت المادةُ الغربية.. مع روح الشرق المسلم حلفاً...
ولمشى العقلُ والقلبُ يداً بيد...إلى آخر مراحل الحياة
أيها المسلمون... يَنْسب أعداؤكم إلى دينكم كلَّ فِرْية... ودينُكم من بُهْتانهم براء...
ولكنكم أنتم تصدِّقون الفِرْية بأعمالكم ...وتقرُّونها بإهمالكم...
دينُكم دينُ العِلْم...وأنتم الجاهلون. .
دينُكم دينُ التيسير.. وأنتم المعسِّرون .
دينُكم دينُ الحُسْنَى وأنتم المنفِّرون..
دينُكم دينُ النصر ، ولكنكم متخاذلون ..
دينُكم دينُ الزكاة ، ولكنكم تبخلون..
يامحمدُ.. يانبيَّ اللهِ حقاً... يافيلسوفَ الفلاسفةِ.. وسلطانَ البلغاء. ويامَجْدَ العرب والانسانية...
إنك لم تقتل الروحَ بشهواتِ الجسد..
ولم تحتقر الجسدَ تعظيماً للروح...
فدينُك دينُ الفِطْرةِ السليمة....
واني موقِنٌ أن الانسانية بعد أن يئست من كلِّ فلسفاتِها وعلومِها ، وقنطت من مذاهب الحكماء جميعاً ؛ سوف لاتجد مخرجاً من مأزقِها وراحةِ روحِها.. وصلاحِ أمرِها إلا بالارتماء بأحضان الإسلام .. عندئذٍ يحق للبشرية في مثل هذا اليوم أن تَرفع رأسَها وتهتِفَ ملءَ صدورها ، وبأعلى صوتها...

عيدُ البريةِ عيدُ المولدِ النبوي...
في المشرقينِ له والمغربين دَوِي

عيدُ النبيِّ ﺑﻦِ عبدِ اللهِ مَنْ طلعتْ
شمسُ الهدايةِ من قرآنه العُلْوي..

يافاتحَ الأَرْضِ ميداناً لجنتهِ..
صارت بلادُكَ ميداناً لكل قوي

ياحبذا عهدُ بغدادٍ وأندلسٍ..
عهدٌ بروحي أفدي عوده وذوي

ياقومُ هذا مسيحي يذكِّركمْ
لايُنهض الشرقَ الا حبُّنا الأَخَوي

فَإِنْ ذكرتُمْ رسولَ اللهِ تَكْرِمةً
فبلِّغوه سلامَ الشاعرِ القُرَوِي


تم ذكر هذه القصيدة ونسبتها للشاعر رشيد الخوري على العديد من المنصات منها الشرق الأوسط والخليج وغيرها
http://www.alkhaleej.ae/mob/detailed/f53c9315-c755-48f7-a351-9dc93baa2e5a/2671b328-a179-4c47-86ce-63354905ed01
4/3/17
, 2:55 PM - Bbl Cottonou: *اللهـــــــــــــــم اشهـــــــــــــــــد أنــــــــــــــي بلغت*
--------------
-
🚫 سبعـة عشر حديثا في التصوير والمصورين ❗❕
-
📷📷سبعة عشر حديث في تحريم التصوير فهل من معتبر📷📷
-
ولازال كثير من المسلمين إلا من رحم ربي ، يصورون ويحتفظون بالصور وكأنه مباح ، ويدخل في معنى هذه الأحاديث الصور الفوتغرافية كما أفتى الأئمة الألباني ، ابن باز ، الوادعي ، وغيرهم كثير .
-
-
1 📹-عن عبدالله بن مسعود، قال:
سمعت رسول الله - ﷺ - يقول:
[إن أشدّ الناس عذاباً عند الله يوم القيامة المصورون]
[رواه البخاري (5950)،ومسلم (2109).]
-
-
2 📹- عن أبي حجيفة أن النبي- ﷺ -:
[نهى عن ثمن الدم وثمن الكلب وكسب البغي
ولعن آكل الربا وموكله والواشمة والمستوشمة والمصور] .
[رواه البخاري]
-
-
📹 3- قال - ﷺ - :
[يخرج عنق من النار يوم القيامة لها عينان تبصران
و أذنان تسمعان و لسان ينطق يقول : إني وكلت بثلاثة :
بكل جبار عنيد و بكل من دعا مع الله إلها آخر و بالمصورين]
["السلسلة الصحيحة" (2 / 25)]
-
-
4 📹- عن ابن عباس رضي الله عنهما أن النبي - ﷺ - قال:
[كل مصور في النار يجعل له
بكل صورة صورها نفساً فتعذبه في جهنم]
[رواه مسلم]
-
-
5 📹- عن عائشة رضي الله عنها عن النبي - ﷺ - قال:
[أشد الناس عذاباً يوم القيامة الذين يضاهون بخلق الله]
[رواه البخاري ومسلم]
-
-
📹 6- عن أبي هريرة رضي الله عنه قال:
سمعت النبي- ﷺ - يقول: "قال الله تعالى:
[ومن أظلم ممن ذهب يخلق خلقاً كخلقي
فليخلقوا ذرة، أو ليخلقوا حبة، أو ليخلقوا شعيرة]
[رواه البخاري ومسلم]
-
-
7 📹- عن عائشة رضي الله عنها ، قالت:
دخل علي رسول الله - ﷺ - ،
وقد سترت سهوة لي بقرام فيه تماثيل،
فلما رآه هتكه وتلون وجهه وقال:
[يا عائشة أشد الناس عذابا عند الله يوم القيامة،
الذين يضاهون بخلق الله]
قالت عائشة:
[فقطعناه فجعلنا منه وسادة أو وسادتين].
[رواه مسلم(2107)]
-
-
📹 8- عن عبد الله بن عمر، رضي الله عنهما أخبره:
أن رسول الله - ﷺ - قال:
[ إن الذين يصنعون هذه الصور يعذبون يوم القيامة،
يقال لهم: أحيوا ما خلقتم]
[رواه البخاري (5951)]
-
-
9 📹- عن أبي طلحة رضي الله عنه قال
سَمِعْتُ رَسُولَ اللهِ - ﷺ - يَقُولُ :
[لاَ تَدْخُلُ المَلاَئِكَةُ بَيْتاً فِيهِ كَلْبٌ، وَلاَ صُورَةٌ تَمَاثِيلُ]
[رواه البخاري ( 3053 ) ومسلم ( 2106 )]
-
-
10 📹- عن أبي هريرة قال:
استأذن جبريل عليه السلام على النبيِ - ﷺ - ،
فقال:«ادخل» فقال:
[كيف أدخل وفي بيتك ستر فيه تصاوير،
فإما أن تقطع رءوسها، أو تجعل بساطا يوطأ فإنا معشر الملائكة لا ندخل بيتا فيه تصاوير]
[رواه النسائي(5365) وصححه الألباني
في صحيح سنن النسائي(5365)]
-
-
📹 11- عَنْ عَائِشَةَ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهَا، قَالَتْ:
حَشَوْتُ لِلنَّبِي -َِّﷺ- وِسَادَةً فِيهَا تَمَاثِيلُ كَأَنَّهَا نُمْرُقَةٌ،
فَجَاءَ فَقَامَ بَيْنَ البَابَيْنِ وَجَعَلَ يَتَغَيَّرُ وَجْهُهُ،
فَقُلْتُ: مَا لَنَا يَا رَسُولَ اللَّهِ؟
قَالَ: [«مَا بَالُ هَذِهِ الوِسَادَةِ؟» ،
قَالَتْ: وِسَادَةٌ جَعَلْتُهَا لَكَ لِتَضْطَجِعَ عَلَيْهَا،
قَالَ: " أَمَا عَلِمْتِ أَنَّ المَلاَئِكَةَ لاَ تَدْخُلُ بَيْتًا فِيهِ صُورَةٌ،
وَأَنَّ مَنْ صَنَعَ الصُّورَةَ يُعَذَّبُ يَوْمَ القِيَامَةِ يَقُولُ: أَحْيُوا مَا خَلَقْتُمْ]
[رواه البخاري (3224)]
-
-
12 📹- عن عائشة، أنها قالت:
واعد رسول الله -َِّﷺ- جبريل عليه السلام في ساعة يأتيه فيها، فجاءت تلك الساعة ولم يأته، وفي يده عصا، فألقاها من يده،
وقال: [«ما يخلف الله وعده ولا رسله»
، ثم التفت،
فإذا جرو كلب تحت سريره،
فقال: «يا عائشة، متى دخل هذا الكلب هاهنا؟»
فقالت: والله، ما دريت، فأمر به فأخرج،
فجاء جبريل،
فقال رسول الله -َِّﷺ- :
«واعدتني فجلست لك فلم تأت» ، فقال:
منعني الكلب الذي كان في بيتك، إنا لا ندخل بيتا فيه كلب ولاصورة]
[رواه مسلم (2104)]
-
-
13 📹- [نهى - ﷺ -
عن الصور في البيت ، و نهى الرجل أن يصنع ذلك]
["السلسلة الصحيحة"(1 / 709 )]
-
-
📹 14- عن أسامة بن زيد، قال:
دخلت على رسول الله -ﷺ-
في الكعبة ورأى صورا قال: فدعا بدلو من ماء
فأتيته به فجعل يمحوها ويقول:
(قاتل الله قوما يصورون ما لا يخلقون)
[رواه الطبراني في المعجم الكبير(407)
وصححه الألباني في الإرواء (1528)]
-
-
15 📹- عن أبي السياج ؛ قال:
قال لي علي رضي الله عنه
ألا أبعثك على ما بعثني عليه رسول الله - ﷺ - ؟ :
[أن لا تدع صورة إلا طمستها ،
ولا قبرا مشرفا إلا سويته ]
[رواه مسلم]
-
-
16 📹- عن جابر رضي الله عنه:
[أن النبي - ﷺ - أمر عمر بن الخطاب رضي الله عنه
زمن الفتح وهو بالبطحاء أن يأتي الكعبة، فيمحو كل صورة فيها،
فلم يدخلها النبي صلى الله عليه وسلم حتى محيت كل صورة فيها]
[رواه أبو داود(4156) قال الألباني
حسن صحيح في غاية المرام (143)]
-
-
📹 17- قال - ﷺ - :
[الصورة الرأس ، فإذا قطع الرأس ، فلا صورة]
[" السلسلة الصحيحة "(4 /554)]
ـــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــ

🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴
4/3/17, 2:57 PM - ‪+234 806 089 7228‬: <Media omitted>
4/3/17, 5:28 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Aikam
4/3/17, 5:28 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Bama tasbihin yake yi ba
4/3/17, 5:29 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Wallahi
4/3/17, 5:29 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Maimakon Shima yayi koyi da irin halin buhari
4/3/17, 5:30 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Baya ganin yadda baba Ya concentrating
4/3/17, 5:31 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Watakila ma ko tasbihin bai iyaba
4/3/17, 5:43 PM - ‪+234 9074619096‬: Ai kam
4/3/17, 9:48 PM - ‪+234 803 838 8334‬: FOOD FOR THOUGHT

When you die, don't worry.
Don't be concerned over your decaying body because people will take care of what is required.

*They will..
*1 - Buy you new white clothes
*2 - Wash you
*3 - Take you out of your home
*4 - to your new place of stay (the grave)
*5 - Many will come to bid farewell at your funeral - infact many will cancel work for the sake of your burial, even though most of them didn't know you whilst you were alive.
*6 - Your belongings will be gotten rid of:
* your cars
* your check books
* your bags
* your shoes
* your clothes
* Your job, someone else will take your position*
* Your wealth will go to inheritors
* Whereas you will remain to be questioned about every minor and major deed
* There will be 3 types of mourners over you
* 1- The people who knew you only at face value will say 'poor man'
* 2- Your friends will grieve for hours or days but then return to laughter
* 3- The deep grief at your household will last for a week, two weeks, a month, 2-months or even a year

* And thereafter they will add you to their memories
* And so your story amidst the people ended
* And your story with the reality begins, *where will you spend Eternity*
* And that is the life after death
* Indeed, these things left you:-
* 1- Beauty
* 2- Wealth
* 3- Health
* 4- Children
* 5- The mansions
* 6- Your spouse
* And your real life has just started, *Eternity*.

* The question here is....
* What have you prepared for your Eternity or hereafter ?
* This reality needs to be thought over
* Take care of..
* 1- Salvation
* 2- Sanctification
Don't forget your Prayers

* And don't forget to pass this message on to many...* Because once you close your eyes in death the only property that will remain left to you is *"your relationship WITH GOD".*
Where will you spend Eternity, Heaven or Hell.
Live a holy life my Brothers & sisters.
4/3/17, 9:57 PM - ‪+234 9074619096‬: الهم بلغ ايامنا الى رمضان ورزقنابمافيه من الخيرات،
Addu a ce, da manzon Allah saw yacewa sahabbai suringayi in ramadan yakusanto,
Ma anar Addu ar shine:
Ya Allah kaja kwanakinmu ixuwa watan ramdan, kuma Ka Azurtamu da Alkhirin dake cikin watan. Ameen👏🏼👏🏼👏🏼 Don Allah daure katura wani grup din don kasamu ladan tunatarwa.
4/3/17, 10:00 PM - ‪+234 806 084 4942‬: By the time you finish your studies, you are 25.

By the time you finish working hard and saving up, u are 55.

By the time you truly realize that you must prepare well for the aakhirah, you're already dead!

Don't wait until you grow old. Take Islam seriously NOW. You don't know at which corner Malak al-Maut is waiting for you.

- Dr. Zakir Naik

(share if you care)
I care
4/3/17, 11:06 PM - ‪+234 809 787 4234‬: *Maganin Aljanu da babu irin sa* - Mufti Ahmad Gumi

A wannan Video zamu ji irin maganin fitar da Aljanu da kuma hanyar hana shi shiga jikin mutum da babu irin sa, wanda malamai masu rukiyya basa son su fada mana.

Ayi kallo lafiya.

https://youtu.be/wau4NLD6ImY

Salisu Hassan Webmaster
30.01.2017
4/3/17, 11:10 PM - ‪+234 803 729 9251‬: Gaskiyane
4/3/17, 11:22 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Tooh Ahmad gumin ne Kuma yau ya zama mufti😳🙊
4/3/17, 11:23 PM - NA'IBIN SUNNAH: kana ganin bai kai bane?
4/3/17, 11:25 PM - Fakawa: Wannan maganardai takuceta malamai inagani
4/3/17, 11:26 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Kaidai ayi sha'ani
4/3/17, 11:30 PM - NA'IBIN SUNNAH: To Dr. Mookhtaar
4/3/17, 11:31 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Aaaaa yau kuma nine Dr.😳🙊
4/3/17, 11:32 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Ai ko a 'yan tattasai baza a sakoni ba ballantana a cikin malamai
4/3/17, 11:32 PM - NA'IBIN SUNNAH: Sai ka jahiltar mana da malaman Jami'oin Ummul qura University makka da jami'atul islamiyya da suka bashi Ph.D
4/3/17, 11:33 PM - NA'IBIN SUNNAH: Aaato su sun yarda yakai kai kace a'a
4/3/17, 11:33 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Toh daga baka Ph.D shikenan kazama mufti
4/3/17, 11:34 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Ashe kuwa da ko a unguwarmu mun samu mufties da yawa tunda muna da Dr.s
4/3/17, 11:35 PM - NA'IBIN SUNNAH: Yau akabashi?
4/3/17, 11:35 PM - NA'IBIN SUNNAH: ko yau ya zama?
4/3/17, 11:36 PM - NA'IBIN SUNNAH: Menene abun mamaki dan an samu a unguwarku
4/3/17, 11:38 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Munji jami'ar ummul qura ta bashi Dr. Kuma lallai ya cancanci hakan amma kasancewar kai ka bashi matsayin mufti hmmm...
4/3/17, 11:39 PM - NA'IBIN SUNNAH: In kace hakan ma na dauka
4/3/17, 11:41 PM - NA'IBIN SUNNAH: Amma sai dai ka musa wadanda sukazo daga mahaifar manzo sukayi masa interview suka bashi matsayin babansa wanda wasu sukazo na sabain da wani abu
4/3/17, 11:42 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Wala tajassasuuuuuuu
4/3/17, 11:46 PM - Fakawa: Malamai allahyasakada alkairi
4/4/17, 12:33 AM - ABDULLAH YAJO: Maimakon mutum yazo yana maganan cewa Dr. Ahmad nekuma mufti? Daabinda yakamata wanda yakeganin bai cencentaba saiya saurari karatunnasa daganan sayyamana bayanin wurarenda yakamashi dakuskure kuma abisa tsarin alkurani da sunna amma idan bahakaba to yazama sonzuciya kenan wannan kuma yasabawa musulunci
4/4/17, 6:50 AM - BDMS: Wannan shi ne mafuta @YAJO
4/4/17, 10:19 AM - ‪+234 706 761 9629‬: <Media omitted>
4/4/17, 12:23 PM - ‪+91 7397 683 053‬: *News of Computers, Mobiles, Facebook, apps and more from Duta*

Get Tech News from Duta

Add to group: +919042015719

Forward to your friends ❗

Type 👍 HN5 to like this

4/4/17, 2:16 PM - ‪+234 803 445 7259‬: Today's Beautiful Hadith is about Smiling

Abdullah ibn Haarith radiyallahu anhu reports, I did not see anyone who smiled more than Rasoolullah sallallahu alaihe wasallam.
 
(Shama'il Muhammadiyah, Book 35, Hadith 227) 
 
4/4/17, 2:36 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Jazakallahu khairan
4/4/17, 2:38 PM - ‪+234 814 969 0671‬: ameeen
4/4/17, 5:22 PM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
4/4/17, 5:22 PM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
4/4/17, 5:58 PM - ‪+234 803 378 2709‬: ® You think regret is when you did not marry the man/woman you wanted, or did not study the course you liked? NO! Regret is you reaching the grave without enough good deeds" # Subhanallah
4/4/17, 6:05 PM - NA'IBIN SUNNAH: Allah yasa mudace
4/4/17, 6:12 PM - ‪+234 803 729 9251‬: Da kyau
4/4/17, 6:43 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Amin
4/4/17, 7:28 PM - DANSABO: BBC Hausa | Ndume ne gatanmu a majalisa — Masu zanga-zanga - http://www.bbc.com/hausa/labarai-39490701?ocid=wshausa.chat-apps.in-app-msg.whatsapp.trial.link1_.auin
4/4/17
, 7:32 PM - DANSABO: http://www.voahausa.com/a/3795670.html
4/4/17, 8:29 PM - NA'IBIN SUNNAH: *MU KOYI IBADA*

*Darasi Akan Azumi*

FITOWA TA BIYU-2

*WAJABCIN AZUMIN RAMADANA*

*An wajabta azumin Ramadana ne a cikin shekara ta biyu bayan hijiran manzan Allah sallallahu alaihi wa'alihi wasallam daga Makka zuwa Madina* Allah
mai girma da Daukaka ya saukar da wajabcin Azumi ne cikin watan Sha'aban shekara ta biyu bayan hijira.
@فقه علی مذاهب الربعة: نيل اوطار لشوكاني.

*Manzon Allah sallallahu alayhi wa'alihi wasallam ya yi azumin Ramadana na tsawon shekara tara a rayuwarsa, cikin watan Sha'aban shekara ta biyu bayan hijira sa manzon Allah sallahu alaihi wa,alihi wasallam*
@Fatawaa Imamin Nawawy 152 da ZadulMa'ad 2/26

Allah ya ce *"Ya ku wadanda kuka yi imani,an wajabta maku yin azumi kamar yadda aka wajbta ma wadanda suka wuce kafin ku, domin ku sami tsoron Allah…. Ranaku [kwanuka] ne qididdigaggu* ( iyakanttatu) "
@Baqara aya ta 183

Manzon Allah sallallahu alayhi wa'alihi wasallam
ya ce, *"An gina musulunci a kan Rukunai guda biyar: Shaidawa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah kuma Annabi Muhammadu tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi manzon Allah ne,da tsayar da Sallah,da ba da Zakka,da aikin Hajji da Azumin watan Ramadan*
@Buhari-63


*ASALIN AZUMIN WATAN RAMADANA*

Asalin azumin Ramadana ba dole ba ne,wanda ya ga dama ya yi,wanda kuma ya so ya ciyar.

Kuma a wancan lokacin kwana uku a ke yi.Daga baya Allah ya mayar da shi Azumin Ramadan ya zama wajibi.
@ ZadulMa'ad 2/29

Al'umar da suka wuce kafin mu tun daga zamanin Annabi Nuhu har ya zuwa farkon zamanin Annabi Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi Azumi kwana uku a ke yi a kowane wata.Amma daga zamanin Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, Allah ya mayar da shi dole [azumin] a kan kowane musulmi.
@Tafsiru Ibn Kasir

Wanda ya qi yin Azumi ko ya fara ya karya da gangan ba da wata laluraba,Ya aikata babban laifi da ya zama wajibi ya tuba.Manzon Allah ya fadi cewa:
*(ya ga wadansu mutane a cikin mafarki an rataye su daga Maqyangyamarsu, gefen bakunansu sun barke suna zubar da jini.Da ya yi tambaya game da su,sai aka shaida ma shi cewa su ne wadanda ke cin abinci kafin lokaci ya yi a cikin Azumi,ba sa yin azumi, ko kuma suna karya shi kafin lokacin shan ruwa ya yi)*
@صحيح الترغيب والترهيب 1005

Ibn Taimiyya ya ce, *"Wanda ya halasta ma kansa qin yin azumin Ramadan alhali ya san cewa hakan haramun ne, to ku kashe shi.Idan kuma ya yi hakan saboda rashin biyyaya da girmama addini amma ya yarda qin azumi haramun ne to ku yi masa azaba [dukan tsiya] saboda yaqi yin Azumi"*
@Maj'mu'ul Fatawaa

Imam Zahabiy ya ce *(Tabbataccen abu ne a wurin muminai cewa duk wanda ya qi yin azumin watan Ramadan ba tare da wani qwaqqwaran dalili ba,(Kamar rashin lafiya, tsufa, tafiya da tsoron halaka)wannan mutum ya fi mazinaci da mashayin giya muni, kuma ana shakkar musuluncinsa kuma ana yi masa kallon Zindiqi kuma halakakke)*
@فقه السنة


*Hikimar Shar'anta Azumi*

1–Tabbatar da tsoron Allah,wajen amsa wa umarninsa, da biyayya ga shari'arsa. Allah Madaukakin Sarki ya ce,"(An wajabta muku azumi ne) ko kwa samu tsoron Allah"(Albaqara : 183).

*2–Saba wa kai haquri,da qarfafa wa zuciya wajen danne sha'awa.*

*3–Saba wa mutum da kyautatawa,da jin tausayin mabuqata da talakawa, saboda idan mutum ya Dandani yunwa zuciyarsa za ta yi laushi ta karkata zuwa ga mabuqata.*

*4–Samun hutu a jiki da samun a lafiya a cikin azumi.*

Hukuncin Yin Azumi

Azumin da Allah ya shar'anta ya kasu zuwa ga:

1–Azumin Wajibi
Ya kasu gida biyu :

A–Azumin da Allah ne ya wajabta a kan bawa tun da farko, shi ne azumin watan Ramadan, kuma rukuni ne daga rukunan musulunci.

B–Azumin da bawa ne yake sababin wajabata wa kansa shi, kamar azumin bakance, da azumin kaffara.

2–Azumin Mustahabbi
Shi ne dukkan azumin da shari'a take so a yi shi, kamar azumin ranar Litinin da Alhamis, da azumin kwana uku a kowane wata, da azumin ranar Ashura, da azumin goman farko a cikin watan Zulhijjah, da azumin ranar Arafa.


Allah ne mafi sani


*Ya Allah ka isar da rayuwar mu watan Ramadhana muna imani da kyakkyawar niyya*.


Mu hadu a Fitowa ta gaba,insha Allah.
4/5/17, 5:35 AM - Alfanuuuuuu: LALLAI AUREN 'YAR IZALA DA RIBA DA YAWA.
Riba Goma sha hudu (14) ga Auren
Mace 'Yar Izala!!!
(1) In kana son zaman lafiya a
gidan ka! Auro 'Yar Izala.
(2)Ilimi a gidanka! Auro 'Yar Izala.
(3)Tsoron Allah a gidan ka! Auro
'Yar Izala.
(4)Babu bin Malamai da Bokaye a
gidan ka! Auro 'Yar Izala.
(5)Ba Guru ba Laya a cikin Kitso!
Auro 'Yar Izala.
(6)Kamala babu fidda tsiraici! Auro
'Yar Izala.
(7)Tarbiyan Yara! Auro 'Yar Izala.
(8)Tsabta a gidanka! Auro 'Yar Izala.
(9)Wallahi sanin Darajar Iyayen ka!
Auro 'Yar Izala.
(10)Jin Tausayin ka! Auro 'Yar Izala.
(11)Tawakkali akwai da babu! Auro
'Yar Izala.
(12)Amanar Aure! Auro 'Yar Izala.
(13) Tayaka habbaka tattalin arziqinka auro 'yar
izala.
(14) Taimaka ma ga hadda da da'awarka auro
'yar izala.
Allah ka azurtamu da mata 'yan izala.
Allah ka
Qara Daukaka Sunnah da Jama,ar
da suke cikinta da magoya bayanta
a duk inda suke. Masu fada da sunnahr sayyadil
wara kuma Allah ya shirye su ya aura musu 'yar
izala domin tai musu saitin hamma da gyaran
kafireto.
Allah dada nuna mana tafarki annabi s.a.w da
ahlinsa da sahabbansa ajma'in.
4/5/17, 5:35 AM - Alfanuuuuuu: Hmmmmmmmm
4/5/17, 5:35 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
4/5/17, 5:35 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
4/5/17, 5:35 AM - Alfanuuuuuu: Ina Masu Son A Rushe Majalisar Dattawan Najeriya?

Daga Barista Audu Bulama Bukarti

1.Shin ka goyi bayan zabtare albashin Sanatoci Da 'Yan Majalisar Wakilai?

2. Shin kana son rushe majalisar dattawan Nijeriya?

3. Shin ka goyi bayan a mayar da majalisar wakilai ta wucin gadi?

4. Shin kana jin takaicin yadda suke karbar albashin Miliyoyin kudaden mu amma ba sa komai?

5. Shin kun san ta yaya wannan buri zai tabbata?

Damar guda daya ce rak, 'yan Nijeriya mu taru mu ce ba mu yarda ba. Haka ya ke a cikin kundin tsarin mulkin kasa sashi na 14. Mu muke da cikakken ikon yadda muke majalisa ta kasance. Ba zanga-zanga za mu yi ba, goyon bayan Lauya mai zaman kansa da ke jihar Kano Audu Bulama Bukarti za mu yi. Wanda a halin yanzu ya fara gabatar da wani Daftari da ya ke neman goyon bayan mu don cimma wannan kudiri. A saukake shiga shafin www.change.org ka kada kuri'ar goyon bayan ka ko kuma ka bi ta shafin Audu Bulama Bukarti na Facebook ka kada kuri'ar ka.

***Don Allah Mu taimaka wajen sanar da 'yan uwa da abokan arziki...
4/5/17, 5:35 AM - Alfanuuuuuu: NEMAN TAIMAKO NA GAGGAWA.
Abin Tausayi Kuma abin a Taimaka.

Akwai wani Bawan Allah dalibi ne a Makarantar Abubakar Tafawa Balewa University Bauchi (ATBU)

Yana Faculty Of Environmental Technology, Yanzu haka Yagama Aji 2 (200L) zai je Aji 3 (300L) A wancan Hutun da aka bada ne Allah Yayiwa Mahaifinshi Rasuwa Ta hanyar Hatsari.

An Koma Makaranta Tun Ranar 27/03/2017 Yara suna Ta Biyan Kudin Registration amma shi Har Yanzu bai samuba kuma bayida Hanyar Kudin, Gashi Kuma zuwa Jibi Talata za'a Rufe.

Shine Muke Rokon Al'ummar Musulmi damu Taimaka wa Wannan Bawan Allah Kar Mu bari Yayi Asaran wannan Karatu da Yakeyi,

Manzon Allah (S.A.W) Yace "Duk Wanda Ya Taimaka Wa Maraya Ina tare dashi acikin Gidan Aljanna".

Ga Wanda Allah Yasa zai Iya Bada Gudumawarsa Sai Ya Tuntube Mu ta wannan Hanyar.

Muhammad Sageer
08037515610

Ziya'ulhaq Musa
0810 587 5747

Mu'awiyyah Ayuba
08147828663

Ko Kuma Ta Hanyar Banki

Acc No 0136558694 (G.T.B)

Kudin Registration Din # 22,250

Duk Wanda Ya Taimakawa Dan'uwanshi Musulmi Shima Allah zai Taimaka meshi.

Allah Yabamu Ikon Taimakawa Ameen
4/5/17, 5:35 AM - Alfanuuuuuu: *KARIYA DAGA MAI HASSADA !!!*

02/04/2017

*Tambaya :*


Assalamu alaikum

Akaramakallah, ina da wani aboki na kud-da-kud, saidai ba ya so ya ga na fi shi da wani abu, idan na samu wani abin alkairi, sai ya aibanta abin ta yadda mutane ba za su kimanta shi ba, abin yana damuna, shi ne na ke so a taimaka min da hanyoyin da zan samu kariya daga mahassada ?


*Amsa :*

Wa alaikum assalamu,

To dan'uwa ya kamata ka san cewa babu yadda za ka yi ka wofantu daga mahassada, domin duk wanda Allah ya yi masa ni'ima, dole sai ya samu mahassada, saidai duk da haka akwai hanyoyin da malamai suka fada, wadanda suke hana hassadar yin tasiri :

*1*. Neman tsari a wajan Allah daga sharrinsu.

*2*. Tsoron Allah da kiyaye umarninsa, duk wanda ya kiyaye Allah, to zai kiyaye shi.

*3*. Yin hakuri akan abokin gabansa, kar ya ce zai rama mummunan abin da ya yi masa, domin in har bai rama abin da aka yi masa ba, to tabbas Allah zai rama masa.

*4*. Karfin dogaro zuwa ga Allah, Allah yana cewa a cikin suratu Addalak aya ta 3 "Duk wanda ya dogara ga Allah, to ya ishe shi" idan ka dogara ga Allah sharrin mahassadi ba zai cutar da kai ba, ko da kuwa ka ga wani abu da yake na cutarwa ne to karshensa zai zama alkairi.

*5*. Fuskantar Allah madaukaki sarki da tsarkake aiki zuwa gare shi,da yawan ambatonsa.

*6*.Tuba daga zunubai, domin ba za'a dora maka wani ya dinga cutar da kai ba, sai idan akwai wani zunubi da ka aikata, ka san zunubin ko ba ka san shi ba.

*7*. Yin sadaka da kyautatawa iya abin da zai iya, saboda da wuya Allah ya dora mai hassada akan wanda yake kyautatawa mutane.

*8*. Kyautatawa wanda yake yi maka hassadar, saidai wannan yana da tsananin wahala.

In har ka kiyaye wadannan Allah zai taimaka maka, don neman karin bayani duba Bada'iul fawa'id 2\463

Allah shine ma fi sani .

*Amsawa*✍🏻

*DR. JAMILU YUSUF ZAREWA*

www.facebook.com/Islamicsunnah

*Kota WhatsApp a zauren Islamic sunnah*+2348065575014
4/5/17, 5:35 AM - Alfanuuuuuu: RIYADUS SALIHIN na Marigayi SHEIKH JA'AFAR MAHMUD ADAM
Episode 1: https://www.youtube.com/watch?v=kpXv5A2oZkw&list=PLTUhec3Ybpftp5RW71a2BTz66GNVhSpXr&index=1
2. https://www.youtube.com/watch?v=-BAl_c5-7Bo&index=2&list=PLTUhec3Ybpftp5RW71a2BTz66GNVhSpXr
3. https://www.youtube.com/watch?v=ykYa5Tg-g-0&list=PLTUhec3Ybpftp5RW71a2BTz66GNVhSpXr&index=3
4. https://www.youtube.com/watch?v=XLstkKJubBE&index=4&list=PLTUhec3Ybpftp5RW71a2BTz66GNVhSpXr
5A
. https://www.youtube.com/watch?v=gppr4Iyl9oY&index=5&list=PLTUhec3Ybpftp5RW71a2BTz66GNVhSpXr
5B
: https://www.youtube.com/watch?v=j9pjuIWsUJI&index=6&list=PLTUhec3Ybpftp5RW71a2BTz66GNVhSpXr
6A
: https://www.youtube.com/watch?v=3vkm7Dkzk7g&index=7&list=PLTUhec3Ybpftp5RW71a2BTz66GNVhSpXr
6B
: https://www.youtube.com/watch?v=ZsTcfv1oDnM&list=PLTUhec3Ybpftp5RW71a2BTz66GNVhSpXr&index=8
7: https://www.youtube.com/watch?v=sRFcR7-g7Wo&index=9&list=PLTUhec3Ybpftp5RW71a2BTz66GNVhSpXr
8. https://www.youtube.com/watch?v=YoZzLvKGeD8&list=PLTUhec3Ybpftp5RW71a2BTz66GNVhSpXr&index=10
9. https://www.youtube.com/watch?v=Zqpr0eMMlkI&index=11&list=PLTUhec3Ybpftp5RW71a2BTz66GNVhSpXr
10. https://www.youtube.com/watch?v=usvBUVKMyVY&list=PLTUhec3Ybpftp5RW71a2BTz66GNVhSpXr&index=12
11. https://www.youtube.com/watch?v=lUqnfLa-Q-w&list=PLTUhec3Ybpftp5RW71a2BTz66GNVhSpXr&index=13
12. https://www.youtube.com/watch?v=iaTWhgHOzoQ&list=PLTUhec3Ybpftp5RW71a2BTz66GNVhSpXr&index=14
13. https://www.youtube.com/watch?v=wrSq0RDOfnM&list=PLTUhec3Ybpftp5RW71a2BTz66GNVhSpXr&index=15
14. https://www.youtube.com/watch?v=klF0hQWs_Ik&list=PLTUhec3Ybpftp5RW71a2BTz66GNVhSpXr&index=16
4/5/17
, 5:35 AM - Alfanuuuuuu: *🎙KARATUN LITTAFIN SUNANUT TIRMIZI.*
➰➰➰➰➰➰➰➰➰➰
_-Daga Masjidul Qur'an dake kan titin Bauchi Road Cikin Garin jos._
*---------------------------------------------------*

*-Daga bakin👉🏾 SHEIKH IBRAHIM IMAM GWANDU.*
(Abu Maryam)
===========================

*KARATUN YAU ASABAR.*
*-Cikin Babin Siffar Alqiyama.*

*>>>>>Zauren Majlisin Sunnah<<<<<*
www.facebook.com/majlisinsunnah

*🎙SHIGA NAN DOMIN SAUKEWA DA SAURARO.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/s/19932
--------------------------------------------------

*🎵SHIGA NAN DOMIN SAMUN DARUSSAN BAYA DASUKA WUCE.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/m/book/dr-ibrahim-gwandu/Sunan+Attirmidhi
--------------------------------------------------

Darulfikr.com👉🏾 *Takuce Domin Yada Sunnah.*
*©opy right= Majlisin Sunnah.*
www.facebook.com/majlisinsunnah
4/5/17
, 5:35 AM - Alfanuuuuuu: *خير ملوك الإسلام*.

✍ فضائله :

1- هو أحد الكَتَبَة عند رسول الله صلى الله عليه وسلم.
انظر "صحيح مسلم" (2604) و"المعجم الكبير" للطبراني (14446)

قال شيخ الإسلام ابن تيمية رحمه الله: «استَكْتَبَه النبي صلى الله عليه وسلم لخِبْرَتِه وأمانته»
"منهاج السنة" (4/439)

2- هو خال المؤمنين أخو أمِّ المؤمنين أمِّ حَبيبة رَمْلة بنت أبي سفيان رضي الله عنها؛ع6ععع ولذلك قال الإمام أحمد: «أقول: معاوية خال المؤمنين، وابن عمر خال المؤمنين»
"السنة" للخلال (657)

وعن عبد الملك بن عبد الحميد الميموني قال: قلت لأحمد ابن حنبل: «أليس قال النبي صلى الله عليه وسلم: «كُلّ صِهْرٍ وَنَسَبٍ يَنْقَطِعُ إلّا صِهْرِي وَنَسَبِي؟» قال: «بلى!» قلت: «وهذه لمعاوية؟» قال: «نعم، له صهرٌ ونسبٌ»
"السنة" للخلال (654)

3- دعا له النبي صلى الله عليه وسلم فقال:«اللهمَّ! علِّمْ معاوية الكتاب والحساب، وقِهِ العذاب»
"السلسلة الصحيحة" (3227)

وقال: «اللهمَّ اجعلْهُ هادياً مهدياً واهْدِهِ واهْدِ به»
"السلسلة الصحيحة" (1969)

4- وصف النبي صلى الله عليه وسلم عهده بالرحمة. قال صلى الله عليه وسلم: «أوَّلُ هَذَا الْأمْرِ نُبُوَّةٌ وَرَحْمَةٌ، ثُمَّ يَكُونُ خِلَافَةً وَرَحْمَةً، ثُمَّ يَكُونُ مُلْكًا وَرَحْمَةً»
"السلسلة الصحيحة" (3270)

قال شيخ الإسلام ابن تيمية: (وكانت إمارة معاوية ملكًا ورحمةً)
"جامع المسائل" (5/154)

5- مبشَّرٌ على لسان النبي صلى الله عليه وسلم بالجنة. قال صلى الله عليه وسلم: «أوَّلُ جَيْشٍ مِنْ أُمَّتِي يَغْزُونَ الْبَحْرَ قَدْ أَوْجَبُوا»
وقَالَ: «أَوَّلُ جَيْشٍ مِنْ أُمَّتِي يَغْزُونَ مَدِينَةَ قَيْصَرَ مَغْفُورٌ لَهُمْ»
رواه البخاري (2924)

قال الْمُهَلَّب:
(فِي هَذَا الْحَدِيثِ مَنْقَبَة لِمُعَاوِيَة لِأَنَّهُ أَوَّلُ مَنْ غَزَا الْبَحْرَ، وَمَنْقَبَةٌ لِوَلَدِهِ يَزِيد لِأَنَّهُ أَوَّلُ مَنْ غَزَا مَدِينَةَ قَيْصَرَ)
"فتح الباري" (6/102)

6- قال عنه ابن عباس رضي الله عنهما: «إنه فقيه»
رواه البخاري (3765)

قال الحافظ ابن حجر العسقلاني رحمه الله: «ظاهر شهادة ابن عباس له بالفقه والصُّحبة دالةٌ على الفضل الكثير»
"فتح الباري" (7/104)

وقال عنه أيضاً -أي: ابن عباس-: «ما رأيت رجلًا كان أخْلَقَ للمُلك من معاوية»
"مصنف عبد الرزاق" (20985)

7- قال عنه الإمام عبد الله بن المبارك لما سئل: هل عمر بن عبد العزيز أفضل أم معاوية؟
فقال: «واللهِ إن الغبار الذي دخل في أنف معاوية مع رسول الله صلى الله عليه وسلم أفضل من عمر بألف مرة!»
"وفيات الأعيان" لابن خلكان (3 /33)

8- وذُكر عمر بن عبد العزيز وعدله عند الأعمش، فقال: «فكيف لو أدركتم معاوية؟!» قالوا: «يا أبا محمد يعني في حلمه؟» قال: «لا واللهِ بل في عدله!»
"السنة" للخلال (1/ 437)

9- عيَّنه عمر أميراً على الشام وكذلك كان أميراً في عهد عثمان رضي الله عنهم.
قال الإمام الذهبي رحمه الله: «حَسْبُكَ بِمَنْ يُؤَمِّرُهُ عُمَرُ، ثُمَّ عُثْمَانُ عَلَى إِقْلِيْمٍ -وَهُوَ ثَغْرٌ- فَيَضْبِطُهُ، وَيَقُوْمُ بِهِ أَتَمَّ قِيَامٍ، وَيُرْضِي النَّاسَ بِسَخَائِهِ وَحِلْمِهِ، وَإِنْ كَانَ بَعْضُهُمْ تَأَلَّمَ مَرَّةً مِنْهُ، وَكَذَلِكَ فَلْيَكُنِ المَلِكُ. وَإِنْ كَانَ غَيْرُهُ مِنْ أَصْحَابِ رَسُوْلِ اللهِ صلى الله عليه وسلم خَيْرًا مِنْهُ بِكَثِيْرٍ، وَأَفْضَلَ، وَأَصْلَحَ، فَهَذَا الرَّجُلُ سَادَ وَسَاسَ العَالَمَ بِكَمَالِ عَقْلِهِ، وَفَرْطِ حِلْمِهِ، وَسَعَةِ نَفْسِهِ، وَقُوَّةِ دَهَائِهِ وَرَأْيِهِ!»
"سير أعلام النبلاء" (5/ 128)

10- قال أبو إسحاق السبيعي الكوفي رحمه الله: «كان معاوية، وكان وكان، وما رأينا بعده مثله!»
"طبقات ابن سعد" (47)

11- قال مجاهد رحمه الله: «لو رأيتم معاوية لقُلْتم: هذا المهدي!»
"السنة" (669).

12- قال قتادة رحمه الله: «لو أصبحتم في مثل عمل معاوية، لقال أكثَرُكُم: «هذا المهدي!»
"السنة" (668)

13- قيل للحسن البصري رحمه الله: «يا أبا سعيد، إن ههنا قوماً يَشتمون -أو يلعنون- معاوية وابن الزبير!» فقال: «عَلَى أولئك -الذين يَلعَنونَ- لعنةُ اللهِ»
"تاريخ دمشق" (59/ 206).

منقول
4/5/17, 5:35 AM - Alfanuuuuuu: *021-KIFI NA GANINKA MAI JAR KOMA*

Wannan itace cigaban laccar kifi na ganinka mai jar koma zama na ashirin da daya daga masallacin shaikh ja'afar mahmud adam unguwar gwandu kano

Wannan lacca raddi ne ga *shu gaban yan kogo ko kace yan ko waye shine shaikh Abduljabbar nasiru kabara*

Mai gabatarwa
*Shaikh Kabir Bashir Abdulhamid K/Wambai*

🚣🐠🐠🐠🐠🐠🐠🐠🐠🐠🐠
*021-KIFI NA GANINKA MAI JAR KOMA*

http://darulfikr.com/m/s/19966
🚣🐠🐠🐠🐠🐠🐠🐠🐠🐠🐠

*.Ayi sauraro lafiya.*

Kasance da darulfikr domin samun karatun malaman sunnah a saukake.

Darulfikr taku ce domin yada sunnah.
4/5/17, 5:35 AM - Alfanuuuuuu: باب الشـــــفاعـة

 وقول الله تعالى: }وَأَنذِرْ بِهِ الَّذِينَ يَخَافُونَ أَن يُحْشَرُواْ  إِلَى رَبِّهِمْ لَيْسَ لَهُم مِّن دُونِهِ وَلِيٌّ وَلاَ شَفِيعٌ{(([1])وقوله: }قُل لِّلَّهِ الشَّفَاعَةُ جَمِيعًا{ ([2])وقوله: }مَن ذَا الَّذِي يَشْفَعُ عِنْدَهُ إِلاَّ بِإِذْنِهِ{([3])وقوله: }وَكَم مِّن مَّلَكٍ فِي السَّمَاوَاتِ لَا تُغْنِي شَفَاعَتُهُمْ شَيْئًا إِلا مِن بَعْدِ أَن يَأْذَنَ اللَّهُ لِمَن يَشَاء وَيَرْضَى{ ([4])وقوله: }قُلِ ادْعُوا الَّذِينَ زَعَمْتُم مِّن دُونِ اللَّهِ لا يَمْلِكُونَ مِثْقَالَ ذَرَّةٍ فِي السَّمَاوَاتِ وَلا فِي الأَرْض {([5])الآيتين.

قال أبو العباس: نفى الله عما سواه كل ما يتعلق به المشركون، فنفى أن يكون لغيره ملك أو قسط منه، أو يكون عوناً لله، ولم يبق إلا الشفاعة، فبين أنها لا تنفع إلا لمن أذن له الرب، كما قال تعالى: }ولا يشفعون إلا لمن ارتضى{ ،  فهذه الشفاعة التي يظنها المشركون، هي منتفية يوم القيامة كما نفاها القرآن، وأخبر النبي (صلى الله عليه وسلم) أنه يأتي فيسجد لربه ويحمده، لا يبدأ بالشفاعة أولاً، ثم يقال له: ارفع رأسك، وقل يسمع، وسل تُعط، واشفع تُشفع.

وقال له أبو هريرة: من أسعد الناس بشفاعتك يا رسول الله؟ قال: «من قال لا إله إلا الله خالصاً من قلبه» فتلك الشفاعة لأهل الإخلاص بإذن الله، ولا تكون لمن أشرك بالله.

وحقيقته: أن الله سبحانه هو الذي يتفضل على أهل الإخلاص فيغفر لهم بواسطة دعاء من أذن له أن يشفع، ليكرمه وينال المقام المحمود. فالشفاعة التي نفاها القرآن ما كان فيها شرك، ولهذا أثبت الشفاعة بإذنه في مواضع، وقد بيَّن النبي صلى الله عليه وسلم أنها لا تكون إلا لأهل التوحيد والإخلاص. انتهى كلامه.

فيه مسائل: الأولى: تفسير الآيات. الثانية: صفة الشفاعة المنفية. الثالثة: صفة الشفاعة المثبتة. الرابعة: ذكر الشفاعة الكبرى، وهي المقام المحمود. الخامسة: صفة ما يفعله صلى الله عليه وسلم، وأنه لا يبدأ بالشفاعة أولاً، بل يسجد، فإذا أذن الله له شفع. السادسة: من أسعد الناس بها؟. السابعة: أنها لا تكون لمن أشرك بالله. الثامنة: بيان حقيقتها.


([1] )  الأنعام : 51 .     

([2] )  الزمر : 44 .    

([3] )  البقرة : 255 .    

([4] )  النجم : 26 .    

([5] )  الإسراء :56 .    
4/5/17, 5:35 AM - Alfanuuuuuu: باب قول الله تعالى:

 }إِنَّكَ لَا تَهْدِي مَنْ أَحْبَبْتَ{ ([1])الآية.

وفي (الصحيح) عن ابن المسيب عن أبيه قال: «لما حضرت أبا طالب الوفاة جاءه رسول الله (صلى الله عليه وسلم) وعنده عبد الله بن أبي أمية وأبو جهل، فقال له: «يا عم، قل: لا إله إلا الله، كلمة أحاج لك بها عند الله» فقالا له: أترغب عن ملة عبد المطلب؟ فأعاد عليه النبي صلى الله عليه وسلم، فأعادا فكان آخر ما قال: هو على ملة عبد المطلب وأبى أن يقول: لا إله إلا الله. فقال النبي (صلى الله عليه وسلم) : «لأستغفرن لك ما لم أنه عنك» فأنزل الله تعالى }مَا كَانَ لِلنَّبِيِّ وَالَّذِينَ آمَنُواْ أَن يَسْتَغْفِرُواْ لِلْمُشْرِكِينَ{ الآية. وأنزل الله في أبي طالب: }إِنَّكَ لَا تَهْدِي مَنْ أَحْبَبْتَ وَلَكِنَّ اللَّهَ يَهْدِي مَن يَشَاء{ .

فيه مسائل:الأولى: تفسير قوله: : }إِنَّكَ لَا تَهْدِي مَنْ أَحْبَبْتَ وَلَكِنَّ اللَّهَ يَهْدِي مَن يَشَاء{ .

الثانية:تفسيرقوله:}مَا كَانَ لِلنَّبِيِّ وَالَّذِينَ آمَنُواْ أَن يَسْتَغْفِرُواْ لِلْمُشْرِكِينَ{ . الثالثة: وهي المسألة الكبرى – تفسير قوله صلى الله عليه وسلم: (قل: لا إله إلا الله) بخلاف ما عليه من يدعي العلم.الرابعة: أن أبا جهل ومن معه يعرفون مراد النبي (صلى الله عليه وسلم) إذ قال للرجل: (قل لا إله إلا الله). فقبح الله من أبو جهل أعلم منه بأصل الإسلام.الخامسة: جدّه صلى الله عليه وسلم ومبالغته في إسلام عمه.السادسة: الرد على من زعم إسلام عبد المطلب وأسلافه.

السابعة: كونه صلى الله عليه وسلم استغفر له فلم يغفر له، بل نهي عن ذلك.الثامنة: مضرة أصحاب السوء على الإنسان.التاسعة: مضرة تعظيم الأسلاف والأكابر.العاشرة: الشبهة للمبطلين في ذلك، لاستدلال أبي جهل بذلك.الحادية عشرة: الشاهد لكون الأعمال بالخواتيم، لأنه لو قالها لنفعته . الثانية عشرة: التأمل في كبر هذه الشبهة في قلوب الضالين، لأن في القصة أنهم لم يجادلوه إلا بها، مع مبالغته صلى الله عليه وسلم وتكريره، فلأجل عظمتها ووضوحها عندهم، اقتصروا عليها.

 


([1] )  القصص : 56 .     
4/5/17, 5:35 AM - Alfanuuuuuu: باب ما جاء أن سبب كفر بني آدم وتركهم دينهم هو الغلو في الصالحين

وقول الله عز وجل: }يَا أَهْلَ الْكِتَابِ لاَ تَغْلُواْ فِي دِينِكُمْ{([1])    .

وفي (الصحيح) عن ابن عباس رضي الله عنهما في قول الله تعالى: }وَقَالُوا لَا تَذَرُنَّ آلِهَتَكُمْ وَلَا تَذَرُنَّ وَدًّا وَلَا سُوَاعًا وَلَا يَغُوثَ وَيَعُوقَ وَنَسْرًا{ قال: (هذه أسماء رجال صالحين من قوم نوح، فلما هلكوا أوحى الشيطان إلى قومهم أن انصبوا إلى مجالسهم التي كانوا يجلسون فيها أنصاباً وسموها بأسمائهم، ففعلوا، ولم تعبد، حتى إذا هلك أولئك ونسي العلم، عبدت).

وقال ابن القيم: قال غير واحد من السلف: لما ماتوا عكفوا على قبورهم ثم صوروا تماثيلهم، ثم طال عليهم الأمد فعبدوهم.

وعن عمر أن رسول الله (صلى الله عليه وسلم) قال: «لا تطروني كما أطرت النصارى ابن مريم، إنما أنا عبد، فقولوا: عبد الله ورسوله» [أخرجاه].

وقال: قال رسول الله (صلى الله عليه وسلم) : «إياكم والغلو، فإنما أهلك من كان قبلكم الغلو».

ولمسلم عن ابن مسعود أن رسول الله (صلى الله عليه وسلم)  قال: (هلك المتنطعون) قالها ثلاثاً.

فيه مسائل:الأولى: أن من فهم هذا الباب وبابين بعده، تبين له غربة الإسلام، ورأى من قدرة الله وتقليبه للقلوب العجب.الثانية: معرفة أول شرك حدث على وجه الأرض أنه بشبهة الصالحين.الثالثة: أول شيء غيّر به دين الأنبياء، وما سبب ذلك مع معرفة أن الله أرسلهم.

الرابعة: قبول البدع مع كون الشرائع والفطر تردها. الخامسة: أن سبب ذلك كله مزج الحق بالباطل، فالأول: محبة الصالحين، والثاني: فعل أناس من أهل العلم والدين شيئاً أرادوا به خيراً، فظن من بعدهم أنهم أرادوا به غيره. السادسة: تفسير الآية التي في سورة نوح.السابعة: جبلة الآدمي في كون الحق ينقص في قلبه، والباطل يزيد.الثامنة: فيه شاهد لما نقل عن السلف أن البدعة سبب الكفر. التاسعة: معرفة الشيطان بما تؤول إليه البدعة ولو حسن قصد الفاعل. العاشرة: معرفة القاعدة الكلية، وهي النهي عن الغلو، ومعرفة ما يؤول إليه. الحادية عشرة: مضرة العكوف على القبر لأجل عمل صالح. الثانية عشرة: معرفة: النهي عن التماثيل، والحكمة في إزالتها. الثالثة عشرة: معرفة عظم شأن هذه القصة، وشدة الحاجة إليها مع الغفلة عنها. الرابعة عشرة: وهي أعجب وأعجب: قراءتهم إياها في كتب التفسير والحديث، ومعرفتهم بمعنى الكلام، وكون الله حال بينهم وبين قلوبهم حتى اعتقدوا أن فعل قوم نوح هو أفضل العبادات، واعتقدوا أن ما نهى الله ورسوله عنه، فهو الكفر المبيح للدم والمال. الخامسة عشرة: التصريح أنهم لم يريدوا إلا الشفاعة. السادسة عشرة: ظنهم أن العلماء الذين صوروا الصور أرادوا ذلك. السابعة عشرة: البيان العظيم في قوله صلى الله عليه وسلم: (لا تطروني ك
4/5/17, 5:35 AM - Alfanuuuuuu: *TARIHIN RAYUWA DA JIHADI DA RUBUCE-RUBUCEN SHAIHUN MUSULUNCI IBNU TAIMIYA R.H na MALAM YUSUF I. GWANDA (1)*

Daga Malam Salihu Baban Takko

Gabatarwa Da Manufa

Dukkan yabo da godiya su tabbata ga Allah makadaicin sarki, wanda Ya halicci duniya da abinda ke cikinta ba don wani dalili ba sai don su bauta masa. Ya halicci mutum da aljan Ya kuma zabi wasunsu Ya fifita su Ya aiko su a matsayin Annabawa da Manzanni domin su zama masu shiryarwa ga saura. Tsarki ya tabbata ga Wanda ya kagi halittar sammai da kassai, Ya sanya ayoyi da abubuwa masu cike da ban mamaki da al'ajabi a cikinsu domin mutane masu hankali suyi tuntuntuni.
Ina shedawa cewa Muhammad (Sallallahu alaihi wa sallam) Manzon Allah ne kuma cikamakin Annabawa da manzanninSa ne.
Hakika mafi gaskiyan zance shine littafin Allah. Kuma mafificiyar shiriya itace shiriyar Muhammad (saw). Mafi sharrin al'amari kuwa shine abinda aka kirkira aka jinginawa musulunci. Hakika duk wani kirkirarren al'amari bidi'a ne, kuma dukkan bidi'a 'bata ce. Dukkan 'bata kuwa tana jagoranci ne zuwa wuta.

Na kasance tun farkon rayuwata, mutum mai son karatun tarihi, musamman tarihin daya jibinci addini. A farkon rayuwata, tun ina matakin firamare na tasirantu kwarai da littafan Turkawa, wadanda yawancinsu suna rubuta su ne akan da'awar cewa suna kare akidun Ahlus Sunnah wal Jamaah. A cikin mafiya yawan littafan, sukan kausasa harshe akan wadanda suke kira Wahabiyawa da Yan Shia. Na karanta littafansu masu yawan gaske game da Wahabiyawa da shi kansa wanda ake danganta akidar Wahabiyanci din akansa watau Shaikh Muhammad ibn Abdul Wahhab da kuma wadanda suka rubuta game da Shia.
A lokacin na tasirantu kwarai da maganganun Turkawan ta yadda har ba na so in ji an ambaci Wahabiyanci, bare wani abun da ya danganci akidarsu. A cikin littafan nasu, na karanta cewa Ibn Abdul Wahhab ya fara karantar da akidunsa ne bayan ya karanci miyagun akidun Ibn Taimiyyah. To, tun lokacin ne na fara tunanin wanene Ibn Taimiyah, miye kuma akidunsa? Na karanta maganganu masu zafi game da shi a cikin littafan Turkawa ta yadda har shi ma na koma ina tsanarsa fiye da yadda na tsani Ibn AbdulWahhab.

Mafiya yawan akidun Turkawa da na sufayen yanzu, an gina su ne akan riko da bidi'a da tsananta biyayya da girmamawa da danganta karamomi ga mutanen da suke ikirarin waliyai ne. Littafan Turkawa suna cike da tarihin irin wadannan waliyan da danganta su da mu'ujizojin da basa danganawa ga Shi kanSa Annabi (saw) da fitattun sahabbansa.
Wannan matsayi na Turkawa, ko da yake ina biye da su a lokacin sau da kafa, bai karbu a zuciyata ba. A gani na duk wani waliyyi komai aka kambama shi dole ya bi bayan Abubakar (R.A.) da Umar (R.A.) da sauran sahabbai wadanda Allah da AnnabinSa suka tsarkake su.
A lokacin sai nayi alkawarin neman littafan Ibn Taimiyyah in karanta su da kai na ba tare da nayi dogaro ga wani ya karanto ya gaya man ba. Na karanta wani littafi da Abul Hassan Ali Nadvi ya rubuta da ke karantar da tarihin wasu fitattun mujaddidai, cikin su kuwa har da Ibn Taimiyah. Bayan nan ne sai na samu wasu littafan Ibn Taimiyyah.

Na karanta Littafinsa mai suna 'Minhajus Sunnatin Nabawiyya fi Naqdi Kalamish–Shia wal Qadariyya' ya kuma ilmantar da ni kwarai game da abinda ya shafi Shia da Qadariyyawa da Falasifa, duk da cewa a lokacin ina ganin Ibn Taimiyyah a matsayin mutumin da akidunsa suke da hadarin gaske. Wannan littafi, raddi ne ga wani Shaihin Shia, wanda ake kira da sunan Ibnu Mutahhiril Hilli wanda ya rubuta littafin da ya kira "Minhajul Karamati Fi Ma'arifatil Imamah". Al-Hilli yayi iyakar kokarinsa wurin karkatar da ayoyin Alkurani da Hadisai don ya nuna fifikon Ali (R.A.) akan sauran halifofin Annabi (saw) ya kuma kaskantar da kuma kafirtar da sauran halifofin.
Ibn Taimiyyah ya fito da jahilci da rashin kaifin hankalin Al-Hilli da na mafiya yawan shehunnan Shia, wadanda ke fassara Alkurani bisa son rai da tsukakken tunaninsu, don dai kawai su ci zarafin sahabbai su kuma samar da akidun da ba su da wata alaka da Kur'ani ko Sunnah.

Wannan littafi ya jawo ni kusa da Ibn Taimiyyah sabo da ban ga dalilin da makiyin Annabi (saw), kamar yadda Turkawa da masu da'awar bin tafarkin sufaye ke sifanta shi, zai dukufa wurin kare martabar Annabi da ta sahabbansa fiye da yadda duk wani Baturke ko wani Sufi ko waliyinsu ya taba yi ba.
Littafin da Ibn Taimiyyah ya rubuta mai suna 'As-Saarimul Maslul Ala Shatimir-Rasulillah' ya kara tabbatar min da tsananin soyayyar da yake da ita ga fiyayyen halitta (saw). Dalilin rubuta wannan littafin kuwa da Ibn Taimiyyah yayi shine, don ya 'kara fitar da martaba da darajar Annabi (saw) da hukuncin wanda ya zage Shi (saw), ganin yanda wani Banasare (Aktab Alnasrani) ya furta kalaman cin zarafi ga Annabi (saw).

Makiyan Ibn Taimiyyah wadanda a gabansu wannan arne ya zagi Annabi (saw) amma basu yi komi akai ba, sai bayan da mutanen gari suka bugi wannan arne, sai makiya suka dauki damar rashin rena dalili komi kankantarsa da zasu yi amfani da shi don dushe hasken karantarwan Ibn Taimiyyah da hada shi da mahukunta, suka kai sararsa wurin mahukunta akan cewa, wai yana so ya tayar da fitina. Hakan bai dankwafar da shi ba, sai ma ya karfafa shi, ya rubuta cikakken littafi wanda babu tamkarsa a wannan bagiren, in da ya fito da darajar Annabi (saw) a fili a cikinsa.

Na fara karanta littafin Ibn Abdul Hadi mai suna 'Al-Uqudud Duriyya Fi Manaqib Shaikhil Islam Ibn Taimiya' a matsayin wanda ba ya kaunar ko jin sunan Ibn Taimiyyah, amma ban gama karatun littafin ba har sai da naji a zuciyata cewa babu wani malami da na yarda da shi ya kuma kwanta man a zuciya, watakila tun daga karni na uku ko hudu bayan hijira har zuwa yau kamar Ibn Taimiyyah.
Daga lokacin sai Ibn Taimiyyah ya zama tamkar fitila wacce nike haskawa domin ganin hanya. Sauran littafansa irin su 'Ar-Raddu Alal Mantiqiyyin', 'Qaaidatu fi Tauhidul Uluhiyyah', 'Al-Waasitatu Bainal Haqqi wal Khalq', Qa'aidatuj Jalila Fit Tawassuli wal Wasilah, 'Ar-Raddul Aqwam Ala Ma Fi Fususil Hikam', 'Ziyaratul Qubur' da sauransu sun haskaka min kwarai, sun kuma sa nayi watsi da duk wata suka maras kan gado da makiyan Ibn Taimiyyah masu kishin bidi'a ke masa.

Mutane da yawa sun yi mamakin dalilin da yasa littafan Ibn Taimiyyah suka ja ra'ayina alhali na dade ina karatun littafan Sufaye da na Shia. Duk wanda ya fahimci akidun Ibn Taimiyyah zai yarda cewa akidu ne da suka assasu akan sahihin tauhidi, wadanda su dace da Kur'ani da Sunnah. Kamar sauran malamai magabata masu tsoron Allah da kokarin jaddada addinin musulunci, Shaihun Musulunci Ibn Taimiyyah ya nuna hakikanin zuhudu da tsoron Allah.
Bai dauki rayuwar duniya da irin muhimmancin da abokan adawarsa suka dauketa da shi ba, duk da cewa mafiya yawansu suna tafiya akan da'awar da take kambama zuhudu da gudun duniya. Neman suna ko girma basu gaban Ibn Taimiyyah, kuma bai taba ikirarin walittaka ko sharifantaka ko iko akan yin wata karama ba kamar yadda abokan adawarsa suka shahara ga yi.

Haka su ma mabiyansa basu dauki wadannnan hanyoyi da cewa sune suka fi dacewa da zasu fito da martabar malamin nasu ba. Duk wanda yaji tsoron Allah ya kuma nufaci Allah da ayyukansa, to kuwa baya bukatar yan ma'abba. Allah cikin ikonsa zai daukaka ambatonsa Ya kuma dawwamar da sunansa. Baya bukatar kirkiro karamomi da asalin karya don yaudarar jama'a su bashi matsayin da ba nasa ba. Mafiya yawan littafan abokan adawarsa cike suke da tatsuniyoyi marasa kan gado da karerayi da akidun da basu da asali a addini.

Littatafai da akidun Ibn Taimiyyah a bayyane suke, babu wani abun boyo a cikinsu tunda ba su ci karo da sahihiyar koyarwar musulunci ba. Mabiyansa suna kokarin karantar da su a duk inda suka samu dama. A yau din nan, littatafansa da dama an fassara a harsuna daban-daban, an kuma watsa su a duniya ta hanyoyi daban-daban, hatta ta hanyar intanet da sauransu da fatar kowa zai karanta da tsoron Allah da budaddiyar 'kirji ba tare da wata kumbiya-kumbiya ko rufa-rufa ba.

Abun mamaki, a lokacin da mabiyansa suke kokarin yada littatafansa, makiyansa kuma suna kokarin boye nasu da kuma na shi kansa Ibn Taimiyyah din. Tarihi ya tabbatar da cewa Turkawa sun kona littafan Ibn Taimiyyah masu yawa don dai kawai su ga cewa da'awarsa ta salwanta. Hatta a 'yan shekarun nan an samu wani mutum maras albarka a Kasar Syria, mai suna Abdulkadir Al-Jazairi wanda sabo da tsabar wauta da kiyayya da Sunnah ya fitar da miliyoyin kudade yayi ta sayen littatafan Ibn Taimiyah yana konawa.
A yau, mafiya yawan littatafansa 'yan kasuwa Turkawa da Sufaye masu adawa da akidunsu ne ke buga su suna yada su, a lokacin da su masu suka suke iyakar kokarinsu su boye su. Duk wanda ya karanci littatafan sufaye, musamman yan baya, to kuwa ya san cewa basa karantuwa a bainar jama'a, domin kuwa suna cike da maganganun da hatta su kansu masu kare su sukan rasa kansu bare gindinsu, saboda haka dole su boye su.

Littatafan, suna cike da maganganu wadanda ba mai musun cewa a zahiri sun ci karo da nassin Kur'ani da Sunnah da dukkan koyarwa ta Musulunci da lafiyayyen hankali. Haka kuma cike suke da rikitattun maganganu wadanda aka sassarka da gangan don a kifar da mai karatu. Su kan yi haka ne kuwa don baiwa kansu kariya ko mafita in ta 'baci musu aka rutsa su ko aka tuhume su da yin ridda ko da'awar da ke rusa asalin addini.
In ba haka ba, ya za ace kowane mutum zai iya daukar Kur'ani ko Hadisi ko sauran littatafan musulunci ya karanta ya fahimce su, amma ba kowa ne zai iya fahimtar sarke-sarken da ke cikin maganganun sufanci ba in ba wanda suka yi wa abinda suke kira tarbiya ba?
Sabo da haka dole su boye littatafansu basu fassara su, basu iya karantar da su a bainar jama'a, in wani ya karanto ya fada kuma ya zama abokin gaba, suna kuma kokarin boye na wanda shi bai boye nasa ba, to sabo da Allah jama'a me hakan ke nufi?
Ya za ayi Allah Yayi maka baiwar hankali da tunani da basira sa'annan ka bar wasu wadanda basu damu da kyautata akidarsu ba, wadanda suka halatta bidi'a, a wani wuri ma suka wajabta ta, suke kuma yi wa sunnah rikon sakainar kashi su 'batar da kai?

Akwai littatafan tarihi masu yawa a harsuna daban-daban da ke karantar da tarihin Shaikhul Islam Ibn Taimiyyah, amma sai dai abun bakin ciki ban taba ganin littafin tarihinsa ko daya ba da aka rubuta da harshen Hausa. Wannan ne yasa na yi niyya, duk da rashin wadatar lokaci da ilmina, cikin yardar Ubangiji, na rubuta abinda ya saukaka gare ni na tarihin wannan fitaccen mujaddadi wanda har duniya ta tashi, insha Allah, hasken koyarwarsa ba zai gushe ba.
A cikin littafin zamu yi kokari mu kawo sahihin tarihin Ibn Taimiyyah da irin gwagwarmayar da yayi da masu bayar da kariya ga bidi'oi da karkatattun akidu da kungiyoyi da kuma fafatawarsa da al'umomin da basu da alaka da musulunci da kuma masu gwama Musulunci da kafirci. Wannan littafi ya ciro 'dan kankanin abu ne kawai daga tarihin Ibn Taimiyyah. Wanda ke da sha'awar cikakken tarihinsa sai ya koma ga manyan littafai da aka fayyace tarihinsa dalla-dalla a cikinsu.

Daga karshe, ina sanar da cewa ban yi wannan rubutu don 'bata wa wani ko wasu rai ba, haka kuma ban yi don 'dadada wa wani ko wasu ba. Na yi shi ne domin neman yardar Allah da kokarin gabatar da tarihin rayuwar kasaitaccen mujaddidin da Allah Ya haskaki duniyar musulmi da shi, domin jama'a masu son gaskiya da riko da Sunnah da sahihin tauhidi su yi koyi. Ko da yake ina sane da cewa wasu zasu ji haushin rubutun, wannan ba zai buge man gwiwa ba, domin kuwa babu wani aiki da mai aiki zai yi, face an samu wadanda zasu yarda da kuma wadanda zasu karyata da wadanda zasu ji haushi da ma wadanda zasu yi kokarin kawo wa abun cikas.
Abin da zai faranta min rai anan shine yakinin da nike da shi cewa yana da wahalar gaske a samu wanda ya fahimci sahihin musulunci irin wanda Annabi (saw) da sahabbansa da sauran magabata nagari suka tafi akai, kuma ya fahimci sahihin tauhidi yake kuma riko da Sunnah, haka kuma son rai da son duniya basu dusashe tunaninsa ba ya zamanto yana fushi da aikin da muka yi na fito da tarihin mujaddidin tauhidi, kuma jagoran 'dabbaka Sunnar Annabi (saw).
Mai karatu ya lura wani abu a cikin wannan rubutu namu, na kasantuwar duk maudu'in da muka kawo sau da yawa ba mukan takaitu ga matafiyar Shaikhul Islam kawai ba. Mun kuwa yi hakan ne da niyya, don akwai masu sukarsa wadanda duk 'barnar da Ibn Taimiya ya rusa, sai suce wai shi ya fari wannan da'awar. Shi yasa mukan kawo Hadisai da ra'ayin magabata wadanda suka tafi akan wannan ra'ayi tun kafin Ibn Taimiyah.

Daga karshe muna kara jaddada godiya ga Allah da rokonSa, Ya saka mana da kyakykyawa a inda muka yi daidai, inda kuma muka yi kuskure Ya yafe mana.
4/5/17, 5:35 AM - Alfanuuuuuu: Taskar Malam Aliyu Abdulhameed
🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟

Wannan Shine Jerin Giyen Karatukan da Malam Yagabatar A Cikin Satukan Nan.

*Karatun Shama'ilul Muhammadiyya*
{Darasi Na 54-57}
🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞

{54} http://darulfikr.com/s/19957

{55} http://darulfikr.com/s/19958

{56} http://darulfikr.com/s/19960

{57} http://darulfikr.com/s/19959

*Karatun Littafin Aqidatul Wasidiyya*
{Darasi Na 3-4}
🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞

3⃣ http://darulfikr.com/s/19962 

4⃣ http://darulfikr.com/s/19961

Kucigaba da Kasancewa damu a www.Darulfikr.com Domin Samun Karatuka Daban Daban

© Copyright:-
Muhammad Sageer {Sautul Qur'an}

05/Rajab/1438 Ah
02/April/2017 C.E
4/5/17, 5:35 AM - Alfanuuuuuu: By the time you finish your studies, you are 25.

By the time you finish working hard and saving up, u are 55.

By the time you truly realize that you must prepare well for the aakhirah, you're already dead!

Don't wait until you grow old. Take Islam seriously NOW. You don't know at which corner Malak al-Maut is waiting for you.

- Dr. Zakir Naik

(share if you care)
I care
Copied#
4/5/17, 5:35 AM - Alfanuuuuuu: *ABOKI NA GA SHAWARA*****
1. Ka kiyayi Macen da ba ta jin tsoron iyayenta.
2. Ka kiyayi macen da ta saba rike manyan kudi tun bata
yi Aure ba.
3. Ka kiyayi macen da ba ta da ilimin Addini.
3. Ka kiyayi macen da ba ta san rashi ba.
4. Ka kiyayi macen da rayuwar Boko ta rinjaye ta.
5. Idan so samu ne kada ka auri Macen da ba 'yar kabilar
ka ba.
6. Ka kiyayi macen da za ka rika gani a waje lokacin da ya
kamata a ce ta na gaban iyayen ta tana taya su aiki.
7. Ka guji macen da za ka je zance kaga samari sun yi layi
kowa ya na jiran ya zanta da ita.
9. Kada ka yi gangancin Auran Mace wai dan kana
Tausayinta.
10. Ka kuma yi cikakken bincike, a kan Macen da zaka
Aura.
,
YA ALLAH KABAMU MATA NAGARI MASU KAUNARMU.
4/4/17, 9:49 PM - ‪+234 806 008 8920‬: Federal Civil Service Recruitment Application Form 2017/2018.

The Federal Civil Service Commission (FCSC) wishes to announce vacancies in the following MDAs:

(i) Federal Ministry of Information;
(ii) Federal Ministry of Environment;
(iii) Federal Ministry of Justice;
(iv) Federal Ministry of Trade and Investments; and
(v) Bureau of Public Procurement.

Job Type: Full Time.
Qualification: OND BA/BSc/HND.
Location: Abia, Abuja, Adamawa, Akwa Ibom, Anambra, Bauchi, Bayelsa, Benue, Borno, Cross River, Delta, Ebonyi, Edo, Ekiti, Enugu, Gombe, Imo, Jigawa, Kaduna, Kano, Katsina, Kebbi, Kogi, Kwara, Lagos, Nassarawa, Niger, Ogun, Ondo, Osun, Oyo, Plateau, Rivers, Sokoto, Taraba, Yobe, Zamfara.

Job Field: Administration / Secretarial/ General

How to Apply: Qualified Applicants can access Application Forms on-line on FCSC.

Website:www.fedcivilservice.gov.ng
http://jobsdiplomat.com/federal-civil-service-commission-fcsc-nigeria-job-recruitment-civil-servants-apply/

Collect FCSC Forms from Chairmen of the States Civil Service Commissions in the Following Geo-political Zones:
(a) North-West (Kaduna);
(b) North-East (Yola);
(c) North-Central & Federal Capital Territory (FCT), Mabushi (Abuja);
(d) South-East (Owerri);
(e) South-South (Port Harcourt);
(f) South-West (Ibadan).

FCSC Headquarters, 4 Abidjan Street, Wuse Zone 3, Abuja.
For avoidance of doubt, the application form is free.

Completed Application Forms must be submitted where collected. Application deadline 29th April 2017.

All Application Forms should be submitted in a sealed envelope clearly stating the Ministry, the post applied for and addressed to the: Hon. Chairman, Federal Civil Service Commission,4 Abidjan Street, Wuse Zone 3, Abuja.

The Federal Civil Service Commission of Nigeria (FCSC) is an executive body in Nigeria that has the authority to make appointments and transfers and to exercise disciplinary control over all Federal Civil Servants. No officer can be appointed into the Civil Service without authorization from the Federal Civil Service Commission if they have been convicted of a crime, or had previously been employed in the Government Service and had been dismissed or asked to resign or retire
4/4/17, 9:52 PM - ‪+234 806 342 0823‬: History will never forget Great Queen Amina of Zaria who led Men to War successfully but our Women nowadays are only good at leading men to Shoprite, Sizzlers, Mr Biggs, KFC, Wayna joints, Chicken Republic, Pepperoni, hexagon, etc.
God is watching you girls 🙄🙄🤔🤔😀😄😀😄😀
4/4/17, 9:55 PM - ‪+234 806 008 8920‬: Emm
4/4/17, 9:59 PM - ‪+234 806 084 4942‬: DUK LOKACIN DA KA SHIGA
CIKIN TSANANIN
WAHALA DA KUMA
DAMUWA, KAR KA MANTA
DA ABUBUWAN NAN GUDA
BAKWAI:
,
,
,
1. Ka tuna cewa Jarrabawa
ce daga Ubangininka,
wanda yafi kowa Sonka da
Kaunarka.
:
2. Ka tuna cewa Ubangijinka
yayi maka haka ne
don ya Kankare maka
Zunubanka, ko kuma ya
daukaka maka darajarka.
:
3. Ka tuna cewa an jarrabi
Annabawa da
Manzanni da Salihan bayin
Allah wadanda suka
zo kafin ka.
:
4. Ka tuna cewa Tun kana
cikin mahaifiyarka
kafin ta haifeka an riga an
rubuta maka duk
abinda zaka samu aduniya,
da kuma dukkan
abinda zai sameka. Mai dadi
ko Kishiyarsa.
:
5. Ka tuna cewar rungumar
Qaddara kowacce iri,
yana daga cikin Ginshikan
Imaninka.
Gwargwadon yadda kake
rungumar Qaddara,
gwargwadon haka imaninka
yake.
:
6. Ka tuna cewar kowanne
tsanani yana tare da
sauki guda biyu. (Ga lada, ga
kuma yayewar
tsananin).
:
7. Ka tuna cewar Allah shine
ARHAMUR
RAHIMEEN (MAFI TAUSAYIN
MASU TAUSAYI)
kuma yafi komai kusa dakai,
Kuma yafi kowa
tausayinka. Kuma zai amsa
dukkan rokonka.
:
Ya Allah ka yaye mana
dukkan Tsanani don
hasken Alqur'aninka, don
Rahamar nan taka
wacce ta yalwaci dukkan
halittunka. Allah ya sa mudace.
4/4/17, 9:59 PM - ‪+234 806 084 4942‬: Wani Uba Ya Yi Wa 'Yarsa Ciki Tare Da Jefa Jaririyar A Rijiya

Rahotanni daga jihar Bauchi na bayyana cewa wani magidanci mai kimanin shekaru 55, mai suna Malam Abdulkadir Muhammad dake zaune a garin Gamawa dake jihar Bauchi ya shiga hannun jami'an tsaro a dalilin tuhumar da ake yi masa na yi wa 'yar cikin sa mai shekaru 20 da ake kira Dije ciki.

Kwamishinan 'yan sanda na jihar Bauchi Garba Umar ya bayyana cewa, ya bayyana cewa ana zargin mutumin ne da laifin amfani da 'yar cikin sa tare da hada baki wajen yunkurin halaka jaririyar da aka haifa ta hanyar jefa ta a cikin rijiya.

Karamin ofishin 'yan sanda na karamar hukumar Gamawa shi ne ya fara karbar koken abin da ya faru a garin, bayan da asirin su ya tonu. Yayin da kokarin makwafta da mutanen gari ya taimaka wajen ceto rayuwar jaririyar.

Dije Abdulkadir, yarinyar da ta haifi jaririyar ta amince da saduwa da mahaifin nata, da kuma yunkurin kashe 'yar data haifa.

Za a tura Dije da mahaifinta Malam Abdulkadir zuwa kotu.
4/4/17, 9:59 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
4/4/17, 9:59 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
4/4/17, 10:00 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
4/4/17, 10:06 PM - ‪+234 803 949 2908‬: Subhanallah
4/4/17, 10:06 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ko kaje mai tsada ne?
4/4/17, 10:13 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un
4/4/17, 10:22 PM - ‪+234 803 557 6883‬: Wai an ba baba Buhari motar miliyan dari 100.000000 bai karba ba, Meye a ciki?Ni GTB sun turo min dubu Dari uku na mayar musu,wani ya turo kati na dubu dari bisa kuskure ta layi na,na mayar mishi, ina tafiya a daji na tsinci naira miilyan daya,na kai station,in kana tunanin karya nakeyi, ka turo katin N500,na MTN ko AIRTEL Ka gani in ban mayar ma ba.
4/4/17, 10:23 PM - ‪+234 806 084 4942‬: Hahhhh
4/4/17, 10:23 PM - ‪+234 806 342 0823‬: Hmmmm
4/4/17, 10:37 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah....


Alamun muna funci sune:
Karya warware alqawari, yaudara da ha'inci, da husuma ....


Aljanna na karkashin duga dugin mahaifa ... Watau samun ta sai anyi da'a garesu....


Allah karka sanyamu cikin munafukai

Ya Allah ka sa mu zamo masu yiwa iyayenmu biyayya cikin abinda bai saba muka ba .....

Ya Allah ka jaddada imani cikin zuciyoyinmu...


...binkhal...
4/4/17, 10:45 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Amin ya rabbil alamin
4/5/17, 6:24 AM - ‪+234 803 781 5109‬: Wan nan fa
4/5/17, 6:25 AM - ‪+234 803 781 5109‬: Wan nan fa
4/5/17, 6:25 AM - ‪+234 803 781 5109‬: Wan nan fa
4/5/17, 6:30 AM - Dalliti: Karanta saman sa
4/5/17, 7:07 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
4/5/17, 9:21 AM - ‪+234 803 838 8334‬: Mafi hankalin mutun shine wanda ya bar duniya tun kafin ta bar shi, kuma ya gyara kabarinsa tun kafin ya shiga cikinsa; kuma yaji tsoron ubangijinsa tun kafin ya hadu da shi; kuma yayi sallah a cikin jama'a tun kafin su sallace shi; Sannan kuma ya yi wa kansa hisabi tun kafin ayi masa, domin yau ranar aiki ce, ba hisabi, gobe kuwa Hisabi ne ba aiki ba. Allah Ya sa mu dace🙏🏾
BARKA DA SAFIYAR YAU
4/5/17, 10:12 AM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
4/5/17, 10:51 AM - ‪+234 706 761 9629‬: YADDA JIKIN DAN ADAM YAKE KOMAWA BAYAN SHIGARSA KABARI!!

{1}. A Rana ta FARKO da Gawar Dan-Adam ta Shiga Kabari, Ciki Yake Fara Wari Da Kuma Al'aura (Wadanda Dan-Adam
yafi baiwa muhimmanci kenan a rayuwa, Har ake sabawa Allah (s.w.t) saboda su.

{2}. Rana ta BIYU Jiki zai Fara Kumbura Musamman Fuska Da 'Yan Yatsu, Sai Fata ta Canza launi izuwa koriya.

{3}. Rana ta UKU Kuma Sai Kayan Ciki Sufara Kumbura Musamman.

♦Hanta.
♦Qoda.
♦Huhu.

Suna Fitar Da Wari Mara Dadi Wanda Hakan Zai Janyo Hankalin Kudaje Daga Nisan Kilomita Biyar.

Bayan Wadansu WATANNI Sai Tsutsa Tarufe Jiki Gaba Dayansa Tanacin Naman Jiki Har Yaqare.

Bayan Wata SHIDA Da Za'a Bude Kabari Babu Abinda Za'a gani Sai Qashin Jikin Mutum Kawai.

Bayan SHEKARA DAYA, kuwa Komai Ya Qare Sai Guntun Qashin Da Ake Kira (Ajbu-Zhanab).

Wanda Manzon Allah(S.A.W) Yafada Mana Cewa:

"Akansa Ake Kara Dawo Da Halittar Dan-Adam.

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN!

Wannan Shine Jikin Da Muka Fifita Akan Komai a Duniya! Muka Yadda Musa6awa Allah Don Gyarashi Dayi Masa Kwalliya!.

Allah kasa mucika da Imani.

Dan Allah mudinga sharing dinsa domin 'yan uwanmu su amfana
Ku karanta wannan adduar sai kuma Ku turawa Yan Uwa musulmai: ((Allahuma ya farijal hammi Waya kashifal ghammi farrij hammi wayassir amri warham du'ufi waqillata hilaty warzuqni min haisu la ahtasibu ya rabbal alameen)) ( Annabi S A W yace wanda ya sanar da wani wannan adduan Allah Zai yaye Masa damuwansa
🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽🌽katura wannan zuwa group 3 zakaga masarar takoma dawa. Try it is real
4/5/17, 11:16 AM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
4/5/17, 11:51 AM - ‪+234 803 557 6883‬: <Media omitted>
4/5/17, 12:16 PM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍

👳👳👳

*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.*

🌙🌙🌙
*WAJABCIN YIN AZUMI DA*
*FALALAR SA GA BAYIN ALLAH*
*(1)*

🌙🌙🌙
_*Wannan sabon rubutu ne wanda zai kasance akan wajabcin yin Azumi da hukunce hukuncen sa da kuma falalar sa ga bayin Allah Muminai.*_

🌙🌙🌙
_*Dan Allah duk wanda yaga wani kuskure acikin rubutu na to kofar gyara zuwa gare ni a buɗe take, sannan ni kuma a shirye nake da karɓar gyaran, Allah ya bamu ikon amfanuwa da junan mu, ameen nagode.*_

🌙🌙🌙
_*Menene Azumi sannan kuma menene wajabcin Azumi ga bayin Allah???.*_

🌙🌙🌙 *قال الله تعالى : ((يأيها الذين آمنوا كتب عليكم الصيام كما كتب على الذين من قبلكم)).*

🌙🌙🌙
_*Allah Maɗaukakin Sarki yace : ((Ya ku waɗanda ku kayi imani Anrubuta (wato an wajabta) akan ku yin Azumi kamar yanda aka rubuta (kamar yanda aka wajabta yin sa) akan waɗanda suka gabace ku)).*_

🌙🌙🌙 *إلى قوله تعالى : ((شهر رمضان الذي أنزل فيه القرآن هدى للناس وبينت من الهدى والفرقان فمن شهد منكم الشهر فليصمه ومن كان مريض أو على سفر فعدة من أيام أخر)).*
*سورة البقرة : (١٨٥—١٨٣).*

🌙🌙🌙
_*Zuwa Faɗin Allah Maɗaukakin Sarki : ((Watan Ramadan ɗin nan wanda aka saukar da Al-Qur'an acikinsa shiriya ne ga Mutane, kuma mai bayyana shiriya da bam bance gaskiya da Karya, duk wanda ya halarci (duk wanda Allah ya bashi ikon rayuwa har yaga watan Ramadan) to ya Azumce shi, wanda kuma yake halin rashin lafiya ko yake cikin halin tafiya to sai ya yi (Azumin) a waɗansu kididdigun kwanaki)).*_

🌙🌙🌙
_*A takaice dai a sani cewa Azumin watan Ramadan wajibi ne akan duk wanda yake Mumini sannan kuma Allah ya bashi ikon ganin watan Ramadan ɗin.*_

🌙🌙🌙
_*Haka kuma duk wanda yakasance bashi da lafiya ko zai yi balaguro na tafiya, to zai iya shan Azumin kwanakin rashin lafiyar ko kuma nayin balaguron tafiyar, sai bayan watan Ramadan sai ya rama shi a waɗansu kwanaki.*_

🌙🌙🌙
_*A sani cewa wannan Azumin Tsofaffi da akeyi a watan Rajab ba wajibi bane a Muslunci, sannan kuma babu wani Nassi da yazo akan cewa a Azumce wannan watan gabaki ɗaya.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Fatan alheri a gare ku.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Daga*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Shababul Islam*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Khairan*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
4/5/17, 2:27 PM - NA'IBIN SUNNAH changed this group's icon
4/5/17, 3:44 PM - ‪+91 7397 683 053‬: Play Hangman on Duta❗


First, add to group: +919042016199

Then just type: hangman

Play with your group❗ Save the man's life by guessing the words❓

Forward to your friends‼

Type 👍 KD5 to like this

4/5/17, 5:07 PM - ‪+234 803 781 5109‬: *Very interesting & meaningful msg 2 share:*

*If:*
*A B C D E F G H I J K LM N O P Q R S T U V W X Y Z*
*is equal to:*

*1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26*

*Then,*

*H+A+R+D+W+O+R+K*
=8+1+18+4+23+15+18+11
*= 98%*

*K+N+O+W+L+E+D+G+E*
=11+14+15+23+12+5+4+7+5
*=96%*

*L+O+V+E*
= 12+15+22+5
*= 54%*

*L+U+C+K ;*
=12+21+3+11
*= 47%*

*None of them makes 100%.*
*Then what makes 100%?*

*Is it Money?*
.
.
.
*NO!*

*M+O+N+E+Y*
= 13+15+14+5+25
*=72%*

*Leadership?*
.
.
.
*NO!*

*L+E+A+D+E+R+S+H+I+P*
=12+5+1+4+5+18+19+8+9+16
*=97%*

*Every problem has a solution, only if we perhaps change our*

*"ATTITUDE"...*

*A+T+T+I+T+U+D+E ;*
1+20+20+9+20+21+4+5
*= 100%*

*It is therefore OUR ATTITUDE towards Life* *and Work that makes*
*OUR Life 100% Successful.*

*Amazing mathematics*

*I believe it will be unjust if This Beautiful msg is not shared:*
4/5/17, 5:14 PM - ‪+234 803 781 5109‬: Sunyi kokari
4/5/17, 6:05 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Assalamu alaykum
4/5/17, 6:06 PM - ‪+234 803 222 3008‬: En uwa pls da gaske ne naga ana broadcasting wai Allah ya ma sheik Alhasan sa'ed rasuwa
4/5/17, 6:23 PM - ‪+234 803 781 5109‬: Ina lillahi wainnailahirraji Un Dagaskene ALLAH ya jikansa da rahama amen
4/5/17, 6:24 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Amin😭😭
4/5/17, 6:25 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Inna lillaahi wa innaa ilaihi raji'un
4/5/17, 6:25 PM - ‪+234 803 222 3008‬: May ALLAH SUBHANAHU WA TA'ALA GRANT HIS PRECIOUS SOUL MERCY! AMEEN!
4/5/17, 6:34 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ae da gaske ne
4/5/17, 6:35 PM - NA'IBIN SUNNAH: Allah ya gafartawa Dr. Ya jikansa da rahmah kuma yasa Ajanna ce makomarsa
4/5/17, 6:36 PM - DANSABO: Ameen summa ameen
4/5/17, 6:46 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Amin ya rabbil alamin
4/5/17, 7:09 PM - Bbl Cottonou: MUTUWA RIGAR KOWA

Allah ya jikan Sheikh Dr Alhasan Saeed, Allah yayi masa rahama, Allah Akbar!! Malam ya rasu Yau a Kano!!
4/5/17, 7:21 PM - ‪+234 816 073 6213‬: Allah ya jikan malam
4/5/17, 8:06 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
4/5/17, 9:43 PM - ‪+234 706 761 9629‬: INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJIUN!!!

Allah ya yiwa daya daga cikin manyan malaman kasar nan Sheikh Dr. Alhassan Sa'id Adam Jos rasuwa yanzunnan a wani asibiti dake kano.

Za'ayi jana'izar sa da misalin karfe 11:00am na safe a masallacin kofar gidansa dake birnin Jos kamar yadda shugaban kungiyar Izala ta kasa Sheikh Abdullahi Bala Lau ya sanar damu.

Allah ya gafarta masa. Amin.

Daga Ibrahim Baba Suleiman
4/5/17, 9:43 PM - ‪+234 706 761 9629‬: <Media omitted>
4/5/17, 9:44 PM - NA'IBIN SUNNAH: Assalamu'alikum

Sanarwa daga Shugaban kungiyar Izala Ash-Sheikh Abdullahi Bala Lau cewa;

An samu chanjin wajen da za'a gabatar da jana'izar Marigayi Sheikh Dr. Alhassan Sa'id Adam Jos.

A halin yanzu za'a gudanar da jana'izar ne a masallacin Al'furqan dake Alu Avanue, A Nasarawa a birnin Kano insha Allah.

Ibrahim Baba Suleiman.

Allah ya jikan Malam.
4/5/17, 10:09 PM - Alfanuuuuuu: Amiin, Allah Ya masa rahama.
4/5/17, 10:09 PM - Alfanuuuuuu: Amiin, Allah Ya masa rahama.
4/5/17, 9:52 PM - Dalliti: Ameeen
4/5/17, 10:00 PM - ‪+234 816 073 6213‬: Ameen
4/5/17, 10:11 PM - ‪+234 803 690 8439‬: Ameen yaa Allah
4/5/17, 10:12 PM - ‪+234 810 175 7640‬: Ameeen thumma Ameeen
4/5/17, 10:14 PM - ‪+234 706 761 9629‬: 🌼Dabi'un🌼 🌼 🌴Manzon Allah🌴 ✨Sallallahu Alaihi✨ ✨✨wa Sallam ✨✨ 💖Sada Zumunci💖 🎁Yawan Kyauta🎁 🌷Karamci🌷 👑Girmamawa👑 💐Afuwa💐 👼Karbar Uziri👼 🌄Gaskiya🌄 💷Rikon Amana💷 ⏳Cika Alkawari⏳ 💝 Mutuntawa💝 💞Hakuri a inda ya ke da 🚀karfin ramawa🚀 👫Jinkan Marayu👫 👪Tausayin Talaka👪 💗Manta sharri💗 💸Rike alkhairi💸🐎Rashin cin amanar🐎 💏abota💏 🌟Sune mafi kyawun🌟 👣abin koyi ga👣 👳Musulmin kirki👳 💜Soyayya ga💜 💚Manzon Allah💚 🌱Sallallahu Alaihi🌱 🌱wa Sallam🌱 🍃sannan koyi da 🍃 💎Dabiunsa💎 1⃣Allah1⃣💧Ya Arzurta mu da💧❤Soyayya ta Hakika❤ 💐ga 💐 💫✨Manzo✨💫 🌿Alaihissalam🌿


Dan ALLAH ka aikawa koda mutum 10 ne sabida (Arziki manxan Allah s.a.w).
4/5/17, 10:38 PM - Alfanuuuuuu: Allah Ka ji qan Malam da rahama.
4/5/17, 10:22 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
4/5/17, 10:40 PM - Alfanuuuuuu: INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJIUN!!!

Allah ya yiwa daya daga cikin manyan malaman kasar nan Sheikh Dr. Alhassan Sa'id Adam Jos rasuwa yanzunnan a wani asibiti dake kano.

Za'ayi jana'izar sa da misalin karfe 11:00am na safe a masallacin kofar gidansa dake birnin Jos kamar yadda shugaban kungiyar Izala ta kasa Sheikh Abdullahi Bala Lau ya sanar damu.

Allah ya gafarta masa. Amin.

Daga Ibrahim Baba Suleiman
4/5/17, 10:40 PM - Alfanuuuuuu: Assalamu'alikum

Sanarwa daga Shugaban kungiyar Izala Ash-Sheikh Abdullahi Bala Lau cewa;

An samu chanjin wajen da za'a gabatar da jana'izar Marigayi Sheikh Dr. Alhassan Sa'id Adam Jos.

A halin yanzu za'a gudanar da jana'izar ne a masallacin Al'furqan dake Alu Avanue, A Nasarawa a birnin Kano insha Allah.

Ibrahim Baba Suleiman.

Allah ya jikan Malam.
4/5/17, 10:40 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
4/5/17, 10:40 PM - Alfanuuuuuu: Allah Ka ji qan Malam da rahama.
4/5/17, 10:37 PM - ‪+966 57 104 3678‬: *ABUBUWAN DA AKE SO MIJI YA FI MATARSA DA SU*

*Tambaya :*

Assalamu alaikum, malam da fatan kana lafiya, wasu tambayoyi nake rokon
Malam daya taimakamin da amsoshinsu in Allah yasa malam yasansu,
shin malam wai akwai wasu abubuwa uku da ake so mace tafi mijin da
za ta aura da su,sannan shima akwai abu guda uku da akeso ya fita da
su?, sannan akwai wadanda sukayi musharaka akansu, dafatan
malam ya sansu, kuma za'a taimakamin da su.nagode

*Amsa :*

Wa alaikum assalam.To dan'unwa masana ilimin zamantakewar aure suna cewa, ana so
mace ta fi mijinta da abubuwa uku : ta fi shi a kyau, ta fi shi kananan
shekaru, ta fi son shi, sama da yadda yake sonta .
Ana so miji ya fi matarsa da abubuwa uku : ya fi ta kudi, ya fi ta ilimi,
ya fi ta jarunta
Ana so su hadu a abubuwa uku : ya zama akwai yaran da yake hada
su, ya zama addininsu daya, ya zama dukkansu suna son tarbiyya.
Idan aka samu wadannan uku-ukun, to za'a samu jin dadin aure.
Allah ne mafi sani

*Amsawa*✍🏻

*DR. JAMILU YUSUF ZAREWA*
29/8/2014
4/5/17, 10:46 PM - A B-U. R: Amee
4/5/17, 10:49 PM - Alfanuuuuuu: حقيقة قصتنا

كل هذه المشاكل والصراعات في العالم..
من تـأليف هـذا👈🇺🇸 🇺🇸

وإخراج هـذا 👈🇮🇱 🇮🇱

وبالتنفيذ
من هـذا👈🇮🇷 🇮🇷

لـتدمير
هـذا👈🇸🇦 🇸🇦

ومحاولة الوصول
إلى هـذا 👈💰💰

فهم جعلوا
هـذا 👈 🇾🇪 🇾🇪

البوابة والعبور
إلى هـذا👈 🇸🇦 🇸🇦

من أجل استقرار
هـذا 👈🇮🇱 🇮🇱

وخوفاً من انتشار
هـذا👈📖 🕋🕌

أما هـذا👈🇮🇷 🇮🇷

فهو عميل
لهذا👈🇮🇱 🇮🇱
وهـذا👈🇺🇸 🇺🇸

من أجل إسقاط والتنازل
عن هـذا👈🇵🇸 🇵🇸

ونحن جالسون نأكل
من هذا👈🍗🍔🍉🍐🍰

ونتقاتل بهذا👈🔫💣

وهم قد وصلوا
إلى هـذا👈🌓 🌓

ونحن جالسون
عند هذا👈📡🎵📺🎻🎺

لأنه قد نسينا
هـذا 👈📖🕋🕌

سلط الله علينا
هذا👈🇮🇱🇺🇸🇮🇷

فجعلوا منا
هـذا 👈🐂🐃🐮
4/5/17, 11:00 PM - Fakawa: Allah yajikansadarahama
4/5/17, 11:01 PM - Fakawa: Allah yasaaljannace makomarshi
4/5/17, 11:01 PM - ‪+234 808 066 0679‬: Ameen
4/6/17, 12:49 AM - ‪+234 806 973 6622‬: *GA ADDU'A KAR'BA'B'BIYA*

Annabi (S.A.W) yaji Wani Mutum Yana Cewa (Allahumma Inni As'Aluka Bi Anni Ashhadu Annaka Antallahu La'Ilahailla Antal Ahadu, Assamadu, Allazi Lam Yalid Walam Yulad Walam Yakun Lahu Kufu'an Ahad) sai Annabi Yace: Hakika Ya Roki Allah Da Sunansa Mai Girma Wanda In An Rokeshi Yake Bayarwa,in An Kirashi Yake Amsawa. Don Allah turawa Dukkan Abokanka Dan Kowa Ya Amfana Kar Kowa Yabar Lada Yawuche Shi. Allah ya bamu ladan.
4/6/17, 6:05 AM - ‪+234 803 838 8334‬: 🌹Guzurin Safiya!🌹
💎Ya Allah ga safiyarka ta waye damu cikin ikonka da yardarka, muna cikin masu bauta a gareka, masu kaskantar da kansu a gareka da neman tsira da gafara...
💎Ya Allah ka kyautata mana da afuwarka, ka azurta mu da alkairan wannan rana.
💎Ya Allah ka haskaka mana zukatanmu da yardarka, ka bamu damar yin abinda ka yarda dashi, ka hanemu yin abunda baka yarda dashi ba, ka sanya mana haske a saurarenmu da kallonmu da dukkan gabobinmu..
💎Ya Allah ka sanya mana haske a cikin rayuwarmu baki daya..
💎Barkanmu da Safiya!💎
4/6/17, 6:09 AM - ‪+234 806 168 6335‬: Ameen. Barka dai.
4/6/17, 8:15 AM - ‪+234 803 771 4227‬: WA'AZI NA KARSHE DA DR. ALHASSAN SA'EED YA GABATAR AKAN AMANA A JIHAR KATSINA

*Wannan shine Wa'azin Karshe a rayuwar Sheik Dr. Alhasan Said Adam Jos*
Ya gabatar da wa'azin A Masallacin Juma'a na Gra Katsina.
Malam yana hawa mimbari ya yi magana kan *Amanah* hakika wa'azin yaja hankalin masu sauraronsa kwarai da gaske don a lokacin sai da jikin kowa yayi La'asar, Malam bai wuce minti 9 ba amma an fa'idantu. yana kan mimbarin aka zo da motarsa aka mayar dashi masauki da safe kuma aka kaishi asibiti a Kano.

Ya Salam ashe mutuwar Malam na kusa.
Malam ya rasu a jiya laraba.

Za'ayi jana'izar malam yau Alhamis da karfe 11 na safe a masallacin alfurqan dake Alue Evenue Nassarawa G.R.A a Kano,

Allah ya gafarta masa ya haskaka qabarinsa ameeeen,

http://darulfikr.com/s/20030

Ayi sauraro lfy,

Darulfikr.com
4/6/17, 8:17 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
4/6/17, 8:55 AM - NA'IBIN SUNNAH: Missed u Dr. May Aljannatul firdausi bi ur permanent home😰
4/6/17, 9:06 AM - ‪+234 806 651 3338‬: Amin
4/6/17, 9:53 AM - ‪+234 808 066 0679‬: WA'AZI NA KARSHE DA DR. ALHASSAN SA'EED YA GABATAR AKAN AMANA A JIHAR KATSINA

*Wannan shine Wa'azin Karshe a rayuwar Sheik Dr. Alhasan Said Adam Jos*
Ya gabatar da wa'azin A Masallacin Juma'a na Gra Katsina.
Malam yana hawa mimbari ya yi magana kan *Amanah* hakika wa'azin yaja hankalin masu sauraronsa kwarai da gaske don a lokacin sai da jikin kowa yayi La'asar, Malam bai wuce minti 9 ba amma an fa'idantu. yana kan mimbarin aka zo da motarsa aka mayar dashi masauki da safe kuma aka kaishi asibiti a Kano.

Ya Salam ashe mutuwar Malam na kusa.
Malam ya rasu a jiya laraba.

Za'ayi jana'izar malam yau Alhamis da karfe 11 na safe a masallacin alfurqan dake Alue Evenue Nassarawa G.R.A a Kano,

Allah ya gafarta masa ya haskaka qabarinsa ameeeen,

http://darulfikr.com/s/20030

Ayi sauraro lfy,

Darulfikr.com
4/6/17, 10:34 AM - ‪+234 706 761 9629‬: IDAN 'YAN ALJANNAH SUN SHIGA ALJANNAH,
kuma suka ga cewa basu ga wasu daga cikin
abokansu na nan duniya ba, Zasu tambayi Ubangiji
game dasu.
Zasu ce: "Ya Ubangiji! Ina abokanmu, masoyanmu
su wane da wane? Mun kasance muna yin sallah
da Azumi tare dasu aduniya. Yaya bamu gansu
anan ba?".
Nan take sai Ubangiji ya umurci Mala'ikunsa suje
cikin wuta su zaga su fitar da duk wanda yake da
imani azuciyarsa koda misalin kwayar zarrah ne..
Imam Hasanul Basary (rah) yace: "Ka yawaita
abokanai mutanen kirki aduniya. Domin zasuyi
ceto agareka rananr Alkiyamah. Cikakken aboki
shine wanda zai yi maka dalilin shiga aljannah in
ya samu dama".
Ibnul Qayyim Aljauziyyah yana kuka yana gaya ma
Almajiransa cewa :
"Don Allah idan baku ganni atare daku agidan
Aljannah ba, ku tambaya game dani.
Kuce "Ya Ubangiji akwai wani bawanka wanda ya
kasance yana tunasar damu game dakai ……… (sai
ya sake fashewa da kuka).
ALLAHU AKBAR!!
★ Da wannan nake rokon alfarma wajenku bayin
Allah Nagari, masoyan Allah da Manzonsa (saw).
DON GIRMAN ALLAH ku tuna dani idan har baku
ganni ba.. Kuce ya Allah akwai wani bawanka mai
rauni, Ma'abocin So da Qaunar AnnabinKa (saw)....
Please don Allah kar ku manta dani... (Tears).
Please share dis with your contacts including me
so that all Muslim brothers and sisters would
remember you.
4/6/17, 11:28 AM - ‪+234 808 066 0679‬: The people who truly love you are the ones that remind you to pray and advice you to stay away from haram! Take note! Good morning and do have a nice day.
4/6/17, 11:36 AM - Fakawa: Assalamualaikum ya Allah kaazirtamalan alhasan said daaljannar Firdausi allahkayafemasa dukkan zunubansa iyalansa Allah yabasu juriyanhakurin rashinsa allah kakaramusu lafiya da tsoron allah👏🏿👏🏿👏🏿👏🏿👏🏿👏🏿
4/6/17, 11:50 AM - ‪+234 9074619096‬: AllahuAkbar Allah ya gafarta masa
4/6/17, 12:30 PM - ‪+91 7397 683 053‬: Follow Hollywood🎥 news📰 and gossip with Duta


Add to group: +919042016501


Forward to your friends‼

Type 👍 OC6 to like this

4/6/17, 12:57 PM - NA'IBIN SUNNAH: Jana izar sheik Dr alhassan sa eed adam jos

An gabatarda jana izar Dr alhassan sa id adam ne a filin polo dake unguwar nasarawa a cikin garin kano
4/6/17, 12:57 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
4/6/17, 12:57 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
4/6/17, 12:57 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
4/6/17, 12:57 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
4/6/17, 1:03 PM - ‪+234 806 499 1733‬: Allah ya gafarta masa kurakuran shi ya karfi kyawawan aiyukan said.
4/6/17, 1:03 PM - ‪+234 806 499 1733‬: *sa
4/6/17, 1:05 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Amin ya rabbil alamin
4/6/17, 1:05 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Allah Ya kyautata tamu Idan tazo😭😭😭
4/6/17, 1:05 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ameen
4/6/17, 1:07 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ummu Hanan
4/6/17, 1:07 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ado Bala
4/6/17, 1:08 PM - ‪+234 812 724 6940‬: 🙋🏼
4/6/17, 1:09 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Ya Su ayman da maman ta
4/6/17, 1:12 PM - Alfanuuuuuu: http://www.google.com/m?q=%D8%A7%D9%84%D8%AD%D8%B3%D8%A8%D8%A9+%D9%81%D9%8A+%D8%AF%D8%B1%D8%B3+%D8%A7%D9%84%D8%AB%D9%82%D8%A7%D9%81%D8%A9+%D8%A7%D9%84%D8%AC%D8%A7%D9%85%D8%B9%D9%8A%D8%A9&client=ms-opera-mini-android&channel=new
4/6/17
, 1:26 PM - NA'IBIN SUNNAH: Lfy kalau
4/6/17, 1:26 PM - NA'IBIN SUNNAH: Sun zo xams
4/6/17, 1:27 PM - NA'IBIN SUNNAH: Anguwarku
4/6/17, 1:29 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Ayya
4/6/17, 1:29 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Ya Karin hakurinmu
4/6/17, 1:29 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Allah Ya Jikan Malam
4/6/17, 1:35 PM - NA'IBIN SUNNAH: Alhmdllh
4/6/17, 1:35 PM - NA'IBIN SUNNAH: Amin thumma Amin
4/6/17, 1:36 PM - Fakawa: Ameen
4/6/17, 7:33 PM - Alfanuuuuuu: Assalamu alaikum, Alhaji ina yi maka da sauran dukkan yan-uwa taaziyyar rasuwar Sheikh Dr. Alhassan Sa'id, Allah Ya yi masa Rahama
4/6/17, 9:23 PM - Alfanuuuuuu: Amiin.
4/6/17, 9:23 PM - Alfanuuuuuu: Allah Ya mar Rahama.
4/6/17, 3:33 PM - ‪+234 803 378 2709‬: Ameen
4/6/17, 4:19 PM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
4/6/17, 7:10 PM - ‪+234 803 781 5109‬: Amen
4/6/17, 7:24 PM - ‪+234 810 175 7640‬: Ameeen Ameeen
4/6/17, 7:51 PM - ‪+234 803 747 2182‬: Amin
4/6/17, 8:24 PM - ‪+234 809 979 6928‬: Allahumma Ameen
4/6/17, 8:27 PM - ‪+234 803 501 3760‬: Amin ya Allaah
4/6/17, 8:27 PM - ‪+234 806 084 4942‬: 👏👏👍
4/6/17, 8:28 PM - ‪+234 806 084 4942‬: *🍉🍇🐝
MAGANGANUN ANNABI S.A.W
GAMEDA LAFIYAR JIKI**

1: Ku shaayar da Matayenku masu
ciki Nono, domin yana qara qarfin
Hankalin Jariri.

2: Duk wanda ya saba yawan ci
da sha, zuciyarsa zata Qeqashe.

3: Abubuwa 3 jiki na jin dadinsu:
i: sanya turare.
ii: Tufafi mai
laushi.
iii: shan zuma.

4: Ina shawartanku da Zuma, na
rantse da wanda raina yake
hannunsa, babu wani gida da
akwai zuma cikinsa face mala'iku
sunaiwa mutan gidan Istifaari,
Idan Mutum yasha Zuma,
Magunguna Dubu sun shiga
cikinsa, kuma Cuta Dubu ta fita
daga jikinsa, in yamutu alhali
zuma na cikinsa, wuta bazata
shafeshi ba!

5: Duk maison Qarfin Hadda, to
ina shawartansa da shan zuma.

6: Idan mace ta Haihu, yazama
farkon abinda zata ci shine
Danyen dabino mai zaqi da kuma
busashe, domin da ace akwai
wani abu dayafi wannan kyau ga
mai jego, da Allah madaukaki ya
shaayar da Maryaama a.s shi
sanda ta haifi Isa a.s.

7: Naman saniya cuta ne, Nononta
Maganine, Naman tumakai
Maganine, nononsu cutane!!!
**wannan modern science ya
tabbatar dashi, domin Red meat
cutane ga Lafiyar mutum,
musamman wanda yakai 50+yrs,
sadaqa Rasulul Amiyn**

8: Kuci Kankana, domin ita yayan
itace Aljannah ne, acikinta akwai
Albarka dubu, da Rahama dubu,
kuma cinta waraka ne daga
dukkan cuta.

9: Kuci Kankana, domin ita abinci
ce kuma abin sha, tana wanke
ciki kuma tana qara ruwan
Maniyi, tana inganta Jima'i, kuma
tana gyara Fata.

10: Annabi Nuh ya kaiwa Allah
koken damuwa, sai Allah ya masa
wahayi akan yaci Inabi (grape)
domin yana tafiyarda
Damuwa!!!!!!

Allah ka Qaremu da Lafiya, Lallai
Manzon Allah s.a.w shine Babban
Qwararren likita, wanda ya qware
batare da Course ko training ba!
Allah kai salati ga Manzonka(saaw).

Allahumma salli alaa Muhammadin wa alee muhammad.

🍉🍇🐝🍉🍇🐝🍉🍇🐝🍉
4/6/17, 8:28 PM - ‪+234 806 084 4942‬: WALLAHI TALLAHI........................

👉 Da A ce Mutum Yana Tsoron Ubangijin Sa Fiye Da Yadda Yake Tsoron Talauci, To Da Ya Samu Aljannarsa.

👉 Da A ce Mutum Ya Damu Da Kula Da Ibadar Sa Fiye Da Yadda Damu Da Kula Da Gidan Sa, To Da Ya Rabauta.

👉 Da A ce Mutum Ya Damu Da Asarar Lokacin Sa Fiye Da Yadda Yake Damuwa Da Asarar Dukiyar Sa, To Da Ya Kara Nagarta.

👉 Da A ce Mutum Zai Kulle Bakin Sa Daga Cin Naman Mutane Fiye Da Yadda Yake Kulle Gidan Sa Daga Barayi, To Da Ya Samu Soyayyar Ubangijin Sa.

👉 Da A ce Mutum Zai Dage Wajan Fadin Gaskiya Fiye Da Yadda Yake Dagewa Wajen Neman Abincin Sa, To Da Ya Samu Karbuwa A Wajan Ubangijin Sa.

👉 Da A ce Mutum Zai Dage Wajan Neman Ilimi Fiye Da Yadda Yake Dagewa Wajan Neman Magani Idan Bashi Da Lafiya, To Da Ya Samu Daukaka.

👉 Da A ce Mutum Zai Tura Wannan Sakon Zuwa Ga Wasu Domin Su Karanta Suma Su Karu, To Da Ya Samu Lada.
4/6/17, 8:31 PM - ‪+234 803 557 6883‬: Hon Member of the Hoause of Representative Alhassan Ado Doguwa at Free Zakzaky protest at National Assembly on 6/4/17
4/6/17, 8:34 PM - ‪+234 803 557 6883‬: <Media omitted>
4/6/17, 8:35 PM - ‪+234 810 175 7640‬: By the time you finish your studies, you are 25.

By the time you finish working hard and saving up, u are 55.

By the time you truly realize that you must prepare well for the aakhirah, you're already dead!

Don't wait until you grow old. Take Islam seriously NOW. You don't know at which corner Malak al-Maut is waiting for you.

- Dr. Zakir Naik

(share if you care)
I care
4/6/17, 8:36 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Ranar da zaka tabbatar da anmaka mutuwa shine Ranar da zaka ganka a kwance kaine Ranar za a zare maka rai 😭
4/6/17, 8:37 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Innalillahi wa inna ilaihi raji'un!!! 😭😭
4/6/17, 8:37 PM - ‪+234 803 222 3008‬: To a Ranar ne zaka tabbatar da mutuwa gaskiya ce
4/6/17, 8:37 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Annabi, tsira da amincin Allah su tabbata agare shi, yayin da ajali yazo masa, sai ya rinqa sanya hannayensa a cikin ruwa yana shafa fuskarsa da su yana cewa:
4/6/17, 8:37 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, haqiqa mutuwa tana da magagi mai dimautarwa.😭
4/6/17, 8:38 PM - Fakawa: Wannan gaskiyane malam
4/6/17, 9:28 PM - NA'IBIN SUNNAH: Saidai banji dandanon ingancin jin gina wadannan magan ganu ga ma aiki S.A.W ba. Ku za'a taimakeni?
4/6/17, 10:09 PM - ‪+234 803 690 8439‬: WA'AZI NA KARSHE DA DR. ALHASSAN SA'EED YA GABATAR AKAN AMANA A JIHAR KATSINA

*Wannan shine Wa'azin Karshe a rayuwar Sheik Dr. Alhasan Said Adam Jos*
Ya gabatar da wa'azin A Masallacin Juma'a na Gra Katsina.
Malam yana hawa mimbari ya yi magana kan *Amanah* hakika wa'azin yaja hankalin masu sauraronsa kwarai da gaske don a lokacin sai da jikin kowa yayi La'asar, Malam bai wuce minti 9 ba amma an fa'idantu. yana kan mimbarin aka zo da motarsa aka mayar dashi masauki da safe kuma aka kaishi asibiti a Kano.

Ya Salam ashe mutuwar Malam na kusa.
Malam ya rasu a jiya laraba.

Za'ayi jana'izar malam yau Alhamis da karfe 11 na safe a masallacin alfurqan dake Alue Evenue Nassarawa G.R.A a Kano,

Allah ya gafarta masa ya haskaka qabarinsa ameeeen,

http://darulfikr.com/s/20030

Ayi sauraro lfy,

Darulfikr.com
4/6/17, 10:15 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
4/6/17, 10:36 PM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
4/6/17, 11:13 PM - ‪+234 803 838 8334‬: <Media omitted>
4/6/17, 11:39 PM - ‪+966 57 104 3678‬: ✋ سليمان عليه السلام
يضربُ أعناقَ خيله وسوقَها؛
لأنها أشغلته عن صلاة العصر
"حتى توارت بالحجاب"!

"إنها الصلاة "
🌼🌼🌼
4/6/17, 11:40 PM - ‪+966 57 104 3678‬: ✋أوصى الله عيسى عليه السلام
بالصلاة وهو في المهد صبيًا.
لكم أن تتخيلوا وليدًا في مهده
يقول: (وأوصاني بالصلاة)

" إنها الصلاة "
🌼🌼🌼
4/6/17, 11:41 PM - ‪+966 57 104 3678‬: ✋ يترك إبراهيمُ عليه السلام أهله
في صحراء قاحلة،ثم يقول:
"ربنا إني أسكنت من ذريتي
بواد غير ذي زرع عند بيتك المحرم
ربنا ليقيموا الصلاة"

"إنها الصلاة "
🌼🌼🌼
4/6/17, 11:42 PM - ‪+966 57 104 3678‬: ✋ يأتي موسى عليه السلام لموعدٍ
لا تتخيل العقولُ عظمته،
فيتلقى أعظمَ أمرين:
"إنني أنا الله لا إله إلا أنا فـاعبدني..
وأقم (الصلاة) لذكري"

"إنها الصلاة "
🌼🌼🌼
4/6/17, 11:43 PM - ‪+966 57 104 3678‬: ✋ أين جاءت بشرى الولد لزكريا عليه السلام
بعد أن بلغ من الكبر عتيّا؟!
"فنادته الملائكة وهو قائمٌ
(يصلي) في المحراب"
قائمٌ يصلي!

"إنها الصلاة "
🌼🌼🌼
4/6/17, 11:43 PM - ‪+966 57 104 3678‬: ✋ما أجلَّ هذا الوحي!
"وأوحينا إلى موسى وأخيه
أن تبوَّءا لقومكما بمصر بيوتًا
واجعلوا بيوتكم قبلةً
وأقيموا الصلاة"!

"إنها الصلاة "
🌼🌼🌼
4/6/17, 11:44 PM - ‪+966 57 104 3678‬: ✋لما نهى شعيبٌ عليه السلام
قومه عن الشرك وعن الفساد الاقتصادي
قالوا يا شعيب أصلاتك تأمرك...."
أرأيت بمَ يُعرف المصلحون؟
وماذا يعظِّمون؟!

" إنها الصلاة "
🌼🌼🌼
4/7/17, 3:23 AM - Alfanuuuuuu: [4/5, 11:47 AM] ‪+966 59 324 9341‬: عباره جمیله للشيخ محمد راتب النابلسي تكتب بماء الذهب

نحن لا نملك تغییر الماضي

و لا رسم المستقبل ..

فلماذا نقتل انفسنا حسرة

على شيءلا نستطیع تغییره؟

الحياة قصیرة وأهـدافها كثيرة

فانظر إلى السحاب

و لا تنظر إلى التراب ..

إذا ضاقت بك الدروب

فعلیك بعلام الغیوب

و قل الحمدلله على كل شيء

سفينة (تايتنك) بناها مئات الأشخاص

وسفينة ( نــوح ) بناها شخص واحد

الأولى غرقت والثانية حملت البشــرية ..

التوفيق من الله سبحانه وتعالى

نحن لسنا السكان الأصليين

لهذا الكوكب (الأرض) !!

بل نحن ننتمي إلى ( الجنّة )

حيث كان أبـونا آدم

يسكن في البداية

لكننا نزلنا هنا مؤقتاً

لكي نؤدّي اختبارا قصيرا

ثم نرجع بسرعة ..

فحاول أن تعمل ما بوسعك

للحاق بقافلة الصالحين

التي ستعود بنا إلى

وطننا الجميل الواسع

ولاتضيع وقتك في هذا الكوكب الصغير

الفراق:
ليس السفر

ولا فراق الحب

حتى الموت ليس فراقا

سنجتمع في الآخرة

الفراق هو:

أن يكون أحدنا في الجنة

والآخر في النار

جعلني ربي وإياكم من سكان جنته..

والحياة ما هي إلا قصة قصيرة !!
( من تراب . على تراب . إلى تراب )
( ثم حساب فثواب أو عقاب )

فعش حياتك لله - تكن أسعد خلق الله
اللهم لك الحمد كما ينبغي لجلال وجهك وعظيم سلطانك

شكراً / لمن قرأها
و شكراً لمن أهداها لأحبته.
[4/5, 8:00 PM] ‪+234 802 252 5913‬: (حكم ضرب الطلاب والطالبات)

قال الشيخ الدكتور صالح بن فوزان الفوزان حفظه الله تعالى ورعاه:

إن الضرب وسيلة من وسائل التربية، وأن السلف كانوا يستعملونه، بل إن الرسول صلى الله عليه وسلم أمر بالضرب، فقال: "مروا أولادكم بالصلاة لسبع واضربوهم عليها لعشر".
بل الله جل وعلا أمر بالضرب أيضا للتأديب في حق الزوجات: {واللاتي تخافون نشوزهن فعظوهن واهجروهن في المضاجع واضربوهن}.
وقال صلى الله عليه وسلم: "لا يُضرب فوق عشرة أسواط إلا في حد من حدود الله".
فالضرب من وسائل التربية، فللمعلم أن يضرب، وللمؤدب أن يضرب' ولولي الأمر أن يضرب يأديبا وتعزيرا، وللزوج أن يضرب زوجته على النشوز.
فالذين ينكرون الضرب ويمنعون منه ويقولون: إنه وسلية فاشلة!. هؤلاء متأثرون بالغرب وبتربية الغرب وهم ينقلون إلينا ما تحملوه عن هؤلاء لأنهم تعلموا على أيديهم.
أما ما جاء عن الله وعن رسوله وعن سلفنا الصالح فهو أن الضرب وسيلة ناجحة، لكن بحدود، ولا يكون ضربا مبرحا يشق الجلد أو يكسر العظم وإنما يكون بقدر الحاجة.

وقال أيضا:
في الحديث دليل على أن الضرب وسيلة من وسائل التربية، ففيه رد على من يمنع من الضرب، ويقول: إنه وسيلة فاشلة بل هو وسيلة ناجحة دينية إسلامية، عمل بها السلف الصالح وأمر بها رسول الله صلى الله عليه وسلم، وأمر بها الله في كتابه، فهو وسيلة ناجحة، إذا استعملت على الوجه المشروع ووضعت في موضعها.

[إغاثة المستفيد بشرح كتاب التوحيد. مؤسسة الرسالة ص:282 وص:284]
[4/5, 8:42 PM] ‪+234 818 241 3779‬: 🌴من لطائف العرب (٤٠)

🔵 حُكي عن الفراء النحوي أنه قال:

"من برع في علم واحد سهل عليه كل علم"

فقال له محمد بن الحسن القاضي - وكان حاضرًا في مجلسه ذلك وكان ابن خالة الفراء -:

فأنت قد برعت في عِلمك، فخذ مسألةً أسألك عنها من غير علمك:
ما تقول فيمن سها في صلاته, ثم سجد لسهوِه فسَها في سجوده أيضًا ؟

قال الفراء: لا شيء عليه.
قال: وكيف؟

قال: لأن التصغير عندنا - أي: النحاة - لا يُصغَّر؛ فكذلك السهو في سجود السهو لا يُسجَد له؛ لأنه بمنزلة تصغير التصغير؛ فالسجود للسهو هو جبر للصلاة، والجبر لا يُجبَر، كما أن التصغير لا يُصغَّر.

فقال القاضي:-
" ما حسبت أن النساء يلدْن مثلك".


📚 *ابن خلكان في وفيات الأعيان (6 / 179)*
*الخطيب في "تاريخ بغداد*"


📌 معلومة

*الإمام أبو زكريا يحيى لقب بالفراء
"لأنه كان يفري الكلام" أي:يصلحه.

......
💥رابط الرسالة
http://wp.me/s6QmlN-656
[4/5
, 10:49 PM] AbuuMusa Abdull Almaaliky: حقيقة قصتنا

كل هذه المشاكل والصراعات في العالم..
من تـأليف هـذا👈🇺🇸 🇺🇸

وإخراج هـذا 👈🇮🇱 🇮🇱

وبالتنفيذ
من هـذا👈🇮🇷 🇮🇷

لـتدمير
هـذا👈🇸🇦 🇸🇦

ومحاولة الوصول
إلى هـذا 👈💰💰

فهم جعلوا
هـذا 👈 🇾🇪 🇾🇪

البوابة والعبور
إلى هـذا👈 🇸🇦 🇸🇦

من أجل استقرار
هـذا 👈🇮🇱 🇮🇱

وخوفاً من انتشار
هـذا👈📖 🕋🕌

أما هـذا👈🇮🇷 🇮🇷

فهو عميل
لهذا👈🇮🇱 🇮🇱
وهـذا👈🇺🇸 🇺🇸

من أجل إسقاط والتنازل
عن هـذا👈🇵🇸 🇵🇸

ونحن جالسون نأكل
من هذا👈🍗🍔🍉🍐🍰

ونتقاتل بهذا👈🔫💣

وهم قد وصلوا
إلى هـذا👈🌓 🌓

ونحن جالسون
عند هذا👈📡🎵📺🎻🎺

لأنه قد نسينا
هـذا 👈📖🕋🕌

سلط الله علينا
هذا👈🇮🇱🇺🇸🇮🇷

فجعلوا منا
هـذا 👈🐂🐃🐮
[4/5, 11:39 PM] ‪+234 802 679 9118‬: قصة جميلة

لم يتزوج نجم الدين أيوب (أمير تكريت)ج لفترة طويلة
فسأله أخوه أسد الدين شيراكوه قائلًا: ياأخي لما لا تتزوج
فقال له نجم الدين :
لا أجد من تصلح لي
فقال له أسد الدين :
ألا أخطب لك
قال : من
قال : ابنة ملك شاه بنت السلطان محمد بن ملك شاه السلطان السلجوقي أو ابنة وزير الملك
فيقول له نجم الدين : إنهم لا يصلحون لي
فيتعجب منه
فيقول له : ومن يصلح لك
فيرد عليه نجم الدين : إنما أريد زوجة صالحة تأخذ بيدي إلي الجنة وأنجب منها ولدا تحسن تربيته حتي يشب ويكون فارسًا ويعيد للمسلمين بيت المقدس
هذا كان حلمه
أسد الدين لم يعجبه كلام أخيه فقال له: ومن أين لك بهذه
فرد عليه نجم الدين : من أخلص لله النية رزقه الله
وفي يوم من الايام كان نجم الدين يجلس إلي شيخ من الشيوخ في مسجد في تكريت يتحدث معه
فجاءت فتاه تنادي علي الشيخ من وراء الستار فاستأذن الشيخ من نجم الدين ليكلم الفتاة
فيسمع نجم الدين الشيخ وهو يقول لها:
لماذا رددت الفتى الذي أرسلته إلى بيتكم ليخطبك
فقالت له الفتاة : أيها الشيخ ونعم الفتى هو من الجمال والمكانة ، ولكنه لايصلح لي
فقال لها الشيخ : وماذا تريدين
فقالت له : سيدي الشيخ ، أريد فتىً يأخذ بيدي إلي الجنه وأنجب منه ولدًا يصبح فارسًا يعيد للمسلمين بيت المقدس
الله أكبر نفس الكلمات التي قالها نجم الدين لأخيه
نجم الدين رفض بنت السلطان وبنت الوزير بما لهم من المكانة والجمال
وكذلك الفتاة رفضت الفتي الذي له من المكانة والجمال والمال
كل هذا من أجل ماذا
كلاهما يريد من يأخذ بيديه إلي الجنة وينجبان فارسا يعيد للمسلمين بيت المقدس
فقام نجم الدين ونادي علي الشيخ أيها الشيخ أريد أن أتزوج من هذه الفتاة
فقال له الشيخ : إنها من فقراء الحي
فقال نجم الدين
هذه من أريدها
تزوج نجم الدين أيوب من هذه الفتاة ست الملك خاتون وبالفعل من أخلص النية رزقه الله على نيته
فأنجب لنجم الدين ولدًا أصبح فارسًا أعاد للمسلمين بيت المقدس ألا وهو صلاح الدين الأيوبي
هذا هو تراثنا وهذا هو الذي يجب ان يدرس لأبنائنا.
اذا اتممت القراءة فشاركها مع أصدقائك ليعرفوا تاريخنا الجميل .
[4/6, 9:53 AM] ‪+966 50 840 2066‬: *LABARAI A TAKAICE*

☆ *Gwamnatin Najeriya ta kaddamar wani sabon shirin raya tattalin arziki da a ke saran nasarar karuwar arzikin da kashi 7% zuwa 2020.*

☆ *Shugaban ya ce gwamnatin sa za ta jagoranci wannan shirin da irin kwarin guiwar da ta bayar wajen yaki da cin hanci da kuma 'yan ta'adda.*

☆ *Shirin ya shafi raya noma,makamashi da lamuran dogaro da kai.*

☆ *Wuni daya bayan dala ta kara tashi da wassu 'yan Nairori, zuwa larabar nan ta tashi da karin Naira 8 inda yanzu a ke sayar da ita Naira 398.*

☆ *Wasu daruruwan matasa garin Patiskun da ke jihar Yobe sun gudanar da zanga zanga nuna kin jinin Shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki da sauran mukarrabansa da ke majalisar inda suka nemi Shugaban majalisar da ya yi murabus.*

☆ *Jam'iyyar APC da ke mulkin Najeriya ta gargadi wasu jami'an gwamnatin Muhammadu Buhari a kan kalaman da suke yi wadanda ke dada kawo sabani tsakanin bangaren zartarwa da 'yan majalisar dokokin tarayya.*

☆ *Jami'iyyar ta bayyana haka ne a wata sanarwa da kakakinta Mallam Bolaji Abdullahi ya aike wa manema labarai.*

☆ *Gwamnatin jihar Zamfara ta ce tana fuskantar kalubale a kokarin da take na dakile bazuwa cutar sankarau a jihar, wanda yanzu haka ta hallaka mutane fiye da 200 a cikin wata daya.*

☆ *Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar ya yi kira ga mutanen Najeriya da su guji shan magani ba tare da samun tabbacin haka ba daga kwararrun likitoci saboda a iya kawo karshen annobar sankarau.*

☆ *Sarkin ya fadin hakan ne a wata takarda da ya saka ma hannu wanda mai martaba sarkin Argungu Samaila Mera ya sanar wa kamfanin dillancin labarai.*

☆ *Sarkin Argungu yace Sarkin Musulmin ya yi kira ga iyaye da ma'aikatan kiwon lafiya su wayar da kan mutane wajen sanar dasu amfanin bude tagogi a dakuna da duk inda suke kwana sannan kuma a rage yin cinkos a wuri daya.*

☆ *Sarki Kano Muhammadu Sanusi ya koka da yadda gwamnan jihar Zamfara AbdulAziz Yari ya jibanta cutar Sankarau da ya addabi mutanen jihar sa cewa wai laifukan da mutane ke aikatawa ne ya sa Allah ya sauko da wannan cuta a kansu.*

☆ *A yau Alhamis da misalin karfe 11:00am na rana ake gudanar da Jana'izar Babban malamin Sunnah Dr Alhassan Sa'id Adam Jos a masallacin Al'furqan dake Nasarawa a birnin kano.*

*Jama'a daga sassan kasa har da na ketare sun fara hallara a birnin kano domin halartan jana'izar shehun Malamin*

☆ *Dr Alhassan Sa'id mai kimanin shekaru 63, shine daraktan ilimi na kungiyar JIBWIS na kasa, kuma daya daga cikin shugabannin kwamitin amintattu na kungiyar, ya rasu a Kano bayan fama da gajeruwar jinyar da bata wuce wasu 'yan mintuna ba.*

☆ *Shehun malamin ya share duk rayuwar sa wajen karatu da karantarwa da yada sunnar Manzon Allah mai tsira da aminci.*

☆ *Ko a bayan Sallar Asuba ta jiya kafin ya wuce zuwa kano ya koyar da litaffin Hadisi kamar yadda ya saba a masallacin Jikin gidansa.*

☆ *Shugaban kungiyar JIBWIS Imam Abdullahi Bala Lau ya yi addu'ar Allah ya jikan malamin da kyautata bayan sa.*

☆ *Imam Bala Lau ya ce malamin ya hau mumbari a Katsina lokacin rangadin da JIBWIS ke yi, inda ya karanto ayoyi biyu na Alkur'anul Karim saboda jinya bai samu fassara su ba kamar yadda ya saba.*

☆ *Imam Bala Lau da ke cikin matukar juyayi ya ci gaba da maimaita Kalmar "INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN"*

☆ *Malam ya rasu ya bar mata 4 da 'ya'ya 27 da jikoki da dama*

*Ibrahim Baba Suleiman*
*Jibwis Social Media*
*08/Rajab/1438*
*06/April/2017*
[4/6, 11:45 AM] ‪+234 818 241 3779‬: دُعي الشاعر اللبناني المهاجر ، رشيدُ سليم الخوري ، الملقّب ( بالشاعر القرويّ ) ، وهو شاعر نصرانيّ ، إلى حفل بمناسبة المولد النبويّ الشريف ، أُقيم في مدينة " سان باولو " .. وطُلب منه أن يُلقي كلمة في الحاضرين ... فقال :
أيّها المسلمون .! أيها العرب .! يولد النبيُّ على ألسنتكم كلَّ عام مرةً ، ويموت في قلوبكم .. وعقولكم.. وأفعالكم كلَّ يوم ألفَ مرةٍ ، ولو ولد في أرواحكم لولدتم معه ، ولكان كلُّ واحد منكم محمّداً صغيراً . ولكان العالَمُ منذ ألفِ سنةٍ أندلساً عظيماً ... ولالتقى الشرقُ بالغرب من زمن طويل... ولَعَقَدت المادّةُ الغربية .. مع روح الشرق المسلم حلفاً... ولمشى العقلُ والقلبُ يداً بيد ... إلى آخر مراحل الحياة
أيّها المسلمون .! يَنْسِبُ أعداؤكم إلى دينكم كلَّ فِرْية ... ودينُكم من بُهْتانهم براء ... ولكنّكم أنتم تُصدِّقون الفِرْية بأعمالكم ... وتقرُّونها بإهمالكم ...
دينُكم دينُ العِلْم ... وأنتم الجاهلون . .
دينُكم دينُ التيسير .. وأنتم المعسِّرون .
دينُكم دينُ الحُسْنَى وأنتم المنفِّرون..
دينُكم دينُ النصر ، ولكنّكم متخاذلون ..
دينُكم دينُ الزكاة ، ولكنّكم تبخلون ..
يا محمدُ .! يا نبيَّ اللهِ حقاً ... يا فيلسوفَ الفلاسفةِ .. وسلطانَ البلغاء . ويا مَجْدَ العرب والإنسانية ... إنّك لم تقتل الروحَ بشهواتِ الجسد .. ولم تحتقر الجسدَ تعظيماً للروح...
فدينُك دينُ الفِطْرةِ السليمة.. وإنّي موقِنٌ أنّ الإنسانيّة بعد أن يئست من كلِّ فلسفاتِها وعلومِها ، وقنطت من مذاهب الحكماء جميعاً ؛ سوف لا تجد مخرجاً من مأزقِها وراحةِ روحِها .. وصلاحِ أمرِها إلاّ بالارتماء بأحضان الإسلام .. عندئذٍ يحقّ للبشريّة في مثل هذا اليوم أن تَرفع رأسَها وتهتِفَ ملءَ صدورها ، وبأعلى صوتها ... ثمّ أنشد قائلاً :
عِــيـدُ البَـرِيَّـةِ عِــيــدُ الـمَـوْلِـدِ الـنَّـبَـوِيّ
فِــي الـمَـشْرِقَيْنِ لَــهُ وَالـمَغْرِبَيْنِ دَوِيّ
عِـيدُ الـنَّبِيّ ابـنِ عَـبْدِ اللهِ مَـنْ طلعَتْ
شَـمْـسُ الهِـدَايَةِ مِنْ قُـرْآنِـهِ الـعلوَيّ
يَــا فَـــاتِــحَ الأَرْضِ مَــيْــدَانَـاً لِــدَوْلَــتِـهِ
صَارَتْ بِـلادُكَ مَـيْـدَانَـاً لِـكُـلِّ قَـوِيّ
يَـا حَــبَّــذَا عَـهْــد بَــغْــدَادٍ وَأَنْــدَلُــسٍ
عَـهْــدٌ بِرُوحِـي أُفَـدِّي عَـــوْدَهُ وَذَوِيّ
مَـنْ كَـانَ فِـي ريْـبَةٍ مِـنْ ضَـخْمِ دَوْلَـتِهِ
فَـلْيَتْلُ مَـا فِـي تَوَارِيخِ الشُّعُوبِ رُوِي
يَـا قَـوْمُ هَـذا مَــسِـيـحِـيٌّ يُــذَكِّـرُكُـمْ
لا يُـنْهِضُ الـشَّرْقَ إلاّ حُـبُّنَا الأخَـوِيّ
فَــإنْ ذَكَـــرْتُـمْ رَسُـولَ اللهِ تــكـرِمَــةً
فَـبَـلِّـغُـوهُ سَـلامَ الــشَّــاعِـرِ القَرَوِيّ
[4/6, 11:47 AM] ‪+234 818 241 3779‬: أعجبتني المقالة، مع كوني لا أقر بشرعية الاحتفال بالمولد
[4/7, 2:35 AM] AbuuMusa Abdull Almaaliky: 👈🏼 🔴❌ *تحريم حلق اللحية* ❌🔴
⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡

📝 كلام 16 عالم من علماء الاسلام قديما وحديثا من مختلف المذاهب في حكم حلق اللحية .👇🏻

✍🏼 قال العلامةُ ابنُ حَزْمٍ الأندلسىُّ - رحمه الله - : "واتفقوا ـ أي الأئمة ـ على أنَّ حَلْقَ اللحيةِ مُثْلَةٌ ـ أي : تَشْوِيه ـ لا تجوز " .

📚 مراتب الإجماع : ص157 ، وانظر : المحلى ( 2 / 189 ) .

✍🏼 قال ابنُ عَبْدِ البَرِّ - رحمه الله تعالى - : "ويحرم حلق اللحية ، ولا يفعله إلا المخنثون من الرجال " .

📗 [ التمهيد ] .

✍🏼 قال النووي - رحمه الله تعالى - : " والمختار تركهاعلى حالها ، وألا يتعرض لها بتقصير شيء أصلاً " .

📘 [ شرح مسلم : ( 2 / 154) ]

✍🏼 قال القرطبي - رحمه الله تعالى - : " لا يجوز حلقها ولا نتفها ولا قصها " .

📙 [ تحريم حلق اللحى : ( ص 5 ) ]

✍🏼 قال شيخُ الإسلام ابنُ تَيْمِيَّةَ - رحمه الله تعالى - : " ويَحْرُم حلقُ اللحيةِ " .

📔 [ الاختيارات العلمية : ( ص 6 ) ]

✍🏼 قال الحافظ العراقي - رحمه الله تعالى - : " واستدل الجمهور على أن الأولى ترك اللحية على حالها ، وأن لا يقطع منها شيء ، وهو قول الشافعي وأصحابه "

📓 [ طرح التثريب : (2 / 83 ) ]

✍🏼 قال العدويُّ المالكي - رحمه الله تعالى - " نُقِلَ عن مالك كراهة حلق ما تحت الحنك ، حتى قال : إنه مِنْ فِعْلِ المجوس .. كما يحرم إزالة شعر اللحية " .

📒 [ حاشية العدوي على شرح رسالة ابن أبي زيد ( 2 / 411 ) ]
وانظر [ حكم اللحية في الإسلام لمحمد الحامد : ( ص 17 ) ]

✍🏼 قال السَّفَّارِينيُّ الحنبلي - رحمه الله تعالى - : " المعتمد في المذهب ، حُرمَةُ حَلْقِ اللحية " .

📕 [ غذاء الألباب : ( 1 / 376 ) ]

✍🏼 قال ابن عابدين الحنفي : " ويحرم على الرجل قطع لحيته ـ أي حلقها - وصرح في النهاية بوجوب قطع ما زاد على القبضة وأما الأخذ منها وهي دون ذلك كما يفعله بعض المغاربة ومخنثة الرجال ،فلم] يبحه أحد وأخذها كلها فعل يهود الهند ومجوس الأعاجم " .

📗 [ رد المحتار : ( 2 / 418) .

✍🏼 قال الشيخ أحمد بن قاسم العبادي الشافعي - رحمه الله تعالى - : " قال ابن الرِّفْعة في حاشية الكفاية : إن الإمام الشافعي قد نصَّ في الأم على تحريم حلق اللحية وكذلك نصَّ الزَّرْكَشِيُّ والحُلَيْميُّ في شُعَب الإيمان ، وأستاذُه القَفَّالُ الشاشيُّ في محاسن الشريعة :على تحريم حلق اللحية " .

📘 [ حكم الدين في اللحية والتدخين : ( ص 31 ) ]

✍🏼 قال الشيخ عبد الرحمن بن قاسم الحنبلي : " وما لهم قاتلهم الله أنى يؤفكون أمرهم الله بالتأسي برسوله صلى الله عليه وسلم فخالفوه ، وعصوه وتأسوا بالمجوس والكفرة وأمرهم بطاعة رسوله ، وقد قال : أعفوا اللحى ، أوفوااللحى ، أرخوا اللحى ، أرجوا اللحى ، وفّروا اللحى . فعصوه وعمدوا إلى لحاهم فحلقوها ، وأمرهم بحلق الشوارب فأطالوها ، فعكسوا القضية ، وعصوا الله جهاراً لتشويه ما جمل الله به أشرف شيء من ابن آدم وأجمله " .

📙 [ تحريم حلق اللحى (ص13) ]

✍🏼 قال العلآمة الشنقيطي - رحمه الله تعالى - : عند تفسير قوله تعالى :
( قَالَ يَبْنَؤُمَّ لاَ تَأْخُذْ بِلِحْيَتِى وَلاَبِرَأْسِى ) : " هذه الآيةُ الكريمةُ تدلُّ على لزومِ إعفاءِ اللحية ، فهى دليلٌ قرآنىٌ على إعفاءِ اللحية وعدم حلقها " .

📗 [ أضواءالبيان : ( 4/ 506 ـ 507 ) ]

✍🏼 قال الشيخ الألباني - رحمه الله تعالى - : " وجوب إعفاء اللحية وحرمة حلقها " .

📔 [ آداب الزفاف ( ص : 211 ) ] . وله كلام كثير في كتبه وأشرطته يصرح فيه بحرمة حلقها .

✍🏼 قال الشيخ ابن باز - رحمه الله تعالى - : " وهذا اللفظ في الأحاديث المذكورة يقتضي وجوب إعفاء اللحية وإرخائها ، وتحريم حلقها وقصها " .

📓 [ وجوب إعفاء اللحية ( ص : 18 ) ]

✍🏼 قال الشيخ ابن عثيمين - رحمه الله تعالى - : " حلق اللحية محرم لأنه معصية لرسول الله صلى الله عليه وسلم ، فإن النبي صلى الله عليه وسلم قال : ( أعفوا اللحى وحفوا الشوارب ) ولأنه خروج عن هدي المرسلين إلى هدي المجوس والمشركين " .

📕 [ مجموع فتاوى ابن عثيمين : ( 11 / 125 ) ]

✍🏼 قال الشيخ صالح الفوزان - حفظه الله - : " إن الأحاديث الصحيحة تدل على حرمة حلق اللحية " .

📒 [ البيان : ( ص : 312 ) ]


والله تعالى أعلم ..

🌱🌱🌱🌱🌱🌱🌱

🌹 *خدمة : رسائل دعوية*​​ 🌹​
🔹+249999529555

📩 للإشتراك في الخدمة :-
1⃣ سجل الرقم أعلاه ..
2⃣ أرسل كلمة : " إشتراك " على الواتساب .
📬 *لقراءة الرسائل القديمة (Telegram)*
📲 http://goo.gl/1BDCu2
4/7/17
, 6:30 AM - ‪+234 803 781 5109‬: <Media omitted>
4/7/17, 7:05 AM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
4/7/17, 7:39 AM - Qani Na Ta WajenGwamma: *AMAZING*
Q: Who is god?
Ans: Jesus
Q: Is Jesus the son of Mary.
A: Yes
Q: Who created Mary? A: God.
Q: Who is God?
A: Jesus
Q: Jesus is the begotten son.
A: Yes
Q: Who is his father?
A: God.
Q: Who is God?
A: Jesus.
Q: Jesus is a servant of God.
A: Yes
Q: Jesus died on the cross?
A: Yes
Q: Who resurrected him?
A: God.
Q: Is Jesus a messenger.
A: Yes
Q: Who sent him?
A: God.
Q: Who is God?
A: Jesus.
Q: Did Jesus worship while on earth.
A: Yes
Q: Whom did he worship?
A: God.
Q: Who is God?
A: Jesus.
Q: Did God have a beginning?
A: No
Q: Then who was born on 25/DEC?
A: Jesus.
Q: Is Jesus God.
A: Yes
Q: Where's God?
A: In heaven.
Q: How many Gods are there in heaven?
A: Only one God.
Q: Where's Jesus?
A: He is seated on the right hand of his father.
Q: Then how many are
they in heaven?
A: Only one God.
Q: Then how many seats?
A: one
Q: where's Jesus?
A: Seated next to God.
Q: How are they seated on one chair?
A: Its only understood by those with the holy spirit.
Hahaha what a confusion
So beautiful to be a Muslim
May Allah have mercy on us all and grant us His straight path for us not to go astrayAmeen.
4/7/17, 9:17 AM - Bbl Cottonou: الاعجاز القرآني

الدقة البلاغية القرآنية التي أعجزت العالم...
فى اللغة العربية ...
هناك فرق بين كلمتي ( الحية ) و( الثعبان) ..
الحية تطلق على الصغير ...بينما يطلق الثعبان على الكبير المخيف...
انظروا كيف كانت دقة القرآن التى أعجزت العرب ..حينما استخدم الكلمتين..
الموقف الأول...
--------------
عندما كان موسى سائراً بأهله ليلاً فأبصر ناراً وجاء ليستأنس بها فناداه الله أن يلقي عصاه.
قَالَ أَلْقِهَا يَا مُوسَى * فَأَلْقَاهَا فَإِذَا هِيَ حَيَّةٌ تَسْعَى
هذا مناسب لسيدنا موسى لأن المطلوب أن يرى معجزة وليس المطلوب أن يخاف منها، لذلك تحولت العصا إلى حية صغيرة
الموقف الثانى
---------------
عندما ذهب موسى إلى فرعون فطلب منه فرعون الدليل على صدق رسالته من الله تعالى فألقى موسى عصاه
. فَأَلْقَى عَصَاهُ فَإِذَا هِيَ ثُعْبَانٌ مُبِينٌ
فالمطلوب إخافة فرعون لعله يؤمن ويستيقن بصدق موسى...فتحولت هنا إلى ثعبان
الموقف الثالث
--------------
عندما اجتمع السَّحَرة وألقوا حبالهم وعصيّهم وسحروا أعين الناس، فألقى موسى عصاه.
وَأَوْحَيْنَا إِلَى مُوسَى أَنْ أَلْقِ عَصَاكَ فَإِذَا هِيَ تَلْقَفُ مَا يَأْفِكُونَ
لا نجد أي حديث في هذا الموقف عن ثعبان أو حية فلماذا؟
إذا تأملنا الآيات بدقة نجد أن السحرة أوهموا الناس بأن الحبال تتحرك وتسعى، كما قال تعالى:
فَإِذَا حِبَالُهُمْ وَعِصِيُّهُمْ يُخَيَّلُ إِلَيْهِ مِنْ سِحْرِهِمْ أَنَّهَا تَسْعَى
وهنا ليس المطلوب أن يخاف الناس بالثعبان، وليس المطلوب أن تتحول العصا إلى حية، بل المطلوب أن تتحرك العصا وتلتهم جميع الحبال
والعصِيَ بشكل حقيقي، لإقناع السحرة والناس بأن حبالهم تمثل السحر والباطل، وعصا موسى تمثل الحق والصدق
ولذلك يقول تعالى:
فَوَقَعَ الْحَقُّ وَبَطَلَ مَا كَانُوا يَعْمَلُونَ* فَغُلِبُوا هُنَالِكَ وَانْقَلَبُوا صَاغِرِينَ * وَأُلْقِيَ السَّحَرَةُ سَاجِدِينَ * قَالُوا آَمَنَّا بِرَبِّ الْعَالَمِينَ * رَبِّ مُوسَى وَهَارُونَ
سبحان الله العظيم على الدقة المعجزة...حقا لا يمكن احلال كلمة مكان أخرى فى القرآن..
( لَا يَأْتِيهِ الْبَاطِلُ مِنْ بَيْنِ يَدَيْهِ وَلَا مِنْ خَلْفِهِ تَنْزِيلٌ مِنْ حَكِيمٍ حَمِيدٍ )
الخادم في إعراب القرآن الكريم
4/7/17, 9:17 AM - Bbl Cottonou: KHAIRUL KALAM MA QALLA WADALLA <442>

MASU TSINEWA 'YAN SHI'A- ALBISHIRINKU!!!

ANNABI SAW yace-
"Wanda yazagi SAHABBAINA- tsinuwar ALLAH ya tabbata agareshi da na MALA'IKU da na Mutane gaba daya"

(SILSILATUL AHADEETSIS SAHEEHA-2340)

ALLAHU AKBAR!!!
Ashe masu tsinewa 'yan shi'a suna raya SUNNAR ALLAH ne da na MALA'IKU da na MUMINAI!
Ashe masu tsinewa 'yan shi'a ba karamin garabasa suke kwasaba!

YA RABBANA! Kaninninka tsinuwarka ga masu zagin ABUBAKAR, UMAR, AISHA R/A
YA RABBANA! Kaninninka tsinuwarka ga masu zagin SAHABBAN ANNABINKA SAW
YA RABBANA! Kakarya gadon bayan mai goyon bayan masu zagin SAHABBAN ANNABINKA SAW
AMIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIN.

9/7/1438
7/3/2017

» Zauren Minbarin Malamai (WhatsApp).

www.facebook.com/mimbarinmalamai

• Ga ma su sha'awar shiga Minbarin Malamai a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA zuwa ga lambar mu +2347037477743 ta whatsApp.
4/7/17, 9:18 AM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
4/7/17, 9:57 AM - Bbl Cottonou: *TAKAITACCAN TARIHIN RAYUWAR MALAM*

*-AL HAFIZ DR ALHASSAN SA'ID ADAM.*

Ku kalli video nan zakuga takaitaccan tarihin rayuwar Sheik Dr. Al'hassan Sa'id Jos Rahimahullah.

*-Inda aka haifi Malam, guraren da Malam yaje Karatu, dakuma rayuwarshi.*

Abin sha'awa gashi a zaune ana bada tarihin shi.

AYI KALLO LAFIYA
👇👇👇👀👀
4/7/17, 9:58 AM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
4/7/17, 11:44 AM - ‪+91 7397 683 053‬: *Follow WWE with videos and latest news from Duta*

Add to group: +919042016913

Forward to your friends❗

Type 👍 SN6 to like this

4/7/17, 12:04 PM - ‪+234 803 284 7923‬: . If anybody knows USMAN ABUBAKAR from Lafiagi LGA Kwara state. He graduated from Usmandanfodio University Sokoto. He served in Taraba State, 2013/2014 Corp member, if any one knows him should pls ask him to call on 07037356375. His NYSC Certificate was lost but found. Pls share this message until it reach the owner. Thank you.
RE-BC PLEASE
4/7/17, 12:10 PM - ‪+234 703 903 0499‬: WHAT CAN THESE FRUITS DO FOR YOU?

APPLES
•Protect your heart
•Prevent constipation
•Block diarrhea
•Improve lung capacity
•Cushion joints

APRICOTS
•Combat cancer
•Control blood pressure
•Save your eyesight
•Shield against Alzheimer's
•Slow aging process

AVOCADOS
•Battle diabetes
•Lower cholesterol
•Help stops strokes
•Control blood pressure
•Smoothen skin

BANANAS
•Protect your heart
•Quieten a cough
•Strengthen bones
•Control blood pressure
•Block diarrhea

BEANS
•Prevent constipation
•Help hemorrhoids
•Lower cholesterol
•Combat cancer
•Stabilize blood sugar

BEETS
•Control blood pressure
•Combat cancer
•Strengthen bones
•Protects your heart
•Aid weight loss

BROCCOLI
•Strengthens bones
•Saves eyesight
•Combats cancer
•Protects your heart
•Controls blood pressure

CABBAGE
•Combats cancer
•Prevents constipation
•Promotes weight loss
•Protects your heart
•Helps hemorrhoids

CARROTS
•Save eyesight
•Protect your heart
•Prevent constipation
•Combat cancer
•Promote weight loss

CAULIFLOWER
•Protects against Prostate Cancer
•Combats Breast Cancer
•Strengthens bones
•Banishes bruises
•Guards against heart disease

CHERRIES
•Protect your heart
•Combat Cancer
•End insomnia
•Slow aging process

CHILLI PEPPERS
•Aid digestion
•Soothen sore throat
•Clear sinuses
•Combat Cancer
•Boost immune system

FIGS
•Promote weight loss
•Help stops strokes
•Lower cholesterol
•Combat Cancer
•Control blood pressure

FLAXSEED
•Aids digestion
•Battles diabetes
•Protects your heart
•Improves mental health
•Boosts immune system

GARLIC
•Lowers cholesterol
•Controls blood pressure
•Combats cancer
•kills bacteria
•Fights fungus

GRAPEFRUIT
•Protects against heart attacks
•Promotes Weight loss
•Helps stops strokes
•Combats Prostate Cancer
•Lowers cholesterol

GRAPES
•Save eyesight
•Conquer kidney stones
•Combat cancer
•Enhance blood flow
•Protect your heart

GREEN TEA
•Combats cancer
•Protects your heart
•Helps stops strokes
•Promotes Weight loss
•Kills bacteria

HONEY
•Heals wounds
•Aids digestion
•Guards against ulcers
•Increases energy
•Fights allergies

LEMONS AND LIME
•Combat cancer
•Protect your heart
•Control blood pressure
•Smoothe skin
•Stop scurvy

MANGO
•Combats cancer
•Boosts memory
•Regulates thyroid
•Aids digestion
•Shields against Alzheimer's

MUSHROOM
•Controls blood pressure
•Lowers cholesterol
•Kills bacteria
•Combats cancer
•Strengthens bones

OLIVE OIL
•Protects your heart
•Promotes Weight loss
•Combats cancer
•Battles diabetes
•Smoothens skin

ONIONS
•Reduce risk of heart attack
•Combat cancer
•Kill bacteria
•Lower cholesterol
•Fight fungus

ORANGES
•Support immune systems
•Combat cancer
•Protect your heart
•Straighten respiration

PINEAPPLE
•Strengthens bones
•Relieves colds
•Aids digestion
•Dissolves warts
•Blocks diarrhea

PRUNES
•Slow aging process
•Prevent constipation
•Boost memory
•Lower cholesterol
•Protect against heart disease

STRAWBERRIES
•Combat cancer
•Protect your heart
•Boost memory
•Calm stress

SWEET POTATOES
•Save your eyesight
•Lift mood
•Combat cancer
•Strengthen bones

TOMATOES
•Protect prostate
•Combat cancer
•Lower cholesterol
•Protect your heart

WALNUTS
•Lower cholesterol
•Combat cancer
•Boost memory
•Lift mood
•Protect against heart diseases

WATER
•Quenches thirst
•Promotes Weight loss
•Combats cancer
•Conquers kidney stones
•Smoothens skin

WATERMELON
•Protects prostate
•Promotes Weight loss
•Lowers cholesterol
•Helps stops strokes
•Controls blood pressure
•Fights dehydration
4/7/17, 12:57 PM - ‪+234 803 838 8334‬: _*SADAKA is not only related to MONEY. Infact these things are also considered as SADAKA*_

☝ _1. Dua_


☝ _2. Knowledge._

☝ _3. Advice._

☝ _4. To smile at your Muslim brother._

☝ _5. Help._

☝ _6. Time._

☝ _7. Be happy with your life_

☝ _8. Patience over difficult times._

☝ _9. To advise for good._

☝ _10. To stop from evil._

☝ _11. To talk softly._

☝ _12. To forgive._

☝ _13. To give respect._

☝ _14. To be a part of someones happiness._

☝ _15. To visit the sick._

☝ _16. To remove harmful things from the path._

☝ _17. To guide someone on the right way._

*Forwarding this is also SADAKA*
4/7/17, 1:02 PM - NA'IBIN SUNNAH: Dr Bilal Philips @ BUK on Monday

The Center for Islamic Civilization and Interfaith Dialogue (CICID) and the International Institute of Islamic Banking and Finance (IIIBF), BUK, jointly invite the public to a lecture by Sheikh Dr Abu Aminah Bilal Philips, planned to hold as follows:
Topic: Building Nations through Education
Date: Monday, 10th April, 2017
Venue: Musa Abdullahi Auditorium, BUK New Campus
Time: 10.00 am insha Allah.
You are all welcome
4/7/17, 1:08 PM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍
🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍
🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍
🌍🌍🌍🌍🌍
🌍🌹🌷🌹🌍
🌍🌍🌍🌍🌍 🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍
*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته*
🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍
*DUNIYA BUDURWAR WAWA*
🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍
🌍 *(32)* 🌍
🌍🌍🌍

🌍🌍🌍
_*Ya kai ɗan uwana shin ba ka tace lafazin bakin ka ba dan faɗawa abokin ka magana mai daɗi ba???.*_

🌍🌍🌍
_*Ya kai ɗan uwana mai albarka ka sani cewa faɗin Magana mai daɗi ga ɗan uwanka Sadaka ne.*_

🌍🌍🌍
_*Ya Allah ka kara mana tsoron ka acikin zukatan mu, ka kuma kare mu daga sharrin zukatan mu sannan ka ɗora mu abisa soyayyar bin tafarkinka, ameen ثم ameen.*_

🌍🌍🌍
_*Fatan alkhairi a gare ku.*_


👏 _*Khairan*_ 👏
4/7/17, 1:08 PM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍

👳👳👳

*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
*JININ AL'ADA (JININ HAILA)*
*(84)*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Siffar Yanda Mace Za Tayi Wanka Idan Jinin Al'Adarta Ya Tsaya Mata.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Macen da tsarki ya same ta ko nace yazo mata, to za tayi wanka irin wankan Janaba wato wanka na tsarki kenan, kuma ba dole bane sai ta warware Gashin kanta ba (wato ba sai ta tsefe kitson kanta ba) inhar dai tasan cewa ruwan zai isa kasan gashin kanta, abinda za tayi sai dai ta zuba masa ruwa sau uku, amma idan tasan cewa ruwan ba zai kai kasan gashin kanta ba to sai ta warware kitson kanta.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Sannan idan son samu ne anaso macen da tagama Jinin Al'ada idan za tayi wanka to tayi irin siffar wankan nan :*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Ta ɗebo ruwanta na yin wankan janabar da kuma Magarya, sannan ta fara yin tsarkin Gabanta ta kyautata tsarkin.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Sannan ta kwara ruwa akanta ta cuccuɗa shi sosai har sai kasan gashin kanta ya samu ruwan nan.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Sannan ta samu Auduga da Turaren Miski sai ta ringa saka turaren ajikin audugar sannan ta ringa bin duk inda tasan Jinin ya taɓa ajikinta tana gogawa, sannan sai ta kara sa wankanta.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Idan anason ganin siffar wankan nan to sai aduba littafin Sahihul Muslim (179/1).*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Fatan alheri a gare ku.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Daga*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Shababul Islam*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Khairan*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
4/7/17, 1:08 PM - NA'IBIN SUNNAH: WAIWAYE ADON TAFIYA:

Inda zaka aikatawa mutane dukkan abin da suka nema a gare ka, ba zasu gamsu ba har sai sun nemi kari.

Inda zaka aikata abin da Allah ya nema daga gare ka koda kadan ne, da ya yarda da kai.

Sau da yawa wasu mutane suna iya ganinka a matsayin mai tsoron Allah a dai dai lokacin da wasu suke kallonka mai Girmankai, sai dai kai ka fi kowa sanin kanka. Sirrin da babu wanda ya san shi in banda kai, shi ne sirrin alaqar da ke tsakaninka da Allah.

Don haka, kada ya rude ka saboda mutane da yawa suna yabonka, kuma kar ya dame ka don wasu sun kushe ka.

Allah Ta'ala yana cewa:

"Bari dai kowane mutum dangane da kansa masani ne". Suratul Qiyamah aya ta 14.

✍🏼 Dan uwanku a Musulunci:
*_Umar Shehu Zaria_*
4/7/17, 2:25 PM - ‪+234 706 096 5566‬: <Media omitted>
4/7/17, 2:25 PM - ‪+234 706 096 5566‬: <Media omitted>
4/7/17, 2:38 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
4/7/17, 7:04 PM - ‪+234 803 781 5109‬: Hahahaha!
Naje masallaci juma'a ina zaune sai akazo da
akwatin fisabilillah. Saina ciro goma na saka,
wani mutum daga baya ya taba ni na waiga ya
mikomin dubu biyar na karba na saka acikin
asusun. Jim kadan bayan an gama huduba sai
mutumin ya kara tabani dana waiga sai yace
kudinka ne fa suka fadi na miko ma abinda yasa
ban fada maka ba saboda ance idan ana huduba
ba'a magana. WAI IDAN KAI NE YA ZA KA YI..???
4/7/17, 8:13 PM - Alfanuuuuuu: 👈🏼 🔴❌ *تحريم حلق اللحية* ❌🔴
⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡

📝 كلام 16 عالم من علماء الاسلام قديما وحديثا من مختلف المذاهب في حكم حلق اللحية .👇🏻

✍🏼 قال العلامةُ ابنُ حَزْمٍ الأندلسىُّ - رحمه الله - : "واتفقوا ـ أي الأئمة ـ على أنَّ حَلْقَ اللحيةِ مُثْلَةٌ ـ أي : تَشْوِيه ـ لا تجوز " .

📚 مراتب الإجماع : ص157 ، وانظر : المحلى ( 2 / 189 ) .

✍🏼 قال ابنُ عَبْدِ البَرِّ - رحمه الله تعالى - : "ويحرم حلق اللحية ، ولا يفعله إلا المخنثون من الرجال " .

📗 [ التمهيد ] .

✍🏼 قال النووي - رحمه الله تعالى - : " والمختار تركهاعلى حالها ، وألا يتعرض لها بتقصير شيء أصلاً " .

📘 [ شرح مسلم : ( 2 / 154) ]

✍🏼 قال القرطبي - رحمه الله تعالى - : " لا يجوز حلقها ولا نتفها ولا قصها " .

📙 [ تحريم حلق اللحى : ( ص 5 ) ]

✍🏼 قال شيخُ الإسلام ابنُ تَيْمِيَّةَ - رحمه الله تعالى - : " ويَحْرُم حلقُ اللحيةِ " .

📔 [ الاختيارات العلمية : ( ص 6 ) ]

✍🏼 قال الحافظ العراقي - رحمه الله تعالى - : " واستدل الجمهور على أن الأولى ترك اللحية على حالها ، وأن لا يقطع منها شيء ، وهو قول الشافعي وأصحابه "

📓 [ طرح التثريب : (2 / 83 ) ]

✍🏼 قال العدويُّ المالكي - رحمه الله تعالى - " نُقِلَ عن مالك كراهة حلق ما تحت الحنك ، حتى قال : إنه مِنْ فِعْلِ المجوس .. كما يحرم إزالة شعر اللحية " .

📒 [ حاشية العدوي على شرح رسالة ابن أبي زيد ( 2 / 411 ) ]
وانظر [ حكم اللحية في الإسلام لمحمد الحامد : ( ص 17 ) ]

✍🏼 قال السَّفَّارِينيُّ الحنبلي - رحمه الله تعالى - : " المعتمد في المذهب ، حُرمَةُ حَلْقِ اللحية " .

📕 [ غذاء الألباب : ( 1 / 376 ) ]

✍🏼 قال ابن عابدين الحنفي : " ويحرم على الرجل قطع لحيته ـ أي حلقها - وصرح في النهاية بوجوب قطع ما زاد على القبضة وأما الأخذ منها وهي دون ذلك كما يفعله بعض المغاربة ومخنثة الرجال ،فلم] يبحه أحد وأخذها كلها فعل يهود الهند ومجوس الأعاجم " .

📗 [ رد المحتار : ( 2 / 418) .

✍🏼 قال الشيخ أحمد بن قاسم العبادي الشافعي - رحمه الله تعالى - : " قال ابن الرِّفْعة في حاشية الكفاية : إن الإمام الشافعي قد نصَّ في الأم على تحريم حلق اللحية وكذلك نصَّ الزَّرْكَشِيُّ والحُلَيْميُّ في شُعَب الإيمان ، وأستاذُه القَفَّالُ الشاشيُّ في محاسن الشريعة :على تحريم حلق اللحية " .

📘 [ حكم الدين في اللحية والتدخين : ( ص 31 ) ]

✍🏼 قال الشيخ عبد الرحمن بن قاسم الحنبلي : " وما لهم قاتلهم الله أنى يؤفكون أمرهم الله بالتأسي برسوله صلى الله عليه وسلم فخالفوه ، وعصوه وتأسوا بالمجوس والكفرة وأمرهم بطاعة رسوله ، وقد قال : أعفوا اللحى ، أوفوااللحى ، أرخوا اللحى ، أرجوا اللحى ، وفّروا اللحى . فعصوه وعمدوا إلى لحاهم فحلقوها ، وأمرهم بحلق الشوارب فأطالوها ، فعكسوا القضية ، وعصوا الله جهاراً لتشويه ما جمل الله به أشرف شيء من ابن آدم وأجمله " .

📙 [ تحريم حلق اللحى (ص13) ]

✍🏼 قال العلآمة الشنقيطي - رحمه الله تعالى - : عند تفسير قوله تعالى :
( قَالَ يَبْنَؤُمَّ لاَ تَأْخُذْ بِلِحْيَتِى وَلاَبِرَأْسِى ) : " هذه الآيةُ الكريمةُ تدلُّ على لزومِ إعفاءِ اللحية ، فهى دليلٌ قرآنىٌ على إعفاءِ اللحية وعدم حلقها " .

📗 [ أضواءالبيان : ( 4/ 506 ـ 507 ) ]

✍🏼 قال الشيخ الألباني - رحمه الله تعالى - : " وجوب إعفاء اللحية وحرمة حلقها " .

📔 [ آداب الزفاف ( ص : 211 ) ] . وله كلام كثير في كتبه وأشرطته يصرح فيه بحرمة حلقها .

✍🏼 قال الشيخ ابن باز - رحمه الله تعالى - : " وهذا اللفظ في الأحاديث المذكورة يقتضي وجوب إعفاء اللحية وإرخائها ، وتحريم حلقها وقصها " .

📓 [ وجوب إعفاء اللحية ( ص : 18 ) ]

✍🏼 قال الشيخ ابن عثيمين - رحمه الله تعالى - : " حلق اللحية محرم لأنه معصية لرسول الله صلى الله عليه وسلم ، فإن النبي صلى الله عليه وسلم قال : ( أعفوا اللحى وحفوا الشوارب ) ولأنه خروج عن هدي المرسلين إلى هدي المجوس والمشركين " .

📕 [ مجموع فتاوى ابن عثيمين : ( 11 / 125 ) ]

✍🏼 قال الشيخ صالح الفوزان - حفظه الله - : " إن الأحاديث الصحيحة تدل على حرمة حلق اللحية " .

📒 [ البيان : ( ص : 312 ) ]


والله تعالى أعلم ..

🌱🌱🌱🌱🌱🌱🌱

🌹 *خدمة : رسائل دعوية*​​ 🌹​
🔹+249999529555

📩 للإشتراك في الخدمة :-
1⃣ سجل الرقم أعلاه ..
2⃣ أرسل كلمة : " إشتراك " على الواتساب .
📬 *لقراءة الرسائل القديمة (Telegram)*
📲 http://goo.gl/1BDCu2
4/7/17
, 8:13 PM - Alfanuuuuuu: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/5QlzD6prCGyCrO5jBM5y2s
4/7/17
, 8:13 PM - Alfanuuuuuu: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/J4rSiRY6DNu9OCL3SusxtE
4/7/17
, 8:13 PM - Alfanuuuuuu: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/IMWvkXOzxHE1nWnIlzy1n1
4/7/17
, 8:13 PM - Alfanuuuuuu: https://youtu.be/KLVZHlN-Xh4
4/7/17
, 8:13 PM - Alfanuuuuuu: https://youtu.be/z9rB8iC3W7M
4/7/17
, 8:13 PM - Alfanuuuuuu: https://youtu.be/hEdUmhSaMuI
4/7/17
, 8:13 PM - Alfanuuuuuu: https://youtu.be/7yBQKW06bUU
4/7/17
, 8:13 PM - Alfanuuuuuu: https://youtu.be/MgQr7gvcOgc
4/7/17
, 8:13 PM - Alfanuuuuuu: https://youtu.be/rvSreVzufdI
4/7/17
, 8:13 PM - Alfanuuuuuu: *▓▩- تُب إلى ربك يا أخي-‼▩▓*

*🎙مقتطف قيم👇 للداعية الكبير🎙*

*▓-الشيخ عبدالله بن عثمان الذماري-▓*
*➖حفظه الله تعالى➖*

*🎞لسماع هذا المقطع مِن اليوتيوب👇*
https://youtu.be/VIvhxepw9Vg

*📟مدة المقطع 09 : 07 دقائق↓📟*

*​​​👇📀[ تُب إلى ربك يا أخي ]💽👇*
*​​​⏬💻[ ☜مقطع قيم جداً ]🎞⏬​​​*
4/7/17, 7:26 PM - ‪+234 706 317 5666‬: Ameen
4/7/17, 7:28 PM - ‪+234 706 317 5666‬: Thuma ameen
4/7/17, 8:53 PM - ‪+234 803 445 7259‬: WA'AZI NA KARSHE DA DR. ALHASSAN SA'EED YA GABATAR AKAN AMANA A JIHAR KATSINA

*Wannan shine Wa'azin Karshe a rayuwar Sheik Dr. Alhasan Said Adam Jos*
Ya gabatar da wa'azin A Masallacin Juma'a na Gra Katsina.
Malam yana hawa mimbari ya yi magana kan *Amanah* hakika wa'azin yaja hankalin masu sauraronsa kwarai da gaske don a lokacin sai da jikin kowa yayi La'asar, Malam bai wuce minti 9 ba amma an fa'idantu. yana kan mimbarin aka zo da motarsa aka mayar dashi masauki.
Ya Salam ashe mutuwar Malam na kusa.
Malam ya rasu a jiya laraba.

Za'ayi jana'izar malam yau Alhamis da karfe 11 na safe a masallacin alfurqan dake Alue Evenue Nassarawa G.R.A a Kano,

Allah ya gafarta masa ya haskaka qabarinsa ameeeen,

http://darulfikr.com/s/20030

Darulfikr.com

AYI SAURARO LAFIYA
👇👇👇👂👂👂
4/7/17, 9:00 PM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
4/7/17, 9:15 PM - ‪+234 806 084 4942‬: Hi
4/7/17, 9:46 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
4/7/17, 10:03 PM - Alfanuuuuuu: Asha dariya wani dan zaria da dan kano sunje neman aiki wani kamfani sai akafara tanbayar dan kano, wanene shugaban kasa yace Muhammad BUHARI ,akace awacce shekara najeriya ta sami yanci yace 1960, akace cutar kanjamau tanada magani yace eh amma likitoci basu tabbatarba, akace good,nagaba ya shigo.sai dan zariya ya tambayi dan kano damedame aka tanbashi sai yace Q1 Muhammad buhari Q2 1960 Q3 eh amma likitoci basu tabbatarba, sai ya ce indai wannanne ai duka zan cinye,yana shiga sai akace yaya sunanka yace Muhammad buhari , akace awacce shekara aka haife, yace 1960,akace amma kai mahaukacine,
yace eh amma likitoci basu tabbatarba 😀😀😀😀😀😀😀😀😀🖐�😀🖐�😀🖐�😀🖐��✋✋
4/7/17, 10:35 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah

Allah baya dubin rahama ga mai raba zumunta tsakanin yan uwa da kuma mugun maqobci...

Ya Allah ka samu cikin masu sada zuminci ,,, ka sa mu zamo maqobta na gari...


Binkhal...
4/7/17, 10:41 PM - ‪+234 806 342 0823‬: Innalillahi wa Inna ilaihir Raji'un.

Nayi Rashi, Munyi Rashi, Sunyi Rashi.

Wallahy na Shiga Tashin Hankali Matuka jin cewa Dr. Nawa ya Rasu.

Sheikh Dr. Alhasan Sa'id Adam Lallai munyi Rashin ka Amma Allah yasa Aljanna ta zamto Makoma gareshi, Allah ka sanya idan tamu tazo mu cika da Imani. Ameen
4/7/17, 10:49 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Amin
4/8/17, 12:55 AM - ‪+234 816 717 8586‬: Danuwa wannan ya saba da manufar wannan group
4/8/17, 12:56 AM - ‪+234 816 717 8586‬: *🌟ZAUREN SAQON AN TASHI LAFIYA.🌟*

*Assalaamu alaikum wa rahmatullaahi wa barakaatuh*

Dukkan godiya ta tabbata ga ALLAH (SWT) mai kowa mai komai, tsira da aminci su kara tabbata ga shugabanmu Annabi Muhammad (SAW) da alayensa da sahabbansa masu daraja da wadanda sukayi imani da kyautatawa har izuwa ranar tashin alqiyamah.

*⚜DOKOKI DA TSARE-TSAREN WANNAN GRP DIN⚜*

*1.* Ya kamata kowa ya cika sallama lokacin yinta da kuma amsata domin samun cikakken lada. Sannan duk lokacinda akaga sallama ake amsawa.

*2.*Bamason yawan surutu ko hira da bai shafi darasi ba ko ta ilimi. Muna maraba da duk wata tattaunawa ta ilimi.

*3.*Bamu yadda kowa ya turo post kowane iri ba sai idan ya zama bai saba da addininmu da kuma kyawawan dabi'u ba.

Idan post din ya kunshi sunnar Annabi saw ne ya zama Lallai a kai matuqa wajen tace shi kar a turo gurbataccen abu kuma wani zai dauka yaje yayi aiki dashi.


*4.*Kofa a bude take ga mai so yayi nasiha ko darasi. Sai ya tuntubi daya daga cikin Admins.


*5.*Mun yarda kowane dan Adam ajizi ne, don haka duk lokacin da wani ya yi kuskure to lallai ayi amfani da kyakykyawan lafazi da hikima wajen gyara masa.

*6.*Bamu yarda a canza mana hoton profile ko suna ba.


*7.*Duk sanda mutum zaituro audio ko video yarubuta abunda ya kunsa domin mutum yasan me zai yi downloading kafin yayi.


*8.*Kar a sako saqwanni da basu da alaqa da karatu yayin da ake tsaka da gabatar da karatu.  

*9.*Wajibi ne dukkan mu mu riqa sanin abinda zamu fada. Bamu yarda da hirarraki na fitsara ba. Koda abinda ya shafi ilmantarwa ne dole mutum yayi hikima a zancen sa.

*10.*Duk wanda zaiyi fowarding post da wani yaren da ba hausa ko turanci ko larabci ba to wajibi ne ya fassara zuwa yaren da kowa zai fahimta ko kuma yayi bayani a takaice.


*12.*Dan ALLAH banda nuna warayya. dukkaninmu bayin ALLAH ne, kuma dukkaninmu ALLAH ne ya hadamu kuma dukkaninmu musulmai ne 'Yan uwan juna Ahlus sunnah wal jama'ah.

*13.*Kar aturo duk wani post da ze kai mutum zuwa ga YouTube dan gudun abubuwan da ke cikin YouTube na fitina. Sai dai idan karatuttukan mallamai ne.


*14.*Dan Adam ajizi ne, don haka duk wanda ya karya doka to yayi gaugawa ya bada haquri kamin lokaci yayi tsawo.

*NOTE:-*
*Karya daya daga cikin dokokin nan ka iya sa a cire muntum. A kiyaye don Allah*
4/9/17, 12:54 AM - Alfanuuuuuu: السؤال: بارك الله فيكم هذا مستمع للبرنامج يسأل ويقول أسأل يا فضيلة الشيخ عن رفع اليدين وعن مسحهما عند السنن الرواتب ما حكم ذلك مأجورين؟
------------------------------
الجواب
 
 الشيخ: نعم المشكلة في رفع اليدين بعد انتهاء السنن الرواتب أو غيرها من النوافل ليست هي رفع اليدين لكن المشكلة في الدعاء بعد الرواتب أو غيرها من النوافل فهل من المشروع أن الإنسان كلما أنهى نافلة راتبةً كانت أو غيرها جعل يدعو الجواب لا ليس من المشروع هذا فالنبي عليه الصلاة والسلام كان يصلي النوافل من الرواتب أو غيرها ولم يحفظ عنه أنه كان إذا سلم رفع يديه يدعو ولا أنه يدعو بدون رفع وعلى هذا فاتخاذ هذا الأمر أعني الدعاء بعد النوافل سنة في الراتبة يفعلها الإنسان كل ما صلى نافلة يعتبر من غير الأمور المشروعة وينبغي للإنسان أن يتجنبه ثم إن رسول الله صلى الله عليه وسلم أرشدنا إلى موضع الدعاء من الصلاة فقال عليه الصلاة والسلام حين علم عبد الله بن مسعود التشهد قال ثم ليتخير من الدعاء ما شاء وهذا يدل على أن موضع الدعاء قبل السلام وليس بعده ثم إن النظر الصحيح يقتضي ذلك أي يقتضي أن يكون الدعاء قبل أن يسلم لأنك ما دمت في صلاتك فأنت مناجٍ لله عز وجل فإذا سلمت منها انفصلت المناجاة والصلة بينك وبين الله فأيهما أولى أن تدعو الله وأنت في حالة مناجاةٍ له والصلاة صلةٌ بين الإنسان وبين ربه أو أن تدعوه بعد الانفصال من الصلاة والانفصال من الصلة من المعلوم أن الأول هو الأولى وعلى هذا فمن أراد أن يدعو الله سبحانه وتعالى فليدعو الله قبل أن يسلم ولا خطأ ما دام غير إمام أما الإمام فقد بين الرسول عليه الصلاة والسلام أنه مأمورٌ بالتخفيف بحيث لا يتجاوز ما ورد عن النبي عليه الصلاة والسلام في الصلاة إذا عرفت هذا فلا حاجة إلى أن تصوغ السؤال بقولك ما حكم رفع اليدين (وإنما السؤال الصحيح صيغته ما حكم الدعاء بعد النافلة) والجواب على ذلك ما سمعت أن الأفضل أن تدعو قبل أن تسلم فإن دعوت بعد السلام على وجهٍ دائم كأنه أمرٌ راتب فإنك تنهى عن ذلك لأنه ليس من المشروع أما إن فعل ذلك أحياناً وسلمت من أن يراك جاهلٌ يقتضي بك وأما إذا خفت أن يقتدى بك كما لو كنت طالب علم أمام العامة فلا تفعل هذا ولا في بعض الأحيان لأن الناس إن رأوك اقتدوا بك ولا يفرقوا بين أن تفعله أحياناً وتتركه أحياناً هذا هو الجواب على هذا السؤال وأسأل الله أن يوفقنا جميعاً لما فيه الخير ومن العجب أن بعض الناس تشاهده أنه إذا سلم كأنما يرى أن رفع اليدين بالدعاء واجب بل بعضهم تظن أو يغلب على ظنك أنه لم يدعُ فتشاهد الإنسان مثلاً يقرأ التشهد ثم تقام الصلاة ثم إذا كبر الإمام سلم هو من صلاته التي هو فيها ثم رفع يديه ومسح بعضهما ببعض ومسح بهما وجهه ثم دخل مع الإمام وكأنك تجد بأنه لم يدعُ بشيء وأما رفع اليدين عند الدعاء في غير هذا الموطن فإن الأصل فيه أنه من آداب الدعاء لقول النبي صلى الله عليه وسلم (إن الله حييٌ كريم يستحي من عبده إذا رفع يديه أن يعدهما صفراً) ولقوله صلى الله عليه وسلم (إن الله طيبٌ لا يقبل إلا طيبا) وإن الله أمر المؤمنين بما أمر به المرسلين فقال تعالى (يا أيها المؤمنين كلوا من الطيبات واعملوا صالحاً إني بما تعملون عليم) وقال تعالى (يا أيها الذي آمنوا كلوا من طيبات ما رزقناكم واشكروا لله إن كنتم إياه تعبدون) ثم ذكر النبي صلى الله عليه وسلم الرجل يطيل السفر أشعث أغبر يمد يديه إلى السماء يا ربي يا رب ومطعمه حرام وملبسه حرام وغذي بالحرام قال فأنى يستجاب له فجعل النبي عليه الصلاة والسلام رفع اليدين من أسباب إجابة الدعاء ولكن السنة في هذا الأمر وردت على وجوه الأول ما ثبت فيه الرفع عن رسول الله صلى الله عليه وسلم كدعائه في خطبة الجمعة في الاستسقاء حيث دخل رجلٌ والنبي صلى الله عليه وسلم يخطب يوم الجمعة فقال يا رسول الله هلكت الأموال وانقطعت السبل فأدعو الله يغيثنا فرفع النبي صلى الله عليه وسلم يديه وقال اللهم أغثنا اللهم أغثنا اللهم أغثنا ورفع الصحابة أيديهم معه قال أنس وهو راوي الحديث فوالله ما في السماء من سحابٍ ولا قزعة وما بيننا وبين سلعٍ من بيتٍ ولا دار وسلع جبل معروف في المدينة تأتي من نحوه السحاب قال فخرجت من ورائه سحابة مثل الترس فلما توسطت السماء انتشرت ورعدت وبرقت وأمطرت فما نزل النبي صلى الله عليه وسلم إلا والمطر يتحادر من لحيته وبقي المطر أسبوعاً كاملاً ثم دخل رجل أو الرجل الأول في الجمعة الثانية وقال يا رسول الله غرق المال وتهدم البناء فأدعو الله أن يمسكها فرفع يديه وقال اللهم حوالينا ولا علينا وجعل يشير إلى النواحي فما يشير إلى ناحيةٍ إلا انفرجت وخرج الناس يمشون في الشمس فهذا ثبت فيه الرفع عن النبي عليه الصلاة والسلام وكذلك رفع يديه على الصفا وعلى المروة في السعي ورفع يديه وهو واقفٌ بعرفة وقد ذكر أهل العلم أكثر من ثلاثين موضعاً ثبت فيه الرفع عن رسول الله صلى الله عليه وسلم فهذا وجه من الوجوه الوجه الثاني ما لم يرفع فيه الرسول عليه الصلاة والسلام أي ما ثبت فيه عدم الرفع وذلك في الدعاء في خطبة الجمعة في غير الاستسقاء فإن بشر بن مروان لما رفع يديه وهو يخطب الناس في الجمعة أنكر عليه الصحابة رضي الله عنه وقالوا إن الرسول عليه الصلاة والسلام كان لا يرفع يديه ولا يعدو أن يشير بإصبعه الوجه الثالث ما الظاهر فيه عدم الرفع كالدعاء في الصلاة الدعاء بين السجدتين والدعاء في التشهد الأخير وكذلك قول من يصلي بعد الانصراف من الصلاة أن هذا لم يثبت فيه الرفع عن النبي عليه الصلاة والسلام بل الظاهر فيه عدم الرفع بل يكاد يكون الأمر صريح في عدم الرفع الوجه الرابع ما لم يرد فيه رفعٌ ولا عدمه الأصل في هذا أن ترفع يديك عند الدعاء كما أسلفنا من قبل وإن لم ترفع فلا يقال بأنك خالفت السنة لأن السنة ليست في هذا الباب صريحةً جداً وأما مسح الوجه باليدين بعد الدعاء فقد وردت فيه أحاديث عن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال عنها صاحب بلوغ المرام إن مجموعها يقضي بأنه حديثٌ حسن ولكن شيخ الإسلام رحمه الله قال كلها أحاديث ضعيفة لا تقوم بها حجة فلا يسن مسح الوجه بعد الدعاء وما قاله الشيخ رحمه الله أقرب ولكن مع هذا لو مسح وجهه فلا نبدعه أو نضلله لورود بعض لورود أحاديث وإن كان في صحتها نظر نعم.
4/9/17, 9:05 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
4/8/17, 7:09 AM - ‪+234 803 771 4227‬: INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN!!!

Allah ya yiwa shahararren mai jan baki na kungiyar Izala Alaramma Sani Bula Rasuwa.

Alaramma ya rasu a asibitin koyarwa na gwamnatin tarayya dake garin Gombe bayan gajeruwar jinya da yayi a asibitin,

Allah ya jikan Alaramma tare da sauran musulmai muminai. Amin
4/8/17, 7:09 AM - ‪+234 803 771 4227‬: <Media omitted>
4/8/17, 7:29 AM - ‪+234 806 499 1733‬: Malaman Hikima Sun ce:

Idan kana son kaga yadda duniya take bayan mutuwarka, to ka kalle ta bayan mutuwar waninka...!
Idan ka lura da yadda masoya suke mancewa masoyansu matattu, to lokacinnezaka tabbatar da cewa mafi soyuwar masoyanka zasu mance da kai bayan mutuwarka, ko kuma duniyar ta shagalantar da shi daga barin tunawa da kai...
Saboda haka ka sanya dukkan rayuwarka ga Allah, shine kadai da bazai mance da kai ba, ka kyautata alakarka da Allah, shine Kadai da baya karewa...

ALLAH yai mana kyakykyawar Karshe
Barka da Asuba
4/10/17, 4:47 AM - ‪+234 706 063 1024‬ was added
4/8/17, 10:29 AM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
4/8/17, 11:03 AM - ‪+234 810 175 7640‬: WHAT IS THIS LIFE?

A man is born today, Tomorrow he is dead.

A man lives in a mansion today, Tomorrow he lives
underground.

A man drives a car today, Tomorrow an ambulance
drives him.

A man reads biology today, Tomorrow a biography
is been read of him.

A man eats whatever he wants today, Tomorrow he
becomes food for insects.

A man is always early for work today, Tomorrow he
is termed late Mr/Mrs.

A man is seen resting in his house today, Tomorrow he is resting in a coffin. And they say "Rest In Peace"!

A man eats all kinds of fruits in his house today,
Tomorrow he becomes manure to those trees.

A man is known today as the richest man ever,
Tomorrow he doesn't even know where or what will
happen to his riches.

What is life after all?

Plan your life because you may not see tomorrow.
But when your life is well planned you won't Be
afraid of any thing.

ACT RIGHT AND LIVE GODLY. ALWAYS BE A HELPING HAND TO OTHERS.

Come to think of this?.......
1. Eternal life = free
2. Masjid entrance = free
3. salvation = free
4. God's love = free
5. Breath of life = free

A. Cigarette = pay
B. Prostitution = pay
C. Alcohol =pay
D. Nightclub entrance fee= pay
E. Powers to rule the world = pay

Then why are people paying for hell while PARADISE is free?
Think twice
Believe in Allah and you shall be saved..
We always think of Valentine's day
Birth day
Father's day
Mother's day
Children's day
Our day,
Farmer's day
Teacher's day
Christmas day
Independence day
Boxing day,
This day,
That day,
Day in Day out.
Have u ever thought of Judgement Day, is it going to be a day of celebration or condemnation for you?
If you are safe, what about your friends & loved ones. Show them love by telling them about the Judgement Day. Please pass this to your 14 loved ones, let heaven be happy for you today. Please don't say later, do it now because tomorrow may be too late. I'll love to receive it if am among d people you care about. Am waiting...
4/8/17, 12:05 PM - ‪+234 806 089 7228‬: YOU STILL SAY BUHARI IS NOT DOING ANYTHING. HAVE A BRAIN CHECK.

1- Buhari, has increased the foreign reserve from $29B to $33B
2-Buhari till date not owing federal staffs salaries
3-Buhari is doing road rehabilitation in all the 6 geo- political zones of Nigeria
4- With N-power jobs given to over 200,000 youths
5-The once dreaded dollar high cost is going down daily
6-Boko Harams is closed to total obliteration
7-Buhari has finally paid all pensions areas from 2014 till date
8-Buhari has deposited N1.8B for the take off of the newly established development bank in the Niger Delta
9-The train from Abuja to Kaduna
10-The implementation of the almighty BVN to tame looters

My Adorable President you too much. Thank you for given me hope for a better Nigeria.
4/8/17, 12:07 PM - NA'IBIN SUNNAH: MENINGITIS ALERT: 7 SIGNS AND SYMPTOMS YOU MUST NOT IGNORE!

Source: DoctorsHub Nigeria


1. Headache that is severe and persistent
2. Nausea and vomiting
3. Fever of greater than or equal to 38°c
4. Neck stiffness and pain
5. Rashes appearing more on the abdomen and extremities (legs and hands). The rashes still appear red when pressed with a finger or transparent glass.
6. Photophobia i.e your eyes hurt when you are exposed to bright light.
7. Convulsions/Seizures


CALL ANY OF OUR MENINGITIS ALERT HOTLINES FOR INFO OR TO REPORT ANY SUSPECTED CASE OF MENINGITIS:

09091490102 08164810458
08174878786 08189568780
07043990790 07036373702
08076051957 07068113892

NB: For more health tips on how to prevent meningitis, please visit http://doctorshub.com.ng/our-blog/.


PLS HELP SHARE THIS INFO WITH FRIENDS, FAMILY MEMBERS AND THE PUBLIC
4/8/17, 12:09 PM - NA'IBIN SUNNAH: Allah ka jikansa da gafara kuma yasa Aljannah ce makomarsu.
4/8/17, 12:11 PM - Fakawa: Allah ka jikansa da gafara kuma yasa Aljannah ce makomarsu.
4/8/17, 12:17 PM - Fakawa: <Media omitted>
4/8/17, 12:21 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Yes ooo 👍🏼
4/8/17, 12:25 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Allah Ya yi mana rahama baki daya
4/8/17, 12:25 PM - Fakawa: Ameeeenn
4/8/17, 12:25 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Amin
4/8/17, 12:30 PM - ‪+91 7397 683 053‬: Follow your favorite football team on Duta


Add number to your group: +919042009891


Just type the team or league you want. For example:

+football real madrid

+football man utd

+football epl

Try any team, any league‼

Forward to your friends‼

Type 👍 VJ9 to like this

4/8/17, 1:29 PM - ‪+234 803 222 3008‬: ---Very powerful story---

There were only 15 minutes left before Salat-ul Isha.

He quickly made Wudhu and performed Salat-ul Maghrib.

While making Tasbih, he again remembered his grandmother and was embarrassed by how he had prayed.

His grandmother prayed with such tranquillity and peace.

He began making Dua and went down to make Sajdah and stayed like that for a while.

He had been at work all day and was tired, so tired.

He awoke abruptly to the sound of noise and shouting.

He was sweating profusely.

He looked around.

It was very crowded.

Every direction he looked in was filled with people.

Some stood frozen looking around, some were running left and right and some were on their knees with their heads in their hands just waiting.

Pure fear and apprehension filled him as he realized where he was.

His heart was about to burst.

It was the Day of Judgment.

When he was alive, he had heard many things about the questioning on the Day of Judgment, but that seemed so long ago.

Could this be something his mind made up?

No, the wait and the fear were so great that he could not have imagined this.

The interrogation was still going on.

He began moving frantically from people to people to ask if his name had been called.

No one could answer him.

All of a sudden his name was called and the crowd split into two and made
a passageway for him.

Two angels grabbed his arms and led him forward.

He walked with unknowing eyes through the crowd.

The angels brought him to the centre and left him there.

His head was bent down and his whole life was passing in front of his eyes like a movie.

He opened his eyes but saw only another world.

The people were all helping others.

He saw his father running from one lecture to the other, spending his wealth in the way of Islam.

His mother invited guests to their house and one table was being set while the other was being cleared.

He pleaded his case,

'I too was always on this path.

I helped others.

I spread the word of Allah.

I performed my Salah.

I fasted in the month of Ramadhan.

Whatever Allah ordered us to do, I did.

Whatever he ordered us not to do, I did not.'

He began to cry and think about how much he loved Allah.

He knew that whatever he had done in life would be less than what Allah deserved and his only protector was Allah He was sweating like never before and was shaking all over.

His eyes were fixed on the scale, waiting for the final decision.

At last, the decision was made.

The two angels with sheets of paper in their hands, turned to the crowd.

His legs felt like they were going to collapse.

He closed his eyes as they began to read the names of those people who were to enter Jahannam.

His name was read first.

He fell on his knees and yelled that this couldn't be, 'How could I go to Jahannam?

I served others all my life, I spread the word of Allah to others'.

His eyes had become blurry and he was shaking with sweat.

The two angels took him by the arms.

As his feet dragged, they went through the crowd and advanced toward the blazing flames of Jahannam.

He was yelling and wondered if there was any person who was going to help
him. He was yelling of all the good deeds he had done, how he had helped his father, his fasts, prayers, the Noble Qur'an that he read, he was asking if none of them would help him.

The Jahannam angels continued to drag him.

They had gotten closer to the Hellfire.

He looked back and these were his last pleas.

Had not Rasulullah [SAW] said,

'How clean would a person be who bathes in a river five times a day, so too does the Salah performed five times cleanse someone of their sins'?

He began yelling,

'My prayers? My prayers? My prayers.?'

The two angels did not stop, and they came to the edge of the abyss of Jahannam.

The flames of the fire were burning his face.

He looked back one last time, but his eyes were dry of hope and he had nothing left in him.

One of the angels pushed him in.

He found himself in the air and falling towards the flames.

He had just fallen five or six feet when a hand grabbed him by the arm and pulled him back.

He lifted his head and saw an old man with a long white beard.

He wiped some dust off himself and asked him,

'Who are you?'

The old man replied,

'I am your prayers'.

'Why are you so late! I was almost in the Fire!

You rescued me at the last minute before I fell in'.

The old man smiled and shook his head, 'You always performed me at the last minute, did you forget?'

At that instant, he blinked and lifted his head from Sajdah.

He was in a sweat.

He listened to the voices coming from outside.

He heard the Adhan for Salat-ul Isha.

He got up quickly and went to perform Wudhu.

Maybe, this is a good deed that can help you during the day of judgement.
4/8/17, 2:17 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Don Allah ko akwai yara yan Arewa masu MSc a environmental sciences eg Architecture, Quantity Survey,Urban and regional studies etc for lecturing in a private university @ Abuja...ASAP! Pls email CV to malookaita@gmail.com, kindly forward 2 other groups you might be helping a brother
4/8/17, 2:19 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Allah Ya sa mu dace
4/8/17, 3:47 PM - ‪+234 803 752 8256‬: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/ACVIGEkibKE9wjXqzjolxJ
4/8/17
, 7:19 PM - Bbl Cottonou: Allah Ya jiqansa da rahma, Allah Ya kyautata qarshenmu, Yasa mu hadu dasu a gadan aljannah.
4/8/17, 7:32 PM - ‪+234 803 636 5188‬: Barkada dare dafatan malam yanacikin koshin lafiya ameen tambayata anan itace miye hukuncin masuyin sallar edi akan doki ranar sallah ko babba ko karama
4/8/17, 7:44 PM - ‪+234 803 222 3008‬: <Media omitted>
4/8/17, 8:50 PM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
4/8/17, 8:54 PM - ‪+234 803 729 9251‬: To allah yakaremu
4/8/17, 8:54 PM - ‪+234 803 461 7916‬: Ameeeeen
4/8/17, 8:56 PM - ‪+234 803 729 9251‬: Kasan hausa wa suce rahin sani yafi dareduhu
4/8/17, 8:58 PM - ‪+234 803 461 7916‬: hakani kuma katdara taraga fata
4/8/17, 9:00 PM - ‪+234 803 729 9251‬: Kou
4/8/17, 9:00 PM - ‪+234 803 222 3008‬: A poor boy who was begging from door to door to feed his hungry stomach, decided he would ask for a meal at next house. However, at the
next house he lost his nerve when a lovely young girl opened the door. So instead of a meal, he asked for a glass of water.
The girl thought, he looked hungry. So, she brought him a large glass of milk. He drank it slowly, & asked thereafter : 'how much do I owe you for this ? You don't owe me anything, she replied. Mother has taught us never to accept
pay for kindness. He said, then I thank you from the bottom of my heart.
Years later, that girl (now a woman) became critically ill, and the local doctors tried their possible best to save her life but they couldn't
cure her. They finally sent her to the big city where specialists studied her rare illness. Dr. Kelly was called in for the consultation, when he heard the name of the town where she came
from, a strange light filled his eyes.
Immediately, he rose & went down the hall of the hospital to her room. He recognised her at once. He went back to the consultation room determined to do his best to save her life.
From that day, he gave special attention to that case. After a long struggle, the battle was won and the woman was cured. Dr. Kelly requested the business office to pass her final bill to him for approval. He looked at it, then wrote something on the bill and It was sent to her room.
The woman feared opening it cos she was sure it might take the rest of her life savings to pay for it . Finally she looked at it and noticed something was written at the edge of the note,
'Paid In Full With a Glass of Milk'. Tears filled her eyes as she immediately remembered.
Every form of kindness you show is never in vain, it reproduces itself. Well, not necessarily before your eyes, but it always does. I've been kind to you by sharing this story. And U be kind
to share it with others. Its good to be good. Always be nice: It will come back to you.*
4/8/17, 9:05 PM - ‪+234 803 729 9251‬: ♍♍♍♍⬜INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN........ Bayan wani nazari da bincike an gano wani symbol a whatsApp mai dauke da sunan "ALLAH" 👉👉♍♍♍👈 da 👉♑♑.. wanda idan ka juya wayar ka up side down Zaka gani. 'yan Uwa musulmi muyi hattara. Sannan don ALLAH kayi forwarding din wannan sakon ga duk wanda yake contact dinka musulmi. ♍♍♍♍♍♑♑♑♑♑♑♑ plz beware of it.
4/9/17, 6:06 AM - NA'IBIN SUNNAH: Learn Arabic:

.
.
أهم الجمل في المحادثة اليومية باللغة الإنجليزية

Good morning.
صباح الخير.

Good evening
مساء الخير

Good night
تصبح على خير , ليلة سعيدة

Hello
مرحباَ

Goodbye
مع السلامة

See you later
أراك فيما بعد

Nice to meet you
سررت بلقائك

Honored to meet you
تشرفت بلقائك

Welcome
أهلاً و سهلاً

Have a seat, please
تفضل بالجلوس

Thank you
شكراً

Thank you very much
شكراً جزيلاَ

Do not mention it
لا داعي للشكر

Of course
بالتأكيد

Ok
موافق

If you please
لو سمحت

Alright
حسناً

Never mind
لا بأس

Please
رجاءً

I am sorry
أنا آسف

Excuse me for a moment
أعذرني للحظة

Sorry
عذراً

What is your name?
ما اسمك ؟

Do you speak Arabic?

هل تتكلم العربية ؟

I did not understand what you have said.
أنا لم أفهم ما قلت

From here
من هنا

How much?
كم ؟

How?
كيف ؟

Where are you going?
إلى أين أنت ذاهب؟

Why?
لماذا ؟

When?
متى ؟

I would like to meet you
أود مقابلتك

It is a pleasure to know you.
أنا سعيد بمعرفتك

Pleased to meet you
أنا مسرور بلقائك

See you soon
أراك قريبا

القسم الثاني / تحيات :


How are you?
كيف حالك ؟

How is everything going?
كيف هي أمورك؟

I am fine, thank you
أنا بخير, شكراً

What is new
هل من جديد؟

It is a long time since I have seen you.
لم أرك منذ مدة طويلة.

Allow me to introduce my friend
اسمح لي أن أعرفك بصديقي.

Take care.
اعتن بنفسك.

Say hello to your mother.
بلغ والدتك تحياتي

It makes me happy.
هذا يسعدني.

Keep in touch.
لنبق على اتصال.

Looking forward to seeing you again.
أتطلع لرؤيتك مـرة أخرى.

Feel at home.
اعتبر نفسك في منزلك.

See you tomorrow.
أراك غداً.

When shall we meet again?
متى نلتقي مرة أخرى؟

How can I call you?
كيف يمكنني الاتصال بك؟

May I have your number?
هلا أعطيتني رقمك؟


القسم الثالث / دعوات :

Would you like to come with me?
هل ترغب بمرافقتي؟

Do you like going shopping with me?
أتود الذهاب معي للتسوق؟

How about having a picnic?
ما رأيك في أن نقوم بنزهة؟

On foot.
سيراً على الأقدام.

Will you accompany me to…
أترافقني إلى ...

Let us go swimming.
لنذهب للسباحة.

Do you like to eat something?
هـل ترغب بـأكـل شيء؟

What do you like to drink?
ماذا ترغب أن تشرب؟

Do you have anything tomorrow.
ألـديـك أي ارتبـاط غـداً؟

I would like to have more tea.
أود المزيد من الشاي.

Would you like to have breakfast at my place?
أترغب بـأن تتنـاول الفطور عندي؟

Let us share the bill.
لنتقاسم دفع الفاتورة.

He will pay the bill.
هو سيدفع الحساب.

The diner is on me tonight.
العشاء على حسابي الليلة.

Do you have free time tomorrow morning?
هل لديك وقت فراغ في صباح الغد؟

I would like to visit you tomorrow.
أرغب في زيارتك غدا.ً

Thank you for the visit.
شكراً على الزيارة.

القسم الرابع/ مجاملات :

This is nice of you!
هذا لطف منك!

You are so generous!
أنت في غاية الكرم!

It seems good!
إنها تبدو جيدة

Thank you for the compliment!
شكراً على هذا الإطراء.


Have a nice meal!
صحة و عافية!

Have a nice evening!
أتمنى لك أمسية سعيدة!

We wish you a happy vacation!
نتمنى لكم إجازة سعيدة!

Cheers!
في صحتك!

You have a wonderful taste!
ذوقك رائـع!

What a beautiful hairstyle!
ما أجمل تسريحة شعرك!

You are handsome today!
أنت وسيم هذا اليوم!

You are very kind!
أنت لطيف جدا!

Have a good trip!
أتمنى لك رحلة موفقة!

I like your perfume!
أحب عطرك!

I shall never forget you!
لن أنساك أبداً.

القسم الخامس / عذر :


Excuse me!
عذراً.

Am I bothering you?
هل أزعجك؟

Never mind.
لا بأس.

It is nothing.
ليس بالأمر المهم.

It is my fault.
إنها غلطتي.

I did not mean it.
لم أقصد ذلك.

Excuse me for being late.
أعذرني لتأخري.

Sorry for keep you waiting.
آسف لجعلك تنتظر.

Excuse me, I have to go.
أستأذن, عليّ أن أذهب.

Why not?
لما لا؟

Sorry, I can not stay.
أعتذر, لا أستطيع البقاء.

Sorry I can not go out tonight.
عذرا لا أستطيع الخروج الليلة.

Sorry for not being helpful.
أعتذر لعدم تمكني لخدمتك.

Sorry for not being there yesterday.
أعتذر لعدم حضوري البارحة.

القسم السادس / طلب :

One moment please!
لحظة من فضلك!

What does this mean?
ما معنى هذا؟

May I take some of your time?
هل لي أن آخذ من وقتك؟

May I borrow your pen?
هل لي أن أستعير قلمك؟

Hurry up please!
أسرع لو سمحت!

Come with me.
تعال معي.

May I have a look?
هل لي أن ألقي نظرة؟

Would you help me in carrying this , please?
هلا ساعدتني في حمل هذا من فضلك؟

Would you help me in solving this problem?
هل لك أن تساعدني في حل هذه المشكلة؟

Would you do me a favor?
هل تسدي لي معـروفاً؟

Can I have your address?
هلا أعطيتني عنوانك؟

Where is the toilet?
أين دورة المياه؟

Can you lend me some money?
هلا أقرضتني بعض النقود؟

Again, please.
أعد لو سمحت.

Write your name here, please.
اكتب اسمك هنا لو سمحت.

القسم السابع / مشاعر :

What a loss!
يا للأسف!

I am not sure.
لست متأكداً.

I do not think so.
لا أعتقد ذلك.

Calm down, everything will be all right.
اهدأ فكل شيء سيكون على ما يرام.

Do not be nervous.
لا تكن عصبياً.

It is disgusting!
إنه مقرف!

You make me sick!
أنت تثير اشمئزازي!

It is unbelievable!
هذا لا يصدق!

What a surprise!
يا لها من مفاجأة!

You must be kidding!
لا بد أنك تمزح!

I think you are wrong.
أعتقد أنك مخطئ.

Do not be upset of what he said.
لا تكن منزعج مم قاله.

This is so bad!
هذا سيء للغاية!

Good luck!
حظاً طيباً!

Best wishes!
أفضل الأمنيات.

I feel depressed.
أشعر بالاكتئاب.

Oh my god, what a mess!
يا إلهي ما هذه الفوضى!

I can not bear it!
لست أحتمل هذا!

What a disaster!
يا للمصيبة!

With pleasure.
بكل سرور.

!Fie
يا للعار!

القسم الثامن / وقت :

What time is it?
كم الساعة؟

It is still early.
ما زال الوقت مبكراً.

Is it late?
هل الوقت متأخر؟

How much time does it take to reach there?
كم من الوقت يلزم للوصول إلى هناك؟

Are we late?
هل تأخرنا؟

At noon.
عند الظهر.

After midnight.
بعد منتصف الليل.

It is almost night.
لقد هبط الليل.

Till sunset.
حتى غروب الشمس.

Since sunrise.
منذ شروق الشمس.

القسم التاسع / تهاني :


Congratulations!
مبروك!

Happy Birthday!
عيد ميلاد سعيد!

I wish you success at work!
أتمنى لك النجاح في العمل!

Happy feast!
عيد سعيد!

Get well soon!
أتمنى لك الشفاء العاجل!

Happy vacation!
أتمنى لك إجازة سعيدة!

القسم العاشر / الطقس :

What a nice weather today!
ما أجمل الطقس اليوم!

It is hot.
الجو حار.

t is cloudy
الجو غائم.

It will be sunny tomorrow.
سيكون الجو مشمساً غداً.

There was fog yesterday.
كان هناك ضباب البارحة.

It seems that a storm is coming.
يبدو أن عاصفة ستأتي.

It is raining in the north of the country.
إنها تمطر في شمال البلاد.

The sky is becoming clearer.
السماء تصفو.

What a bad weather!
ما أسوأ الطقس!

Snow falls in winter.
الثلج يتساقط في الشتاء.

What was the weather like on holiday?
كيف كان حال الطقس في العطلة؟

We will go to the seaside if the weather stays fine.
سوف نذهب للشاطئ إذا بقي الجو بحالة جيدة.

القسم الحادي عشر / أخرى :


I am in a holiday here.
أنا في إجازة هنا.

Do you mind if I smoke?
هل تمانع في أن أدخن؟

I speak very little English.
أنا لا أتحدث الإنجليزية بطلاقة.

Can you repeat that, please?
هلا أعدت ما قلت, من فضلك؟

Hello dear.
مرحباً عزيزي - عزيزتي.

I extend to you my warm sympathize.
أقدم لك تعازي الحارة.

I felt sad for your misfortune.
لقد شعرت بالأسى لمصيبتك.

Thanks for coming.
شكراً لمجيئك.

Thanks for the present.
شكراً على الهدية.

Thanks for your care.
شكراً على اهتمامك.

I have to leave.
يجب علي أن أغادر.


What is your phone number?
ما هو رقم هاتفك؟


Talk slowly please.
تكلم على مهلك لو سمحت.

I want a glass of water.
أريد كأساً من الماء.

What day suits you?
أي يوم يناسبك.
4/9/17, 6:21 AM - ‪+234 816 717 8586‬: *Barka da asuba mai karatu.*

Idan zakayi nasiha kayi amfani da kalmomi masu taushi masu dadin saurare.

Kada taqamar gaskiya zaka fada yasa ka dinga magana gatse-gatse musamman ma idan ya zamana Wanda zakayiwa nasihar yana gaba da kai ko a shekaru ko matsayi.


_Baka ganin hikima irin ta likitoci da sauran masana harkar lafiya ba??_

Magani zasu bayar amma suna kokari su sanya wani abu da zai kashe dacin maganin.......

Theatre zasuyi amma basa yin ta haka sai sun bada wani magani da zai hana a ji zafi yayin aikinsu........


Hakanan mai yin nasiha ai likitan zuciya ne,to in kuwa yana son yin aikinshi cikin dadin rai sai ya bada anaesthesia (wato kalmomi masu dadi) ga mara lafiyanshi.

*Hilal Abu Ammar*
4/9/17, 6:43 AM - ‪+234 803 781 5109‬: BBC Hausa | EFCC ta kama maƙudan kuɗi a Lagos - http://www.bbc.com/hausa/39534696?ocid=wshausa.chat-apps.in-app-msg.whatsapp.trial.link1_.auin
4/9/17
, 6:44 AM - ‪+234 806 089 7228‬: 😳😳
4/10/17, 9:21 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
4/10/17, 2:20 PM - Alfanuuuuuu: null

ﻫﻮاﻟﻮﻗﻒ ﻋﻠﻰ اﻟﮑﻠﻤﺔ اﻟﺘﻲ ﻳﺘﻢ ﺑﻬﺎ ﻣﻌﻨﻰ ﻣﺎ ﻗﺒﻠﻬﺎ ﻭﻻ ﺗﺘﻌﻠﻖ ﺑﻤﺎ ﺑﻌﺪﻫﺎ ﻟﻔﻈﺎً ﻭﻻ ﻣﻌﻨﻰ ﻭﻏﺎﻟﺒﺎً ﻣﺎﻳﮑﻮﻥ ﻓﻲ اﻟﻤﻮاﺿﻊ اﻟﺘﺎﻟﻴﺔ
(١) ﺃﻭاﺧﺮ اﻻۤﻳﺎﺕ۔
(٢) ﻧﻬﺎﻳﺔ اﻟﻘﺼﺺ۔
(٣) ﺃﻭاﺧﺮ اﻟﺴﻮﺭ۔
4/9/17, 8:30 AM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
4/9/17, 9:45 AM - Bbl Cottonou: DUNIYA MAKARANTA ... [38]

*** Shirin gidan talabijin na
Wisal Hausa Tv *** 


👉 A cikin mutane akwai wadanda suke kama da ruwan sama. Idan sun gabato mutane murna suke yi. Idan suka sauka alherinsu sauka yake yi. Idan sun wuce za a ci gaba da moriyar alherin da suka sauke.

*
*

👉 Idan ka yawaita dariya girmanka zai fadi. Idan kana yawan wasa kwarjininka zai dallashe. Mai yawan magana watarana sai ya yi karya. Duk abinda kake yi a boye yau da gobe sai an san shi.
 
*
*

👉 Marowaci hisabi biyu ake yi masa: Hisabi a kan kudin da ya tara, da hisabi a kan rowar su da ya yi. Rayuwar marowaci a duniya irin ta talaka ce, a lahira kuma zai gamu da hisabin mawadata.

*
*

👉 Tushen zunubi uku ne: Girman kai, wanda shi ne ya halaka Shedan. Da kwadayi, wanda shi ya wahalar da kakanmu Annabi Adam. Sai kuma hassada, wadda ita ta sa Qabila dan Annabi Adam ya kashe Habila dan uwansa. Tsaurin kai shi ya haifi da kafirci, kwadayi ya haifi sabo, hassada kuma ta haifi ta'addanci. Wadannan guda uku su suka haifi kowane irin zunubi a duniya. Ka kiyaye su.

*
*

👉 Ka daina tunanin abinda ba ka da shi, ka yi tunanin abinda kake da shi. Wanda kake da shi ni'imar Allah ce da ya ga dama ya ba ka. Wanda ka rasa kuma hikimar Allah ce ta sa ya hana ka.

*
*

👉 Maganin makiyi idan mai hankali ne ka kyautata masa, sai ya dawo hayyacinsa. Idan kuwa mahaukaci ne kawai ka fita batun sa domin ciwonsa ba shi da magani.

*
*

👉 Ni'imomin Allah a kan bawa sun fi na bawa a kan dan uwansa. Wanda bai gode ma Allah ba, ba zai gode ma mutane ba.

*
*

– Rubutawa: Dr. Mansur Sokoto.

» Zauren *📖MIFTAHUL ILMI📖* (WhatsApp).

→ ‎Ga ma su sha'awar shiga Zauren 🔑_*MIFTAHUL ILMI*_🔑 a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA zuwa ga lambar mu *(07036073248)* ta ‎whatsApp.
4/9/17, 9:58 AM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
4/9/17, 9:58 AM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
4/9/17, 10:43 AM - ‪+91 7397 683 053‬: *Duta Didi gives you advice for all your personal problems*

Add to group: +919043002437

Forward to your friends❗

Type 👍 YG4 to like this

4/9/17, 7:49 PM - ‪+234 803 222 3008‬: ADDUAR CIN ABINCI ITACE BISIMILLAHIRRAH MANURRAHIM A LOKACIN FARAWA INKUMA MUTUM YAYI MANTUWA YAFARA CIN ABINCIN BATARE DA BASMALA BA SAI YACE BISIMILLAHI AUWALAHU WA AKHIRIHU
SANNAN GA WANDA ZAICI ABINCI YASA HANNUN DAMA
4/9/17, 7:51 PM - ‪+234 803 222 3008‬: ADDUAR YIN BUDIN SALLAH MA'ANA ADDUAR DA MUTUM ZAIYI BAYAN YAYI KABBARAR HARAMAR SALLAH ITACE
SUBHANAKALLAHUMMA
WABIHAMDIKA WATABARAKA ISMUKA WATA ALA JADDUKA WALA'ILA HAGAIRUKA.
4/9/17, 7:52 PM - ‪+234 803 222 3008‬: ADDUAR FITA DAGA GIDA ITACE
BISMILLAHI TAWAKKALTU ALALLAH WALA HAULA WALA QUWWATA ILLA BILLAH WANNAN ADDUAR TANADA MATUKAR MUHIMMANCI AGAREMU YA YAN UWA MUSULMAI
4/9/17, 7:53 PM - ‪+234 803 222 3008‬: ADDUAR SHIGOWA GIDA
BISIMILLAHI KARAJNA WA BISMILLAHI WALAJNA WA ALALLAHI RABBINA TAWAKKALNA WALA HAULA WALA QUWWATA ILLA BILLAH
4/9/17, 7:53 PM - ‪+234 803 222 3008‬: ADDUAR NEMAR TSARIN ALLAH DAGA DUKKAN MUGAYE
AUZUBIKHALMATILLAHI TAMMATI MIN SHARRI MA KHALAQ
ANASO MUTUM YAKARANTA SAU UKU SAI FALAQI DA NASI SAU UKU UKU QULHUWALLAHU UKU
4/9/17, 7:53 PM - ‪+234 803 222 3008‬: ADDUAR SHIGA BANDAKI
ALLAHUMMA INNI AUZUBIKA MINALKUBUSI WAL KABA IS WAMINA SHAIDANURRAJIM
4/9/17, 8:00 PM - NA'IBIN SUNNAH: Jaxakillahu khyr Ukhty
4/9/17, 8:08 PM - ‪+234 803 781 5109‬: ALLAH yasa ka da alkhari
4/9/17, 8:55 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Dear sister who is planning and wishing to go to Jannah.

*My Question is how will you go to Jannah?*

By the clothes you put on, so attractive!

The color alone calls for Attention.

When you actually know Its prohibited for you to adorn yourself and walk out with clothes that offer no concealment to your nudity like a goat?

Is this what you call hijab?

Is that not your ear-
rings you revealed ?

You tie up a scarf call pashmina and you boldly say *"my hijab my pride".*

And you are aware of proper hijab.

But you say *"woah.., that hijab will make me sweat, no compulsion in religion"*

Or

*"I think this top or see through top's gonna make me look completely hot"*.

You go out dressed up like that being unmindful about where your abode and Final destination might be.

I pity that day when the earth shall consume you.

I pity you, on that day when the sun shall be place closer to your head that your brain shall turn to pap and boil with the intensity of the heat.

An unimaginable torture and agony beyond the comprehension of the human mind.

Not only the hijab was incorrect, you also bake your face *like a new wife inside her hubby's vìlla.*

What a perfect mary kay powder you use, hmmm.
. .

It sure gives a perfect smooth face.
Wow !

*Your lips, shining and sparkling, so you also use eyeshadow,*

*hmm mascra really arranged ur eyebrows.*

*Hmmm. . . What perfumes! Smelling so sharp.*

And people keep on greeting you.

*"Hello Sweerie, excuse me baby, wow!*

*Baby you look awesome"*

*then you smile seducively to them.*

You think you are indeed complete?

The worst thing is,

you dont conceal your secret you go ahead and upload *that picture on facebook, watsapp, twitter etc.*

Your friends keep on hailing you.

*Saying wow!*

You are a beautiful to behold!

*head shaking in pity*

Oh dear Muslimah!

The second half of a man's deen.

Practice the correct hijab and stop this evil that will take you up In a flight and land you In hell.

Go back home and stay in your room,think about your life and know that DEATH will surely come.

Death have taken many,

*WALLAHI, It will take you also.*

How do you plan to
meet Allah?

How will you stand before Allah and account for your actions?

Pray in the darkest corner of your house.

That is what the prophet said.

Dont walk out like a beauty contestant.

*You are a Muslimah!*

Not like the ignorant
women.

*Dont go out except with the proper hijaab.*

*FEAR ALLAH IN ALL YOU DO.*
REMEMBER THAT DAY.

*'Abasa 80:34

*يَوْمَ يَفِرُّ ٱلْمَرْءُ مِنْ أَخِيه*ِ

*On the Day a man will flee from his brother*

*Yawma yafirrul mar'u min akheeh*

'Abasa 80:35

*وَأُمِّهِۦ وَأَبِيهِ*

*And his mother and his father*

*Wa ummihi wa abiih*


*وَصَٰحِبَتِهِۦ وَبَنِيهِ*

*And his wife and his children*

*Wasahibatihi wabaneeh*

'Abasa 80:37

*لِكُلِّ ٱمْرِئٍ مِّنْهُمْ يَوْمَئِذٍ شَأْنٌ يُغْنِيه*ِ


*For every man, that Day, will be a matter adequate for him*


*Likulli imri-in minhum yawma-idhinshaanun yughneeh*


"That day shall a man flee from his brother, And from his mother and father, And from his wife and children,

Everyman that day will have enough to make him careless of others....

*Reflect Dear Sister,* take your translated Qur'an, *open to suratu a'basa, read it from number 34 till the end.*

*And Surat An-Nur verse 31 till the end.*

Allah is ever ready to forgive you if you repent.

Repent please and pray to Allah to make you a better Muslimah.

*I love you sister, and i want us to enter Jannah together.*

May Allah purify our intentions and increase us in faith. (Aameen)
4/9/17, 9:05 PM - ‪+234 803 445 7259‬: Please inform all contacts from your list not to open a video called the "Dance of the Hillary". It is a virus that formats your mobile. Beware it is very dangerous. They announced it today on BBC radio. Fwd this msg to as many as you can!
4/9/17, 9:09 PM - Bbl Cottonou: 'BISMILLAH' kadai ake fada in za'a fara cin abinci.

"إذا أكل أحدكم طعاما فليقل بسم الله... "
أبو داود ٣٠٦/٢
صحيح الجوامع ٢٠٩/٤.
4/9/17, 9:10 PM - ‪+234 803 729 9251‬: Tenk
4/9/17, 9:57 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah


Allah na gaggauta damka ga mai raba jama'a da kuma mai sabawa mahaifansa...

Allah kadai ake nufi da Ibada....

Allah ka bamu ikon kadaitaka gun bauta ka kara jaddada imani cikin xuciyoyinmu...

....binkhal...
4/9/17, 9:59 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Amin
4/9/17, 10:48 PM - ‪+234 806 342 0823‬: Innalillahi wa Inna ilaihir Raji'un.

Nayi Rashi, Munyi Rashi, Sunyi Rashi.

Wallahy na Shiga Tashin Hankali Matuka jin cewa Dr. Nawa ya Rasu.

Sheikh Dr. Alhasan Sa'id Adam Lallai munyi Rashin ka Amma Allah yasa Aljanna ta zamto Makoma gareshi, Allah ka sanya idan tamu tazo mu cika da Imani. Ameen
4/9/17, 11:09 PM - NA'IBIN SUNNAH: Jaxaakallahu khyrn
4/9/17, 11:15 PM - ‪+234 808 066 0679‬: *NIGERIA AND HER EDUCATIONAL SECTOR.*

~If 2y(5x-7y) -6y X +6 = 45 find x.~

Yesterday i was in the sitting room watching a program called China24 on CCTV NEWS, an electric lamp manufacturer was interviewed together with his workers in his factory. The workers are kids between the ages or 12-18 the most beautiful part of it was that the kids can on their own manufacture same. Now let's come down to Nigeria. Nigerian students are busy searching for "x" while students in the developed countries are manufacturing things for the development of their country.

In Nigeria, our engineering students spend nearly all their time solving difficult equations and searching for "x". In Nigeria, students will be asked to search for "x" I do smile and ask myself how can we use Algebra and simultaneous equation to boost the economy.

How can we use the located "x" to solve the challenges facing us? In Nigeria, teacher will draw a circle having dots in it on the chalk board and tell the kids "this is an Orange" imagine.

In Nigeria, a teacher will be in the class room using acid to change litmus paper to red on the chalk board. In fact, in Nigeria the best place to mix acid with base is on chalk board.

In Nigeria, a teacher will be in the class teaching rock and it types and expect the students to be able to identify them in real sense how possible? However, the above are some of the reasons why at 50+ as an oil producing country we are still importing tooth-pick and matches. Our brain has been channel to the fact that failure to go to school will end one up as a domestic servant of the educated ones which I seriously disagree with. We can't all be in the class room at the same time and expect us to catch up with the developed countries, it never done; we will keep depending on them with such barbaric idea.

Let those that are willing to go into sport be on the field or track not in class room, Christiano Ronaldo of Real Madrid FC was expelled from school at the age of 14 and today he is a world footballer.

Let take those that are good in construction to factories or workshops not class room. Let's take away pen from our engineering students and send them out of class.

Let's take away pen from those that are willing to take hoe, cutlass, hammer, saw, screw driver etc.

Our too much dependent on pen is sending us backward.
To me, spending 5, 6 or more years in tertiary institution is nothing but a total waste of time, 3 years is enough for engineering courses.

12 calender month is enough for food related courses and 3 or 4 years is enough to be a lawyer. Imagine our youth spending 8years of their lives in university and still our Government don't trust on their expertise rather they travel out of the country.

At this juncture, I will like to call on the government at all level to look into this and find a lasting solution to it. Lastly our government should stop sending the talented ones away by sending them aboard for training and failed to establish/provide where they will be discharging what they've learnt or the skills they've acquired upon their arrival.

If we can do this, I believe that few years to come Nigeria will be the greatest country of the world while others will be on the queue at our back.

Do you know that cutlass and hoes had been in existence for over thousands of years and yet, some Polytechnics in Nigeria are found using hoes and cutlass to clear their surrounding. No meaningful invention to do away with cutlass and hoes in Technical tertiary citadel of learning.

*Today our so called institutions who offer Diploma, PGD, Msc, PhD in GIS have been relegated to where you learn the basic definition of GIS and Remote Sensing no single practical skills in GIS. Even after having a masters in GIS such individuals still goes about looking for who to teach him/her how to georeference images or create personal geodate base* ...
We all know that GIS is 90% practical in fact some well equipped GIS laboratory in some institutions are under lock 🔐. To move GIS to the next level in this country it has to be a collective efforts of practical oriented individuals who are by products of practical oriented educational systems.....
Our attitudes, orientation, perspectives towards GIS and Remote Sensing have to change,
*most of us see GIS has money making machine where we can just come and make free and sharp cash..
*Some they only need it to get promoted, add to their numerous academic titles n get ahead others in their various office..

Let's get back to our laptops, desktops and start exploring practical GIS...
If you don't have cash to buy licensed softwares explore open source....
Start creating those shapefiles today, start running those classification, buffer, distance, overlay, clip, selections, proximity, extracts, share with others, write on your outcomes... Start making your our *maps* that tells stories about how you view your environment.

Stop the excuses, procrastinations, laziness...


The value systems of GIS and Remote Sensing in Nigeria is really decreasing...

Remember the Future of GIS in this country is the hands of You and I...

Thank you!!

Originally written by
Aremu Kareem A.
Rewr[truncated by WhatsApp]
4/9/17, 11:21 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
4/10/17, 5:51 AM - ‪+234 806 089 7228‬: Aameen
4/10/17, 6:03 AM - ‪+234 903 204 2657‬: Slm antashi lfy
4/10/17, 6:09 AM - ‪+234 803 408 8803‬: Sheikh Ibrahim Disina


DUNIYA BUDURWAR WAWA!!!
ﺃﻭﻝ ﻣﺎ ﻳﺴﻘﻂ ﻣﻨﻚ ﻋﻨﺪ ﻣﻮﺗﻚ ﻫﻮ ﺍﺳﻤﻚ ..
Farkon abinda da zai bace maka shine
...sunanka
ﻟﺬﻟﻚ ﻋﻨﺪﻣﺎ ﺗﻤﻮﺕ ﻳﻘﻮﻟﻮﻥ ﻋﻨﻚ ﺃﻳﻦ ﺍﻟﺠﺜﺔ .. ؟
Saboda haka ne idan ka mutu zasu ce
gameda kai: Ina gawar?
ﻭﻋﻨﺪﻣﺎ ﻳﺮﻳﺪﻭﻥ ﺍﻟﺼﻼﺓ ﻋﻠﻴﻚ ﻳﻘﻮﻟﻮﻥ ﺍﺣﻀﺮﻭﺍ
ﺍﻟﺠﻨﺎﺯﺓ .. ؟
A lokacinda za su yi ma sallah su ce, "A
kawo mamacin"
ﻭﻻ ﻳﻨﺎﺩﻭﻧﻚ ﺑﺈﺳﻤﻚ
Ba za su kiraka da sunanka ba
ﻭﻋﻨﺪﻣﺎ ﻳﺸﺮﻋﻮﻥ ﺑﺪﻓﻨﻚ ﻳﻘﻮﻟﻮﻥ ﻗﺮﺑﻮﺍ ﺍﻟﻤﻴﺖ ﻭﻻ
ﻳﻨﺎﺩﻭﻧﻚ ﺑﺎﺳﻤﻚ !..
Idan za su turbudeka zasu ce "Ku miko da
gawar". Ba za su kiraka da sunankaba
ﻓﻼ ﺗﻐﺮﻙ ﻗﺒﻴﻠﺘﻚ ﻭﻻ ﻳﻐﺮﻙ ﻣﻨﺼﺒﻚ ﻭﻻ ﻧﺴﺒﻚ ..
Kada ka bari kabilarka ko matsayinka ko asalinka ya rudeka ...
ﻓﻤﺎ ﺃﺗﻔﻪ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﺪﻧﻴﺎ ﻭﻣﺎ ﺃﻋﻈﻢ ﻣﺎ ﻧﺤﻦ ﻣﻘﺒﻠﻮﻥ
ﻋﻠﻴﻪ ..
Duniya itace mafi kankantar abu. Inda muka fuskanta ne mafi girman abu.
ﺳﻄﻮﺭ ﻣﻦ ﺫﻫﺐ ..
Ga Wasu Shedaru na Zinari..
ﺍﻟﺤﺰﻥ ﻋﻠﻴﻚ ﺳﻴﻜﻮﻥ ﺛﻼﺛﺔ ﺃﻧﻮﺍﻉ؟؟
Nau'i uku na bakin cikin ne za su kasannce
a gareka??
1- ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺍﻟﺬﻳﻦ ﻳﻌﺮﻓﻮﻧﻚ
ﺳﻄﺤﻴﺎً ﺳﻴﻘﻮﻟﻮﻥ
ﻣﺴﻜﻴﻦ ‼
1- Mutaneda suka sanka sama-sama za su
ce: Miskini (Bawan Allah)‼
2- ﺃﺻﺪﻗﺎﺅﻙ ﺳﻴﺤﺰﻧﻮﻥ ﺳﺎﻋﺎﺕ ﺃﻭ ﺃﻳﺎﻣﺎً ﺛﻢ
ﻳﻌﻮﺩﻭﻥ ﺇﻟﻰ ﺳﻮﺍﻟﻔﻬﻢ ﻭﺿﺤﻜﻬﻢ ‼
2- Abokanka za su yi bakin ciki na Awowi ko
Kwanaki daga nan sai su koma ga
hidindimunsu da dare-darensu‼
3- ﺍﻟﺤﺰﻥ ﺍﻟﻌﻤﻴﻖ ﻓﻲ ﺍﻟﺒﻴﺖ ‼ ﺃﻫﻠﻚ ﺃﺳﺒﻮﻉ
ﺃﺳﺒﻮﻋﻴﻦ ﺷﻬﺮ ﺷﻬﺮﻳﻦ ﺃﻭ ﺣﺘﻰ ﺳﻨﺔ ؟؟
3- Tsananin bakin-ciki a cikin gida‼ zai kau
bayan Mako guda ko biyu ko kuma har
tsawon shekara??
ﻭﻣﻦ ﺛﻢ ﺳﻴﻀﻌﻮﻧﻚ ﻓﻲ ﺃﺭﺷﻴﻒ ﺍﻟﺬﻛﺮﻳﺎﺕ ‼
Daga nan kuma za su saka kwandon
‼mantuwa
ﻭﻫﻜﺬﺍﻭﻫﻜﺬﺍ
Haka ne
ﺍﻧﺘﻬﺖ ﻗﺼﺘﻚ ﺑﻴﻦ ﺍﻟﻨﺎﺱ
Labarinka ya kare a tsakanin mutane.
ﻭﺑﺪﺃﺕ ﻗﺼﺘﻚ ﻣﻊ ﺍﻟﺤﻘﻴﻘﻴﻪ؟؟؟؟؟
Kissarka zata soma a Matabbata??????
ﻭﻫﻲ ﺍﻵﺧﺮﺓ
It a ce Lahira
ﻟﻘﺪ ﺯﺍﻝ ﻋﻨﻚ؟؟؟
Lalle ka rasa???
-1 ﺍﻟﺠﻤﺎﻝ
2- ﻭﺍﻟﻤﺎﻝ
3- ﻭﺍﻟﺼﺤﺔ
4- ﻭﺍﻟﻮﻟﺪ
5- ﻟﻘﺪ ﻓﺎﺭﻗﺖ ﺍﻟﺪﻭﺭ ﻭﺍﻟﻘﺼﻮﺭ
6- ﻭﺍﻟﺰﻭﺟﺔ ؟؟؟
1. Kyawo
2.da Dukiya
3.da Lafiya
4. da 'Ya'ya
5. Lalle ka rabuda Gidaje da Benaye.
6 da Mata???
ﻭﺑﺪﺃﺕ ﺍﻟﺤﻴﺎﺓ ﺍﻟﺤﻘﻴﻘﻴﺔ
ka soma tabbatacciyar rayuwa
ﻭﺍﻟﺴﺆﺍﻝ ﻫﻨﺎ :
ﻭﺍﻟﺴﺆﺍﻝ
Tambaya a nan itace:
ﻣﺎﺫﺍ ﺃﻋﺪﺩﺕ ﻟﻘﺒﺮﻙ ﻭﺁﺧﺮﺗﻚ؟؟؟؟؟؟؟؟؟
mene ne ka tanada domin Kabarinka da
Lahirarka?????????
ﻫﺬﻩ ﺣﻘﻴﻘﺔ ﺗﺤﺘﺎﺝ ﺍﻟﻰ ﺗﺄﻣﻞ ؟؟؟؟؟؟؟؟؟؟
wannan gaskiya ce da ke bukatar
tunani????????
ﺍﺣﺮﺹ ﻋﻠﻰ ؟؟
To ka kiyaye da??
-1 ﺍﻟﻔﺮﺍﺋﺾ
2- ﺍﻟﻨﻮﺍﻓﻞ
3- ﺻﺪﻗﺔ ﺍﻟﺴﺮ
4- ﻋﻤﻞ ﺻﺎﻟﺢ
5- ﺻﻼﺓ ﺍﻟﻠﻴﻞ
ﻟﻌﻠﻚ ﺗﻨﺠﻮ
1. Farillai
2. Nafilo.
3. Sadaka a boye.
4. Sallar Dare
wata kilan ka tsira
ﻟﻮ ﺳﺎﻋﺪﺕ ﻋﻠﻰ ﺗﺬﻛﻴﺮ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺑﻬﺬﻩ ﺍﻟﻤﻘﺎﻟﺔ ﺇﻥ
ﺷﺎﺀ ﺍﻟﻠﻪ
da kuma zaka iya taimkawa wajen
fadakrada mutane akan wannan maganar .
Da yardar Allah:
ﺳﺘﺠﺪ ﺃﺛﺮ ﺗﺬﻛﻴﺮﻙ ﻓﻲ ﻣﻴﺰﺍﻧﻚ ﻳﻮﻡ ﺍﻟﻘﻴﺎﻣﺔ
Zaka samu tasirin tunatarwarka a
ma'auninka ranar Kiyama.
‏( ﻭﺫﻛّﺮ ﻓﺈﻥ ﺍﻟﺬﻛﺮﻯ ﺗﻨﻔﻊُ ﺍﻟﻤﺆﻣﻨﻴﻦ )
(ka tunatar lalle tunatarwa na amfanar
Muminai)
ﻟﻤﺎﺫﺍ ﻳﺨﺘﺎﺭ ﺍﻟﻤﻴﺖ
me Ya sa Mamaci ke Sabin
" ﺍﻟﺼﺪﻗﺔ "
ﻟﻮ ﺭﺟﻊ ﻟﻠﺪﻧﻴﺎ
Sadaka
Da zai dawo a Duniya.
ﻛﻤﺎ ﻗﺎﻝ ﺗﻌﺎﻟﻰ
kamar dai yadda Madaukakin Sarki ya ce:
ﺭﺏ ﻟﻮﻻ ﺃﺧﺮﺗﻨﻲ ﺇﻟﻰ ﺃﺟﻞ ﻗﺮﻳﺐ
‼ ﻓﺄﺻﺪﻕ ‼
Ya Ubangiji da dai ka dan yimini jinkiri
zuwa wani dan lokaci
‼domin in yi Sadaka‼
ﻭﻟﻢ ﻳﻘﻞ :
Kuma bai ce:
domin in yi Umrah
Ko Sallah
Ko Azumi ba.
ﻻﻋﺘﻤﺮ
ﺍﻭ ﻷﺻﻠﻲ
ﺃﻭ ﻷﺻﻮﻡ
ﻗﺎﻝ ﺍﻟﻌﻠﻤﺎﺀ :
ﻣﺎ ﺫﻛﺮ ﺍﻟﻤﻴﺖ ﺍﻟﺼﺪﻗﺔ ﺇﻻ ﻟﻌﻈﻴﻢ ﻣﺎ ﺭﺃﻯ ﻣﻦ ﺍﺛﺮﻫﺎ
ﺑﻌﺪ ﻣﻮﺕ ‼
Malamai sun ce:
Mamaci bai ambaci Sadaka ba face sai domin
irin girman tasirinta ne da ya gani a bayan
mutuwa.
ﻓﺄﻛﺜﺮﻭﺍ ﻣﻦ ﺍﻟﺼﺪﻗﺔ
ku yawaita yin Sadaka
ﻓﺈﻥ ﺍﻟﻤﺆﻣﻦ ﻳﻮﻡ ﺍﻟﻘﻴﺎﻣﺔ ﻓﻲ ﻇﻞ ﺻﺪﻗﺘﻪ
hakika Mumini zai kasance a karkashin
inwar Sadakarsa a ranar Kiyama.
ﻭﺃﻓﻀﻞ ﺻﺪﻗﺔ ﺗﻔﻌﻠﻬﺎ ﺍﻵﻥ ﻫﻲ :
Mafificiyar Sadakar da zaka yi a yanzu itace :
ﻧﺸﺮ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻜﻼﻡ ﺑﻨﻴﺔ ﺍﻟﺼﺪﻗﺔ
Yada Wannan magana da niyyar yin Sadaka
ﻷﻥ ﻛﻞ ﻣﻦ ﺳﻴﻄﺒﻖ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻜﻼﻡ ﻭﻳﻌﻠﻤﻪ ﻟﻸﺟﻴﺎﻝ
ﺍﻟﻘﺎﺩﻣﺔ ﻓﺄﺟﺮﻩ
Dominduk wanda ya Atwater da Wannan
magana, to Ladarsa
ﻳﺼﻠﻚ ﺑﺈﺫﻥ ﺍﻟﻠﻪ
Zata sadu da kai da izinin Allah
4/10/17, 6:17 AM - ‪+234 903 204 2657‬: <Media omitted>
4/10/17, 6:18 AM - ‪+234 803 408 8803‬: Morning
4/10/17, 6:38 AM - BDMS: *BURINMU WATO KAFIN ALLAH YA KARBI RANMU*

*DAGA BAKIN*
👇👇👇👇
Sheik Dr.Alhassan Sa'id Adam Rahimahullah

AYI KALLO LAFIYA
👇👇👇👀👀
4/10/17, 6:38 AM - BDMS: <Media omitted>
4/10/17, 8:03 AM - ‪+234 803 445 7259‬: Life is beautiful
1day
1hour
1miniute
Its not come again
pls avoid fight
pls avoid angry
pls speak lovely to any person and
Spred ur smile
Good Morning..........
4/10/17, 8:05 AM - ‪+966 57 104 3678‬: اعرف المهتمين بك وكل من قام بتسجيل رقمك على جواله 📱
وشاهد اسمك المسجل بجوالات الأصدقاء
من خلال موقع 👇
http://number-look.com
سترى نتائج قد تفاجئك 😭😭😭
4/10/17, 9:06 AM - NA'IBIN SUNNAH: Za Ka Iya Samun Digiri Ba Tare Da Zama A Aji Ko Yin JAMB Ba-Farfesa Abdallah Uba Adamu

Bisa tazara mai yawa da ake samu game da ilimin zamani tsakanin 'yan Kudu da Arewa ya sa Zuma Times ta shiga bincike don gano dalilan hakan.

Bincikenmu ya nuna cewa 'yan Kudu sun kara tsere wa 'yan Arewa ne fiye da dalilin damar da suka dauka wanda karatun je ka da gidanka ko karatun... ya ba su inda kashi 80 bisa 100 na daliban 'yan Kudu ne har a cibiyoyin karatun na makaranta da suke Arewacin kasar nan.

Wannan abin takaicin ya sa Shugabar kamfanin Zuma Times, Mairo Muhammad Mudi, ta yi tattaki zuwa ofishin shugaban makaranta da ke katafaren hedikwatar makarantar da ke Abuja don jin dalilai da ya sa 'yan Arewa da damansu ba su amfana da wannan shirin samun digiri na farko da na biyu har da na uku watau PhD a sauwake.

Ga yadda tattaunawar ta kasance da Farfesa Abdallah Uba Adamu wanda shi ne farkon dan Arewa da ya shuhabanci Jami'ar tun kafuwarta.

ZT:Muna son a takaice ka yi bayani akan wannan jami'a.

Farfesa Abdallah:Sunan wannan jami'a a turance shine National Open University Of Nigeria, NOUN watau Budadiyar Jami'a Ta Nijeriya da Hausa.

Ita kadai ce aka amince da ita a tsarin ilimi na kasa da za ta ba kowa dama ya yi karatu daga gida. Ba daga gida ba ne kadai, har daga wajen aiki ko wajen sana'ar mutum.

Irin wannan karatu na Budadiyar Jami'a ba ta bukatar aji ko kuma a ce, malami ya ajiye ku ya koya maku misali daga karfe 10 zuwa 12 da sauransu. Za ka yi karatunka ne a inda kake so da lokacin da kake so sai lokacin jarabawa ka je ka yi jarabawarka.

ZT:Su wanene ya kamata su amfana da irin wannan damar ta wannan salon karatu?

Farfesa Abdallah:Kowa da kowa, abinda a ke bukata ka shiga wannan jami'a shine credit guda biyar a WAEC ko NECO don neman digirin farko, ba sai da JAMB ko Post UME ba. Mu kan tattara sunayen daliban da muka dauka sai mu kai ofishin JAMB sai mu samu amincewarsu a JAMB shikenan sai dalibai su kama karatu. Babu ruwan dalibinmu da fargabar JAMB amma in sun duba inda aka samu matsala da sakammakon dalibi a WAEC ko NECO, to sai JAMB su cire sunansa su ce ba su amince ba daukan da muka yi na wannan dalibin ba saboda misali sakammakon jarabawarsa bai zo dai-dai da abinda zai karanta ba. Amma yawanci ba su samun wannan matsalar saboda mu kan tattace kafin kai wa JAMB sunayen daliban.

Mataki na biyu dalibi ya tabbatar yana da English da Maths a cikin credit biyar din nan.
Ko ma'aikaci ne, ko matar aure ce wanda mijinta bai sha'awar ta fita zuwa jami'a ko yaran da JAMB na ta ba su wahala ko dai mai sha'awar yana karatu yana wani harkokinsa ko sana'ar hannu ko ta sayar da sayarwa duk su suka dace da wannan makaranta.

Kin ga kamar su manyan ma'aikatan gwamnati da manyan sojoji duk za su iya, misali akwai Birgediya Janar na sojoji ya rubuto mana yana ma yi ritaya yana son ya yi karatu kuma muka duba muka sahale masa. Yanzun haka yana karatun.

ZT:Wane irin kwasa-kwasai wannan jami'a ke yi?

Farfesa Abdallah:Kin san a bude muke ba a tattare ba wanda ya sa dole mu hakura da wasu fanni da ke bukatar dakunan gwaje-gwaje
don zai yi wahala ka ce za ka yi injiniyarin a nan da wasu kwasa-kwasai da ke bukatar dakin gwaji, kaya da karafunan kwaji saboda yawan kayayyakin da za mu bukata tunda a ko ina a kasa muke amma muna yin kwasa-kwasai kamar, Mass communication, English, French, physics, political science, Biology, Chemistry Islamic Studies, Christian studies, da dai sauransu. Yanzun ma za mu fara Hausa.

Yanzun haka muna da dakin gwaje-gwaje na masu karatun kimiya a Legos inda muna kokari mu ga mun samu a ko ina a kasar nan.

ZT:Shekaru nawa ake yi a wannan jami'a kafin a samu digiri?

Farfesa Abdallah: Shekaru hudu dalibi zai yi ya samu digiri dinsa sai dai in shine ya ke son ya kara wa kansa. Misali a simesta yana da kwas 10 da zai karanta kafin ya yi jarabawa sai ya ga sun masa yawa sai ya ce, takwas zai yi, to an amince masa yayi takwas amma ya san ana binsa bashin sauran biyun.

Saboda haka makarantar za ta iya daga masa kafa har ya kai shekaru shida amma babu kari in bai gama digirin dinsa a shekaru shida ba to jami'a za ta sallame shi.

ZT:Hukumar Jami'o'i Ta Kasa watau NUC ta sahale maku duk kwasa-kwasai da kuke yi a nan?

Farfesa Abdallah :Duk wani kwas da kika ga mu ke yi a yanzun mun samu sahalewar hukumar. Yadda ta amince wa Jami'o'i kamar ABU, BUK, Jami'ar Legos da sauransu, haka ta amince mana.

ZT:Ana Digirin digirgi watau PhD duk a nan?

Farfesa Abdallah: Tabbas ana yi. Yanzun haka mai girma Olusegun Obasanjo yana PhD dinsa a nan. Kin ga in mulki ne, yayi shugaban kasa har sau biyu kuma bai hana shi nemen ilimi ba. In shekaru ne, yanzun ya zarce shekaru 80 amma har yanzun yana neman ilimi. Saboda haka mutanen su gane, tsufa ko dukiya ko mulki ko rashi bai kamata su hana mu neman ilimi ba tumma ta hanyar wannan tsari mai sauki.

ZT:A Arewa wasu su kan koka kan tsadar ilimi wanda ke hana su zuwa jami'a, yaya zance kudin karatun a taku jami'a?

Farfesa Abdallah: A farkon rajista dalibi zai biya dubu raba'in da uku, a shekara guda wajen Naira dubu 86 kenan.

ZT:Ta yaya mai sha'awar shiga jami'arku zai samu damar shiga?

Farfesa Abdallah:Hanya ta farko ita ce wayarka ta hannu. Sai ya yi amfani da wayarsa ta hannu sai ya shiga website dinmu nouonline.net yana shiga zai ba shi zabi, sai ya danna wajen nemar shiga makarantar watau admission, in ya danna wurin zai tambaye shi, me kake son ka yi? Karamin digiri, ko na tsakiya ko na digirgi sai ya zabe.

Daganan sai ya fada maka abubbuwa da ake bukata sai ka jera cewa misali English kana da abu kaza, Maths kana da abu kaza da sauransu. In sun cika sharudan game da kwas din da ka zaba za ta wuce da kai ka ci gaba in kuwa ba haka ba sai ta dawo da kai farko inda za ka zabi wani kwas din.

In har ka samu shiga za ta kai ka inda za ka biya kudin fom dubu biyar (N5000) ta ATM card dinka. Za a baka wata numba sai ka dawo ka saka numbar wanda hakan zai sa a baka admission sai ka buga watau printing.

Indan ka buga sai ka dauka ka kai study centre ta kusa da kai, sunan a ko ina a Nijeriya kuma za ka ga na kusa da kai a Website din. Kana kai wa wannan cibiya ta kusa da kai za ka mika ana dubawa a a ga sunanka a matsayin sabon dalibi.

A nan ne za ka biya kudin makaranta sai a baka duk littafai da suka dace da kwas dinka, ka je ka fara karatu sannan ka jira ranar jarabawa.

ZT:Yaushe a ke dauka sababbin dalibai.

Farfesa Abdallah: A kowane lokaci, awa 24 a rana, kwana bakwai a mako.

ZT:Wace shawara za ka bai wa gwamnatoci da manyan 'yan Arewa?

Farfesa Abdallah: Ya kamata gwamnatoci su duba wannan shiri su bai wa mutanensu damar ganin sun samu wannan ilimi walau matasa ne, maigidanta da matan aure. A wannan ita ce ta fi kowace hanya ta samar wa matasa da sauran rukunin mutane hanyar dogaro da kai.

'Yan siyasarmu bakidaya su san cewa da zarar sun samo hanyar ba da ilimi, al'umma na samun digiri a fanni daban-daban kamar 'yan kudu, shi zai kawo mana ci gaba mai amfani. Maimakon ka saye mashuna kana rabawa ko a daidaita sahu, samarwa matasa ilimi shi ya fi.

Ko kuma in ka samo masu sana'a to sai ka samo masu admission, ka biya na shekara daya ko biyu sannan sai su su ci gaba da biyan sauran.

Sannan ga su matasa ko 'yan siyasa ba su biya masu ba, su nemi sana'a suna yi suna neman ilimi, da digiri dinka babu damar da ba za ka samu ba kuma in kowa ya samu ilimi mai zurfi a al'umma an san ya san encinsa dole kuma yana da damar ya hau kowane irin mukami ne don gyara abinda ya ga ba dai-dai ba.

ZT:Farfesa, Mun gode, Allah Ya yi jagora.

Farfesa Abdallah: Ni ma nagode.
4/10/17, 9:15 AM - NA'IBIN SUNNAH: As received

I think this is good to be shared here👇🏾
SEXUALIZATION OF SCHOOL CHILDREN

By

Sonnie Ekwowusi

Have you bothered for once to peruse through your children's school textbooks? I know you are a very busy parent working round the clock to put food on the table for your children. I equally know that you have employed some housekeepers to look after your children on your behalf. But I strongly suggest that you should make out a little time this week, even if it is only for ten minutes, to go through the pages of the textbooks used by your children in their respect schools. If you do so, you will likely be scandalized by what you would find inside the textbooks. When you were in secondary school English literature books such as Macbeth, Julius Caesar, Weep Not Child, Things Fall Apart, Zambia Shall be Free, The Man Died, African Child, Akin the Drummer Boy, Mine Boy, The gods are not to blame, Gulliver's Travels, Around the World in Eighty Days, Allan Quatermain, King Solomon's Mine, Eze Goes to School and others, were probably the recommended English literature books.

But let me tell you something that you may find interesting. The world has changed. We now live in a perverse world that lays claim to the soul of your children. Almost all the aforesaid English literature books that were read in your school days have been removed from the curricula and replaced with sex-related textbooks and English literature books. These textbooks and English literature books containing lewd subject-matters have been introduced into the curricula to give the unsuspecting young school pupils the wrong impression that self-control is unnecessary, repressive and an impossibility; that casual sex makes them feel good; that they should engage in casual sex before marriage; that 'safe sex' is what to aim for in life provided that they don't get pregnant. And if they do get pregnant they should procure abortion as soon as possible.

One of the speakers at the Regional World Congress of Families held at the Nigerian Institute of International Affairs, Victoria Island, Lagos, from March 27 to 29 2017 was Ahmed Akanbi. Ahmed is a parent and a Lagos-based legal practitioner. Midway in his presentation, Ahmed did something which shocked most of the Conference participants. He carefully dipped his hands into his handbag and brought out two English literature books containing some lewd subject-matters and showed them to the participants. He told the participants that the two books were recommended books for primary six pupils in the primary school attended by his daughter. The title of the first book authored by Oyekunle Oyedeji is: Tears of a bride, while the second book written by Queen O. Okweshine bears the title: Precious Child. According to Ahmed, his 9-year old daughter in Primary 6 came back home from school one day and engaged him in a conversation that bothered on some sex experiences. At first, Ahmed was utterly stunned. But after he had regained his composure he asked his daughter where she learned about those sex experiences. It was then that his daughter opened her mouth and narrated to him how their school teacher has been using the aforesaid two books to teach them how to practice "safe sex" and how to gain sexual pleasure. Ahmed read to the hearing of the participants some sexy portions of the two books. The participants rose to their feet in utter shock.

I have told Ahmed that beyond lamentation a law suit should be brought against the Federal Ministry of Education and others. The rot in Nigerian primary and secondary schools cries to high heavens for cleansing. The Federal Ministry of Education and other education regulatory and supervisory bodies in Nigeria are just too irresponsible. When Obigaeli Ezekwesili was the Education Minister she attempted to cleanse the rot. With the exception of Ezekwesili, no other Education Minister in recent times has done anything to resuscitate our comatose public schools. That explains why the Primary and Secondary school curricula in Nigeria have consistently been corrupted

As received
4/10/17, 9:18 AM - ‪+234 812 724 6940‬: Allah Ya tsare mana zuri'a
4/10/17, 9:23 AM - NA'IBIN SUNNAH: Amin
4/10/17, 9:23 AM - NA'IBIN SUNNAH: Allah ka jikan Shk Dr.
4/10/17, 9:24 AM - BDMS: Ameen
4/10/17, 9:50 AM - ‪+234 806 089 7228‬: On Emir Sunusi's comments
Copied from Nasir Gumel

It's undeniable that Emir Sunusi knows a bit of Arabic, Quran and Sharia. But in all honesty, he mostly bamboozle his audience into believing he is an expert in Islamic Sharia and jurisprudence.

He noted, in his recent public lecture, that Nigerian Muslims are still stuck to 13th century Islamic mentality, while the Islamic world has moved on, suggesting that anything that enhances the beauty or convenience of this worldly life must have its way around Islam's conservatism. The emir further made reference to Malaysia, where divorced women are given half the wealth of the man. He went on to mention the problems bedeviling Northern Nigeria such as poverty, infant mortality, low adult literacy, girl-child education problems, etc. In a nutshell, the emir suggested, impliedly, that conservative Islam was responsible for all the problems mentioned above. However, what the emir did not do was to cite any reliable academic research to prove his assertion. While I don't deny the existence of these and many other problems in the North, attributing them to conservative Islam without any justification is what I find very subjective and unacceptable.

This is not the first time Emir Sunusi is showing open contempt to Islamic Shari'ah. Just couple of weeks ago he stirred controversy with his self-declarative restriction to polygamy for poor people in Kano without resorting to Islamic jurists, who are the subject matter experts. This is a matter entirely beyond him. He only later made a u-turn after a lot of controversy was elicited.

Now let us subject the emir's claim to a logical test. Today, Saudi Arabia, a country the emir deliberately refused to refer in his short talk, is the most Islamically conservative nation in the world. In Saudi Arabia women do not drive or leave their homes uncovered, and it's the only country where hundred percent Sharia is implemented in the world. The first question is are all these problems we face found in Saudi Arabia? None of them is! What may even interest the emir is that adult literacy in Saudi Arabia is 98.1%, while 79% of female adults are literate. Whereas in the emir's Malaysia that "has moved on", adult literacy is 94.6%. Moreover, aren't our Northern Christians also affected by the same problems? Could conservative Islam still be the reason? The emir and his admirers on this are clearly misguided. And this is enough to prove the emir's opinion as false and incorrect.

Now let us assume, for the purpose of argument, that the emir was correct, that all the backwardness in the North is as a result of conservative Islam, then was he right to openly castigate Muslims in a media where people of all schisms would read and laugh at Muslims? Common wisdom suggests that if you want to correct someone from an error, you don't embarrass him by publicly lashing him out on his error. No, you do so privately. The emir is an influential person in the circle of thought and opinion leaders of the North, and he commands a lot of respect even in the palace of the Sultan of Sokoto. Whatever blunt and harsh comments he has to make should have been directed to places where there would be privacy. But typical of the emir's attention-seeking controversy, his desire for media attention would always take a better part of him.

It has recently become common for many "mordern" Muslims (since they are not conservative) to feel it is reactionary for Muslims to abandon "modernity" for spiritual correctness. This is a very dangerous thought for any Muslim to have since there is no evidence that suggests the criteria for Hell and Paradise is different for earlier and later generations. This is, of course, without prejudice to Ijma' and Qiyas, which are jurisprudentially established in Islam, and only seek to legislate on new phenomena, rather than modernizing Islam as the emir and his fellow "mordern" Muslims seek to achieve.

Islamic scholars, who are the custodians of the Umma's faith, and the vicegrants of prophets, must not allow such distortion of Islam to continue unchecked. The approach has been clearly enshrined in Islam; from private counsel to open confrontation, as was done by our Pious Predecessors (may Allah's mercy be upon them); Imam Ahmad ibn Hanbal, Sheikhul Islam ibn Taimiyyah, Sheikh Ja'afar Mahmoud Adam and Sheikh Muhammad Auwal Albani, to mention a few. May Allah guide Emir Sunusi and the entire Ummah. Amin.

~ Abba Ibrahim Gamawa
4/10/17, 10:54 AM - ‪+91 7397 683 053‬: *Wiki Search on Duta*

Add number to your group: +919042015631


To search wikipedia, use wiki command
e.g.:

wiki india
wiki messi
wiki trump

Type 👍 BD3 to like this

4/10/17, 11:04 AM - ‪+234 803 408 8803‬: *```"Komai ka rasa zaka iya samun wanda ya fishi Amma banda kwanakin rayuwarka, idan sun tafi sun tafi kenan, Domin haka karka bata rayuwar ka wajen abinda bazai amfane ka ba, yi kokari wajan yin abinda zai amfaneka duniya da lahira...""
NASIHA Ce👌

BARKA DA SAFIYA
4/10/17, 11:06 AM - ‪+234 803 378 2709‬: Allah ya saka da alkhairi
4/10/17, 11:07 AM - ‪+234 803 408 8803‬: Amin
4/10/17, 11:40 AM - NA'IBIN SUNNAH: Amin
4/10/17, 11:40 AM - NA'IBIN SUNNAH: Himma
4/10/17, 12:20 PM - ‪+234 806 089 7228‬: <Media omitted>
4/10/17, 1:04 PM - NA'IBIN SUNNAH: Positive thought
4/10/17, 1:04 PM - NA'IBIN SUNNAH: Inuwa dutse my neighbor 👍🏻
4/10/17, 1:26 PM - NA'IBIN SUNNAH: Dear Parents/Guardians,

The exams are over and schools are almost closing the second term 2017

Your children will bring reports home this week. I know you are all really anxious for your child to do well.

What's the meaning of "doing well?"

Please do remember, amongst the children who sat for the exams, is an Artist, who doesn't need to understand Maths.

There's an Entrepreneur, who doesn't care about History or English literature.

There's a Musician, whose Chemistry marks won't matter.

There's a Sportsperson, whose physical fitness is more important than Physics. There are farmers who feeds the society. There are teachers who stand head and shoulders above all.

If your child does get top marks, then great. But, if he/she doesn't, please don't take away their self- confidence and dignity from them.

Tell them it's ok, it was just an exam. They are cut out for much bigger things in life.

Tell them, no matter what they score, you love them and will not judge them by that singular act. Tell them there are other criteria.

Please do this and if you do, watch your children conquer the world. One exam or a 90% marks won't take away their dreams and talent.

And please, do not think that doctors and engineers are the only happy people in the world. Think of Usain Bolt, Dolly Parton, Bill Gates, Christiano Ronaldo and Nwanyanwu, Aminu Dantata, Abiola etc. They never have degrees. And think of those who got low grades and made it in life.

Be happy for them when they come home with those reports this week. Encourage them to do better. Motivate those who were not successful. There's beauty in going back and giving it another shot. Don't judge them based on that. They expect of you, their mother, their father, most of all to understand and to still believe in them.

Failing a grade can never make your children failures. Their destinies lie locked up in far greater things.

Happy holiday to them. And their teachers.....
4/10/17, 4:24 PM - ‪+234 803 222 3008‬: 💭 Thought For The Day 💭

The Qur'an is like a garden to a believer. Whenever a believer turns to the Qur'an, he/she is bound to find something beautiful every time!
4/10/17, 4:48 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Do you have anyone with engineering background (OND, HND & BSc) in electrical/electronics engineering, Mech. Engr. Kindly inform them to log in to www. nbcltdcareers.com to apply for NBC Technical Trainee. Thanks
4/10/17, 5:19 PM - ‪+234 806 379 9673‬: Mal salisu Allah yasaka da alkairi
4/10/17, 6:33 PM - ‪+234 703 903 0499‬: <Media omitted>
4/10/17, 7:31 PM - ‪+234 706 096 5566‬: <Media omitted>
4/10/17, 9:52 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Are you Following The Crowd?

When Umar bin al-Khattab (رضي الله عنه) was walking in the market, he passed by a man who was supplicating,

اللهم اجعلني من القليل اللهم اجعلني من القليل
"O Allah, make me from the few! O Allah make me from the few!"

So 'Umar said to him, "Where did you get this du`a' (supplication) from?" And the man said, "Allah in His Book says:
و قليل من عبادي الشكور
'And few of My servants are grateful.' (Qur'an 34:13)"

So 'Umar wept and admonished himself, "The people are more knowledgeable than you, O Umar!
O Allah make us from Your 'few' servants."

Sometimes when you advise someone to leave a sin, they respond with "But everybody does it, it's not just me!"

But if you look for the words "most people" in the Qur'an, you will find that most people -

ولكن اكثرهم لا يعلمون
"And however most people do not know" (7:187)

ولكن أكثرهم لا يشكرون
- "and most people do not show gratitude" (2:243)

and
و لكن اكثر الناس لا يؤمنون
- "and most people do not believe" (11:17).

And if you look for "most of them", you will find that most of them are

و آن أكثرهم فَاسِقُون
- "definitely disobedient" (5:59)

و لكن أكثرهم يجهلون
- " ignorant" (6:111)

بل أكثرهم لا يعلمون الحق فهم معرضون
- "turning away" (21:24)

So be of the "few", whom Allah says about them:

و قليل من عبادي الشكور
- "And few of My servants are grateful." (34:13)

و ما امن معه الا قليل
- "But none had believed with him, except a few." (11:40)

في جنات النعيم ثلة من الاولين و قليل من الآخرين
- "In the Gardens of Bliss, A [large] company of the former peoples, And a few of the later peoples." (56:12-14)

Ibn al-Qayyim (رحمه الله) said, "Go on the path of truth and do not feel lonely because there are few who take that path, and beware of the path of falsehood and do not be deceived by the vastness of the perishers."
[Found in Kitab al-Zuhd by Ahmad bin Hanbal (رحمه الله), and also in the Musannaf of Ibn Abi Shaybah.] -

May Allah make us of His few servants.
4/10/17, 11:20 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...

TUNATARWA

ALLAH bayason duk mai taqama , mai alfahari. Kada ka karkatar da kundikokinka da nufin wulakanci ga mutane, kuma kada kayi tafiya kan kasa kana mai fankama (fadin rai). Saboda haka ka tsakaita a tafiyarka, kuma ka sassauta muryarka, domin mafi munin sautuka hargagi shine kukan jakuna....

Ya Allah ka shiryar da mu hanya madaidaiciya...

Binkhal...
4/11/17, 1:00 PM - Alfanuuuuuu: باب المجاهدة:
قَالَ الله تَعَالَى: {وَالَّذِينَ جَاهَدُوا فِينَا لَنَهْدِينَّهُمْ سُبُلَنَا وَإِنَّ اللهَ لَمَعَ الْمُحْسِنِينَ} [العنكبوت: 69].
المجاهدة: مفاعلة من الجهد، فإن الإنسان يجاهد نفسه باستعمالها فيما ينفعها، وهي تجاهده بضد ذلك.
قال بعض العلماء: جهاد النفس هو الجهاد الأكبر. وجهاد العدو هو الجهاد الأصغر.
وَقالَ تَعَالَى: {وَاذْكُرِ اسْمَ رَبِّكَ وَتَبَتَّلْ إِلَيْهِ تَبْتِيلًا} [المزمل: 8]: أي: انْقَطِعْ إِلَيْه.
يقول تعالى: {وَاذْكُرِ اسْمَ رَبِّكَ}، أي: أكثر من ذكره، وأخلِص واجتهد في وقت فراغك.
وَقالَ تَعَالَى: {وَاعْبُدْ رَبَّكَ حَتَّى يَأْتِيَكَ الْيَقِينُ} [الحجر: 99].
أي: الموت.
وَقالَ تَعَالَى: {فَمَنْ يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍ خَيْرًا يَرَهُ} [الزلزلة: 7].
في هذا الآية تشويق لتقديم العمل الصالح بين يديه ليجد ثوابه عند قدومه على ربه.
وَقالَ تَعَالَى: {وَمَا تُقَدِّمُوا لأَنْفُسِكُمْ مِنْ خَيْرٍ تَجِدُوهُ عِنْدَ اللهِ هُوَ خَيْرًا وَأَعْظَمَ أَجْرًا} [المزمل: 20].
أي ما أخرجتم لله خير لكم وأعظم أجرًا عند الله مما ادخرتم.
وَقالَ تَعَالَى: {وَمَا تُنْفِقُوا مِنْ خَيْرٍ فَإِنَّ اللهَ بِهِ عَلِيمٌ} [البقرة: 273].
يعني: فيجزيكم بخير منه.
والآيات في الباب كثيرة معلومة.
وأما الأحاديث:


95- فالأول: عن أبي هريرة رضي الله عنه قَالَ: قَالَ رَسُول الله صلى الله عليه وسلم: ((إنَّ الله تَعَالَى قَالَ: مَنْ عادى لي وَلِيًّا فَقَدْ آذَنْتُهُ بالحَرْبِ، وَمَا تَقَرَّبَ إِلَيَّ عَبْدي بشَيءٍ أَحَبَّ إلَيَّ مِمَّا افْتَرَضْتُ عَلَيهِ، وَمَا يَزَالُ عَبْدِي يَتَقرَّبُ إلَيَّ بالنَّوافِلِ حَتَّى أحِبَّهُ، فَإذَا أَحبَبتُهُ كُنْتُ سَمعَهُ الَّذِي يَسْمَعُ بِهِ، وَبَصَرَهُ الَّذِي يُبْصِرُ بِهِ، ويَدَهُ الَّتي يَبْطِشُ بِهَا، وَرِجْلَهُ الَّتِي يَمْشي بِهَا، وَإنْ سَأَلَني لأُعْطِيَنَّهُ، وَلَئِنِ اسْتَعَاذَنِي لأُعِيذَنَّهُ)). رواه البخاري.
((آذَنتُهُ)): أعلمته بأني محارِب لَهُ. ((اسْتَعَاذَني)) روي بالنون وبالباءِ.
الولي: مَنْ تولى الله بالطاعة والتقوى، فإنَّ الله يتولاه بالحفظ والنصرة.
وفي الحديث: الوعيد الشديد لمن عادى وليًّا من أجل طاعته لله عزَّ وجلّ.
وأنَّ أحب العبادة إلى الله أداء فرائضه.
وأنَّ من تقرَّب إلى الله بالنوافل أحبه، ونصره، وحفظه، وأجاب دعاءه، ورقاه من درجة الإِيمان إلى درجة الإِحسان، فلا ينطقُ بما يسخط الله، ولا تُحَرَّك جوارحه في معاصي الله.


96- الثاني: عن أنس رضي الله عنه عن النَّبيّ صلى الله عليه وسلم فيما يرويه عن ربّه عز وجل قَالَ: ((إِذَا تَقَربَ العَبْدُ إلَيَّ شِبْرًا تَقَربْتُ إِلَيْه ذِرَاعًا�
4/12/17, 6:38 AM - ‪+234 703 355 6700‬, ‪+234 806 945 2450‬ was added
4/12/17, 6:38 AM - ‪+234 706 317 5666‬, ‪+234 803 298 6960‬ left
4/11/17, 6:31 AM - ‪+234 803 781 5109‬: ALLAH ya sauwake mu kuma ALLAH ya kara karemu
4/11/17, 7:59 AM - ‪+234 812 724 6940‬: Amin
4/11/17, 8:07 AM - ‪+234 803 222 3008‬: Amin
4/11/17, 8:17 AM - ‪+234 706 761 9629‬: Da fatan duk wanda yayi recieving wannan
sako shima zai tura wa wasu yan uwa maza
da mata Allah ya karawa annabi daraja...
___________
Allah
kuma yasa mu dace duniya da lahira...
Ameen summa Ameen..
_____
Watarana annabi muhammad(s.a.w) yana cikin
damuwa sai Allah(s.w.t) ya aiko mala'ika jibrilu
ya tambayeshi me ke damunsa sai manzon
Allah(s.a.w) yace:-ummati sai mala'ika jibrilu ya
kware masa kaburbura baki daya sai yaga wasu
na cikin murna wasu na cikin damuwa sai
mala'ika jibrilu yace masa wadanda ka gani
suna murna to sune masu fadin kalmar
LA'ILAHA ILLALLAH wadanda kuma suke
damuwa sune wadanda basa fadin wannan
kalmar amma duk da haka manzon Allah(s.a.w)
bai bar damuwa ba sai Allah(s.w.t) yace
afadamasa ﻭﻟﺴﻮﻑ ﻳﻌﻄﻴﻚ ﺭﺑﻚ ﻓﺘﺮﺿﻲ watau
dassannu zamu baka ceto har sai kace ya isa sai
manzon Allah(s.a.w) yace dako zan ceci duka
ummati sai wanda yaqi. Allah kasamu cikin
ceton manzon Allah(s.a.w) sannan "yan uwa mu
yawaita anbaton LA'ILAHA ILLALLAHU koda
zamu samu shiga cikin wadancan mutanen.
Allah ka jikan duk wanda ya tura wannan ga
koda mutun biyar??.....DON ALLAH KUSHIGA
KUYI SHARING
4/11/17, 11:15 AM - ‪+91 7397 683 053‬: *Improve your English*

*Practise your vocabulary*

Add to group: +919042016831
Then type: vocab

Forward to your friends❗

Type 👍 DN8 to like this

4/11/17, 11:23 AM - MusaHabibQaninMiko: <Media omitted>
4/11/17, 7:37 PM - DANSABO: *DUNIYA MAKARANTA*
:
Hattara da hawaye guda uku:
1. Hawayen iyaye
2. Hawayen maraya
3. Hawayen wanda ka zalunta.
:
*DUNIYA MAKARANTA*
Abu uku ba su amfani idan aka rasa abu uku:
1. Rayuwa idan babu lafiya
2. Kudi idan ba'a kyauta
3. Magana idan ba aiki.
:
*DUNIYA MAKARANTA*
Abu uku sanin su zai amfane ka:
1. Duniya ba a tabbata a cikin ta
2. Duniya babu hutu a cikin ta
3. Ba'a tsere wa zargin mutane
:
*DUNIYA MAKARANTA*
Abu uku suna batar da wasu uku:
1. Kudi suna boye aibi
2. Gori yana rufe dadin kyauta
3. Tsoron ALLAH yana boye son zuciya
:
*DUNIYA MAKARANTA*
Abu uku suna karfafa wasu uku:
1. Lafiya idan ta hadu da arziki
2. Bacci idan ya hadu da koshi
3. Dare idan ya hadu da ambaton ALLAH
:
:
:
:
DR. MANSUR Wrote.
Wata rana Sahabban manzon ALLAH (S.W.A)
sun kawo karar SAYYIDINA
ABUBAKAR gurin Manzon Allah (S.A.W)
suna Cewa Ya Manzon Allah: Abubakar ya
kasance idan muka hadu dashi yana riga
bamu hannunsa muyi musabiha cikin farin
ciki da sakin fuska, Amma yanzu idan muka
hadu dashi sai ya sunkuyar da kansa kasa
sai mun fara bashi hannun mu sannan zai
miko nasa. Sai manzon Allah yace aje maza a
kira Abubakar cikin lokaci sai gashi yazo
yana zuwa sai (S.A.W) yace kaji abin da
sahabbaina su ka fada gaskiya ne? Sai
Sayyidina Abubakar cikin girmamawa ya ce
ya wanda bakinsa baya karya, Eh hakane
gaskiya ne suka fada, Amma ina da hujja sai
yace jiya nayi mafarkin wani katafaren gida
wanda babu abinda ke cikinsa sai kayan
alfarma da more rayuwa da jin dadi wani
abin ma hankali da tunani baya misalta
su,Allah (S.W.A) ya fadamin cewa" babu
wanda zai shiga gidan face Wanda idan ya hadu
da mutane yana riga mika musu
hannu domin a gaisa kuma cikin sakin fuska
da murmushi", to shine nake musu
kwadayin
wannan gida da su shigeshi shi yasa na bari
su rinka fara miko min hannunsu suna farin ciki
da sakin fuska da murmushi.
Allahu Akbar !!! Don Allah dan uwa Kada Ka
Karanta ka barshi kai ka dai ka turawa 'yan
uwanka Musulmai Masoya Manzon Allah
(S.A.W) ?
jama'a don girman Allah Ku bada minti 2 domin karanta
wannan babban sako, Manzon Allah saw yana cewa : Ku
yawaita yin salati a gareni domin salatinku a gareni to
haskene a gareku ranar tashin Alqiyama, ya Kara da cewa
mutanen dake zaune a fadata ranar tashin Alqiyama sune
masu yawan yimun salati, ya Allah muna rokonka da
sunayenka 99 tsarkaka, ya Allah dan Sittin na Alqurani,
ya Allah dan darajar Gadon Al-Arshi duk Wanda ya tura
wannan sakon ga yan uwa musulmi Allah kaji kansa, ka
gafartamasa kurakuransa, ka daukakashi akan makiyansa
ya Allah duk bukatunsa na alkhairi ka biyamasa ya Allah
ka tayar dashi a fadar manxon Allah saw ranar tashin
Alqiyama, daga karshe ka sakashi Aljanna madaukakiy,
Ameen, Allahumma Salli wa sallim ala Nabiyurrahmati
Saw..Manzon allah tsira da amincin allah su tabbata a gareshi ya ce.........duk mutumin da ka fi so a duniya, toh dashi za'a tashe ku gobe kiyama, ya allah kasa mu mutu muna son allah da manzon sa, Allah ka karemu da son yahudawa. Mai son Manzon Allah ya turawa group 3 uku kawai.
4/11/17, 8:41 PM - NA'IBIN SUNNAH: Our dear people, kindly advise our children and wards to try Police College entrance exam. It is a degree awarding college and wish to inform you that it is more or less free tuition college.
See the advert below:

NIGERIA POLICE ACADEMY

WUDIL, KANO STATE

APPLICATION FOR ADMISSION INTO THE 5TH

REGULAR COURSE OF THE DEGREE PROGRAMME

SALE OF APPLICATION FORMS

1. This is to inform the general public that the sale of online application forms for admission into the 5th Regular Course of degree programme of the Nigeria Police Academy, Wudil, will commence on monday 13thMarch, 2017 and end on saturday the 17th June, 2017. Admission into the Academy is open to both male and female Nigerians of good character.

METHOD OF APPLICATION

2. Interested Applicants are advised to go to the Nigeria Police Academy's Website: www.polac.edu.ng in order to obtain or generate Remita Retrieval Reference (RRR) Code. The RRR code obtained can be used to make payment of N3,000.00 through any commercial Bank Branch in Nigeria. Applicants must, in addition, apply through the Joint Admissions and Matriculation Board as well as sit for the Unified Tertiary Matriculation Examination (UTME). Candidates need not select the Police Academy as a university of choice in the JAMB form. However, only candidates who obtained the minimum UTME scores which is to be determined by JAMB and purchased the Academy online application form; will be eligible to sit for the Nigeria Police Academy Selection Examination.

SUBMISSION OF APPLICATIONS

3. Applications are to be submitted online. On submission of the applications, candidates are required to download Acknowledgement Form. Candidates who obtained the minimum national cut-off marks or above, will be enabled to download and print their examination cards.

COURSES OF STUDY

4. Courses leading to Bachelor's degrees in the following disciplines are available in the Academy:

a. FACULTY OF HUMANITIES. BA in:

English

Nigerian Languages & Linguistics

History & International Studies

b. FACULTY OF LAW: LLB

c. FACULTY OF SOCIAL AND MANAGEMENT SCIENCES: BSc in:

Accounting

Economics

Management Sciences

Political Science

Psychology

Sociology

d. FACULTY OF SCIENCE: BSc in:

Biochemistry

Biological Sciences

Chemistry

Computer Science

Forensic Science

Mathematics

Physics

ADMISSION REQUIREMENTS

5. The following are the admission requirements:

a. Candidates seeking admission into the Academy must be Nigerian citizens and must be between 17 and 22 years of age, and must have a height of not less than 1.67 Metres (5 Feet 6 Inches) if male, and 1.62 Metres (5 Feet 4 Inches) if female. In addition, male candidates must have an expanded chest size of not less than 91cm (36 Inches). All candidates must be free from any physical deformity or mental disability.

b. Candidates must have obtained a minimum of SIX (6) credits at the Senior Secondary School Certificate Examination (SSCE) conducted by the West African Examinations Council (WAEC), the National Examinations Council (NECO) or the National Business and Technical Examinations Board (NABTEB) at not more than 2 sittings and including a credit pass in English
4/11/17, 8:41 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
4/11/17, 9:51 PM - ‪+234 812 724 6940‬: *ﺑِﺴْﻢِ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﺍﻟﺮَّﺣْﻤَٰﻦِ ﺍﻟﺮَّﺣِﻴﻢ*

*In the name of Allah, the Beneficent, the Merciful*

*ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺻﻠﻰ ﻭﺳﻠﻢ ﻋﻠﻰ ﺳﻴﺪﻧﺎ ﻣﺤﻤﺪ ﻭﺁﻟﻪ ﻭﺻﺤﺒﻪ*. ﺁﻣﻴﻦ
*Oh Allah! Send your peace, prayer and blessings on our Prophet Mohammad(s.a.w), his Family and his Followers.* Aameeeen .

Dear Brothers and Sisters in Islam;

I welcome you all with Islamic greetings ,the best greetings in this world, the greetings in Paradise .
*Assalaamu Alaikum Wa Rahmatullah*

OUR EPISODE STORY CONTINUES

*THE AUTHENTIC STORY OF PROPHET MUSA (AS)*

EPISODE 5⃣9⃣

*THE STORY PROPHET MUSA (AS) (MOSES WITH THE PHARAOH)*

✍📖✍ *_LESSONS FROM THE STORY OF MUSA AND THE PHARAOH_* ✍📖✍

*_LESSON No. 65: THE WORST THING IN LIFE IS AN EVIL COMPANION_*

The companion of the pharaoh was Haman and when he saw the clear signs of Allah (SWT), he approached haman asking *"am I a liar"?*
haman said *"Musa (AS) is the liar, you are the only god"*

Allah saying in;

Surah Al-Furqan, Verse 28:
*يَا وَيْلَتَىٰ لَيْتَنِي لَمْ أَتَّخِذْ فُلَانًا خَلِيلًا*

*"Ah! Woe to me! Would that I had never taken so-and-so as a friend!*

Every time the pharaoh wanted to believe, Haman advised him not to believe.

The Pharaoh now held a second meeting and he asked the ministers about the Fiqh al Waqi' of Egypt
(current events underground)

Everybody in Egypt believed Musa (AS) won the competition because his snake was a giant snake and it ate the snake of the magicians.

The corpse of the magicians, we hang them on stakes and the people were terrified

then he asked *"is there anyone who believes in Musa? yes they will"* he gave his soldiers *"anybody who believes in Musa (AS) kill them, rape their women"*

Please my dear brothers and Sisters in the deen(Islam). I have series of questions for you.

✍ *Have you check the friends you move with?,*
✍ *Have you really check the man or Female you wish to spend your rest of life with??*
✍ *Which kind of Friend are you with?*
✍ *Which kind of group do you join?*
✍ *Which kind of people do you move with??*
✍ *Are those friends, groups you are in bring you closer to your Creator?*

Please, Never join a group, or a friend which always wish you guys to break the teachings, rules and regulations(like lies, fornication, disrespectful, hate to hear the word of ALLAH, going to clubs, drinking wine, smoking, etc) of your Creator and his Messengers (saw).

Join us who will bring you closer to Allah (like listen and reading Qur'an, going to dawahs, preach the word of Allah, respect others(children, parents and elders), don't break laws and rules of Allah etc.)

Choose a best group or friend, you wish to join Today before you regret tomorrow(Judgement of Day). By saying...👇👇👇

Surah Al-Furqan, Verse 28:
*يَا وَيْلَتَىٰ لَيْتَنِي لَمْ أَتَّخِذْ فُلَانًا خَلِيلًا*

*O woe is me! would that I had not taken such a one for a friend!*

May Allah grant us such pious friend(or group) which will bring us closer to Allah and gain paradise.

Aameeeeeeen

TO BE CONTINUED

IN SHAA ALLAH

PLEASE SHARE🙏
4/11/17, 10:46 PM - ‪+234 803 771 4227‬: <Media omitted>
4/11/17, 10:48 PM - A B-U. R: <Media omitted>
4/12/17, 7:17 AM - NA'IBIN SUNNAH: *YADDA ZA'A LALATA SIHIRI DA YADDAN ALLAH, BATARE DA ZUWA WAJEN BOKA BA!!!*
:
بسم الله الر حمن الر حيم
:{L:01}
.
Bayan yabo da godia muna roqon ALLAH daya sa Albarka a cikin wannan rubutun, yasa ya amfanar da al-umma. wannan bayanin ze zomuku a matsayin Goron salla babba. idan kuka kula dashi ku ajjiye zaku amfana sosai dashi, idan kunso ku samu takadda ku rubuta koda kun rasa wataran. Sannan na hadaku da girman ALLAH kada ku chanja tsarin wannan post in, ku yadashi a haka idan kuna da buqatan yadawa.
:
wannan sako yana zuwa muke ne, daga group in
*KHULAFA'UR-RASHIIDIIN*
:.........................:.
.
*Asamu ganyen magarya guda 7 a wankesu a dandaga dA dutse.*
:
:
*Idan akasamu baho ko kwano babba, sai a zuba ruwa a ciki a hada da magaryan, sai aka karanta ayoyi masu zuwa.*👇🏻

sekuma asha ayii wanka dashi, anayi harzuwa lokacinda za,asamu saukie, idan da hali a samu magarya dayawa idan anyi na yau, se a zubar a sake hada na gobe kuma! amma kaman wanda ya shafi na sha za'a iya tanadan sa ata sha, in be 6aci ba! In za'a zubar da ruwan azubar a guri me tsarki, karkuma ayi wankan a bandaki, in son samune ma a dan ebi ruwan kadan yadda ze wadatar da jiki, wallahu a,alam
:
:
Suratul-Baqara, Verse 255:
.
*اللَّهُ لَا إِلَٰهَ إِلَّا هُوَ الْحَيُّ الْقَيُّومُ لَا تَأْخُذُهُ سِنَةٌ وَلَا نَوْمٌ لَّهُ مَا فِي السَّمَاوَاتِ وَمَا فِي الْأَرْضِ مَن ذَا الَّذِي يَشْفَعُ عِندَهُ إِلَّا بِإِذْنِهِ يَعْلَمُ مَا بَيْنَ أَيْدِيهِمْ وَمَا خَلْفَهُمْ وَلَا يُحِيطُونَ بِشَيْءٍ مِّنْ عِلْمِهِ إِلَّا بِمَا شَاءَ وَسِعَ كُرْسِيُّهُ السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضَ وَلَا يَئُودُهُ حِفْظُهُمَا وَهُوَ الْعَلِيُّ الْعَظِيمُ*

:
Sai a karanta ayata 17-22 cikin surtul A'araf.

وَأَوْحَيْنَا إِلَىٰ مُوسَىٰ أَنْ أَلْقِ عَصَاكَ فَإِذَا هِيَ تَلْقَفُ مَا يَأْفِكُون (َ117)فَوَقَعَ الْحَقُّ وَبَطَلَ مَا كَانُوا يَعْمَلُون َ(118)فَغُلِبُوا هُنَالِكَ وَانقَلَبُوا صَاغِرِينَ(19)
وَأُلْقِيَ السَّحَرَةُ سَاجِدِينَ(20)قَالُوا آمَنَّا بِرَبِّ الْعَالَمِين(َ21)رَبِّ مُوسَىٰ وَهَارُونَ(22)*
:
Suratul Yunus.
.
*وَقَالَ فِرْعَوْنُ ائْتُونِي بِكُلِّ سَاحِرٍ عَلِيمٍ(79)فَلَمَّا جَاءَ السَّحَرَةُ قَالَ لَهُم مُّوسَىٰ أَلْقُوا مَا أَنتُم مُّلْقُونَ(80)فَلَمَّا أَلْقَوْا قَالَ مُوسَىٰ مَا جِئْتُم بِهِ السِّحْرُ إِنَّ اللَّهَ سَيُبْطِلُهُ إِنَّ اللَّهَ لَا يُصْلِحُ عَمَلَ الْمُفْسِدِينَ(81)وَيُحِقُّ اللَّهُ الْحَقَّ بِكَلِمَاتِهِ وَلَوْ كَرِهَ الْمُجْرِمُونَ(82)*
*
:
Se kuma suratul DAHa
.
قَالُوا يَا مُوسَىٰ إِمَّا أَن تُلْقِيَ وَإِمَّا أَن نَّكُونَ أَوَّلَ مَنْ أَلْقَى(ٰ65)قَالَ بَلْ أَلْقُوا فَإِذَا حِبَالُهُمْ وَعِصِيُّهُمْ يُخَيَّلُ إِلَيْهِ مِن سِحْرِهِمْ أَنَّهَا تَسْعَىٰ(66)فَأَوْجَسَ فِي نَفْسِهِ خِيفَةً مُّوسَىٰ(67)قُلْنَا لَا تَخَفْ إِنَّكَ أَنتَ الْأَعْلَىٰ(68)وَأَلْقِ مَا فِي يَمِينِكَ تَلْقَفْ مَا صَنَعُوا إِنَّمَا صَنَعُوا كَيْدُ سَاحِرٍ وَلَا يُفْلِحُ السَّاحِرُ حَيْثُ أَتَىٰ(69)فَأُلْقِيَ السَّحَرَةُ سُجَّدًا قَالُوا آمَنَّا بِرَبِّ هَارُونَ وَمُوسَىٰ(70)
*
:
:Bayan An karanta wannan sekuma a karanta suratul KAFIRUN HAR QARSHE.

قُلْ يَا أَيُّهَا الْكَافِرُونَ(1)لَا أَعْبُدُ مَا تَعْبُدُونَ(2)وَلَا أَنتُمْ عَابِدُونَ مَا أَعْبُدُ(3)وَلَا أَنَا عَابِدٌ مَّا عَبَدتُّمْ(4)وَلَا أَنتُمْ عَابِدُونَ مَا أَعْبُدُ(5)لَكُمْ دِينُكُمْ وَلِيَ دِينِ(6)
:
Bayan Ankaranta su sekuma a karanta suratul Ikhilas wato (qulhuwallahu) da falaqie da nasi,
Idan anzo kan nasi se a karanta ta sau uku.
_______________________
Kadan daga cikin repress inda malam ya bayar akwai:.....Sarimul battar (117-109ص)*** Da fatawa na ibni baza (4/279)**
:
Wannan Addu'oin za'a samesu a ( HISNUL MUSLIM WADDU'A WAL EHJABA BIR-RUQUYYA, MIN KITABI WA SUNNA).
****
bugun kanfanin Darul Al-manara.
Email:almanarah400@hotmai.Com
*******
:
In sha ALLAHU indai sihiri ne za'asamu saukie da izinin Ubangiji, ba laipi dan An maimaita har zuwa lokacinda za'a samu saukie. sannan idan ansamu_ inda aka binne sihirin aje a tone, idan kaga laya kowani abu a gidan ka, ka dauka ka karanta kursiyu da falakie da nasi, ka qona shi!!! sannan a dage da zikirin safiya da yammaci!!!
:
In marar lapiyan sihirin ya mar yawa ta yadda bazai iya amfani dashi ba, to ba laipi a samu wanda ya chan-chanta ta mar wanka ko ya mata wankan da ruwan maganin.
Idan za,ayi wankan kuma a samu guri me kyau.
:
Sannan gwar gwadon imanin ka gwargwadon yadda magani zema Aiki da izinin ALLAHA.
:
Wannan bincike na ne yakai ga wanan karatun, amma ni bana bada maganin aljanu kokar-ya sihiri, ko amin tamaya akan alamomin sihiri ko ka kirani a waya tofa bansani ba se dan kadan!!!!.
:
INA HADAKU DA GIRMAN ALLAH KADA KU CHANJA WANNAN POST IN, KU BARSHI A HAKA.
Ida yamuku kuna buqatan yadashi, ku yadashi haka dan girman ALLAH kada ku chanja komai.

Dalilin chanja wani abu ko cire wani abu yakan sa mutane sukie amfani dashi.
_______________________
✍🏿
*Muhammad Auwal Hussain Abu-Ja'afar*
12-12-1437--14-09-2016
.
*+2347035269582*
------------------
mobile.facebook.com/Khulafaur-Rashiidun-1812718708973541/ Subhanak Allahumma wabi hamdika Nash hadu anla ila ha illah anta nastagfiruka
Wana tubu ilaik.
4/12/17, 7:17 AM - NA'IBIN SUNNAH: *AYATUS-SHIFA'A "AYOYIN WARAKA DAGA SIHIRI KO SHAFAN ALJANU*
.
*بسم الله الر حمن الر حيم*
.
Daga Zauren
Khulafa'ur-rashiidun
.
Assalamu alaikum ga wanda ALLAH ya jarabbacesa da matsala ta sihiri ko aljannu ga ayoyin da ake karantawa dan war warea da izinin ALLAH.
.
1. Q suratul fatiha
suratul baqra daga aya ta 1-5 da ayata. 102, 163-164, 200, 280, 286
.
-se kuma suratul Aali imran: aya ta 18-19.
suratul A'araaf .54-56 da kuma ayata 117-122.suratu yunus ayata.81-82 .suratul d'hahaa ayata 69 suratul mu'uminuun ayata 115-118 suratul saafat :1-10 suratul Ahqaf ayata 29-32.
suratu rrahman:33-36 suratul hashir :21-24. Suratul jinni :1-9 suratul ikhlas suratul falaq suratunnasi wannan sune ayoyin ruquya domin warware SIHIRI
__________________________________
amma ba dolene se su za'a karantawa mara lafiya ba suma an same su ne anittajribatun (gwajine ya tabbatar da suna da tasiri duk da akwai wadan da suka tabbata a cikin hadissai ingantattu) amma dukkanin kur'ani warakane idan kuma shafar ALJANUNE to ban da ayata 102 ta suratul baqara da ayata 117-122 ta suratul A'araf se kuma ayata 81-82 ta surat yunus
_______________________________________________

wannan ke nan yanuwa waraka daga ALLAH take matukar aka koma gareshi to komai ze warware kuma ita ruquya ku sani bawai an ware wasu mutane bane cewa dole se su a'a matukar mutun ya rike aqqeda irin ta SALAF ya kyautata tauheedin shi yana bin sunnah sau da kafa ba'iya baki ta tsaya ba to lallai kam ya cancanta yayi ruquya kuma yasan hanyoyin da shaidanu ke shigowa dan adam su halakashi kuma ya rike zikirorin
Annabi salallahu alaihi wasallam irin na safiya da maraice da irin na shiga gida dana fita daga gida da sauran addu'o'i to wannan shi ya cancanta yayi ruquya
sannan kuma yayin ruquyar ana so me ruquya ya dora hannnun shi na dama a goshin mara lafiyar sannan ya karanta mai
ayoyin can na sama ko wani yanki na qur'ani ko addu'o'in da suka inganta
.
sannan gurin da za'ayi ruquyar shima ana so ya zama babu wani abun da yake cin karo da shari'a kamar ace ga mace amma ta fitar da tsiraici (tabarruj) ko namiji wanda yake ya take wandon shi ko ya sanya zoben zinare ko makamancin Haka, sannan gurin ya kadaita daga kade-kade da music disco da sauran su sannan idan akwai hotuna a gurin a cire su sabd mala'iku su samu damar shigowa wajen.
.
wannan shine a takaice sannan idan mace za'ayiwa ruquyar ya kasance akwai muharraminta a gurin sannan ta samu makeken hijabi ta sa sabd koda aljanu sunzo ya zamana tsiraicin ta baze fita ba sannan in mara lafiya na makale da wata laya to yacireta haka guru kambu da sauran abubuwan shirka.
Sannan inga wajen da aka binne a karanta ayatul kursiyy dasu falaki da nasi, se Qana kayan tsafin....
.
wannan ke nan marasa lafiya ALLAH ya basu lafiya masu lafiyar kuma ALLAH ya kara musu lafiyar da wannan nake cewa
.____________________________________
✍🏿Rubutawa
Habila Suraj Abu-Abdirrahaman Assalafy Al-kanawy.
+2347035269582
15-06-1438---14-03-2017
-
don samun karatuttukan mu a facebook, saikubi, mobile.facebook.com/Khulafaur-Rashiidun-1812718708973541/ Subhanak Allahumma wabi hamdika Nash hadu anla ila ha illah anta nastagfiruka
Wana tubu ilaik.
4/12/17, 7:17 AM - NA'IBIN SUNNAH: *GASKIYAN SHEEK ALBANI DAYACE "AL-JANU SU DAUKI LAUYO-YI"*
: 3
Daga Zauren Khulafa'ur-rashiidun.
:
Gaskiya malam yayi tsokaci akan wannan maganan Akan qazafi da akewa Aljanu.
:
yarinya ta isa Aure setakie, tun lokacinda take kan samun samari, se gaji tanacewa, senayi karatu ko kuma ba yanxu zanayi ba, ko gaji tana cewa bata so ta Tsufa.
:
Kafun ta laburta takai shekara 25, daganan kuma samarin suriqa guduwa🏃.
:
Daganan kuma se a fara daura sharrin ma Aljanu aji ana cewa "malam aljanu kedamuna na" se malam Albani yace *"aljanu duk wanda akayiwa qazafi ko dauki lau yoyi*.."
:
Babban damuwa kuma basa son me dan qaramin qarfi, sunfison inda za'a more kamar yadda suke karanta wa a hausa novel's
:
Gaskiya ne akwai aljanu kuma suna hana Aure, amma laipin kune kunkie gyara rayuwan ku,kun dauka bude jiki shi ze kawo muku miji. sedai ya kawo muku aljanu.🌝🙆🏿
:
In ma kunsamu mijin to Auren ba ya lasting, saboda sha'awan ki yayi.
:
Sannan akwai jarraba daga ALLAH,IDAN yaso bazakoyi Aure ba a wannan lokacin, tofa kome za'a baki bazaki samu miji ba.
:
Sannan akwai tsau walawa akan Aure, kunsan mutum bazai iya biyan sadaki da kuka yake mar ba, misali kunce dubu 50: shikuma 30 ne a hannu seku kie, to yaya bazai gudu ba🏃
:
Sannan kunce dole tayi Aiki, alhalin shi bashida ra'ayin haka?!
:
Kun tsauwala Kayan akwati da sauran hidaman biki, yanasa samari su gudu.
:
Daga cikin abinda ke janyo, aljanu shine barin tsaraici a waje, kaman gashin ka, a waje, da barin kirji a bude, yin dayis, da bayyana ado a ko'ina.
:
Babban ta rashin sallah!!! da rashin azkar.
:
Duk mefama da irin wannan ta yadda da Qaddara akan cewa ALLAH shike kawo mijin Aure. Sannan ki dage Da Sallan dare da Addu,a akan ALLAH ya baki miji nagari ba kawai Auran zaki nema ba!!
:
me albarka zaki nema in ba haka ba zaki sha mamaki!🤔
_______________________
KUYI HAKURI INNA FADI BA DAI DAIBA!!
08-01-1438
*Muhammad Auwal hussain Abu Ja'afar*
~_+2347035269582_~
:
http://mobile.facebook.com/Khulafaur-Rashiidun-1812718708973541/
_______________________
4/12/17, 7:20 AM - ‪+234 703 788 4846‬ changed to +234 805 578 2844
4/12/17, 7:39 AM - ‪+234 803 557 6883‬: RUWAN ZAFI BAYA SA YAN SHI'A GUDUWA KO FASA ABIN DA SUKA SA GABA.
LABARI DUMI DUMIN DAGA ABUJA BIRNIN YARAYYA.
Jami'an tsaro sun afka ma yan Shi'a yayin da suke gudanar da zangzangar lumana na neman a sako musu jagoran su da gomnatin Nigeria ta kama a wata harin zalunci da aka kai Zaria a shekara ta dubu biu da sha biyar.
An pesa ma yan shi'a ruwan zafi ne da nufin hana su neman a sako Shugaban su, to idan basu nema a sako musu shugaban su ba me zasu yi?
Ya zama dole Gwamnatin Buhari ta dubi wannan Al'amarin, cigaba da tsare Shugaban yan Shi'a hakan ba zai haifar kasar nan da mai ido ba.
Allah ka bamu zaman lafiya,.
Shi'a for life, we never Surrender just Free Our Leader sheikh Zakzaky h.
4/12/17, 11:03 AM - Alfanuuuuuu: Ci uban su buratai.
4/12/17, 7:51 AM - NA'IBIN SUNNAH: Banyi mamakin ganin wannan 👆🏻message dn ba saboda sanin halin duk mai wannnan bakar akidar ba abin da ya iya sai kuri da cholera a baki amma randa aikin ya tashi sai ka raina su kamar yadda tarihi ya nuna mana kasawar shi'a akan gudanar da jihadi ko sau daya a duniya gaba daya daga da har yanzu sai dai ha'intar musulmi a sassa na duniya daga jiya har yau.
Allah ka tsare mana imanin mu.
4/12/17, 7:58 AM - NA'IBIN SUNNAH: ⏰ ☁ أذكار الصباح والمساء⛅
☁☁⛅☁☁
اعوذ بالله من الشيطان الرجيم

الله لا إله إلا هو الحي القيوم لا تأخذه سنة ولا نوم له ما في السموات وما في الأرض من ذا الذي يشفع عنده إلا بإذنه يعلم ما بين أيديهم وما خلفهم ولا يحيطون بشيء من علمه إلا بما شاء وسع كرسيه السموات والأرض ولا يؤوده حفظهما وهو العلي العظيم
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل هو الله أحد* الله الصمد* لم يلد ولم يولد* ولم يكن له كفوا أحد (3)
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل أعوذ برب الفلق* من شر ما خلق* ومن شر غاسق إذا وقب* ومن شر النفاثات في العقد* ومن شر حاسد إذا حسد (3)
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل أعوذ برب الناس* ملك الناس* إله الناس* من شر الوسواس الخناس* الذي يوسوس في صدور الناس* من الجنة و الناس (3)
👏🏻👏🏻👏🏻
🌸 🌸 🌸
أصبحنا وأصبح الملك لله، والحمد لله، لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد وهو على كل شيء قدير، رب أسألك خير ما في هذا اليوم وخير ما بعده، وأعوذ بك من شر ما في هذا اليوم وشر ما بعده، رب أعوذ بك من الكسل وسوء الكبر، رب أعوذ بك من عذاب في النار وعذاب في القبر
👏🏻👏🏻
🌸 🌸 🌸
اللهم بك أصبحنا، وبك أمسينا، وبك نحيا، وبك نموت وإليك النشور
🌸 🌸 🌸
اللهم أنت ربي لا إله إلا أنت، خلقتني وأنا عبدك، وأنا على عهدك ووعدك ما استطعت، أعوذ بك من شر ما صنعت، أبوء لك بنعمتك علي، وأبوء بذنبي فاغفر لي فإنه لا يغفر الذنوب إلا أنت
👏🏻☪
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أصبحت أشهدك، وأشهد حملة عرشك، وملائكتك، وجميع خلقك، أنك أنت الله لا إله إلا أنت وحدك لا شريك لك، وأن محمدا عبدك ورسولك
- أربع مرات -(4)
🌸 🌸 🌸
اللهم ما أصبح بي من نعمة أو بأحد من خلقك فمنك وحدك لا شريك لك، فلك الحمد ولك الشكر
🌸 🌸 🌸
اللهم عافني في بدني، اللهم عافني في سمعي، اللهم عافني في بصري، لا إله إلا أنت. اللهم إني أعوذ بك من الكفر، والفقر، وأعوذ بك من عذاب القبر، لا إله إلا أنت
- ثلاث مرات -(3)
🌸 🌸 🌸
حسبي الله لا إله إلا هو عليه توكلت وهو رب العرش العظيم
- سبع مرات -(7)
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أسألك العفو والعافية في الدنيا والآخرة، اللهم إني أسألك العفو والعافية في ديني ودنياي وأهلي، ومالي، اللهم استر عوراتي، وآمن روعاتي، اللهم احفظني من بين يدي، ومن خلفي، وعن يميني، وعن شمالي، ومن فوقي، وأعوذ بعظمتك أن أغتال من تحتي
🌸 🌸 🌸
اللهم عالم الغيب والشهادة فاطر السموات والأرض، رب كل شيء ومليكه، أشهد أن لا إله إلا أنت، أعوذ بك من شر نفسي، ومن شر الشيطان وشركه، وأن أقترف على نفسي سوءا، أو أجره إلى مسلم
🌸 🌸 🌸
بسم الله الذي لا يضر مع اسمه شيء في الأرض ولا في السماء وهو السميع العليم
- ثلاث مرات -(3)
🌸 🌸 🌸
رضيت بالله ربا، وبالإسلام دينا، وبمحمد صلى الله عليه وسلم نبيا
- ثلاث مرات -(3)⛺👏🏻
🌸 🌸 🌸
يا حي يا قيوم برحمتك أستغيث أصلح لي شأني كله ولا تكلني إلى نفسي طرفة عين
🌸 🌸 🌸
أصبحنا وأصبح الملك لله رب العالمين، اللهـم إني أسألك خير هذا اليوم فتحه، ونصره، ونوره، وبركته، وهداه، وأعوذ بك من شر ما فيه وشر ما بعده
👏🏻👏🏻👏🏻
🌸 🌸 🌸
أصبحنا على فطرة الإسلام، وعلى كلمة الإخلاص، وعلى دين نبينا محمد صلى الله عليه وسلم ، وعلى ملة أبينا إبراهيم، حنيفا مسلما وما كان من المشركين
🌸 🌸 🌸
سبحان الله وبحمده
- مائة مرة -(100)
🌸 🌸 🌸
لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد، وهو على كل شيء قدير
- مائة مرة -(100)
🌸 🌸 🌸
سبحان الله وبحمده: عدد خلقه، ورضا نفسه، وزنة عرشه، ومداد كلماته
-ثلاث مرات-(3)
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أسألك علما نافعا، ورزقا طيبا، وعملا متقبلا
🌸 🌸 🌸
أستغفر الله وأتوب إليه
- مائة مرة في اليوم -(100)
🌸 🌸 🌸
اللهم صل وسلم على نبينا محمد
-عشر مرات
(10)(100)
🌸🌸🌸🌺🌺
Ina muku fatan Alkhairi, tare da karanta muku gaisuwa ta kauna da addua mai yawa.
4/12/17, 8:36 AM - ‪+234 703 788 4846‬: Thanks
4/12/17, 9:48 AM - ‪+234 806 084 4942‬: Allah yasaka da alkhairi
4/12/17, 9:48 AM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
4/12/17, 10:16 AM - ‪+234 812 724 6940‬: Amin
4/12/17, 10:39 AM - ‪+91 7397 683 053‬: Follow 🇺🇸Donald Trump🇺🇸 News and Tweets everyday


Add to group: +919042026761


Forward to your friends‼

Type 👍 GG6 to like this

4/12/17, 12:00 PM - Fakawa: Aikawaisutafi gidanyarindayake sufiddashi dakarfi yafiwannan surutan banzan itakuma gwafnati duk abindataso dolene kowayabidoka koshiwaye kuma sunaganin laifin buhari balaifinsabane sujesusamu burutai dodon maza🔫🔫👮🏽👮🏽👮🏿‍♀
4/12/17, 12:10 PM - ‪+234 809 787 4234‬: *HANYOYI GOMA DON FITA DAGA BALA'I* *DA QUNCI DA DAMUWA!*

*Dr. Muhammad Rabiu Rijiyar Memo* ✍
Babu ko shakka kowa a yau ya san al'ummar
musulmi a duniya suna cikin halin kunci da
damuwa, don haka wajibi ne malamai da daliban
ilimi su ci gaba da haskawa al'umma hanyoyin da
ya kamata su bi don samun mafita daga wannan
bala'i da musifa. Ga wasu hanyoyi goma da
zamu runguma da izinin Allah, Allah zai yaye
mana wadannan musifu:
*1. Kyautata imani da Allah da nisantar abin dayake tauye imani :* Allah ya yi alkawarin taimakon
bayinsa muminai, da basu nasara akan abokan
gabarsu. Don haka matukar akwai imani da Allah
a zukatan bayi to Allah ba zai tozarta su ba.
*2. Tuba da Istigfari da Komawa zuwa ga Allah.*
*3. Yawaita ayyuka na kwarai,* saboda ayyukan
kwarai sukan kawo wa zuciya nutsuwa, kamar
yadda munanan ayyuka sukan kawo wa zuciya
bakin ciki da damuwa da kunci.
*4. Yawaita Sadaka* : musammam ma a boye ba
tare da an sani ba, ya tabbata a hadisi Manzon
Allah S.A.W ya ce "Aikata kyawawan ayyuka
suna kawar da munanan abubuwa, sadakar boye
tana kawar da fushin Ubangiji, sada zumunci
yana kara tsawon rayuwa, dukkan aikin alheri
sadaka ne, masu aikin alheri a duniya, su ne
ma'abota alheri a lahira, masu munanan ayyuka a
duniya, su ne masu ma'abota mummuna a lahira,
farkon wadanda za su shiga Aljannah su ne masu
aikata kyawawan ayyuka".Dabarani ne ya rawaito
shi.
*5. Addu'a* : ba don addu'a ba da mutane da yawa
sun halaka. Allah madaukakin Sarki yana jarrabar
bayinsa da bala'i don su koma gare shi, su
kaskantar da kai da addu'a, idan suka koma zuwa
gare shi, suka kasakantar da kai sai ya yaye
musu.
*6. Umarni da kyakkyawan aiki da hana mummuna*
: Allah ba zai halaka al'umma ba, matukar akwai
masu umarni da kyakkyawan aiki da hana
mummuna.
*7. Nisantar Zalunci* : Allah ya halakar da al'ummu
da yawa saboda zalunci. Mafi girman zalunci shi
ne shirka da kafirci, sai zaluntar bayin Allah a
cikin dukiyarsu da mutuncinsu da jininsu, mu
nisanci zalunci mu zauna lafiya.
*8.Zikiri wato ambaton Allah, da baki da zuciya da gabbai* :Da ambaton Allah ne zukata suke
nutsuwa.
*9. Neman ilimin addinin musulunci* : Al'umma
tana tsira daga halaka idan akwai malamai a
cikinta, wadanda za su kama hannunta daga
duhu zuwa haske, daga shirka zuwa tauhidi, daga
bidi'a zuwa sunnah. Duk al'ummar da ta bar
ilimin addini ta shagala da na rayuwa to tana tare
da kunci da bakin ciki da rashin kwanciyar
hankali.
*10. Hakuri da Juriya* : Hakuri wajen bin Allah,
hakuri wajen barin sabon Allah, hakuri akan abin
da Allah ya kaddara, samun nasara yana tare da
hakuri.
Allah ka kara mana hakuri wajen yi maka da'a,
da barin abin da ka hana, ka yafe mana
kurakuranmu.

*DAGA MAGABATA*
*+234 7030909595*
4/12/17, 12:44 PM - ‪+234 809 787 4234‬: 👈🏼 🔴❌ *تحريم حلق اللحية* ❌🔴
⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡

📝 كلام 16 عالم من علماء الاسلام قديما وحديثا من مختلف المذاهب في حكم حلق اللحية .👇🏻

✍🏼 قال العلامةُ ابنُ حَزْمٍ الأندلسىُّ - رحمه الله - : "واتفقوا ـ أي الأئمة ـ على أنَّ حَلْقَ اللحيةِ مُثْلَةٌ ـ أي : تَشْوِيه ـ لا تجوز " .

📚 مراتب الإجماع : ص157 ، وانظر : المحلى ( 2 / 189 ) .

✍🏼 قال ابنُ عَبْدِ البَرِّ - رحمه الله تعالى - : "ويحرم حلق اللحية ، ولا يفعله إلا المخنثون من الرجال " .

📗 [ التمهيد ] .

✍🏼 قال النووي - رحمه الله تعالى - : " والمختار تركهاعلى حالها ، وألا يتعرض لها بتقصير شيء أصلاً " .

📘 [ شرح مسلم : ( 2 / 154) ]

✍🏼 قال القرطبي - رحمه الله تعالى - : " لا يجوز حلقها ولا نتفها ولا قصها " .

📙 [ تحريم حلق اللحى : ( ص 5 ) ]

✍🏼 قال شيخُ الإسلام ابنُ تَيْمِيَّةَ - رحمه الله تعالى - : " ويَحْرُم حلقُ اللحيةِ " .

📔 [ الاختيارات العلمية : ( ص 6 ) ]

✍🏼 قال الحافظ العراقي - رحمه الله تعالى - : " واستدل الجمهور على أن الأولى ترك اللحية على حالها ، وأن لا يقطع منها شيء ، وهو قول الشافعي وأصحابه "

📓 [ طرح التثريب : (2 / 83 ) ]

✍🏼 قال العدويُّ المالكي - رحمه الله تعالى - " نُقِلَ عن مالك كراهة حلق ما تحت الحنك ، حتى قال : إنه مِنْ فِعْلِ المجوس .. كما يحرم إزالة شعر اللحية " .

📒 [ حاشية العدوي على شرح رسالة ابن أبي زيد ( 2 / 411 ) ]
وانظر [ حكم اللحية في الإسلام لمحمد الحامد : ( ص 17 ) ]

✍🏼 قال السَّفَّارِينيُّ الحنبلي - رحمه الله تعالى - : " المعتمد في المذهب ، حُرمَةُ حَلْقِ اللحية " .

📕 [ غذاء الألباب : ( 1 / 376 ) ]

✍🏼 قال ابن عابدين الحنفي : " ويحرم على الرجل قطع لحيته ـ أي حلقها - وصرح في النهاية بوجوب قطع ما زاد على القبضة وأما الأخذ منها وهي دون ذلك كما يفعله بعض المغاربة ومخنثة الرجال ،فلم] يبحه أحد وأخذها كلها فعل يهود الهند ومجوس الأعاجم " .

📗 [ رد المحتار : ( 2 / 418) .

✍🏼 قال الشيخ أحمد بن قاسم العبادي الشافعي - رحمه الله تعالى - : " قال ابن الرِّفْعة في حاشية الكفاية : إن الإمام الشافعي قد نصَّ في الأم على تحريم حلق اللحية وكذلك نصَّ الزَّرْكَشِيُّ والحُلَيْميُّ في شُعَب الإيمان ، وأستاذُه القَفَّالُ الشاشيُّ في محاسن الشريعة :على تحريم حلق اللحية " .

📘 [ حكم الدين في اللحية والتدخين : ( ص 31 ) ]

✍🏼 قال الشيخ عبد الرحمن بن قاسم الحنبلي : " وما لهم قاتلهم الله أنى يؤفكون أمرهم الله بالتأسي برسوله صلى الله عليه وسلم فخالفوه ، وعصوه وتأسوا بالمجوس والكفرة وأمرهم بطاعة رسوله ، وقد قال : أعفوا اللحى ، أوفوااللحى ، أرخوا اللحى ، أرجوا اللحى ، وفّروا اللحى . فعصوه وعمدوا إلى لحاهم فحلقوها ، وأمرهم بحلق الشوارب فأطالوها ، فعكسوا القضية ، وعصوا الله جهاراً لتشويه ما جمل الله به أشرف شيء من ابن آدم وأجمله " .

📙 [ تحريم حلق اللحى (ص13) ]

✍🏼 قال العلآمة الشنقيطي - رحمه الله تعالى - : عند تفسير قوله تعالى :
( قَالَ يَبْنَؤُمَّ لاَ تَأْخُذْ بِلِحْيَتِى وَلاَبِرَأْسِى ) : " هذه الآيةُ الكريمةُ تدلُّ على لزومِ إعفاءِ اللحية ، فهى دليلٌ قرآنىٌ على إعفاءِ اللحية وعدم حلقها " .

📗 [ أضواءالبيان : ( 4/ 506 ـ 507 ) ]

✍🏼 قال الشيخ الألباني - رحمه الله تعالى - : " وجوب إعفاء اللحية وحرمة حلقها " .

📔 [ آداب الزفاف ( ص : 211 ) ] . وله كلام كثير في كتبه وأشرطته يصرح فيه بحرمة حلقها .

✍🏼 قال الشيخ ابن باز - رحمه الله تعالى - : " وهذا اللفظ في الأحاديث المذكورة يقتضي وجوب إعفاء اللحية وإرخائها ، وتحريم حلقها وقصها " .

📓 [ وجوب إعفاء اللحية ( ص : 18 ) ]

✍🏼 قال الشيخ ابن عثيمين - رحمه الله تعالى - : " حلق اللحية محرم لأنه معصية لرسول الله صلى الله عليه وسلم ، فإن النبي صلى الله عليه وسلم قال : ( أعفوا اللحى وحفوا الشوارب ) ولأنه خروج عن هدي المرسلين إلى هدي المجوس والمشركين " .

📕 [ مجموع فتاوى ابن عثيمين : ( 11 / 125 ) ]

✍🏼 قال الشيخ صالح الفوزان - حفظه الله - : " إن الأحاديث الصحيحة تدل على حرمة حلق اللحية " .

📒 [ البيان : ( ص : 312 ) ]


والله تعالى أعلم ..

🌱🌱🌱🌱🌱🌱🌱

🌹 *خدمة : رسائل دعوية*​​ 🌹​
🔹+249999529555

📩 للإشتراك في الخدمة :-
1⃣ سجل الرقم أعلاه ..
2⃣ أرسل كلمة : " إشتراك " على الواتساب .
📬 *لقراءة الرسائل القديمة (Telegram)*
📲 http://goo.gl/1BDCu2
4/12/17
, 12:45 PM - ‪+234 809 787 4234‬: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/5QlzD6prCGyCrO5jBM5y2s
4/12/17
, 12:45 PM - ‪+234 809 787 4234‬: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/J4rSiRY6DNu9OCL3SusxtE
4/12/17
, 12:45 PM - ‪+234 809 787 4234‬: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/IMWvkXOzxHE1nWnIlzy1n1
4/12/17
, 12:45 PM - ‪+234 809 787 4234‬: https://youtu.be/KLVZHlN-Xh4
4/12/17
, 12:46 PM - ‪+234 809 787 4234‬: https://youtu.be/z9rB8iC3W7M
4/12/17
, 12:47 PM - ‪+234 809 787 4234‬: https://youtu.be/hEdUmhSaMuI
4/12/17
, 12:47 PM - ‪+234 809 787 4234‬: https://youtu.be/7yBQKW06bUU
4/12/17
, 12:48 PM - ‪+234 809 787 4234‬: https://youtu.be/MgQr7gvcOgc
4/12/17
, 12:49 PM - ‪+234 809 787 4234‬: https://youtu.be/rvSreVzufdI
4/12/17
, 1:41 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
4/12/17, 4:09 PM - Fakawa: Bakarya nawa
4/12/17, 4:50 PM - NA'IBIN SUNNAH: Our dear people, kindly advise our children and wards to try Police College entrance exam. It is a degree awarding college and wish to inform you that it is more or less free tuition college.
See the advert below:

NIGERIA POLICE ACADEMY

WUDIL, KANO STATE

APPLICATION FOR ADMISSION INTO THE 5TH

REGULAR COURSE OF THE DEGREE PROGRAMME

SALE OF APPLICATION FORMS

1. This is to inform the general public that the sale of online application forms for admission into the 5th Regular Course of degree programme of the Nigeria Police Academy, Wudil, will commence on monday 13thMarch, 2017 and end on saturday the 17th June, 2017. Admission into the Academy is open to both male and female Nigerians of good character.

METHOD OF APPLICATION

2. Interested Applicants are advised to go to the Nigeria Police Academy's Website: www.polac.edu.ng in order to obtain or generate Remita Retrieval Reference (RRR) Code. The RRR code obtained can be used to make payment of N3,000.00 through any commercial Bank Branch in Nigeria. Applicants must, in addition, apply through the Joint Admissions and Matriculation Board as well as sit for the Unified Tertiary Matriculation Examination (UTME). Candidates need not select the Police Academy as a university of choice in the JAMB form. However, only candidates who obtained the minimum UTME scores which is to be determined by JAMB and purchased the Academy online application form; will be eligible to sit for the Nigeria Police Academy Selection Examination.

SUBMISSION OF APPLICATIONS

3. Applications are to be submitted online. On submission of the applications, candidates are required to download Acknowledgement Form. Candidates who obtained the minimum national cut-off marks or above, will be enabled to download and print their examination cards.

COURSES OF STUDY

4. Courses leading to Bachelor's degrees in the following disciplines are available in the Academy:

a. FACULTY OF HUMANITIES. BA in:

English

Nigerian Languages & Linguistics

History & International Studies

b. FACULTY OF LAW: LLB

c. FACULTY OF SOCIAL AND MANAGEMENT SCIENCES: BSc in:

Accounting

Economics

Management Sciences

Political Science

Psychology

Sociology

d. FACULTY OF SCIENCE: BSc in:

Biochemistry

Biological Sciences

Chemistry

Computer Science

Forensic Science

Mathematics

Physics

ADMISSION REQUIREMENTS

5. The following are the admission requirements:

a. Candidates seeking admission into the Academy must be Nigerian citizens and must be between 17 and 22 years of age, and must have a height of not less than 1.67 Metres (5 Feet 6 Inches) if male, and 1.62 Metres (5 Feet 4 Inches) if female. In addition, male candidates must have an expanded chest size of not less than 91cm (36 Inches). All candidates must be free from any physical deformity or mental disability.

b. Candidates must have obtained a minimum of SIX (6) credits at the Senior Secondary School Certificate Examination (SSCE) conducted by the West African Examinations Council (WAEC), the National Examinations Council (NECO) or the National Business and Technical Examinations Board (NABTEB) at not more than 2 sittings and including a credit pass in English
4/12/17, 4:59 PM - ‪+234 806 945 2450‬: <Media omitted>
4/12/17, 4:59 PM - ‪+234 806 945 2450‬: <Media omitted>
4/12/17, 5:00 PM - ‪+234 806 945 2450‬: <Media omitted>
4/12/17, 5:00 PM - ‪+234 806 945 2450‬: <Media omitted>
4/12/17, 5:00 PM - ‪+234 806 945 2450‬: <Media omitted>
4/12/17, 5:00 PM - ‪+234 806 945 2450‬: <Media omitted>
4/12/17, 5:20 PM - NA'IBIN SUNNAH: Wannan menene kuma? baya cikin tsarinmu
4/12/17, 6:12 PM - ‪+234 813 336 7720‬: Gaskiya
4/12/17, 6:29 PM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
4/12/17, 7:13 PM - ‪+234 803 690 8439‬: Allah yabada lada
4/12/17, 8:03 PM - ‪+234 803 443 7568‬: ZAUREN FIQHU
LABARIN YAQIN MU'UTAH
****************************
Idan baku manta ba, anan Zauren Fiqhu mun
kawo tarihin yadda akayi Yaqin badar. Yau kuma
in sha Allahu muna tafe da labarin yadda akayi a
Yaqin Mu'utah.
Aranar da za'a tafi Yaqin Mu'utah, Yaqi ne mai
wahalar gaske saboda kafiran da za'a Gwabza
dasu wasunsu akan giwaye suke. Kuma Sojojin
babbar daula ne saboda haka suna da kayan Yaqi
sosai.
Annabi (saww) ya sanya Kwamandodi guda uku.
Kwamanda na farko shine Sayyiduna Zaidu bn
Harithah (ra). Annabi (saww) yace :
"IDAN ZAIDU YAYI SHAHADAH, JA'AFAR BN ABI
TALIB (RA) YA KARBI TUTA. IDAN JA'AFAR YAYI
SHAHADAH IBNU RAWAAHATA (RA) YA KARBA.
IDAN SHIMA YAYI SHAHADA SAI MUSULMAI SU
SANYA WANI DAGA TSAKANINSU".
Sun fita Yaqin ne acikin watan Jumaadal Ula
shekara ta 8 bayan hijirah wacce tayi daidai da
watan August da September shekara ta 629
(Miladiyyah).
Annabi (saww) ya turasu su dubu uku, Ya Qulla
musu farar Tuta (White Flag) yace musu "IDAN
KUNJE KU KIRASU ZUWA GA MUSULUNCI, IDAN
SUN AMSA SHIKENAN. IDAN KUMA BASU AMSA
BA, TO KU NEMI TAIMAKON ALLAH AKANSU.
KU YAQESU"
Yace musu "KUYI YAQI DA ALBARKAR SUNAN
ALLAH, ACIKIN TAFARKIN ALLAH, (KU YAQI)
WADANDA SUKA KAFIRCE MA ALLAH. KADA
KUYI YAUDARA, KADA KU CHANZA (ALKAWARI)
KADA KU KASHE YARO KO MACE KO TSOHO
MARAR QARFI, KO MUTUMIN DAKE CIKIN
CHOCHINSA, KADA KU SARE MUSU DABINAI KO
BISHIYOYI, KADA KU RUSHE MUSU GINE-GINE".
Yayin da suka isa chan wajen yaqin, sai suka
tarar da Dakarun Gwamnan Sham wanda ke
Qarkashin Daular Rumawa
Ya turo Dakarunsa guda dubu dari (100,000). Shi
kuma babban Sarkin Daular Rum din mai suna
Hiraqlu (Hercules) ya turo nasa Dakarun guda
dubu dari (100,000).
Yayin da Dakarun Musulmai suka duba suka ga
cewa su dubu uku ne kachal amma abokan
gwabzawarsu su dubu dari biyu (wato 3,000 vs
200,0000). Sai wasu daga cikinsu suka ce ya
kamata su aika su sanar da Manzon Allah
(saww) su jira umurnin da zai basu.
Amma sai Sayyiduna Abdullahi bn Rawaahah
(Kwamanda na uku) ya mike tsaye domin Qarfafa
zukatan sauran sahabban.
Yace musu "Ya Ku Mutanena! Hakika wannan
abinda kuke Qi ita ce abinda kuka fito nema.
(wato shahadah).
"Mu fa ba wai muna Yaqar mutane saboda
yawan adadinmu bane. Ba kuma saboda
Qarfinmu ko yawan dukiyarmu bane. A'a muna
yaqarsu ne da Qarfin Imanin da mukayi da
addinin nan wanda Allah ya girmamamu dashi ne.
"Mu tafi kawai! (babu abinda zai faru) sai dayan
abubuwa biyu masu kyawu. Ko dai rinjaye
akansu, ko kuma Shahadah!".
Yayin da suka ji wadannan kalmomi daga gareshi
sai zukatansu suka Qarfafa.. Suka fara matsowa
zuwa garin abokan gaba. Har dai suka iso wajen
da ake kira Mu'utah.
Suna isowa sai suka shirya yadda rundunar zata
kasance, suka sanya Jarumai biyu. Daya daga
gefen dama ana kiransa QUTBAH BN QATAADAH
AL'UZRIY (RA). Agefen haggu kuma suka sanya
UBADAH BN MALIK AL-ANSARIY (RA).
Daga tsakiya kuma ga babban Kwamanda ZAIDU
BN HARITHAH (RA) - Wanda ake yiwa kirari da
"MASOYIN MANZON ALLAH (SAWW)" ya karbi
tuta ya rike gam.. Ga sauran Jarumai kuma kowa
yayi shirin Yaqi ya daura damararsa.
Nan fa aka fara wani irin Yaqi wanda duniya bata
ta'ba ganin irinsa ba.. Wani irin Yaqi ne wanda ya
chanza tarihin duniya.. Kuma Ya chanza irin
kallon raini da wulakanci wanda daular turawa ke
yiwa Qabilun Larabawa.
Mutum dubu uku zasuyi yaqi da mutum dubu dari
biyu.. (wato kowanne mutum guda zai yaqi
kusan mutum dubu bakwai kenan). Kuma
mafiyawa yawan Sahabban takalmin kaba ne a
kafafunsu. Wasu ma Qafafunsu babu takalmin.
Su kuwa Kafiran nan wasu daga cikinsu akan
giwaye suke. Wasu kuma akan manyan dawakai
Qosassu. Ga kuma kayan fadansu yafi na
Sahabban yawa.
Nan dai aka fara gwabza Yaqi mai zafi.. Babban
Kwamanda ya danna cikin abokan gaba.. Sai
saransu yakeyi yana aikasu Jahannama. Yayi
Yaqi da wata irin jarumtaka wacce ba za'a ta'ba
samun irinta ba, sai dai awajen ire-irensu
Gwarzayen Musulunci.
Yaci gaba da yaqi har dai wani kafiri ya sokeshi
da Mashi, ya fadi yayi shahadah.
Kafin yaje Qasa Sayyiduna Ja'afar bn Abi Talib
(ra) «Kwamanda na biyu» ya karbi tutar ya rike.
Yaci gaba da yaqi bisa Jarumtaka irin tasu ta
Banu Hashim (Ahlul Baiti). Da Qarfin hali irin na
Jarumawan Sahabbai.. Shine fa wanda Annabi
(saww) yace masa "KANA YIN KAMA DANI A
KAMANNI DA HALAYE".
Yana ta saran kafiran yana zubar dasu har sai da
suka taru akansa suka shahadantar dashi. Sun
sare masa hannaye amma Allah Madaukakin
Sarki ya maye gurbinsu da Fukafukai..
Ja'afar din yana tashi sama yana shawagi tare
da Mala'iku. Shi yasa ma ake kiransa "Ja'afarut
Tayyar" (Ja'afar Mai Tashi sama).
Imamul Bukhariy ya ruwaito daga Nafi'u yace
Sayyiduna Abdullahi 'dan Umar (ra) ya bashi
labarin cewa yana daga cikin wadanda suka
tsaya akan Ja'afar bn Abi Talib (ra) bayan an
kasheshi. Yace na kirga sara da suka sama da
guda hamsin ajikinsa. (Daga cikinsa zuwa
Kirjinsa banda bayansa).
Acikin wata riwayar kuma yace Mun kirga sara
da suka ajikinsa sama da guda chasa'in.
Bayan yayi shahadah sai Sayyiduna Abdullahi bn
Rawaahah (ra) ya karbi tutar ya rike yana daga
kan dokinsa yana zubar da arna.
Shima da yake Gwarzo ne kuma jarumi, haka nan
ya danna kansa cikin gungun Kafiran nan yana ta
zubar dasu da takobbinsa. Har dai daga karshe
shima yayi shahadah.
Daga nan sai wani Sahabi daga Banu 'Ajlan mai
suna Thabitu bn Arqam (ra) ya dauki tutar
sannan yayi kira cewa a zabi sabon Kwamanda.
Sai ra'ayin Sahabbai ya hadu akan Khalid bn
Waleed (ra).
Khalid ya karbi tutar, ya fara Gwabza yaqi irin na
Gwanayen Jarumai. Duk inda yasa gaba
gawarwakin kafirai ke zuba hagunsa da
damansa.. Shi kuwa yana yin kabbara yana Qara
dannawa cikinsu.
Imamul Bukhariy ya ruwaito daga gareshi cewa
awannan ranar sai da Takubba guda tara suka
karye ahannunsa.. Wato yayi ta saran kafirai har
sai da Takobinsa ya karye.. Ya dauki wani
Takobin yaci gaba da yaqi har sai shima ya
karye.. Da haka da haka sai da Takubba tara
masu kaifi suka karye ahannunsa..
Wani sharbeben Takobi Qirar mutanen Yemen
shine kawai ya jure ahannunsa bai karye ba, har
aka gama Yaqin.
Annabi (saww) yana chan abirnin Madeenah
amma Allah ya sanar dashi labarin Yaqin. Ya
yaye masa yana hangen dukkan abinda ke
faruwa. Yana fa'da idanuwansa suna zubda
hawaye yana cewa:
"GASHI NAN ZAIDU YA DAUKI TUTAR, YAYI
SHAHADA JA'AFARU YA KARBA. SHIMA YAYI
SHAHADAH IBNU RAWAHAH YA KARBA. SHIMA
YAYI SHAHADAH GA WANI TAKOBBI NAN DAGA
TAKUBBAN ALLAH YA DAUKI TUTAR HAR ALLAH
YA BAYAR DA BUDI AHANNUNSA".
Ranar haka aka wuni chur ana Gwabzawa.
Kafiran nan duk da bala'in yawan da suke dashi
amma sun rasa yadda zasuyi da rundunar
Sahabban nan wadanda basu kai kashi daya cikin
kashi dari nasu ba.
Da dare yayi sai aka ajiye Makaman Yaqi sai
gobe.. Kafin gari ya waye Khalid ya sake nuna
gwanintar tasa. Wato ya sake shirin rundunar
Musulman. Ya dauki Sojojin dake gefen dama ya
mayar dasu gefen haggu. Na gefen haggu kuma
ya mayar dasu dama.. Wadanda suke gaba ya
mayar dasu baya, na baya kuma ya dawo dasu
gaba..
Yayin da gari ya Qarasa wayewa, Rundunar
Rumawan nan sai tsoro ya cika zukatansu. Suka
fara tsammanin cewa watakil Musulman nan sun
Qaru ne cikin dare. Wato kamar ba dasu akayi
Yaqi jiya ba.
Daga ganin haka sai suka fara Ja da baya. Suna
ja da baya Musulman ma suna ja da baya. Sun
kasa biyo Musulman saboda tsoro.. Su kuma
Musulman basu bisu ba. Da hala dai har
Musulman suka iso garin Madeenah.
Gaba daya Mutum goma sha biyu ne kachal
sukayi shahadah daga cikin Musulman. Amma
daga bangaren Rumawan babu wanda yasan
adadin Matattunsu saboda yawansu.
Lallai wannan Yaqin yana daga cikin manyan
abubuwan Mamakin da suka faru a tarihin
duniya.. Mutum dubu uku sunci galaba akan
mutum dubu dari biyu!!!
Abinda ya faru awannan Yaqin yasa dukkan
Qabilun Larabawan Kauyuka da kuma Yahudawan
dake zaune ayankin Larabawa kowa Zuciyarsa ta
cika fal da tsoron Sahabbai. Dole suka tabbatar
da cewa lallai abinda Annabinmu (saww) yake
kansa shine gaskiya.
Hakanan shi kansa Hiraqlu (Sarkin Rumawa)
Zuciyarsa ta cika da tsoro bisa labarin abinda ya
faru awannan Yaqin.
Banu Sulaym suka zo suka Musulunta suka mika
wuya.. Sai ga Banu Gatfaan da Ashja'u da Banu
Zibyaan da Banu Fizaarah da sauran wasu
Qabilun ma.
Anan zamu tsaya sai awani darasin kuma in sha
Allahu zamu ci gaba akan bayanin wani yaqin
daga Yaqoqinsa (saww).
An gabatar da karatun a Zauren Fiqhu Whatsapp
-2 ranar 09-04-2017.
Don Qarin bayani aduba :
- Fat'hul Baree juzu'i na 5 shafi na 513-514. da
kuma Juzu'i na 7 shafi na 511.
- Zadul Ma'ad juzu'i na 2 shafi na 156.
- Ibnu Hisham juzu'i na 2 shafi na 273, da kuma
na 374.
- Mukhtasaru Seeratir Rasool (saww) shafi na
327.
- Rahmatun Lil Alameen juzu'i na 2 shafi na 271.
DAGA ZAUREN FIQHU (12-04-2017 15-07-1438)
4/12/17, 9:20 PM - ‪+234 803 789 3943‬: EFCC cuts short Patience Jonathan's happiness over $5.8: https://y25n4.app.goo.gl/?link=https://www.naij.com/1099214-efcc-cuts-short-patience-jonathans-happiness-58.html&apn=com.naij.android&ibi=com.tutby.news.nigeria&isi=830240306&ius=naij.ios
4/12/17
, 9:47 PM - ‪+234 803 771 4227‬: KUNSAN CEWA
😃Rikici sai tsoho
😃Zuciya sai makaho
😃Zargi sai KURMA
😃Tsini said mashi
😃Zumudi sai amarya
😃Sauri sai buzu
😃A yaba sai biri
😃Kishi sai mata
😃Iyayi sai mummuna
😃Bulala sai dogari
😃Kyau sai doguwa
😃Duniya sai d kudi
😃Lahira sai d hali
😃Nageria sai baba
😃Zalama sai almajiri
😃Kwalliya sa budurwa
😃Aiki sai jaki
😃Gidan biki sai d ado
😃Adaka adafa sai kalwa
😃Dogon kiwo sai tunku
😃Nisan kwana sai gwaji
😃Posting sai admin
😃Jan aji sai matan hausawa
😃Kaifi sai takobi
😃Zaman gida sai mata
😃Sukuwa sai doki
😃Zalinci sai fir'auna
😃Wauta sai b zamfare
😃Rashin iya magana sai bakatsine
😃Girman kai sai diyar talaka
😃Akai a KAWO sai gafiya
😃Saurin fushi sai makaho
😃Alkawari sai tantabara
😃Yau d gobe sai Allah
😃Ni daku sai anjima
4/12/17, 10:01 PM - ‪+234 803 557 6883‬: Ammar Muhammad Rajab
...
#KISAN
#GILLAN
#ZARIYA !
Lissafin wadanda aka Sami Tabbacin Sojojin Najeriya sun Kashe Su da Kisa na Gilla #MASSACRE !
1. A Tsakanin Awa 48 Sojojin Najeriya sun Halaka Sama da Mutane #1000!
2. Mazaje 548!
3. Mataye 297!
4. Yara Kanana 193!
5. Mata Masu Ciki 23.
6. Iyalan da Sojoji suka Kawar baki daya, gida 39!
TOTAL= 1061.
Wacce Al'ummar za a yiwa Haka a ci gaba da tsammanin ganin Zaman Lafiya da Kwanciyar Hankali?
Zaluncin da ake yiwa Shaikh Ibraheem Yaquob Zakzaky (H) Ya Isa Haka!
#FreeZakzaky !!!
#Buhari
#Obay
#Court
#Order!
Daga Shafin Ali Musa
4/12/17, 10:18 PM - ‪+234 812 724 6940‬: Don Allah ba ma bukatar irin wadannan labaran
4/12/17, 10:25 PM - NA'IBIN SUNNAH: A kara gaba
4/12/17, 10:38 PM - Fakawa: Kungiyoyi kashinawane baamakowaba saiku wallahi tsuntsundayaja ruwashiruwakandaka bamutafajin watakungiya maiganin susunfikarfinkowaba saiku to wallahi shawara burutai zaakawomar jirage 12 sabodamasutaurinkai da yantaadda sai akula mubaruwanmu iyakaci kumutu muaurimatanku mumaidasu ahalinsunna😜😜😛😛
4/12/17, 10:55 PM - ‪+234 806 874 4490‬: ASSALAMU ALAIKUM warahmatullah...


Ambaci Allah a tsaye da zaune da lokacin da kake kwance kuma kayi tunani a kan halittar SAMMAI DA 'KASA....


Allah yasa mu
dace.


Binkhal
4/12/17, 11:22 PM - NA'IBIN SUNNAH: BBC Hausa | Nigeria: Daurawa ya soki dokar hana kara aure ta Kano - http://www.bbc.com/hausa/labarai-39075991?ocid=wshausa.chat-apps.in-app-msg.whatsapp.trial.link1_.auin
4/13/17
, 6:13 AM - ‪+234 803 781 5109‬: ALLAH yasa mu da ce
4/13/17, 7:48 AM - ‪+234 703 903 0499‬: Amin
4/13/17, 8:10 AM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
4/13/17, 8:45 AM - ‪+234 706 109 7361‬: Amin
4/13/17, 8:50 AM - ‪+234 706 109 7361‬: Muwannan shafi banayan shiabane dunhaka babu magana iriwadanna.
4/13/17, 9:01 AM - ‪+234 703 355 6700‬: <Media omitted>
4/13/17, 9:01 AM - ‪+234 703 355 6700‬: <Media omitted>
4/13/17, 10:31 AM - ‪+234 706 761 9629‬: *Don Girman Allah Idan Kun Karanta Ku Tura Wasu Groups Saboda a Kubutar da bayin Allah* Akwai wata baiwar Allah me suna Hajara Hadi a whatsapp tana online bussiness, yar damfara ce yanzu haka mutane uku a group dina sun tura mata kudi tun last week ta turo musu kaya tayi blocking dinsu ba kudi ba kaya Almost 130k nima nayi mata magana sai tayi blocking dina. wani lokaci tana sa suna *Anty Baby* a display name dinta. Don Allah ku tura wasu groups saboda mutane su gani su kuma sani ga Account details dinta nan hajara hadi salisu 3097389582 First Bank Don Allah mu kiyaye
09060792035
08081338095.ga nombobinta
4/13/17, 11:39 AM - ‪+91 7397 683 053‬: 🔠 Play Jumble on Duta 🔠


Add to group: +917550027435

Then type: jumble


Forward to your friends‼

Type 👍 JQ6 to like this

4/13/17, 12:47 PM - ‪+234 803 376 8342‬: Don't celebrate easter and every friday is good to muslims
4/13/17, 5:46 PM - ‪+234 803 729 9251‬: Yes we can over
4/14/17, 6:16 AM - Alfanuuuuuu: Tukunna ma in ba su musulunta sun bar zagin Musulumci ba, in kana jin don an yamutsa maguzawa ba za a zauna lafiya ba, shi kuma sayyid din na ku wa ya kashe ya kasa zama lafiya? Ba gida!
ba iyali!
ba lafiya!
ba ido 1½!
sun kira mahadin shi kuma mahadin yana can yana gudun hijirar tsoron azzalumai na da can ma da basu da kayan aikin gyarawa munafunci zama, sararin duniya ma bai ishe shi 'buya ba , yanzu shekara sama da dubu yana boye a ramin gafiya, wannan gafiya ma dai Allah ya qwatam ma ta haqqin ta, in kuma mahadin tatsuniya ne Allah Ya dawo mana da ku hanyar qwarai.
4/14/17, 6:18 AM - Alfanuuuuuu: Tukunna ma in ba su musulunta sun bar zagin Musulumci ba, in kana jin don an yamutsa maguzawa ba za a zauna lafiya ba, shi kuma sayyid din na ku wa ya kashe ya kasa zama lafiya? Ba gida!
ba iyali!
ba lafiya!
ba ido 1½!
sun kira mahadin shi kuma mahadin yana can yana gudun hijirar tsoron azzalumai na da can ma da basu da kayan aikin gyarawa munafunci zama, sararin duniya ma bai ishe shi 'buya ba , yanzu shekara sama da dubu yana boye a ramin gafiya, wannan gafiya ma dai Allah ya qwatam ma ta haqqin ta, in kuma mahadin tatsuniya ne Allah Ya dawo mana da ku hanyar qwarai.
4/14/17, 6:20 AM - Alfanuuuuuu: Wai wacce fasiqa ce maman amiran nan?
Ko ba fasiqanci ba ne a dinga nuna mana hoton fasiqanci?
Ko sirikar admin ce?
4/14/17, 6:27 AM - Alfanuuuuuu: . Tukunna ma in ba su musulunta sun bar zagin Musulumci ba, in kana jin don an yamutsa maguzawa ba za a zauna lafiya ba, shi kuma sayyid din na ku wa ya kashe ya kasa zama lafiya? Ba gida!
ba iyali!
ba lafiya!
ba ido 1½!
sun kira mahadin shi kuma mahadin yana can yana gudun hijirar tsoron azzalumai na da can ma da basu da kayan aikin gyarawa munafunci zama, sararin duniya ma bai ishe shi 'buya ba , yanzu shekara sama da dubu yana boye a ramin gafiya, wannan gafiya ma dai Allah ya qwatam ma ta haqqin ta, in kuma mahadin tatsuniya ne Allah Ya dawo mana da ku hanyar qwarai.
4/14/17, 6:34 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
4/14/17, 7:34 PM - Alfanuuuuuu: 📚مجموعة من الكتب فى البحث العلمى📚📚
كتاب أسس البحث العلمي لإعداد الرسائل الجامعية PDF
http://cutt.us/H5A2d
كتاب قواعد أساسية في البحث العلمي pdf
http://cutt.us/avFnm
كتاب فلسفة العلم و منطق البحث العلمي PDF
http://cutt.us/oN1fq
كتاب قاموس البحث العلمي PDF
http://cutt.us/zYpM
كتاب منهجية البحث العلمي وضوابطه في الاسلام PDF
http://cutt.us/tIO4J
كتاب اعداد البحوث والرسائل العلمية من الفكرة وحتى الخاتمة PDF
http://cutt.us/jzCVU
كتاب البحث العلمي و إستخدام مصادر المعلومات PDF
http://cutt.us/AMLzD
كتاب البحث العلمي خطته و أصالته و نتائجه PDF
http://cutt.us/RziqL
كتاب الدليل المنهجي لإعداد البحوث العلمية PDF
http://cutt.us/3ZQFK
كتاب منهج البحث المقارن: بحوث ودراسات PDF
http://cutt.us/W5iGH
كتاب منهجية البحث الأدبي ومداخل التفكير العلمي PDF
http://cutt.us/iQ3FK
كتاب البحث في العلوم الاجتماعية PDF
http://cutt.us/LBYUe
كتاب أصول البحث العلمي PDF
http://cutt.us/yQYwC
تحميل كتاب دليل الباحث إلى الإقتباس والتوثيق من الإنترنت PDF
http://cutt.us/wUbto
4/14/17
, 9:52 PM - Alfanuuuuuu: Aminci,💭
Jin dadi,😊
Farin ciki,😀
Daukaka,👍
Arziki,💎
Zaman lafiya👪
Da kwanciyar hankali duk su tabbata ga duk Wanda yake cikin wannan group mai albarka😀 😀 Dafatan duk kuna cikin koshin lafiya?
4/13/17, 8:11 PM - ‪+234 706 109 7361‬: Tnks a Sabo
4/15/17, 7:17 AM - ‪+234 703 788 4846‬, ‪+234 803 656 5364‬, ‪+234 814 888 8962‬ was added
4/15/17, 7:17 AM - ‪+234 803 557 6883‬, ‪+234 803 614 8435‬, ‪+234 805 578 2844‬, ‪+234 808 307 6812‬ left
4/13/17, 9:07 PM - ‪+234 706 063 1024‬: Asalamu alikum
4/13/17, 9:08 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
4/13/17, 9:42 PM - ABDULLAH YAJO: Sarki Sanusi Lamido Sanusi
Muhimmiyar Shawara Ga shugaba
Buhari Domin Ceto Kasarmu Nijeriya.
*Ya Kamata Canji Ya Soma Daga
Majalisa
* Sanata na karbar Naira Miliyan
36,000,000 kowane wata*.
Idan aka raba gida biyu yana karbar
Naira Miliyan 18,000,000, ragowar
*Naira Miliyan 18,000,000 za a iya
amfani da su wajen daukar 'yan
Nijeriya 200 aiki kowa ya rika daukar
albashin Naira Dubu 90,000 kowane
wata.*
Idan aka yi mutum 200 sau adadin
Sanatocin mu 109 hakan na nufin za
a dauki 'yan Nijeriya *dubu 21800
aiki *.
A takaice 'yan Nijeriya 200 za su iya
rayuwa a wadace da rabin albashin
Sanata na kowane wata.
*Dan Majalisar Wakilai na karbar
albashin Naira Miliyan 25,000,000
kowane wata.*
Idan aka raba albashin gida biyu ya
zama Naira Miliyan 12.5million a
wata. Ragowar *Naira Miliyan 12.5
za ta isa a dauki 'yan Nijeriya 135
aiki su rika daukar albashin Naira
dubu 92,500 a wata*.
'Yan Nijeriya 135 sau adadin yawan
'yan Majalisar Wakilai 360, hakan na
nufin za a dauki 'yan Nijeriya *dubu
48600 aiki*.
'Yan Nijeriya 135 za su rayu a
wadace da rabin albashin dan
Majalisar Wakilai.
*Don haka Baba Buhari gwamnatin ka za ta iya daukar 'yan Nijeriya dubu
70,400 aiki da za a rika ba su
albashin Naira dubu 90,000 wasu
kuma Naira dubu 92,500. Kuma cikin
ruwan sanyi ta hanyar RABA
ALBASHIN Sanatoci da 'yan
Majalisar Wakilai!!*
Ka gwada yin wannan lissafin ya mai
girma Shugaban Kasa....
Yanzu aikin kowane dan Nijeriya ne
ya yada wannan sako domin
Sanatoci da 'yan Majalisar Wakilai su
san a dalilin albashin da suke dauka
mutane nawa ne ba su da aiki a
Nijeriya..
*Ya kamata SAUYI ya fara daga
MAJALISA!*
A taimaka wajen yada sakon nan!!
*ALLAH YA TAIMAKI NIJERIYA*
4/13/17, 9:53 PM - ABDULLAH YAJO: يقول العلماء: من احتاج إليك فأنت أميره، ومن احتجت إليه فأنت أسيره، ومن استغنيت عنه فأنت نظيره. سؤال: بناء على ماسبق،فمن الذي لا يحتاج إلى أحد،ولا أحد يستغني عنه؟ النتيجة في هذا: الذي يدل عليه الجواب الصحيح هو الأحدالصمد، فإنصح أن يشاركه أحد في هذه الصفة صح أن يكون إلهامعه وإلافلا.
4/13/17, 9:54 PM - ‪+234 806 874 4490‬: ASSALAMU ALAIKUM warahmatullah....


Ambaci Ubangijinka a cikin ranka, kana kaskas da kai tare da tsoro, safiya da marece, kuma kada ka kasance cikin gafalallu...

Ka ambaci Allah ambato mai yawa kuma ka tsarkakeshi safiya da marece....

Ya ubangiji ka bamu ikon ambatonka irin ambaton da ya dace da kai...

Binkhal...
4/13/17, 10:29 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
4/13/17, 10:39 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
4/13/17, 11:26 PM - ‪+234 808 066 0679‬: http://saharareporters.com/2017/04/13/former-pdp-chairman-finally-admits-ownership-building-where-efcc-found-50m
4/14/17
, 11:03 AM - ‪+234 812 724 6940‬: *What a man can do a woman can do better* The Ikoyi billions apparently belongs to *Esther Nnamdi-Ogbue* sacked *PPMC MD*. The house is owned by former PDP Chair Adamu Muazu but Esther rented it.

*She beat her Oga Andrew Yakubu* by a mile ($9 million to $58 Million). The PPMC MD reports to the GMD but this madam stash pass her Oga.

God see me i want die to raise money to buy food for house.
4/14/17, 11:03 AM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
4/14/17, 11:10 AM - NA'IBIN SUNNAH: Mhhh
4/14/17, 11:13 AM - DANSABO: wannan yar uwan saraki ce ko?
4/14/17, 11:30 AM - ‪+234 803 445 7259‬: O ALLAH! Grant us the ability to help each other, the wisdom to guide one another, the patience & understanding to deal with each other, the trust to talk to one another, give us the ability to be there for each other.
Ya ALLAH, grant us the best of this world and the best of the hereafter. Ameen.

JUMU'AH MAIMUNAH!
4/14/17, 12:03 PM - ‪+234 706 109 7361‬: Kwarai kauwan bukolNe
4/14/17, 5:16 PM - ‪+234 806 008 8920‬: A poor boy who was begging from door to door to feed his hungry stomach, decided he would ask for a meal at the next house. However, at the
next house he lost his nerve when a lovely young girl opened the door. So instead of a meal, he asked for a glass of water.
The girl thought, he looked hungry. So, she brought him a large glass of milk. He drank it slowly, & asked thereafter : 'how much do I owe you for this ? You don't owe me anything, she replied. Mother has taught us never to accept
pay for kindness. He said, then I thank you from the bottom of my heart.
Years later, that girl (now a woman) became critically ill, and the local doctors tried their possible best to save her life but they couldn't
cure her. They finally sent her to the big city where specialists studied her rare illness. Dr. Kelly was called in for the consultation, when he heard the name of the town where she came
from, a strange light filled his eyes.
Immediately, he rose & went down the hall of the hospital to her room. He recognised her at once. He went back to the consultation room determined to do his best to save her life.
From that day, he gave special attention to that case. After a long struggle, the battle was won and the woman was cured. Dr. Kelly requested the business office to pass her final bill to him for approval. He looked at it, then wrote something on the bill and It was sent to her room.
The woman feared opening it cos she was sure it might take the rest of her life savings to pay for it . Finally she looked at it and noticed something was written at the edge of the note,
'Paid In Full With a Glass of Milk'. Tears filled her eyes as she immediately remembered.
Every form of kindness you show is never in vain, it reproduces itself. Well, not necessarily before your eyes, but it always does. I've been kind to you by sharing this story. And U be kind
to share it with others. Its good to be good. Always be nice: It will come back to you
Forwarded as received.
4/14/17, 5:19 PM - ‪+234 803 445 7259‬: ✫In my heart, I make wishes for you to have peace and successfull life fid-Dunya Wal-Akhira.
In my mind, I have hope for your life to end with Kalimatus-Shahada.
In my thought, I imagine you as an Excellent Member of Jannatul Firdaus. "Hasbunal-Lahu Wani'imal Wakeel".✫Jummat Mubarak
4/14/17, 6:20 PM - Bbl Cottonou: ASWAKI DA AMFANINSA: (1)

SUNNAR DA DAYAWA CIKIN MUTANE BASA DAMUWAA DA SHI MUSAMMAN MATA

Alhamdulillah wassalatu wassalamu ala kairu kalkilla Nabiyuna Muhammad s.a.w

Aswaki abune na goge baki wanda ake yinsa daga jikin bishiya aswaki yana da tsohon tarihi tun daga kan Annabawa har zuwa zamanin da muke ci yana da amfani mai yawa ga jikin dan adam.

Abu Huraira ya kawo hadisi cewa Manzon Allah s.a.w yace "da badun kar in tsanantawa Al'ummata ba dana umarce su da yin aswaki kafin kowane alwala"Bukari da Muslim suka rawaito

Abu Ayuba yace Manzon Allah s.a.w yace" abubuwa guda hudu na daga cikin sunnar Aannabawa kaciya sanya turare da yin aswaki" Ahmad da Tirmizi suka rawaito

Ibn Abbas yace Manzon Allah s.a.w yace "an umarce ni da inyi aswaki sanda na yi tunanin za a saukar da aya akanta " Abu ya'ala ya ruwaito

Akwai hadisai da dama da suka yi magana akan aswaki da falalar dake cikinta sai yasa zaka samu manyan sahabbai da sauran maluma suna kwadaitarwa akan amfani da aswaki

ibn Isma'il yana cewa "abin na ban mamaki yadda mutane suka bar sunna mai muhimmanci na yin aswaki hadisan
Annabi dayawa sun yi bayani akai akwai hasara da yawa ga barin aswaki".

Imam Shaukani ya fada a cikin nailul awdar "aswaki na daga cikin sharia na safe da yamma haka mutanen duniya suke gani".

Abu Dawud shi kuwa cewa ya yi "abubuwa biyu na daga cikin abu mai kyau yin tahajjud da aswaki".

Imam Gazali a cikin littafinsa ihya'u ulumuddin da ya tashi lissafo ladubban bacci guda goma sai yasa aswaki a farko.

Duk da muhimmancin dake tattre da aswaki amma akwai nau'uka na bishiya da ba a so ayi amafni da shi wajen yin aswaki saboda cutrwarsu ga jikin dan adam nau'ukan bishiyar sun hada da:

~bishiya mai kamshi domin tana sa ciwon
kuturta

~itacen ruman

Zamuci gaba. Insha Allah.

Rubutawa: *Shekh Aliyu sa'id gamawa.*
Gabatarwa: Abu-unaisa.
4/14/17, 9:47 PM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
4/14/17, 9:53 PM - Dalliti: #*Admission Admission Admission!!!
Ya'yan uwa musulmi ga wata garabasa:
Ina masu neman admission din shiga jami'a?

#*Ga wata dama ta samu, ta shiga jami'a kyauta!
Bugu da kari....wurin kwana kyauta,
Amma wani hanzari ba gudu ba, shine :-

#*Bazaka/ki sami wannan admission din ba, sai kanada/kinada credit biyar (5) ko kuma passes uku (3), kuma in akaje (interview) ana bukatar (certificate) na (primary) dana (secondary)

#*🙆LA LA LA!!!
Wannan wace jami'a ce haka!!!?
Wannan itace jami'ar........ALJANNAH, dake babban birnin LAHIRA.....

#*Credit biyar (5) da ake nema kuma sune:-
1-Kalimatusshahadah
2-Sallah na farilla
3-Azumin watan ramadan
4-Zakkah
5-Hajji

#*Passes din da ake nufi kuma sune:-
1-Sadaqatul-jarita
?2-Yin azumin litini da alhamis
3-Yawaita tasbihi.......e.g""Subhanallah, Alhamdullah, Allahu akbar...

#* Certificate na primary...
Imani

#* Certificate na secondary....
Ikhlasi...

#*Gudanarwa da za'ayi (interview) zai kasance kamar haka....:-

#*Rana (date)... juma'an da bata da asabar (ranar lahira)

#*Waje (venue) ...Harabar fillin alkiyama

#*Lokaci (time)...:Dazaran an kaika/kaiki kabari {bayan ka/kin mutu}

#*Allah yabamu daman amsa tambayoyin da zan ai mana....Amin summa Amin.

#*Toh!... Ya'yan uwa sai muyi turu-ruwa wajen samun wannan Garabasan, karda mu bari ta wuce mu.

..#*Don neman karin bayani, sai a tuntubi...:-

1-Al Qur'ani mai girma
2-Hadisan Manzon Allah (S.A.W)
3-Magabata da malami na kwarai.

#*Allah kasa mudache don isar Annabi Muhammadu(Sallallahu Alaihi Wassalam) ga Alqur'an, Ameen

#*Don Allah murika sharing din wan'in sms text, domin mukara tuna tarwa ga yan'uwanmu Musullumi suma amfanan....da irin ✅Duniyar da za'a barta; mai ya kawo hadama
✅Rayuwar da zata kare; Ina wani farin ciki
✅Ana sauraren mutuwa; ina wata walwala
✅Jikin da zai zama gawa; mai ya jawo 'dagawa
✅Karshen da makomarsa kabari; mai zai sa alfahari
✅Wanda duk ya manta da wadannan, a ina yabar hankalinsa
✅Inkaturashi xuwa gah wani/group domin 'yan uwanka sugani
sukaru wace hasara kayi?
Allah Yasa muyi kyakkyawan karshe!!!
AMEEN
4/14/17, 9:57 PM - Bbl Cottonou: *Improve Your Faith Through The Reading Of Holy Qur'an*
➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖
*By:- Dr. Bilal Philips (Hafizahullah)*

✔ This Is the Lecture delivered by Dr Bilal Philips Yesterday at Gwallaga Juma'at Mosque Bauchi.

✔ Listing to This fruitful Lecture, You will benefit Somethings From his ( Bilal Philips ) life.

✔ In his Lecture, he also encourage us to Read the Holy Qur'an Especially In the Holy Month Of Ramadan.

✔ Furthermore, he also adviced every body to Learn Islamic education because islam is based on knowledge.

✔ Stay with www.Darulfikr.com to Explore more In Islam.

👇🏻Click The below Link To Download The Lecture.
🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟
🎤. http://darulfikr.com/s/20144
🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟

Your's brother in Islam
Muhammad Sageer (Sautul Qur'an)

17/Rajab/1438 A.H
14/April/2017 C.E
4/14/17, 10:23 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
4/14/17, 10:23 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
4/14/17, 10:24 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
4/14/17, 10:25 PM - ‪+234 806 948 1370‬: amin
4/14/17, 10:34 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...


Ka aikata abubuwan da shari'a ta yarda da su, sannan ka nisanci miyagun ayyuka komai qanqantarsa...

Ya Allah ka dauramu akan daidai...

binkhal
4/14/17, 10:54 PM - MusaHabibQaninMiko: Rayuwa Haske ce. Mutuwa kuma Aya ce. Arziki jarrabawa ne. Talauci kuwa Misali ne. Hankali Makaranta ne. Ilimi kuwa Jagora ne. Jahilci kuwa Duhu ne. Duniya gida ce. Qabari Daki ne. lahira kuwa matabbata ce. Kada mu manta fa mu baki ne yanda muka zo haka zamu koma. Ya Allah kasa mudace.
*صباح الخير*
🏇🏇🏇🏇🏇
'yan uwa Muyi rige-rige wajan Aikin Alkhairi. *GOOD MORNING*
4/14/17, 11:37 PM - MusaHabibQaninMiko: <Media omitted>
4/15/17, 7:48 AM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
4/15/17, 8:11 AM - ‪+234 806 084 4942‬: Hanya mai sauki zuwa aljannah

Ga garabasa ta shiga aljannah a kowace rana mutun yakaranta suratul ikhlas wato( kulhuwallahu ahad) sau goma (10) Allah zai gina masa gida a aljannah hadisi ne ingantacce idan mutum yana son Allah da manzon sa yatura zuwa grp 3 ko 2
4/15/17, 8:11 AM - ‪+234 806 084 4942‬: HANNUNKA MAI SANDA (03)
******************************
Da za'a hada dukkan ruwan dake cikin Kogunan duniya, ba zasu iya kashe wutar Jahannama ba.. Amma digon hawaye guda wanda ka zubar saboda tsoron Allah, zai nisantar da fuskarka daga shiga wuta..

Da ache dan wuta zai tattaro dukkan dukiyar dake doron duniya domin ya bayar don a sassauta masa Azaba, Wallahi ba za'a sassauta masa koda gwargwadon Qiftawar ido ba.. Amma sadaqar loma guda ko kofi guda na ruwa, takan toshe ma mutum dukkan Kofofin shiga wuta..

Da za'a Qone gawarka awatsar da tokar acikin Teku, ko kuma ararraba namanka bayan ka mutu, wannan duk ba zai hana Munkarun da Nakeerun su Jibgeka ba.. Kuma ba zai hana Macizan Qabari suyi ta cin namanka ba.. In dai ka aikata abinda ke janyowa azabar Qabarin... Amma karanta Suratul Mulki Qafa daya kullum, garkuwa ce daga azabar Qabari..

Komai yawan dukiyarka, komai yawan danginka basu isa su saya maka Gida a Aljannah ba.. (Su ma ta kansu sukeyi) amma karanta Qul Huwal-Lahu Qafa goma kachal zai sanya Ubangiji ya gina maka Qaton bene acikin Aljannah..

Zafin nema ba ya kawo maka samu.. Rowa bata hana arzikinka Qarewa.. Chuta da ha'inci da zalunci basu sanya dukiyarka ta Qaru.. Sai dai su Qara maka nauyin hisabi..

Ka lura ka gane ka gyara ayyukanka.. Rayuwar duniya mafarki ce amma lahira ita ce tabbas.. Mai hankali shi ke rabuwa da duniya tun kafin ta barshi.

ALLAH YASA MU DACE, AMEEN.

Wannan jan hankalin yana zuwa muku ne daga Zauren Fiqhu Whatsapp (14-04-2017)
4/15/17, 8:15 AM - ‪+234 803 360 0952‬: <Media omitted>
4/15/17, 8:15 AM - ‪+234 803 360 0952‬: <Media omitted>
4/15/17, 9:11 AM - ‪+234 803 888 0737‬: Not a laughing matter but you will laugh and
learn!
A child woke up early in the morning and
refused
to greet
his mother. The mother asked him: won't you greet me?
The
child
ignored her and went to school. The mother
taught he would
greet her when he returned from school but he
still ignored
her.
He did the same in the evening.
But when he finished having his dinner he said:
mummy, good morning, good afternoon, good evening
&
good night!!!
The mother said: what's wrong with you?
He replied 'I'm Ok mum. ' I always see you
combining your prayers (zuhr, asr, magrib & isha ) when going
to
bed. So
I'm doing the same.
The mother replied you are not serious. Is it
good to disobey your mother?
The child asked "is it good to disobey Allah?
"Then the mother was mute.
Moral Lesson:
Don't combine Salat (Prayers), Observe each
salat in its appropriate time. May Almighty Allah make it
easy for us
all!............Kindly share to ur Contact, this message is 4 muslim brothers /sisters
4/15/17, 10:50 AM - ‪+91 7397 683 053‬: Follow F1 racing live on Duta🏎

Bahrain Grand Prix is in progress. Don't miss a moment!


Add to your group: +919043006748


Forward to your friends‼

Type 👍 RK8 to like this

4/15/17, 7:03 PM - ‪+234 803 222 3008‬: *📚THE JOURNEY TO MARRIAGE: A DECISION TO MAKE?📚*

*💘Final Part💘*


✍🏿 Marriage is the first step to attaining janna so make sure you seek that which will extra boost your Deen. When a person propose to you, it is not accepted just because he seem good to you! Never! It will be of your good to enquire much about him before saying yes for that will serve you as a reminder that at least you followed the Sunnah of the Prophet S a w.


✍🏿 In fact when you have seen a man of good character there is no harm proposing to him if you have interest in him. He may have the same interest but may be he cant say it. Do not fear for any embarrassment for a man who is good would be pleased to hear and would love you more. Don't miss the opportunity of this nature for such people are like pearls in the Society, you don't get them that easy.


✍🏿 The mother of the Believers, khadija (r a) proposed to the Noble Prophet (S a w) just because of the Good character she saw him have.. She was on a journey of getting the Aakhira so she didn't look at what the Society are saying, she set her priority right and she proposed and he accepted and look at the blessing she became to the Ummah of Islam.


✍🏿 Sometimes you may see good glaring you in the face but not pay attention to it when you have it but when it is taken away from you and you see the blossoming of the goodness then you began to regret why you couldn't take an action. Make hay whilst the sun shines. I hope you will meet that one partner in sha Allah.


✍🏿 Make your priority right, and seek only good and when you seek pray for the help of Allah. I hope you choose Aakhira over Dunyaa when it come to marriage. May Allah help us and grant us pious partners. Amen


*💘Choose the Deen*
4/15/17, 7:48 PM - ‪+234 808 066 0679‬: PROF ANGO ABDULLAHI TO EMIR SUNUSI
"With due respect to the Emir of Kano, the statement he made was misleading and misrepresentation of facts about the true state of northern Nigeria. You see, what I have been saying for a long time is that the North HAS ADVANTAGE OVER OTHER PARTS of Nigeria in terms of population, proportion and resources. What I am saying is that Northern Nigeria SHOULD WAKE UP TO ITS CHALLENGES LIKE OTHER PART of the Nigeria. Of course, every part of Nigeria has its peculiar challenges and problems in terms of development likewise Nigeria as whole. I am an ADVOCATE of DIVIDING Nigeria at the different levels and I DISAGREE with the Emir's position."

"The North SUSTAINED and CAN STILL SUSTAIN this country..., The greatest ADVANTAGE of the North over other regions is that 75 per cent of land in Nigeria comes from North; agriculture contributes 45 per cent of the GDP against oil, which contributes 14 per cent. Apart from the foreign exchange which oil provides, which in fact has always been stolen by the leaders, there is nothing much to talk about. Presently, there is potential of oil in many parts of Northern Nigeria. Let me tell you that oil money is idle money, which Nigeria has not worked for. The only place where there is availability of work is the North because it produces a greater percentage of the FOOD WE EAT as well as THOSE USED BY SOME OF OUR INDUSTRIES. In any case, there are countries that said they are not moving forward and decided that the best thing to do was to divide. So, what is wrong in dividing the country?"

"You see, the Emir of Kano is a VERY YOUNG MAN; he SHOULD GO and READ the HISTORY of Nigeria. He is an economist; he needs to go and do a little more RESEARCH IN TERMS of FACTORS for ECONOMIC DEVELOPMENT. North POSSESSES ALL WHAT IT TAKES to DEVELOP FASTER NOW."

"Northern Nigeria has land, population and CAN GENERATE CAPITAL. His views are his own, not that of northerners. I believe many northerners would disagree with him. There are many documented research that northern Nigerian SUSTAINED THE ENTIRE Nigeria state from 1914 up to 1974... If one tells me that there has been irresponsible leadership in the North, I can accept that. But that one is a universal problem in Nigeria today."

- Prof Ango Abdullahi
4/15/17, 10:35 PM - ‪+234 806 342 0823‬: SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!

Insha Allah Gobe Lahadi Akwai Meeting na Gaggawa Wanda Kungiyar Jama'atu Izalatul Bidi'a Wa Ikamatis Sunnah ta Karamar Hukumar Jos ta Arewa ta Shirya.

Waje: Babban Masallacin Juma'a na JIBWIS dake Layin Haruna Hadeja Jos.

Karfe 10:00 na Safe

Allah ya bada ikon Halarta Ameen.

Sanarwa daga
Malam Adam Abdulwahab Jos North P.R.O
4/15/17, 10:47 PM - ‪+234 803 771 4227‬: <Media omitted>
4/16/17, 12:08 AM - NA'IBIN SUNNAH: Wacece kuma maman Ameera kuma me tayi?
4/16/17, 8:14 AM - ‪+234 803 656 5364‬: KUNSAN CEWA
😃Rikici sai tsoho
😃Zuciya sai makaho
😃Zargi sai KURMA
😃Tsini said mashi
😃Zumudi sai amarya
😃Sauri sai buzu
😃A yaba sai biri
😃Kishi sai mata
😃Iyayi sai mummuna
😃Bulala sai dogari
😃Kyau sai doguwa
😃Duniya sai d kudi
😃Lahira sai d hali
😃Nageria sai baba
😃Zalama sai almajiri
😃Kwalliya sa budurwa
😃Aiki sai jaki
😃Gidan biki sai d ado
😃Adaka adafa sai kalwa
😃Dogon kiwo sai tunku
😃Nisan kwana sai gwaji
😃Posting sai admin
😃Jan aji sai matan hausawa
😃Kaifi sai takobi
😃Zaman gida sai mata
😃Sukuwa sai doki
😃Zalinci sai fir'auna
😃Wauta sai b zamfare
😃Rashin iya magana sai bakatsine
😃Girman kai sai diyar talaka
😃Akai a KAWO sai gafiya
😃Saurin fushi sai makaho
😃Alkawari sai tantabara
😃Yau d gobe sai Allah
😃Ni daku sai anjima
4/16/17, 8:57 AM - ‪+234 803 752 8256‬: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/CaakC7gjGBeAvTIDPqhipS
4/16/17
, 10:40 AM - ‪+91 7397 683 053‬: 🎊Duta Wishes You a Very Happy ✝Easter‼🎊

📰 *QK9*: What's the Big Deal About ✝Easter? - (Type QK9 for more)

📰 *QL0*: ✝The Holy Week - (Type QL0 for more)

📰 *QL1*: Easter✝ Around the World🌍 - (Type QL1 for more)

📰 *QJ3*: Easter✝ Food Around the World🌍❗ - (Type QJ3 for slideshow)

📰 *QL2*: Easter Rabbits🐰 & Eggs🐣 ? - (Type QL2 for more)

📰 *QL3*: Easter✝: Did You Know❓ - (Type QL3 for more)

Duta has a Bible channel where you can get a verse from the Bible every day.

To follow Bible Quotes on Duta:
Add to your group: +917397659321

Type QM4 to read all of these articles


4/16/17, 5:52 PM - NA'IBIN SUNNAH: Gwamnatin Tarayya Tana Ba Da Bashi Ga Matasa
Ina matasanmu da masu sha'awar yin kananan sana'o'i?
Ga garabasa ta samu don a yanzun haka gwamnatin tarayya tana shirye-shiryen ba da bashi ga masu sha'awa.
Ga hanyar da za ka bi don samun kudun:
Ka shiga ta adireshin email dinka sai ka tura bukatarka ga wannan adireshin empowermentcbnloan@gmail.com
Subject :Loan Application.
Misali
Ref..771200
Name:......................
Phone number. .........
State Of Origin...........
Type Of Business.......
Da zarar ka aika da email din za su kira ka ta waya su tabbatar kai ka aika, in sun tabbatar, bayan kamar minti 30 za su turo da fom ta email dinka sai ka shiga ka cika ka sake tura ga adireshin.
In ba ka gane ba ko ba ka san yadda za ka cika ba, hanzarta ka kai wa wani ya taimaka maka don kar wannan damar inganta rayuwa ta wuce ka.
Zuma Times Hausa ta fasara da daukar nauyin yayata wannan sanarwa.
Allah Ya sa a dace____Masu gudu su gudu group
4/16/17, 6:38 PM - ‪+234 803 656 5364‬: ILLOLIN CIN AMANA
🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

✏ Cin amana yana daga cikin Halayen munafurci. Manzon Allah (saww) ya lissafta wasu halaye guda uku, yace duk wanda yake dasu acikin halayensa, to hakika shi munafiki ne. Koda yayi sallah yayi Azumi, koda yayi Hajji yayi Umrah, koda yace Shi Musulmi ne (Subhanallah!!!).
👳👳👳👳👳👳👳

✏ CIN AMANA yana daga cikin abubuwan da suke Tauye Imanin Mutum. Mutukar mutum zai rika cin amanar Mutane, to kullum Imaninsa raguwa yake yi.
🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

✏ CIN AMANA yana daga cikin halayen da suke Qaskantar da darajar mutum awajen Allah. Mutukar mutum bai rike amanar bayin Allah ba, to Allah ne zai zama abokin rigimarsa aranar Alqiyamah (Subhanallah!!!).
🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

✏ CIN AMANA yana sanya mutum yayi baqin jini acikin al'ummah, darajarsa da mutuncinsa su zube, sannan kuma al'ummah su rika gudunsa.
🏃🏃🏃🏃🏃🏃🏃

✏ CIN AMANA yana zama sanadiyyar Dulmiyar mutum acikin wutar Jahannama. Kamar yadda yazo acikin hadisi, Allah zai sanya amanar acikin chan Qasan Wutar Jahannama, sannan a umurci Maciyin amana cewa ya shiga ya dauko-ta. Sai ya dauko ya hauro wani babban Tudu, sannan sai ita kuma Amanar ta subuce ta koma chan Qasan ramin Jahannama. Sai Mala'iku su daka masa Tsawa suce ya koma ya daukota. Haka zai yi ta yi har Illa ma sha'Allahu.
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥

✏ CIN AMANA yana zubar da albarkar dukiya. Domin kuwa komai yawan kudi, in dai aka chudanyashi da kudin Cin amana sai ya lalace.
🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

📢 Yaku Jama'a!!! Ya Zama Wajibi mu rika kiyaye amanar junanmu don samun mutunci awajen Allah da bayin Allah.
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷

💚 Aslm. Yan 'uwa! Ko kun lura da yadda rayuwarmu ke karewa? Dare na saurin yi idan gari ya waye? Shekara ta zama kamar wata, wata kamar sati, sati kamar yini, yini kamar awa, awa kamar minti kamar secon.
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷

📢Ya dan'uwa mu yawaita bautar Allah, biyayya ga iyaye, tuba daga sabo, Sallah akan lokaci, hakuri da juna, adalci, yawaita Istigfari, Hailala da Salatin Annabi muhammadu (s.a.w) Allaah mai kowa da komai Ya jikanmu da Iyayenmu kuma Ya yafemana, laifukanmu Ameen.
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🙏 Don Allah ka turawa wasu sabo da Allah.
🌷🌷🌷
🌷🌷🌷
4/16/17, 7:25 PM - Bbl Cottonou: Assalamu alaikum al'ummar jos dakewaye shiek bini usman kano zaigabatarda muhadara'amasallacin margayi Dr alhassan sa eed' allah yabada Ikon halarta ameen
4/16/17, 7:25 PM - Bbl Cottonou: Tsakanin maghrib da isha'
4/16/17, 7:25 PM - Bbl Cottonou: Insha Allah yau Lahadi 16/04/2017 za'a gabatar da Muhadarar tsakanin maghriba da isha
4/16/17, 7:26 PM - NA'IBIN SUNNAH: Allah yasa mu amfana da lect. Bakin bature
4/16/17, 7:27 PM - NA'IBIN SUNNAH: Rumbun Akida na Darus Sahabah!
4/16/17, 8:05 PM - ‪+234 803 781 5109‬: ALLAH ya sauwake ya karemu
4/16/17, 9:12 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...


Ambaton ni'imar Allah, shima gode masa ne, amma rashin bayyanawa butulci ne... Duk wanda bai gode kadan ba toh bazai gode mai yawa ba. Kuma Wanda baya yabawa mutane shima baya gode Allah.... Haka kuma jama'a rahamace, RABUWA kuma azaba CE.......


Alhamdulillah bi ni'imatihi alaina
Alhamdulillah ala kullu shai'in...


binkhal...
4/16/17, 9:54 PM - ‪+234 812 724 6940‬: GOBE IN SHAA ALLAAH LITININ

Idan kin sami dama kasance cikin tarin jama'ar da za su yi AZUMI
Idan ba za ki sami damar yi ba to ki tunatar.
Ba ki san wanda zai sami damar yin AZUMIN ta dalilin tunatarwar ki ba.
4/16/17, 9:58 PM - ‪+234 812 724 6940‬: <Media omitted>
4/16/17, 10:45 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
4/17/17, 5:49 AM - NA'IBIN SUNNAH: An 8 year old was seated at the corner of a mosque with his younger sister. He was deeply engrossed in prayers. Making dua'a to Allah SWT.
It caught my curiosity. He was wearing very old clothes with patches here & there, but they were very clean. His cheeks were wet with his tears. The passers by were looking at him, but nobody bothered to stop, even the little boy was busy talking to his Rabb.
A stranger went to him, caught his hand & asked him 'what did you ask from Allah?'
The little boy looked up & said, 'My dad is no more, I'm praying for Jannah for him.
My mother always keeps crying, I am asking Allah to give her patience.
My sister always cries for clothes, I want money for her.'
The stranger asked 'do you go to school?'
The boy replied, 'yes'
'In which grade do you study?'
The boy said, 'I don't go there to study, my mother makes boiled chickpeas & I go there to sell that. Many school kids buy from me. That is how we survive. '
Every single word of this little boy was touching my soul.
Don't you have any relatives? Asked the stranger.
'My mom says the poor have no relatives. My mom always speaks the truth. But sometimes when she serves us food & when we ask her to eat with us, she would say she had finished her meal. At that time I can see that she is not speaking the truth. '
'If someone takes care of your school fees, will you study?' Asked the stranger.
'Never' was the quick reply. 'Educated people hate the poor. None of the literates here have bothered to talk to us & tried to help us. All these people knew my dad, but they don't want to know us. ' The little one was now weeping. 'Uncle when the father dies, every single person whom you know becomes a stranger.'

I had no reply. My heart was weeping. It was a very bitter reality. Nobody realizes the effect big tragedies can have on innocent minds. It was a very huge loss for the little one.

There must be so many such children who are deprived of basic needs. Every day they kill their desires & try to survive in this bad, selfish world.

I request all of you to look around you & try to find such needy children & help them lead a decent life.

People donate for mosques & madrasas. But before you give your sack of rice or flour to them, look around you for such hard working sincere people who need it more than anyone else.
Comr. Ibrahim Muhammad Hassan Dakata (Anib) NAKSS PRESIDENT, (SMS)
4/17/17, 5:54 AM - ‪+234 706 776 0994‬: Touching story😂😂😂
4/17/17, 6:24 AM - ‪+234 803 781 5109‬: ALLAH ya sake tsare shi
4/17/17, 6:29 AM - ‪+234 816 717 8586‬: *_BAN TABA TUNANIN ZAI IYA YI MIN RASHIN KIRKI BA*_

Ahhhhh to lallai kayi kuskure ,ai dama kana zaune da dan adam dole wataran sai ya saba maka ya bata maka rai.

Yayin da wani aboki ko dan uwa ya bata maka rai,shawarata dai gareka shine ka mu'amalanceshi mu'amalar da kake yiwa farce yayin da ya girma.


Idan farce ya girma ai ba dukkanin shi kake gutsurewa ka yasar ba,amma dai iya qumbar (wurin dattin) saman kake yanke wa.


Don haka kada bacin rai yasa ka gutsure gaba dayan alakarka da danuwan ka musulmi,amma dai ka datse iya guri mara kyawun sai kuma kayi masa afuwa.


*Hilal Abu Ammar*
4/17/17, 6:50 AM - ‪+234 809 787 4234‬: Interlectuality 👊👊👊
4/17/17, 7:24 AM - ‪+234 809 787 4234‬: <Media omitted>
4/17/17, 7:33 AM - ‪+234 809 787 4234‬: https://youtu.be/TCyGvF2SPKI
4/17/17
, 7:40 AM - ‪+234 809 787 4234‬: https://youtu.be/uo6xrl6-r4E
4/17/17
, 7:41 AM - ‪+234 806 089 7228‬: Very touching
4/17/17, 7:43 AM - ‪+234 809 787 4234‬: https://youtu.be/NsYkcvVniJk
4/17/17
, 7:50 AM - ‪+234 809 787 4234‬: https://youtu.be/l2e1Iq39J5A
4/17/17
, 7:50 AM - ‪+234 809 787 4234‬: https://youtu.be/QwizWphJyJI
4/17/17
, 7:51 AM - ‪+234 809 787 4234‬: https://youtu.be/WIKQvSSaKiY
4/17/17
, 7:51 AM - ‪+234 809 787 4234‬: https://youtu.be/Eqw7Ghyf6Zg
4/17/17
, 7:52 AM - ‪+234 809 787 4234‬: https://youtu.be/T5ZlSSOhbzQ
4/17/17
, 8:41 AM - ‪+234 808 066 0679‬: *Guzurin Safiya
*Ya Allah ga safiyarka ta waye damu cikin ikonka da yardarka, muna cikin masu bauta a gareka, masu kaskantar da kanmu a gareka da neman tsira da gafara Ya Allah ka kyautata mana da afuwarka, ka azurta mu da alkairan wannan rana Ya Allah ka haskaka mana zukatanmu da yardarka, ka bamu damar yin abinda ka yarda dashi, ka hanemu yin abunda baka yarda dashi ba, ka sanya mana haske a saurarenmu da kallonmu da dukkan gabobinmu Ya Allah ka sanya mana haske a cikin rayuwarmu baki daya ?Barkanmu da Safiya*
4/17/17, 8:49 AM - ‪+234 809 787 4234‬: <Media omitted>
4/17/17, 8:50 AM - ‪+234 809 787 4234‬: <Media omitted>
4/17/17, 9:14 AM - ‪+234 703 355 6700‬: *MEN'S PROBLEMS*
4/17/17, 9:28 AM - ‪+234 703 355 6700‬: Very rarely this is due to physical cause, as the majority of times the reasons are due to lack of psychological preparation which is within one's own power to cure. When this problem affects young men it's cause is anxiety or sex-related vice (e.g. Illicit thoughts and viewing, pornography, masturbation, etc).
4/17/17, 9:33 AM - ‪+234 703 355 6700‬: *PREPARATION IS THE CURE*
One suffering from premature ejaculation should not continue
thinking of sex or its pleasure prior to cohabitation, as this excites one too quickly and incites one to ejaculate too hastily. Confidence of satisfying one's wife and determination also play a big part in allowing one to have more fulfilling indulgences.
4/17/17, 9:38 AM - ‪+234 703 355 6700‬: The husband and wife should not be afraid to explore each other to find different styles and positions, that are comfortable and pleasing to each other. Even if one ejaculates early, this is no reason to become despondent and separate; but rather in continuing with the rhythm, fondling and caressing, will still instigate her orgasm. This is consideration towards her needs.
4/17/17, 9:39 AM - ‪+234 703 355 6700‬: *LOW LIBIDO*

This is a dwindling desire for cohabitation. This can be caused either by physical or psychological reasons. If it is caused by psychological reasons then the same treatment for premature ejaculation, will be what is required in this instance. If it is physical then it is essential to try and diagnose the cause, if required medical help should be sought, so that effective treatment is prescribed.
4/17/17, 9:44 AM - ‪+234 703 355 6700‬: Positive thoughts and determination are the body's best healing tool and driving force. Lack of sexual appetite is reported in almost nine out of ten of all depressants. From this one must try to adopt a more positive approach to all things. One major contributor to general well being is the constant remembrance of Allah I and the elating feeling that it causes.


A Muslim husband should also remember that to have her carnal desires fulfilled is the right of his wife. The fulfilment of which will earn the couple rewards greater than what they could have imagined.
4/17/17, 9:46 AM - ‪+234 703 355 6700‬: *ERECTILE DYSFUNCTION*
4/17/17, 9:48 AM - ‪+234 703 355 6700‬: The causes of this problem of obtaining and maintaining an erection are many. Most (e.g. alcohol, drugs and their like) are not applicable to Muslims. But those which are caused by blood diseases, there are plenty of practical solutions available which can, under medical advice be administered (e.g. pumps and sprays which induce concentrated blood flow).

_A doctor's advice can also be sought to improve the duration of erections by means of appropriate exercises._
4/17/17, 9:52 AM - ‪+234 703 355 6700‬: *WOMEN'S PROBLEMS*
4/17/17, 9:59 AM - ‪+234 703 355 6700‬: *NOT CLIMAXING*
4/17/17, 10:04 AM - ‪+234 703 355 6700‬: The wife should indulge in foreplay and encourage the husband to do the same. By him stroke her clitoris with his fingers whereby she becomes fully aroused and only then moving on to penetrating will allow both to time their orgasms together.
4/17/17, 11:16 AM - NA'IBIN SUNNAH: Mhhh , knowledge is wide!
4/17/17, 11:18 AM - ‪+234 803 408 8803‬: Malam🖐🏿
4/17/17, 11:36 AM - ‪+91 7397 683 053‬: *Use Duta as a dictionary*


First, add to group: +917550051573

Then just use the dict command

Example:

dict postpone

dict procrastinate

Go ahead, try any word

Forward to your friends‼

Type 👍 XM2 to like this

4/17/17, 11:40 AM - ‪+234 813 892 1977‬: Aslm
4/17/17, 11:55 AM - ‪+234 813 892 1977‬: *HANYOYI GUDA 25 NA SHIGA ALJANNA DAGA BAKIN MANZON ALLAH*

Darasi na Biyu-(2)

11-Wanda ya fadi wannan zikiri:-
*"ﺭﺿﻴﺖ ﺑﺎﻟﻠﻪ ﺭﺑﺎً، ﻭﺑﺎﻹﺳﻼﻡ ﺩﻳﻨﺎً،ﻭﺑﻤﺤﻤﺪ ﻧﺒﻴﺎً
RADHITU BILLAHI RABBAN,WA BI ISLAMI DINAN,WA BI MUHAMMADIN NABIYAN"*Aljanna ta waja agareshi.
@ﺃﺑﻮﺩﺍﻭﺩ.

12-Wanda karshen maganarsa anan duniya itace:-
*ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺍﻟﻠﻪ،
LAA ILAHA ILLALLAH* ya shiga aljanna.
@ﺃﺑﻮ ﺩﺍﻭﺩ.

13-Duk wanda ya fada:-
*ﺳﺒﺤﺎﻥ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﻌﻈﻴﻢ ﻭﺑﺤﻤﺪﻩ
SUBHALLAHIL AZEEMI WABI HAMDIHI* An dasa masa itaciyar dabino agidan aljanna.
@ﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ.

14-Wanda ya mutu yana mai kubuta daga wannan abubuwa guda ukku:
-Girman kai
-Da satar dukiyar ganima
-Da bashi,ya shiga aljanna.
@ﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ.

15-Wanda ya dauki nauyin kulawa da yan mata guda biyu,zai shiga aljanna tare da ni.
@ﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ.

16-Wanda yayi ladanci na tsawon shekara goma sha biyu,aljanna ta wajaba agareshi.
@ﺍﺑﻦ ﻣﺎﺟﺔ.

17-Wanda ya roki Allah aljanna sau ukku yana mai cewa;
*ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺃﺩﺧﻠﻪ ﺍﻟﺠﻨﺔ
ALLAHUMMA ADKHILNAL JANNATA*Allah zai sanya shi a aljanna.
@ﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ.

18-Wanda ya duba marar lafiya ko ya kai ziyara ga dan uwansa dan Allah,sai wani mai kira yayi kira yace:
*Kaji dadi kasami babban rabo kuma ka sami masauki a gidan aljanna*
@ﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ.

19-Lallai yawan fadar gaskiya yana shiryarwa zuwa ga dha'a,ita kuma dha'a tana kai mutum zuwa aljanna.
@ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ.

20-Allah ya dorama kansa ga dukkan wanda ya fita jihadi dan daukaka kalmar Allah,babu abinda ya fitar da shi sai jihadin da kuma gaskata maganar Allah,Allah zai shigar da shi a aljanna.
@ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ.

21-Ya ku mutane,ku riqa yãda Sallama a tsakaninku,ku ciyar da abinci dan neman lada,kuyi sallah a lokacin da mutane suke barci a cikin dare,zaku shiga aljanna cikin aminci.
@ﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ.

22-Daga aikin Umara zuwa wata Umarar, Allah yana kankare laifin da akayi a tsakaninsu,amma shi aikin hajji karbabbe,baya da wani sakamako sai gidan aljanna.
@ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ.

23-Allah yana da wadansu sunaye guda 99 dare babu guda daya,wanda ya kiyaye su zai shiga aljanna.
@ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ.

24-Hakika naga wani mutum yana kaikawo acikin aljanna,saboda wata itaciyace da ya cireta daga kan hanya tana cutar da mutane,sai Allah ya shigar da shi aljanna saboda ita.
@ﻣﺴﻠﻢ.

25-Wanda ya karanta Shugaban Istighfari da safe yana mai imani da shi mai yarda dashi da yakini,sai ya mutu kafin yamma,ya shiga aljanna,wanda ya karanta da yamma ma haka, shugaban Istighfari shine kace;-
*ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺃﻧﺖ ﺭﺑﻲ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ، ﺧﻠﻘﺘﻨﻲ ﻭﺃﻧﺎ ﻋﺒﺪﻙ ﻭﺃﻧﺎ ﻋﻠﻰ ﻋﻬﺪﻙ ﻭﻭﻋﺪﻙ ﻣﺎ ﺍﺳﺘﻄﻌﺖ، ﺃﻋﻮﺫ ﺑﻚ ﻣﻦ ﺷﺮ ﻣﺎ ﺻﻨﻌﺖ، ﺃﺑﻮﺀ ﻟﻚ ﺑﻨﻌﻤﺘﻚ ﻋﻠﻲ ﻭﺃﺑﻮﺀ ﻟﻚ ﺑﺬﻧﺒﻲ، ﻓﺎﻏﻔﺮ ﻟﻲ، ﻓﺈﻧﻪ ﻻ ﻳﻐﻔﺮ ﺍﻟﺬﻧﻮﺏ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ*
@ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ.


*Allah ne mafi sani, ya Allah kasanya ni a aljanna ni da sauran dukkan musulmai baki daya*.
4/17/17, 11:58 AM - ‪+234 806 973 6622‬: SADAKATUL JARIYA ( KA ZUBA A DUNIYA KA DIBA A LAHIRA ).

Gidan marayu na Tudun Maliki suna bukatar taimako dan yawancin yaran ko tufafin sawa basu da shi haka suke zaune tsirara.Idan da hali a taimakesu da duk abin da ya sauwaqa. Da Allah idan ka karanta ka yi qoqarin turawa ko za a samu masu samun ladan.
4/17/17, 2:51 PM - ‪+234 9066125519‬: HADIT. Abu Hurairah(may ALLAH be pleased with him) reported: The messenger of ALLAH (PBUH) said, " he who believes in ALLAH and the last day must either speak good or remain silent.". ( Muslim) .
4/17/17, 3:16 PM - ‪+234 803 445 7259‬: Recite once and
please forward....

*ﺑِﺴْـــــــﻢِﷲِﺍﻟﺮَّﺣْﻤَﻦِﺍلرَّﺣِﻴﻢ*

*Rabbana Aatina Fid Dunya Hasanatawn Wa Fil Aakheerati Hasanatawn Waqeena AazabanNaar....*
_Oh Allah give us goodness in the Dunya and goodness in the Aakhirah and save us from the punishment of the fire._

*Waqeena Aazabul Qabr*
_and save us from the punishment of the grave._

*Waqeena Aazabul Hashr*
_and save us from the punishment of the day of Reckoning_

*Waqeena Aazabul Faqr*
_and save us from the punishment of poverty_

*Waqeena Aazabul Meezaan*
_and save us from the punishment of the scales_

*Waqeena Aazabul Karz*
_and save us from the punishment of debt_

*Waqeena Aazabul Marz*
_and save us from the punishment of sickness_

*Waqeena Aazabul Aafaat*
_and save us from the punishment of calamities_

*Waqeena Aazabul Sakraat*
_and save us from the punishment of the pangs of death._

*Waqeena Aazabul Maut*
_and save us from the punishment of death_

*Waqeena Aazabul Fitnatul Masihid Dajjal*
_and save us from the punishment of the trails of Dajjal_

*Waqeena Aazaban Naar....*
(Ameen).
_and save us from the punishment of the fire._

This dua has the key to the
salvation of the entire ummah.
Please circulate it.
It's a short and powerful dua.

Jazak Allah Khairan
4/17/17, 4:37 PM - ‪+234 813 892 1977‬: Recite once and
please forward....

*ﺑِﺴْـــــــﻢِﷲِﺍﻟﺮَّﺣْﻤَﻦِﺍلرَّﺣِﻴﻢ*

*Rabbana Aatina Fid Dunya Hasanatawn Wa Fil Aakheerati Hasanatawn Waqeena AazabanNaar....*
_Oh Allah give us goodness in the Dunya and goodness in the Aakhirah and save us from the punishment of the fire._

*Waqeena Aazabul Qabr*
_and save us from the punishment of the grave._

*Waqeena Aazabul Hashr*
_and save us from the punishment of the day of Reckoning_

*Waqeena Aazabul Faqr*
_and save us from the punishment of poverty_

*Waqeena Aazabul Meezaan*
_and save us from the punishment of the scales_

*Waqeena Aazabul Karz*
_and save us from the punishment of debt_

*Waqeena Aazabul Marz*
_and save us from the punishment of sickness_

*Waqeena Aazabul Aafaat*
_and save us from the punishment of calamities_

*Waqeena Aazabul Sakraat*
_and save us from the punishment of the pangs of death._

*Waqeena Aazabul Maut*
_and save us from the punishment of death_

*Waqeena Aazabul Fitnatul Masihid Dajjal*
_and save us from the punishment of the trails of Dajjal_

*Waqeena Aazaban Naar....*
(Ameen).
_and save us from the punishment of the fire._

This dua has the key to the
salvation of the entire ummah.
Please circulate it.
It's a short and powerful dua.

Jazak Allah Khairan
4/17/17, 5:34 PM - ‪+234 806 089 7228‬: This is from another group.......IT IS ABOUT YOU.

Hey people, let me speak to you directly.

The anti-corruption war is not about Buhari. It is not about anyone 50 years and above. It is about you, 40 years and below. And you are in the majority right now in Nigeria. It is about your future and that of your kids. It is about your happiness, prospects, welfare, employment opportunities, pride and honor.

Do you know how old President Buhari is? If you don't, let me help you. PMB is 75 years. With God's blessing of long life, he gets another 25 years at most but you have many more years ahead of you.

Buhari, shouldn't be leading the war against corruption, you should. Buhari's generation, got the best out of Nigeria. They had free education, scholarships and guess what? Jobs and cars waiting for them on graduation. You left school five years ago, you still can't find a job. You thought more degrees would give you an advantage and so you struggled to do your post-graduate but still no jobs. You're the one who should be leading the war on corruption not Buhari who in the real sense, has no more stake beyond leaving a country better than he met it.

Now, instead of you to join PMB in his modest efforts to fight corruption no matter how imperfect it is, you're ignorantly joining up with the corrupt elements to attack the president. You're like the dog that is trapped but is threatening to bite anyone who tries to rescue her.

Buhari, does not need the stress of the anti-corruption war if not for his abiding personal principles. It is easier and more profitable to him and his family to loot the treasury and safeguard and secure the future of his immediate families and generations to come.

After all we have past leaders, accused of massive corruption going around in affluence and power without any questions or hints of prosecution.

President Buhari deserves praise not insults. When you're tempted to insult PMB next time, think about this: it is not about Buhari but you. Nigeria has been good to Buhari and his generation.

If you cannot say Nigeria has been good to you, join Buhari in his anti-corruption war.

Copied
4/17/17, 7:39 PM - NA'IBIN SUNNAH: 🌷Wanda ke neman dilala

Sai ya tashi ya bar kasala

Yai shirin neman fitilla

Don ya kore duhun jahala

Ya bi sunnah ba da kangara ba. *Abubaka Ladan*
4/17/17, 8:09 PM - ‪+234 803 376 8342‬: Allah yasa ka
4/17/17, 8:11 PM - ‪+234 806 084 4942‬: Amin
4/17/17, 8:59 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...

Ka ambaci sunan Allah in zakaci abinci, kuma ka gode masa bayan ka gama...

Ka ambaci kyawawan ayyukan wadanda suka mutu, kada ka ambaci miyagun ayyukansu...

Allah kasa mu dace, AMIN...


binkhal...
4/17/17, 9:31 PM - ‪+234 703 355 6700‬: The wife should also encourage her husband if she feels he is about to ejaculate too early, by talking and get him to take deep breaths and withdraw his penis. By gently clasping the base of the penis allowing him to regain his breath, the husband will slowly regain composure
and a 'second wind'. There is no harm in allowing the wife to take the leading role, as long as she too caters for both. By together addressing the problem as it rises, the wife by supporting and nurturing his self-belief can return the sparkle to their relationship. For this faithfulness, loyalty and chastity a Muslim wife receives tremendous rewards.
4/17/17, 9:34 PM - ‪+234 703 355 6700‬: Lack of thorough cleaning, is one of the main causes of this. The vagina is also irritated by the use of deodorants or powders whether dirty or too strong. Also uncomfortable and dirty underwear and tight fitting garments bring problems. the husband can also be a cause of transmitting certain infections. Both are thus advised to consider this problem as a shared problem, instead of her problem. Muslim women should have a routine for personal hygiene; including regular showers. It is recommended to change underwear daily, shave the pubic area regularly (once a week) and wear such material and light-fitting garments that allow the body natural movement and air.
4/17/17, 9:35 PM - ‪+234 803 752 8256‬: Thanks
4/17/17, 9:38 PM - ‪+234 703 355 6700‬: *WASHING THE PRIVATE PARTS*
4/17/17, 9:40 PM - ‪+234 703 355 6700‬: Women, when cleaning their private parts with tissue and water have the habit to start from the anus and move towards the vagina and follow on to the urethra. By stroking upwards, the bacteria that will be present in the anus (faeces) may enter the vagina and cause infection. The technique of washing downwards away from the vagina is much more better as it reduces the chances and possibilities of vaginal infection.

The habit of washing the private parts of each spouse after each sexual session is recommended as, this minimises the risk of sexual infection being transmitted.
4/17/17, 9:43 PM - ‪+234 703 355 6700‬: And finally
4/17/17, 9:44 PM - ‪+234 813 892 1977‬: Aslm
4/17/17, 9:47 PM - ‪+234 703 355 6700‬: *EARLY DISCHARGE*

Premature ejaculation is probably the most common sexual problem for a man. Wherein the husband, before reaching a peak while
cohabiting, releases semen early (sometimes within two minutes of penetration, when it should be greater than this) without any pleasure for him or his wife. Because of this, the wife is constantly left sexually
unsatisfied.
4/18/17, 12:00 AM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
4/18/17, 12:08 AM - ‪+234 813 892 1977‬: Ga Sanarwa kamar haka: In Allah ya yadda Saura mana kwanaki 52 daga yau mufara azumi, Annabi (S.A.W) yache duk Wanda ya sanarwa Dan uwansa haka, toh wutar jahannama zata zama haram agareshi, toh nayi nawa Sauran na ka/ki Allah yasa mudache. Ameen
4/18/17, 7:23 AM - ‪+234 816 343 4160‬: Thanks
4/18/17, 7:28 AM - ‪+234 806 502 5278‬: 🎤 *KARATUN MUWADDA MALIK*
🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳

*( الموطا ماللك*)

📖 *KITABUL HAJJI*.

Mallam yana gabatar da wannan karatu duk Mako a ranakun: Asabar/Lahadi Bayan sallar la'asar zuwa abin da ya sauwaka.

Wadannan sune karatukan da aka gabatar wannan makon: *15/04/17-16/04/17*

Daga: *Darul Hadith Foundation dake T/Yola Kano*.

Tare da: *Dr Ahamad Ibrahim (BUK)*

Insha Allahu zamu cigaba da kawo muku wannan karatu. Ku kasance da zauren *ISLAM FOR ALL MUSLIMS NIGERIA*✏📚 WathSAPP:👇👇👇

*+2347039047269* *+2348032361424*
*+2348103797544*

Don cigaba da samun Nasihohi/karatukan maluman Sunnah.

17/04/2017

📍Ayi Sauraro Lfy. 👇🏼👇🏼
4/18/17, 7:28 AM - ‪+234 806 502 5278‬: <Media omitted>
4/18/17, 7:28 AM - ‪+234 806 502 5278‬: <Media omitted>
4/18/17, 8:02 AM - Bbl Cottonou: *Malam ya halatta Mace ta sayar da magani a Chemist ?*

_*---Sheikh Abdulwahab Abdallah (Imamu Ahlussunnah Wal'jama'ah)*_

_Zaku iya aiko da tamabayoyin ku cikin sauti ko a rubuce ga malam ta lambar waya_
07037979068
09035830253

Hasken Musulunci 2017

#Basheer Sharfadi
#ShamsuAbbaty
#HaskenMusulunci
4/18/17, 8:05 AM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
4/18/17, 8:22 AM - Bbl Cottonou: Wai don Allah wannan DUTAr da ake ta mana tallanta kusan kullun, har da gaisuwar EASTER✝, menene fa'idarta ne?
4/18/17, 9:19 AM - NA'IBIN SUNNAH: Night Azkar.vcf (file attached)
4/18/17, 9:19 AM - NA'IBIN SUNNAH: Morning Azkar.vcf (file attached)
4/18/17, 9:19 AM - NA'IBIN SUNNAH: Waking Up Duas.vcf (file attached)
4/18/17, 9:19 AM - NA'IBIN SUNNAH: Evening Azkar.vcf (file attached)
4/18/17, 10:03 AM - ‪+234 803 445 7259‬: Hidden Money in Grave Yard as seen above
4/18/17, 10:03 AM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
4/18/17, 10:05 AM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
4/18/17, 10:36 AM - ‪+234 806 008 8920‬: The Leaking Bucket
Beware of the leaking bucket.

1.You wear abaya and hijab but with perfume and makeup. ( a leaking bucket )

2. You're following the Sunnah and have a beard but you don't lower your gaze. (A leaking bucket)

3. You pray all of your prayers on time but you have no Khushu at all. (A leaking bucket)

4. You're very kind to people and speak with them gently but with your family you're always harsh. (A leaking bucket)

5. You honour and treat your guests well but when they leave, you gossip about them and talk about their flaws. (A leaking bucket)

6. You give alot of Sadaqah to the poor but you humiliate them and hurt them. (A leaking bucket)

7. You stand up for tahajjud at night, fast and reads Quran everyday but you cut your family ties. (A leaking bucket)

8. You fast and have sabr for the pangs of hunger and thirst but you swear, insult, curse. (A leaking bucket)

9. You help others but you're doing it to gain something from them and not doing those acts of kindness for the sake of Allah's Glory. (A leaking bucket)

10. You post reminders and have thousands of followers on facebook and instagram but you're doing it for the fame, not to please Allah. (A leaking bucket)
You read this beautiful post and you gain from it but deliberately refuse to share it with other (LEAKING BUCKET)

Do not gather all your good deeds in a leaking bucket.

You struggle to fill it whilst it easily runs out through the leaking holes!

May Allah make us do all of good actions for pleasing HIM alone and may HE be pleased with us always.

Allahumma aameen!
4/18/17, 4:07 PM - ‪+234 816 073 6213‬: Ga Sanarwa kamar haka: In Allah ya yadda Saura mana kwanaki 52 daga yau mufara azumi, Annabi (S.A.W) yache duk Wanda ya sanarwa Dan uwansa haka, toh wutar jahannama zata zama haram agareshi, toh nayi nawa Sauran na ka/ki Allah yasa mudache. Ameen
4/18/17, 4:09 PM - ‪+234 806 342 0823‬: Ni Mutane suna bani Mamaki wallahi. A ina Manzon Allah ya fadi haka.

Ku sani fa Duk Wanda yayi wa Manzon Allah S. A. W Karya to ya samawa Kansa wajen zama a gidan Wuta.

Allah ya Kare mu.
4/18/17, 4:22 PM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
4/18/17, 4:22 PM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
4/18/17, 4:22 PM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
4/18/17, 4:41 PM - Bbl Cottonou: " ﺇﻳﺎﻛﻢ ﻭﻛﺜﺮﺓ ﺍﻟﺤﺪﻳﺚ ﻋﻨﻲ!ﻣﻦ ﻗﺎﻝ ﻋﻠﻲ; ﻓﻼ ﻳﻘﻮﻟﻦ ﺇﻻ ﺣﻘﺎ, ﺃﻭ ﺻﺪﻗﺎ, ﻑﻣﻦ ﻗﺎﻝ ﻋﻠﻲ
ﻣﺎ ﻟﻢ ﺃﻗﻞ; ﻓﻠﻴﺘﺒﻮﺃ ﻣﻘﻌﺪﻩ ﻣﻦ ﺍﻟﻨﺎﺭ".
ﺃﺧﺮﺟﻪ ﺍﺑﻦ ﺃﺑﻲ ﺷﻴﺒﺔ (٨/٧٦٠) , ﻭﺃﺣﻤﺪ ﻭﻏﻴﺮﻫﻤﺎ. ﻭﻫﻮ ﻣﺨﺮﺝ ﻓﻲ " ﺍﻟﺼﺤﻴﺤﺔ "
(١٧٥٣) .
4/18/17, 4:45 PM - ‪+234 810 175 7640‬: SADAQAH is not only related to MONEY. In Fact these things are also considered as SADAQAH
1. Dua
2. Knowledge.
3. Advice.
4. To smile at your Muslim brother.
5. Help.
6. Time.
7. Be happy with your life
8. Patience over difficult times.
9. To advise for good.
10. To stop someone from doing evil.
11. To talk softly.
12. To forgive.
13. To give respect.
14. To be a part of someones happiness.
15. To visit the sick.
16. To remove harmful things from the path.
17. To guide someone on the right way.
Forwarding this is also SADAQAH
4/18/17, 5:07 PM - NA'IBIN SUNNAH: Hasino Akula🎓
4/18/17, 5:21 PM - ‪+234 806 454 5636‬: Abdulrahm b o d.vcf (file attached)
4/18/17, 6:11 PM - ‪+234 9066125519‬: RAMADAN TIME TABLE FOR 2017

Day Ramdan date sahur Iftaar
Fri 01 28/05 4:30 6:24
------------------------ Sat 02 29/05 4:30 6:24
------------------------
Sun 03 30/05 4:31 6:24
------------------------
Mon 04 31/05 4:31 6:24
------------------------
Tue 05 01/06 4:32 6:24
------------------------
Wed 06 02/06 4:32 6:24
------------------------
Thu 07 03/06 4:33 6:24
------------------------
Fri 08 04/06 4:33 6:24
------------------------
Sat 09 05/06 4:34 6:24
------------------------
Sun 10 06/06 4:34 6:24
------------------------
Mon 11 07/06 4:35 6:24
------------------------
Tue 12 08/06 4:35 6:24
------------------------
Wed 13 09/06 4:36 6:24
=========================
Thu 14 10/06 4:36 6:24
------------------------
Fri 15 11/06 4:37 7:24
------------------------
Sat 16 12/06 4:37 6:23
------------------------
Sun 17 13/06 4:37 6:23
------------------------
Mon 18 14/06 4:38 6:23
------------------------
Tue 19 15/06 4:38 6:23
------------------------ Wed 20 16/06 4:39 6:23
------------------------
Thu 21 17/06 4:39 6:22
------------------------
Fri 22 18/06 4:40 6:22
------------------------
Sat 23 19/06 4:40 6:22
------------------------
Sun 24 20/06 4:41 6:21
------------------------ Mon 25 21/06 4:41 6:21
------------------------
Tue 26 22/06 4:42 6:21
------------------------
Wed 27 23/06 4:42 6:21
------------------------
Thu 28 24/06 4:43 6:20
------------------------
Fri 29 25/06 4:43 6:20 bhi
------------------------
Sat 30 26/06 4:44 6:20
------------------------
Passed it forward to Muslims
4/18/17, 6:36 PM - ‪+234 806 084 4942‬: Ana gane mumini ne a wurare uku: Idan ya samu ya gode ma Allah, idan ya rasa ya koka ma Allah, idan ya shiga damuwa ya koma ma Allah
Cikakkiyar nutsuwar ruhi ta tabbata ga mutumin da tunanin laifukansa ya hanashi hangen laifin wani.
Kaifin Hankali ya tabbata ga mutumin da yayi aiki da ilimin da ya sani, komai Qankantarsa, kuma ya sanya tsoron Allah adukkan lamuransa.

Murna da annashuwa sun tabbata ga Mutumin da Tunanin hisabi ya hanashi tara dukiya ta hanyar Haramun.

Wadatar zuciya ta tabbata ga mutumin da kullum yake gode ma Allah akan kowacce baiwar da yayi masa komai kankantarta, kuma ba ya kaiwa Qarar Ubangiji awajen halittunsa.

Cikar buri ya tabbata ga Mutumin da kwadayin gamuwarsa da Allah a Lahira ya hanashi dogon burin Zaman duniya.

'Dandanon zakin imani ya tabbata ga mutumin da ya fifita Son Allah da Manzonsa akan komai na duniya da lahira.

Lada mai yawa ya tabbata ga Mutumin da yaji kalmar gaskiya (kamar irin wannan) kuma ya isar da ita izuwa zukatan al'ummah ba tare da jirkita komai acikinsa ba.
4/18/17, 8:05 PM - ‪+234 806 945 2450‬: JZkl
4/18/17, 8:26 PM - ‪+234 806 945 2450‬: 🎙 *Karatun Littafin.*🎙
🌯🌯🌯🌯🌯🌯🌯🌯🌯🌯

*Ahkamul janaeez.*


*Darasi na (10)*


Tare da :- *Sheikh Barr. Ishaq Adam Ishaq (Hafizahullah).*
🔸🔸🔸🔸🔸🔸🔸🔸🔸🔸

*Daga Masallacin Juma'a na Triumph Fagge Kano.*


Ranar Litinin
20/07/1438
17/04/2017


*Ayi Sauraro Lafia.*
👇🏼👇🏼👇🏼
4/18/17, 8:27 PM - ‪+234 806 945 2450‬: <Media omitted>
4/18/17, 8:38 PM - ‪+234 9074619096‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركا ته


*Ana мυѕlιм*
*__انا مسلم____________*

" بسم الله الرحمن الرحيم
*______________________*

*SHIN ABAYA TANA DAUKAR HUKUNCIN HIJAB ?*

*Tambaya*


Assalamu alaikum. Malam don Allah tambaya nake da ita kamar haka: Abaya da mata suke sanyawa tana iya daukan hukuncin Hijabi ne, domin zaka ga ko harami za ka gan su da irin wannan shigar, kuma nayi kokarin leka wasu littafai masu alaka da hijab ban iya kaiwa ga magana akan hakan ba. Malam ko akwai maganganun malamai akai? Allah ya saka maka da alkhairi.


*Amsa*
Wa'alaykumussalam,

To dan'uwa, abin da ya wajaba ga mace musulma shi ne : ta sanya tufan da zai suturce jikinta, in ban da fuska da tafin hannu a wajan wasu malaman, wasu malaman kuma suna ganin fuska al'aura ce, don haka ita ma ya wajaba a rufe ta, tun a nan kyawun mace yake, kayan da za ta sa su zama masu kauri, ba ya halatta ta yi ado in ba a cikin gidan mijita ba, ko tare da muharramanta.

Suturar mace musulma ba'a so ta yi kama da kayan maza, kamar yadda ba'a so su zama kayan da za su ja hankali, ko wadanda aka fesa musu turare ,
Mutukar Abaya ko jallabiyya ta suturce jiki yadda ya kamata, ba ta matse shi ba, za ta dauki matsayin hijabin da Allah da manzonsa, suka yi umarni.

Don neman Karin bayani duba : Majmu'ul-fataawa 22\110 da Hijabul- mar'atulmuslima shafi na : 54 zuwa 67.

Allah ne mafi sani .

*Dr Jamilu Zarewa*

*ZA MU IYA FASA AURE, SABODA GUDUN HAIHUWAR SIKILA?*

*TAMBAYA:*

Assalamu alaikum, inada saurayina wanda bincike ya nuna mutumin kirki ne, anayi mishi zaton kyawawan dabiu. To zaa fara maganar aure sai mukayi genotype test akace duk mu biyun AS ne saboda haka a cikin yaya hudu zamu iya samun sickler daya. Shine nake tamabaya a addinance ya halatta mucigaba da batun auren ko haquri shine yafi? Tunda musan zaa iya samun matsala. Nagode

*AMSA:*

Wa alaikum assalam A fahimtata dakatawa daga auran shi ne maslaha, saboda yana daga cikin manufofin sharia tunkude cuta gwargwadon iko, yawanci idan aka haifi sikila yana cutuwa da yawa, kuma ya wahalar da iyayansa, tunkude abu kafin ta faru, ya fi sauki fiye da tunkude shi bayan ya auku, kamar yadda ya tabbata a wajan malaman fiqhu. Allah ya halicci maza da yawa, za ki iya auran wanda ba za ku shiga damuwa ba çıkın 'ya'yan da za ku haifa, kauda da kunci da takura ka'ida ce daga çıkın ka'idojin da aka yi ijma'i akan şu.

Allah ne mafi sani.

*Amsawa*✍🏻

*DR. JAMILU YUSUF ZAREWA*

*From the Group of*
👇
```Ana muslim.```


➖➖➖➖➖➖➖➖

👉🏻✍🏻 ```• Who ever is interested to the Group of ANA MUSLIM{☝أنا مسلم}
on whatsApp he/she should send their names along with Address to these Numbers```

*+2348066-686177*
_or_
*+234 802 909 9260*
_Through whatsApp._

```Rules to be follow before sending a name```⚖🔨

*SHORT SLM/ ASLM IS NOT ALLOW. WE ARE NOT GOING TO ANSWER ANYONE PLEASE TRY TO FULL IT.*
4/18/17, 8:39 PM - ‪+234 9074619096‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركا ته

*Ana мυѕlιм*
*__انا مسلم____________*

" بسم الله الرحمن الرحيم
*______________________*


_*Tambaya*_
Assalamu alaikum,
Don Allah mallam menene yake kawo matsaloli tsakanin kishiyoyi, saboda ina son na kara aure ?

_*Amsa*_
Wa'alakumus Salam Warahmatullahi wabarkatuhu.
To malam Kishi wata dabi'a ce da Allah ya halicci mata akanta, Nana A'isha tana cewa : "Ban taba yin wani kishi ba, irin kishin da na yiwa Khadijah, duk da cewa ban taba ganinta ba, saboda yadda na ji Annabi s.a.w yana ambatonta" Bukhari 1388 Kishi mai tsafta, shi ne : kishiya ta yi rige- rige da kishiyarta, wajan kyautatawa mijinsu, za mu iya mayar da abubuwan da suke kawo kishi mara tsafta zuwa abubuwa guda hudu, wadanda in har da za su warwaru, to da ka ji dadin zama da matanka, saboda za su zama kamar 'yan biyu :

1. Jahilci : ta yadda mata da yawa suka jahilci, hikimomin da suka sa Allah ya yi umarni a kara aure, kamar : rage yawan zawarawa da 'yammata, da kuma yawaita zurriyar Annabi s.a.w., domin da za su kalli wannan da kishinsu ya ragu.
2. Mummunan zato, yawanci uwar gida tana tarbar amarya da mummunan zaton cewa za ta rainata, haka ita ma amarya ta kan zo da mummunan zaton cewa ba za su yi zaman lafiya ba da uwar gida, wannan sai ya sa daga zarar sun hadu babu wuya sun yi rigima. Amma idan da ace kowacce za ta tarbi kowacce da kyakykyawan zato, har ta ga kamun ludayinta da ba'a samu matsala ba.
3. Rashin adalci daga wajen namiji, yawanci maza su kan karkata zuwa amarya, wannan sai ya haddasa fitina, saboda uwar gida za ta ce ba ta yarda ba. Saidai abin da ya kamata mata su fahimta shi ne : babu yadda za'a yi namiji ya hada mata biyu face sai ya fi son daya, Annabi s.a.w. ya zauna da mata tara kuma ya fi son Nana A'isha, har ma mutane sun fahimci haka, wannan ya sa idan za su yi masa kyauta, sukan kirdadi ranakun da yake dakinta, don sun san kyautarsu za ta fi karbuwa a ranar, don haka idan kika ga mijinki ya fi son kishiyarki, ki yi masa uzuri kar ki tada fitina, saidai abin da sharia ta hana shi ne : rashin adalcin ya fito a hidimomin yau da kullum.
4. Munafukai, masu cece-kuce, idan da ace kishiyoyi za su daina daukar guzuri-zoma, ta yadda idan suka ji magana za su tabbatar da ita kafin su yi hakunci ga kishiyarsu da hakan ya rage kawo matsaloli.

IDAN HAR WADANNAN MATSALOLIN ZA SU WARWARE, INA GANIN ZA'A SAMU KISHI MAI TSAFTA.
Allah ne mafi sani

_​Amsawa​_
*DR. JAMILU YUSUF ZAREWA*


*Daga zauren:*👇
```Ana muslim.```

➖➖➖➖➖➖➖➖


```•Ga ma su sha'awar shiga Zauren ANA MUSLIM{☝أنا مسلم}
a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA tare da Address nasu zuwa ga lambar mu```

👇👇👇👇👇👇
*+2348066-686177*
_or_
*+234 802 909 9260*
_ta whatsApp._


*DOKA*⚖🔨
*BAZAMU AMSA DUK WATA SALLAMA DABATA CIKA BA DAN HAKA DAN ALLAH A CIKA SALLAMA IN ZA'A MANA MAGANA*

*GAMASU SON TAMBAYA ZASU IYA TA WANNAN AMMA TEXT BA KIRA BA DAN ALLAH*👏
_Ta: e-mail:_ 👉aliyusadis@gmail.com
4/18/17, 8:52 PM - ‪+234 806 008 8920‬: Akwai mahaukatan da haukar su ta kai su shiga daji sai akai rashin sa'a suka shigo WhatsApp, Mutum ba kunya ba tsoron Allah Ya zauna ya gilla karya. Babban abun haushin shine mutum ya rasa akan abunda zai karya sai addini da Manzon Allah (S) irin karyan da akewa Annabi a social media abun ba'a cewa komai, mutum har barazana zai maka idan baka isar da wannan karyar tashi ba masifa zata sauka maka (kuma abun mamaki wasu sai su tsorata suyi ta yadawa) a samu turare ace idan an shafa za'a mutu, ko ace wani malami yace yau kada kowa ya hau YouTube, a samu photon wata halitta a film ace wani ne ya zagi Manzon Allah (S) ya zama haka, kai harda lokacin karban addu'a sai ace yau wata zai tsaya a wuri kaza za a amsa duk abunda ka roka. Yanzu kuma so ake ma a raba mu da whatsApp din baki daya tunda an fara zancen wai akwai group din matsafa, idan kai joining ka zama kai ma.
Irin wadannan karerayi suna da ban haushi, kuma suna gwada mana madarar hauka da rashin hankalin da ke damun mutanen mu Mutum ya kantara karyan shi kai kuma kazo kana yadawa. Masu aikata wannan ya kamata su sani karya bata da amfani sai zunubi da zubar da mutunci, masu yadawa kuma su waye su daina ruduwa suna yada wannan abun babu abunda zai same su kuma ba alheri suke yadawa ba barna ce suke yadawa.

Anas Darazo
17-04-2017
4/18/17, 9:25 PM - ‪+234 808 066 0679‬: Northern governors meet in China, seek Emir Sanusi's deposition - https://dailynigerian.com/news/northern-governors-meet-in-china-seek-emir-sanusis-deposition/
4/18/17
, 10:06 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...


Amfana da rayuwarka kafin mutuwa tazo maka. Amfana da lafiyarka kafin ciwo ya sameka. Kayi amfani da lokacin hutunka kafin wasu ayyuka su taru gareka. Yi amfani da lokacin kuruciyarka kafin tsufa ta zo ma. Yi amfani da halin wadatarka kafin talauci ya sameka....


Allah kabamu ikon yin amfani da dukkan damar da muka samu ta hanyar data dace...


Binkhal...
4/18/17, 10:19 PM - ‪+234 803 771 4227‬: 📚- قال الإمام مقبل الوادعي - رحمه الله -:

*{« إذا رأيت صاحب لحية كذابا ، وإذا رأيت صاحب لحية خائنا ، وإذا رأيت صاحب لحية سارقا ، العيب ليس في اللحية ، بل العيب في* صاحب اللحية ، أما اللحية ليس عليها *عيب ، اللحية من خصال الفطرة ،* وهي أيضا من سنن النبي - صلى الله عليه وسلم - *التي* أمر بها ، وأوجبها »] .

*📖- ["إجابة السائل "( ص: 222)] .*
•┈┈•◈✹
4/18/17, 10:21 PM - ‪+234 813 892 1977‬: SUNNONI GUDA (5) BIYAR LOKACIN SAUKAR RUWAN SAMA

Annabi ﷺ ya koyar da al'ummarsa wasu sunnoni masu tsada guda biyar na aiki da na adduar alokacin saukar ruwan sama,amma mafi yawan mutane suna mantawa da aikata wannan sunnonin lokacin saukar ruwan sama.

*1-Sunna ta Farko*
"Lokacin fara saukar ruwan sama sai kace:
*"اللهم صيباً نافعاً"*
*ALLAHUMMA SAIYIBAN NAFI'AN*

Daga Nana A'isha R.A tana cewa,lallai Manzon Allah ﷺ ya kasance idan ya ga ruwan sama yafara sauka yana cewa;
*(اللهم صيباً نافعاً ALLAHUMMA SAIYIBAN NAFI'AN)*
@رواه البخاري .

*2-Sunnah Ta biyu*
"Lokacin da ruwan sama yake sauka,an so ka fito ruwan ya taba jikinka,yin hakan sunna ne"

Daga Anas Dan Malik R.A yana cewa:
"Ruwan sama ya samemu tare da Manzon Allah ﷺ ,sai Manzon Allah ﷺ ya yaye tufarsa har ruwan sama ya taba jikinsa,sai akace,ya Manzon Allah miyasa ka aikata haka?? "Sai yace:
*(Domin bai jima da barin wajan Allah Madaukakin sarki ba)*
@رواه مسلم .

*3-Sunnah ta Ukku*
"Idan ruwan sama ya taru,sunnane ka dauka daga cikinsa dan yin alwala ko wanka"

Imam Nawawy Allah yayi masa Rahama yana cewa:
"Idan ruwan sama ya taru sunnane ka dauka daga cikinsa dan yin wanka da alwala daga cikisa, saboda Hadisin da aka ruwaito daga Manzon Allah ﷺ cewa:
*"Ruwan sama ya taro sai Manzon Allah ﷺ yace:(Ku fita dan daukar ruwan da Allah ya kiraye shi ruwa mai tsarki, dan yin alwala domin godiya ga Allah)*

*4-Sunnah ta Hudu*
"Kayi addua ga Allah madaukakin sarki,ka rokeshi alkhairin duniya da lahira,domin lokacin ruwan sama,lokacin ne na amsa addu'a"

Saboda Hadisin da Manzon Allah ﷺ yake cewa:
*(Addua alokaci guda biyu ba'a mayar da su "Ma'ana karbabbune"lokacin kiran sallah da lokacin saukar ruwan sama)*
@صحيح الجامع

*5-Sunnah ta Biyar*
"Bayan an gama ruwan sama sai kace anyi mana ruwan samane daga falalar Allah da ni'imarsa,kuma kana mai yarda da hakan azuciyarka".

Saboda Hadisin Manzon Allah ﷺ lokacin da akayi ruwan sama da dare sai Manzon Allah ﷺ yace:
*(Allah Madaukakin sarki yace:Bayina sun waye gari akwai masu imani dani da kuma masu imani da taurari,wanda yace ayi mana anyi mana ruwan samane daga falalar Allah da ni'imarsa,to wannan shine yayi imani dani kuma ya kafircewa Taurari,amma wanda yace anyi mana ruwane saboda Tauraro kaza da kaza,to wannan yayi imani da Taurari ya kafircemin)*
@صحيح الجامع

Allah ne mafi sani

Allah ya rayamu akan sunnar Manzon Allah ﷺ har zuwa karshen rayuwarmu.
4/18/17, 10:40 PM - Alfanuuuuuu: [Lagos in GIRMA TA FADI, KARIYA GA SUNNAH by Muhadara] is good,have a look at it! http://darulfikr.com/m/s/20268
4/18/17
, 10:40 PM - ‪+234 813 892 1977‬, ‪+234 9066125519‬ was added
4/18/17, 10:40 PM - ‪+234 703 064 3884‬, ‪+234 803 501 3760‬, ‪+234 806 089 7228‬, ‪+234 812 724 6940‬, ‪+91 7397 683 053‬ left
4/19/17, 7:11 AM - Alfanuuuuuu: 👍🏽
4/18/17, 11:26 PM - ‪+234 803 729 2467‬:
4/19/17, 6:04 AM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
4/19/17, 6:05 AM - NA'IBIN SUNNAH: Yadda ake kaciyar mata a musulunci daga baki Sheikh Adam Auwal Albany Zaria
4/19/17, 8:01 AM - ‪+234 813 892 1977‬: Karanta wannan adduar sai kuma ka turawa Yan Uwa musulmai:

"Allahuma ya farijal hammi Waya kashifal ghammi farrij hammi wayassir amri warham du'ufi waqillata hilaty warzuqni min haisu la ahtasibu ya rabbal alameen"

Annabi S A W yace wanda ya sanar da wani wannan addu'ar Allah Zai yaye Masa damuwarsa.
4/19/17, 8:18 AM - ‪+234 813 892 1977‬: *FARILLAN ALWALA*

Farillan alwala guda 7 neh:
•niyya
•wanke fuska
•wanke hannaye zuwa gwiwar hannu
•shafar kai
•wanke kafafuwa
•cuccudawa
•gaggautawa

*SUNNONIN ALWALA*
•wanke hannaye zuwa wuyan hannu
•kuskure baki
•Shaka ruwa
•fyacewa
•juyo da shafar kai
•shafar kunnuwa
•sabunta ruwa agaresu
•jeranta tsakanin farillah

*MUSTAHABBAN ALWALA*
•yin bismillah
•goga asuwaki
•Kari akan wankewa ta farko a fuska da hannaye
•farawa daga goshi
•jeranta sunnoni
•qaranta ruwa a nisa gabobi
•gabatar da dama kafin hau.

*AKAN FASALIN ALWALA*
•wanda ya manta da wata farilla daga gabobinsa, idan ya tuno sai ya aikata ta da abunda ke bayanta, idan kuma yayi nisa sai ya aikata ta ita kadai, ya kuma sake abunda ya sallata bayan faruwar abun.

•idan kuma ya bar sunna, to saiya aikata ta ita kadai bazai sake sallah ba.

•wanda kuma ya mance lam'a sai ya wanke ta ita kadai da niyya, in kuma har yayi sallah by an faruwar hakan toh sai ya sake ta

•wanda ya tuna da kurkurar baki ko shaqa ruwa bayan ya rigaya ya fara wanke fuska, to bazai dawo gare su ba har sai ya gama alwalarsa, sannan sai yayi su

•tsettsefe 'yan yatsu hannuwa yana wajaba, an so a tsettsefe 'yan yatsun qafafuwa, tsefe gemu mara dubu yana wajaba acikin alwala, tsefe gemu yana wajaba acikin wanka koh da mai duhu neh.

*AKAN FASALIN ALWALA (2)*
•Babu yana halatta ga wanda bashi da alwala yayi sallah, koh dawafi, koh ya taba al qur'ani koda acikin gafakarsa neh, bada hannunsa ba saidai idan *juzu'i* neh ga mai neman ilimi acikinsa.

•yaro a wajen taba al qur'ani kamar babba yake, amma laifin yana wuyan wanda ya bashi al qur'anin ya taba.

•wanda yayi sallah da gangan ba tare da alwala ba toh shi kafiri neh. Allah ya ki ya she mu.

*ABUBUWA MASU WARWARE ALWALA*
_karrai da sababai_

*Karrai* sune:
•fitsari
•bayan gida
•war rihu (tusa)
•maziyy
•wadiyy

*Sababai* sune:
•bacci mai nauyi
•suma
•farfadiya
•marisa
•maye
•hauka
•sumbanta
•shafar mace, idan anyi da niyyar jindadi ko kuma ya samu jindadin babu nufi.
•shafar azzakarinsa da cikin hannu ko da cikin 'yan yatsu duk ta warware.

°wanda yayi ko kwanto acikin samuwar kari to alwala ta wajaba agareshi, saidai in mai yawan waswasi neh, to babu komai agareshi.
°yana wajaba agareshi ya wanke dukkanin azzakarinsa saboda fitowar maziyy.
°shi maziyy wani ruwa ne da yake fitowa lokacin 'yar sha'awa karama, ta yin tunani koh kallo koh yin wanin wannan.

*BAYANIN TSARKI*
_tsarki kashi 2 neh:_
°tsarkin kari
°tsarkin dau'da

•Dukkan su basa inganta saida ruwa mai tsarki, mai tsarkakewa shine: wanda kamarsa bata jirkita ba, ko dandanon sa, ko qamshinsa, da abunda yake rarrabe shi marinjayi. Babu laifi da kasar gishiri da kasar kanwa da makamancinsa.

•Idan najasa ta fito fili sai a wanke gurin, idanta fantsama sai a wanke tufar gabadaya. Wanda yayi kokwanto acikin samuwar najasa, to sai yayi yayyafi da ruwa ajikin kayan.

•Idan kuma wani abu ya sameshi sai yayi kokwanto acikin najastuwarsa, to ba sai yayi yayyafi ba.

•Wanda kuma ya tuna da najasa yana cikin sallah sai ya yanke sallar, saidai idan yaji tsoron fitar lokaci. Wanda yayi sallah da ita yana mai mantuwa sai ya tuna bayan yayi sallama to ya sake sallah idan da lokaci.
Allah ya karbi Ibadunmu ya sa mu cika da Imani. Da fatan kowa ya tashi lafiya.
4/19/17, 8:56 AM - ‪+234 803 771 4227‬: *SABABBIN KARIN MAGANA*

1. "Ba Dani Ba; Tare Wa Burtai Hanya".

2. "Allah Abin Tsoro; Dan Shi'ah Yaga Zakzaky Da Ido Daya".

3. "Duniya Mai Juyi-juyi; Zakzaky A Wheel Barrow".

4. "Na shigaa-Uku da bokayen zamani; Dan Shi'ah yaji Saukar Jirgin Buhari.
4/19/17, 10:08 AM - ‪+234 803 360 0952‬: *BACK TO ISLAMIYYAH*

*Yau zamu ga masu zuwa islamiyyahh...lolz😜*

*1 wani abu Allah ya fara halitta*

*2 wani laifi aka fara ma Allah*

*3 wani annabi ne sunan shi ya fi yawa acikin AlQur'ani*

*4 wani annabi ne Allah yayi mai lakabi da khalilullah*

*5 menene sunan mutumin da ya kashe sayyidi na Hamza*

*6 mene sunan bawan da ya fara musulunta*

*7 wani sahabi ne ake mai lakani da Hibbu Rasulullah*

*8 acikin matan manzon Allah wacece wanda Allah da kanshi ya daura mata aure a saman Al'arshi*

*9 acikin sahabbai wanene Wanda in shaidan ya hadu dashi yake canja hanya*

*10 Annabi yace man qash shana fa laisa....fill in d blank😂😂😂*
*A wasa kwakwalwa yau a tuna baya, ba ai ta hira kawai a WhatsApp ba* share it please don't IGNORE
4/19/17, 11:41 AM - Fakawa: <Media omitted>
4/19/17, 11:48 AM - ‪+234 806 379 9673‬: <Media omitted>
4/19/17, 2:49 PM - ‪+234 703 317 1334‬: DUSTING OF BED-SHEET..
Very Valuable Information!

The wisdom behind dusting one bed sheet before sleeping.
Why should we dust our bed sheets? This is what we're going to reveal and here is where the scientific challenge and the conclusion by western scientists:
When someone sleeps some dead cells die and are dropped onto his bed sheet.. And whenever he wakes up he leaves it behind and hence it accumulates. This dead cells are invisible by naked eyes and can hardly be destroyed. When the quantity of these dead cells increases they easily penetrate back into the body causing serious sickness... May Allâh forbid. These western science tried to destroy the cell using various disinfectant such as dettol and the like, but all in vain... The dead cells neither moved nor disappear.

One of scientist said, he tried the dusting as in the Hadith three times and was astonished to find that all the dead cells disappeared!!

The Prophet ﷺ said: "Whoever goes to his bed, he should dust his bed three times, because he doesn't know what was left behind".... Most people think it is a way of eliminating small insects but don't know that the issue is so much greater than that... It is very sad to find that most of us ignored such teachings of the Prophet ﷺ.

Pls spread this msg and let the whole world know that whatever ALLÂH commands is for the benefit of man kind. سُبْحَانَ اللهِ.
4/19/17, 3:41 PM - Abdunnasir: Dmbnrdddrrrh
4/19/17, 7:45 PM - ‪+234 9074619096‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركا ته

*Ana мυѕlιм*
*__انا مسلم____________*

" بسم الله الرحمن الرحيم
*______________________*

*INA SHIRIN YIN AURE, SAI TSOHON MIJINA YACE DAMA CAN YA YI MIN KOME ?*


*Tambaya :*

Malam mijina ya sake ni bayan na kammala idda, saura kwana uku na yi aure sai ya zo ya
ce dama ya yi min kome, amma bai sanar da ni ba ne, don Allah malam yana da hakki, ko kuma
na kyale shi na yi aurena ? saboda gaskiya Ina son wancan, amma kuma ba na so na sabama sharia ?

*Amsa :*

To 'yar'uwa tabbas miji yana
da damar da zai yiwa matarsa kome matukar tana cikin idda, kamar yadda aya ta :228, a suratul bakara take nuni zuwa hakan, Amma mutukar bai yi mata kome ba har ta kammala idda to ba shi da dama akan ta, amma zai iya shiga cikin manema. Idan ya yi da'awar Cewa ya yi mata kome tun tana idda, amma bai sanar
mata ba ne sai bayan ta kammala idda, to ba za'a gaskata shi ba, sai ya kawo shaidu,wadanda za su tabbatar da faruwar hakan.Yana daga cikin ka'idojin sharia toshe duk hanyar da za ta kai zuwa barna, idan aka bar abin a bude, wanda yake kin matarsa, zai iya mata mugunta, ta wannan hanyar, hakan yasa malamai suka ce sai ya kawo shaidu zaa gaskata shi, idan kuma bai kawo ba za ta iya zuwa ta yi auranta .
Saidai wasu malaman suna cewa : idan har matar ta gaskata shi, to ya isa koda bai kawo shaidu ba . Allah ne mafi sani.

Duba : Al-mabsud 2\23 da Mawahibul-jalil 5\408

Allah ne mafi sani.

*Amsawa* ✍

*DR. Jamilu Yusuf Zarewa*

29/12/2014

*Daga zauren:*👇
```Ana muslim.```

➖➖➖➖➖➖➖➖


```•Ga ma su sha'awar shiga Zauren ANA MUSLIM{☝أنا مسلم}
a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA tare da Address nasu zuwa ga lambar mu```

👇👇👇👇👇👇
*+2348066-686177*
_or_
*+234 802 909 9260*
_ta whatsApp._


*DOKA*⚖🔨
*BAZAMU AMSA DUK WATA SALLAMA DABATA CIKA BA DAN HAKA DAN ALLAH A CIKA SALLAMA IN ZA'A MANA MAGANA*

*GAMASU SON TAMBAYA ZASU IYA TA WANNAN AMMA TEXT BA KIRA BA DAN ALLAH*👏
_Ta: e-mail:_ 👉aliyusadis@gmail.com
4/19/17, 7:46 PM - ‪+234 9074619096‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركا ته

*Ana мυѕlιм*
*__انا مسلم____________*

" بسم الله الرحمن الرحيم
*______________________*

*TAMBAYOYI TARE DA AMSOSHIN SU*


*TANA AZUMI SAI MIJINTA YA SUMBACETA..?*


*TAMBAYA*

malam macece tayi kitso alhalin tana azumi sai mijinta yaga kitson ya basa sha'awa saiya sumbacesa ita kuma take sha'awa tazo mata harta jika pant dinta

*AMSA*
To yar uwa da farko dai anyi wasa da azumi kwarai da gaske kuma ba daidai bane kina azumi ki bari mijinki ya sumbaceki ta yadda har zaki fitar da wani abu dazai bata miki azumi' wannan akwai ganganci a ciki

Amma shi azumin nafila dama mai shi yanada yan'cin ya karyashi koya cigaba Annabi s.a.w. ya fada cikin hadisi sahihi mai azumin nafila shine sarkin kansa idan yaga dama ya karya manzon Allah s.a.w. ya bada wannan damar

Malamai suna cewa fitar maziyyi idan har maziyyine ya fita karamar sha'awa kenan zance mafi inganci baya karya azumi amma idan maniyyi ne ya fita to azumi ya karye shikenan idan na nafila ne bakida lada idan kuma farilla ne akwai kaffara akansu bisa kaulin malamai amma wasu malaman sukace sai anyi jama'i kaffara take wajabta idan nafilane shikenan idan kuma na farillah ne saiki rama guda daya wannan shine zance mafi inganci

Allah shine mafi sani

*MENENE MATSAYIN ADDU'AR MAWAKA A CIKIN WAKENSU..?*


*TAMBAYA*

Assslam alaika Allah ya karawa Dr lafiya mallam mene matsayin addu'ar da mawaka suke a cikin wakensu shin za'a iya amsawa

*AMSA*

wassslam alaika warahamatullah wabrakatuhu

To dan uwa da farko dai ita addu'a tana da ladabi da ka'idoji wanda shari'a ta shimfida ayi addu'oin ba dai dai bane mutum yana rokon Allah yana waka yana kida wannan izgilancine, ya kamata mutane suji tsoron Allah su kiyaye

Dangane da amsawa kuma Allah madaukakin sarki shine yake amsa addu'a a duk yadda bawa yayi' dayawa akan samu mutum yana cikin sakoma ya roki Allah kuma ya amsa idan yaga dama amma baya daga cikin abinda malamai magada Annabawa suka rubuta a litattafi cewa mutum' yayi addu'a a cikin waka kuma Allah ya karba ya kamata komai mutum zaiyi yayi abinda shari'a ta amince dashi sai dai idanya cika sharudan karbar addu'ar da malamai suka shimfida idan yayi Allah zai karba sai dai kawai za'a kamasa da yayi izgilanci yayi abin bata hanyar daya kamata yayi ba

Allah shine mafi sani

*Amsawa*✍🏻
*Dr Abdallah Gadon kaya*


*Daga zauren:*👇
```Ana muslim.```

➖➖➖➖➖➖➖➖


```•Ga ma su sha'awar shiga Zauren ANA MUSLIM{☝أنا مسلم}
a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA tare da Address nasu zuwa ga lambar mu```

👇👇👇👇👇👇
*+2348066-686177*
_or_
*+234 802 909 9260*
_ta whatsApp._


*DOKA*⚖🔨
*BAZAMU AMSA DUK WATA SALLAMA DABATA CIKA BA DAN HAKA DAN ALLAH A CIKA SALLAMA IN ZA'A MANA MAGANA*

*GAMASU SON TAMBAYA ZASU IYA TA WANNAN AMMA TEXT BA KIRA BA DAN ALLAH*👏
_Ta: e-mail:_ 👉aliyusadis@gmail.com
4/20/17, 8:05 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
4/20/17, 9:03 PM - Alfanuuuuuu: *SHIN YA HALATTA NAYI ISTIGFARI SAMA DA DARI A RANA...?*

*18/4/2017*

*TAMBAYA*

Malam muna godia kwarai Allah yasakama da alkairi mallam don Allah mutum zai iya yin istigfari fiye da dari a rana daya ?

*AMSA*

Wassslam alaika warahamatullah

To 'yar uwa abinda aka rawaito Annabi (SAW). yana istigfari sau saba'in a rana kamar yadda yazo a hadisi kuma yana yin guda dari hadisi ne sahihi

Abinda malamai sukace shine idan mutum lissafawa zaiyi, sai yayi koyi da sunnar Annabi (SAW)yadda Annabi yayi, amma idan mutum ba lissafawa zai yiba ba'a iyakance masa adadin dazai yiba sai yayi sama da dari har dubu ko sama da hakama abune budadde Ku nemi gafarar ubangijinku Ku nemi tsarinsa don haka mutum zai iya yin adadi dayawa amma basai ya lissafaba saboda kada riya ta shiga kuma gururi ya shiga cewa shi yakai wani .

Allah shine mafi sani

*Amsawa*✍🏻
*Dr Abdallah Gadon kaya*

www.facebook.com/Islamicsunnah

*Kota WhatsApp a zauren Islamic sunnah*+2348065575014
4/20/17, 9:03 PM - Alfanuuuuuu: دعوات الرسول ﷺ.vcf (file attached)
4/20/17, 9:03 PM - Alfanuuuuuu: - ♤ الورد اليومي ♤.vcf (file attached)
4/20/17, 9:03 PM - Alfanuuuuuu: tnx
4/20/17, 9:03 PM - Alfanuuuuuu: *AUREN MUTU'A*

Allah ya shiryi masu yi


Ku saurara zakuji ko meye auren mutu'a Yaya akeyin sa kuma Malam ya kara mana bayani akan wasu akidun shi'a


*DAGA BAKIN*
👇👇👇👇
Sheik Jafar Mahmud Adam Rahimahullah

Ku cigaba da kasancewa a shafin babban malamin mu Sheik Dr.Abdullahi Sale Pakistan kano Ta Link dake Kasa

http://fb.me/drpakistankano

*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*

AYI SAURARO LAFIYA
👇👇👇👂👂👂
4/20/17, 9:03 PM - Alfanuuuuuu: *RAYUWAR SOCIAL MEDIA*

*SHAWARWARI 7 GA MARUBUTA*

👉Idan zakai post ka nufi Allah SWT ka rubuta abinda kayi imani shine dai-dai
sai Allah ya albarkaci rubutunka.

👉Kada ka damu da yawan *LIKING* ko *COMMENTS* domin basune ma'aunin gaskiyar abinda ka rubuta ba.

👉Kada ka damu da sai lallai anyi *SHARING* din rubutun ka cikin *GROUPS* domin fa'idar da rubutu ke kunshe da ita, itace ke sawa ayi sharing dinsa ba *magiyar ka ba*.

👉Sanda ka manta da wani tsohon post dinka bukatar mutane zatasa su laluboshi ai ta sharing indai har ka nufi Allah yayin rubutashi.

👉Ka maida hankali wajen duba *COMMENTS* din mutane bayan kayi post, domin tanan ne zaka tsinkayi gyara daga masoyan ka.

👉Kada ka kula haushin me haushi, domin sai ya dauke maka hankali ga barin wanda yazo da kayan karuwa cikin *COMMENTS* dinka.

👉Ka tattauna da kowaye a qasan rubutunka ba tare da la'akari da mustawa dinsa ba a fagen ilimi, domin baka sani ko kaine sanadiyyar kar6ar gaskiyar sa ba.

*DAN UWANKU A MUSULUNCI*
*AMINU AMSHA ABU MUSA*

*DAGA MAGABATA*
*+234 7030909595*
https://chat.whatsapp.com/IuNeQe2djTE2rYLckem2Jq
4/20/17
, 11:24 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
4/21/17, 7:00 PM - ‪+234 806 089 7228‬ was added
4/21/17, 7:00 PM - ‪+234 806 113 4645‬ left
4/19/17, 8:39 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...


Ba a sakin mata sai tayi tsarkin da ba a sadu da ita ba. Kuma ba'a fitar da ita daga dakinta, ita kuma baya halatta ta fita daga dakinta sai bayan iddarta ta cika...

Ya Allah ka kawar da abinda ke kawo mutuwar aure tsakanin musulmai....

binkhal...
4/19/17, 9:38 PM - ‪+234 9074619096‬: Ameen
4/19/17, 9:55 PM - ‪+234 9074619096‬: _*⚖ZAUREN MARKAZUS SUNNAH⚖*_

_*AIYUKA KADAN MASU LADA MAI YAWA*_

_Yana cikin falalar *Allah* akan bayinsa da kuma falalar da *Allah* ya sanyawa wannan Al'umma ta *Annabi Muhammad ﷺ* , *Allah* ya sanya mata lokuta masu falala da Aiyuka kadan Masu falala kamar Daren Laitul Qadri yafi Daren Watanni Dubu falala da Albarka. Ga Ranar Arfa ga Ranar Juma'a da Sauransu._

_*Allah* yayi mana hakane Don Mu Samu Mu kamo sauraran Al'umma da kuma Fifita Al'ummar *Manzon Allah ﷺ* akan sauran dukkan Al'ummomi baki daya._

_*1-Manzon Allah ﷺ* yana Cewa: (Mafi soyuwar magana a wajan Allah, Guda Hudune:-_

*( ﺳﺒﺤﺎﻥ ﺍﻟﻠﻪ،ﻭﺍﻟﺤﻤﺪ ﻟﻠﻪ،ﻭﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺍﻟﻠﻪ،ﻭﺍﻟﻠﻪ ﺃﻛﺒر )*

_*{SUBHANALLAH, WALHAMDULILLAH, WALA ILAHA ILLALLAH,WALLAHU AKBAR}* bazai cutar da kai daga duk wanda ka fara fada"._
*@ ﺭﻭﺍﻩ ﻣﺴﻠﻢ .*

_*2-Wanda ya karanta Qulhuwallahu Ahad sau Goma:* Allah zai Gina Masa Gida a Aljannah._
*@ ﺻﺤﺤﻪ ﺍﻷﻟﺒﺎﻧﻲ .*

_*3-Duk Wanda ya Nemawa Mai Imani Gafara:* Allah zai Rubuta Masa Lada ga kowane mai Imani da ya Nema Masa Gafara._
*@ ﺣﺴﻨﻪ ﺍﻷﻟﺒﺎﻧﻲ .*

_*4-Babu wani a bayan kasa da zai fadi;-*_
_*( ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺍﻟﻠﻪ ، ﻭﺍﻟﻠﻪ ﺃﻛﺒﺮ، ﻭﻻ ﺣﻮﻝ ﻭﻻ ﻗﻮﺓ ﺇﻻ ﺑﺎﻟﻠﻪ )*_
_*{LAA ILAHA ILLALLAH, WALLAHU AKBAR, WALA HAULA WALA QUWWATA ILLA BILLAH)* Face sai *Allah* ya Gafarta Masa Dukkan Zunubansa koda Sun kai Yawan kumfar teku"._
*@ ﺣﺴﻨﻪ ﺍﻷﻟﺒﺎﻧﻲ .*

_*5-Idan Bawa Yace:-*_
*" ﺍﻟﺤﻤﺪ ﻟﻠﻪ ﻛﺜﻴﺮﺍ "*
_*(ALHAMDU LILLAH KASIRAN)* Sai *Allah* Yace: Ku Rubutawa Bawa Rahamata Mai Yawa"._
*@ ﺣﺴﻨﻪ ﺍﻷﻟﺒﺎﻧﻲ .*

_*6-Wanda Yayi Wannan Istighfarin Yace;-*_
*( ﺃﺳﺘﻐﻔﺮ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺬﻱ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﻫﻮ ﺍﻟﺤﻲ ﺍﻟﻘﻴﻮﻡ ﻭﺃﺗﻮﺏ ﺇﻟﻴﻪ )*
_*{ASTIGHFIRULLAH ALLAZY LAA ILAHA ILLAHUL HAYYUL QAIYUM WA 'A TUBU ILAIHI}* Ya fadi hakan sau uku, An Gafarta Masa Laifukansa ko da Gudune daga Wajan yaki"._
*@ ﺻﺤﺤﻪ ﺍﻷﻟﺒﺎﻧﻲ .*

_7-Duk wanda ya Roki *Allah* ya sanya shi Aljannah Sau Uku, Sai Aljanna Tace: "Ya *Allah* ka shigar da shi a Aljanna. kuma duk wanda ya roki *Allah* ya kareshi daga shiga Wuta Sau Uku, Sai Wuta tace: Ya *Allah* ka tseratar da shi daga gareni._
*@ ﺻﺤﺤﻪ ﺍﻷﻟﺒﺎﻧﻲ .*

_*8-Duk wanda ya fadi:-*_
*( ﺳﺒﺤﺎﻥ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﻌﻈﻴﻢ ﻭﺑﺤﻤﺪﻩ )*
_*{SUBHANALLAHIL AZIMI WABIHAMDIHI}* Za'a dasa Masa Itaciyar Dabino a Gidan Aljanna"._
*@ ﺻﺤﺤﻪ ﺍﻷﻟﺒﺎﻧﻲ .*

_9-Daga *Ummu Rafi'an (ra)* Tace: Ya *Manzon Allah ﷺ* , ka bani labarin wadansu yan kalmomi da zan riqa fada Amma kada ka tsawaità min?? Sai yace: *(Ki ce: ﺍﻟﻠﻪ ﺃﻛﺒﺮ sau goma, ﺳﺒﺤﺎﻥ ﺍﻟﻠﻪ sau goma sai Allah yace wannan Nawane,kice ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺍﻏﻔﺮ ﻟﻲ sau goma sai Allah yace: Hakika an Aikata, tana sau goma Allah yana cewa har an aikata)*_
*@ ﺻﺤﺤﻪ ﺍﻷﻟﺒﺎﻧﻲ .*

_*Allah* Ne Mafi Sani_

_*✍🏼Mustapha Musa*_
4/19/17, 9:57 PM - ‪+234 9074619096‬: _*⚖ZAUREN MARKAZUS SUNNAH⚖*_

_*TASBIHI SHINE MAFI GIRMAN MAGANIN DAMUWA DA BAKIN CIKIN*_
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
_*MENENE TASBIHI?*_
_Kalmar Tasbihi Itace:_
*( ﺳﺒﺤﺎﻥ ﺍﻟﻠﻪ)*
_Wannan kalma taTasbihi ta kunshi Ginshiqai Masu Girma Guda Biyu:_

_*1-Tauheed:* Wato Kadaita *Allah* shi Kadai Acikin Bauta. Da Kadaita shi Acikin Dukkan Ayyukansa, da Kadaita shi Acikin Sunayensa da Siffofinsa._

_*2-Tsarkake Allah Daga Dukkan Naqasa da Aibu da Mummunan Zato:* YawaitaTasbihi Shine Mafi Girman Hanyar Samun Waraka Daga Dukkan Damuwa da Bakin Ciki._

_Daga *Ibn Mas'ud* ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻪ Yana Cewa: *{Babu wani Annabi daga cikin Annabawan Allah da zai sami kansa cikin damuwa face sai ya nemi taimakon Allah ta hanyar Tasbihi. Don haka ku yawaita Tasbihi a Lokacin Jin Dadi da lokacin tsanani}*_
@ ﺍﻟﺠﻮﺍﺏ ﺍﻟﻜﺎﻓﻲ .

ﺳﺒﺤﺎﻥ ﺍﻟﻠﻪ ﺳﺒﺤﺎﻥ ﺍﻟﻠﻪ ﺳﺒﺤﺎﻥ ﺍﻟﻠﻪ

_*✍🏽Mustapha Musa*_
4/20/17, 3:30 AM - ‪+234 816 717 8586‬: Hukuncin yin birthday Shk ja'afar
4/20/17, 3:30 AM - ‪+234 816 717 8586‬: <Media omitted>
4/22/17, 1:19 PM - ‪+234 803 231 4183‬ left
4/22/17, 1:20 PM - ‪+234 806 485 1530‬ left
4/20/17, 8:29 AM - ‪+234 803 838 8334‬: 🌹Guzurin Safiya🌹
💎Ya Allah ga safiyarka ta waye damu cikin ikonka da yardarka, muna cikin masu bauta a gareka, masu kaskantar da kansu a gareka da neman tsira da gafara...
💎Ya Allah ka kyautata mana da afuwarka, ka azurta mu da alkairan wannan rana.
💎Ya Allah ka haskaka mana zukatanmu da yardarka, ka bamu damar yin abinda ka yarda dashi, ka hanemu yin abunda baka yarda dashi ba, ka sanya mana haske a saurarenmu da kallonmu da dukkan gabobinmu..
💎Ya Allah ka sanya mana haske a cikin rayuwarmu baki daya..
💎Barkanmu da Safiya💎
4/20/17, 8:37 AM - ‪+234 806 485 1530‬: Ameen ya Allah
4/20/17, 11:18 AM - ‪+234 803 747 2182‬: Allah sarki duk lokacin da naji an sanar da rasuwa. Sai
zuciyata ta buga gumi ya karyo min.
Babu abinda nake tunani illa kawai in an fadi mutuwar wani
wataran nasan nima tawa za a fada. Nakanyi tunani shin ciwo
ne, hatsari, kisa ne sanadiyata. Allah ne kadai masani.
Nakanyi tunani wane hali zan tsinci kaina, ga yan uwa da
abokan arziki amman babu yadda zasuyi da ni dole su hakura
su binne ni.
A hakan zasu tallafe ni zuwa makwancina kuma basu da ikon
canjamin wani
INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI UN
ALLAHU AKBAR😭😭 tunanin ayyukan da nayi. nasan lallai ni mai
laifi ne dana fili dana boye. Da wanda na sani da wanda ban
saniba
-Ya Allah ka Yafe mana kura kurenmu
-Ya Allah kaji kanmu ba don halinmuba
-Ya Allah ayukanmu bazasu karbemu ba
-kasanyamu cikin bayinka masu kauna fiyayyen halita (SAW)
-Ya Allah kasa ya zama gatanmu gobe kiyama ameen.

WAYYO ALLAH NAH
Wata rana zamuyi baccin da
bazamu taba tashi ba!
Idanuwanmu zasu rufe, rufewa ta
har Abada!
Zamu tafi tafiyar da babu
dawowa!
A hankali za'a dinga mantawa
damu kamar yanda aka
manta da
magabatanmu !
Wasu zasuyi kewarmu a lokacin
da suka tuna damu!
INNALILLAHI WA INNA ILAIHI
RAJIUN!
Gashi kuma babu wanda yasan
wannan rana sai
Allah {S.W.T}.
Zata iya yiwa yanzu!
Ta Yiwu Anjima
Ta Yiwu gobe
Ta yiwu....
Fatana da Addu'ata a koda
yaushe Allah ubangiji
kasa mu koma
gareka kana Mai farin ciki damu!
Burina Allah kasa kalmarmu ta
karshe dazamu furta ta
kasance.....
LAA'ILAAHA ILLALLAH, MUHAMMADUR
RASULULLAH
S.A.W
Ya Allah kai mana Kyakkyawan
Karshe!=') !!
4/20/17, 11:33 AM - Fakawa: Assalamualaikum yan uwa musulmi don Allah don annabikamarmu daallah yasa iliminmu danguntune inmunyi katokara karranjamaa yabaci dan Adam ajizine saiagyaramana kar agajidamu Allah yamana albarkadukanmu yabiyamana dukkan bukatunmu Duniya da lahira 👏🏿👏🏿👏🏿👏🏿👏🏿
4/20/17, 1:45 PM - NA'IBIN SUNNAH: *MU KOYI IBADA*

*Darasi Akan Azumi*

FITOWA TA BIYAR-5

ALAMOMIN GANE BALAGA

*1-Fitar maniyi a barci ko a farke namiji ko tamace*

*2-Bayyanar gashin mara ko na hammata*

*3-Cika shekara goma sha biyar ga maza kamar yadda Annabi sallallahu alaihi wa'alihi wasallam ya tabbatar a lokacin da za a je yaki*

*4-Jinin haila,idan yarinya ta fara ganin jinin haila a gabanta ko'yar shekara takwas ce ta zama baliga kuma dole ne ta yi azumi*

*5-Fitowar mama ga mace inji wadansu malaman*

Wadannan su ne alomomin da duk wanda ya gani azumi ya zama dole a kansa ko a kanta.

*5-Cika Shekara tara ga 'ya mace tana iya zama baliga*

An so a umurci yara da yin azumi tun suna'yan shekara bakwai matuqar dai za su iya yi kamar yadda Baihaqi ya ruwaito daga Ar - Rubay bint al Marwadhi.Idan suka qi yi bayan sun kai shekara goma wasu malamai na ganin za a buge su har sai sun yi.
@Muguni Ibn qudma


NlYYAR AZUMI
*Wajibi ne ka Daura niyyar yin azumin Ramadan tun da dare kafin fitowan Alfijir.Wanda bai sami labarin ganin wata ba sai ya zamanto ya tashi ba ya azumi idan ya samu labari (ko bayan Sallar la'asar ne sai ya yi niyyar azuminsa a wannan lokacin ya daina cin abinci,kuma azuminsa ya yi,don haka ba zai rama ba (amma fa ba a ce mutum ya shantake ba )*
@Nayl Autar da Sifatus Saumin Nibiyy

*Sheihkul Isam ibn Taymiyya shi da Dalibinsa ibn Qaym sunce azuminsa yananan babu komai a gare shi azuminsa yayi basai ya rama ba.*
@Majamu'ul fatawa 109/25 da Zadul Ma'ad 74/2 da MuktaraatulJalila na Ibn Sa'adi 60.

WADANDA BA ZA SU YI AZUMI BA AMMA ZA SU
RAMA

*1-Matafiyi yana yin qasaru kuma yana ajiye azumi,amma ajiye azumin shi ya fi,ko kuma wanda de yafi masa sauki*
@Al-Jami'u Ahkami Fiqhu Sunnah 101-10

*2-Mai haila*

*3-Wanda jinin haihuwa yake zuban ma ta*

*4-ldan mai azumi ya ji tsoron halaka ko samun matsala a qwalqwalwarsa saboda tsananin yunwa ko qishi, ya samu ya karya Azumin nasa daga baya sai ya rama amma ba shi zai ba kansa hukunci ba sai in wani malami ne ya bashi hukuncin ya karya azumin*
@Lajnatul Da'imah.

*5-Matar da ta yi varin cikin wata biyar yadda za a iya gane halittar da ta yi barin namiji ne ko mace*


WADANDA BA ZA SU YI AZUMI BA,BA KUMA ZA SU RAMA BA SAI DAI CIYARWA

*1-Tsoho wanda ya tsufa sosai.Ibn Abbas Allah ya qara masa yarda ya ce tsoho babba da mace tsohuwa wadanda ba sa iya azumi sai su ciyar da miskini guda daya kowace rana*
@Bukhari

Haka shi ma Abu Huraira ya ce kullum sai su ciyar da mudu guda daya na alkama.
@Darukudini

Anas shi ma da ya tsufa ciyarwa ya riqa yi ba ya Azumi.
@Darukudini


*Tsoho da tsohuwa wadanda baza su iya azumi ba saboda tsufarsu*
@ Bukari.

Wannan hadisi ya qara mana bayani a fili na rashin asalin azumin tsofaffi wanda yake bidi'a ce wadda Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya yi hani da a aikata ta
(Bidi'a)don haka azumin tsofaffi ba addini ba ne tunda Allah ya ce tsoho ya ciyar.Haka nan kuma Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi
bai ce ga wata ibada ta tsofaffi ba amma banda sauran jama'a ,don haka Azumin watan Rajab wanda akafi sani da Azumin tsofaffi ba addini bane al'adace kuma bidi'ace.

*2-Wanda ke fama da rashin lafiya mai tsanani kuma ya yanke qaunar warkewarsa,misali ciwon gyambon ciki 'ULCER'wanda ba ya iya daxewa bai ci abinci ba shi ciyarwa zai yi ba azumi ba*

*3-Mace mai cikin da ta ji tsoron fadawa cikin hadari ko ta ji ma abin da ke cikinta tsoron fadawa cikin hadari ta na iya shan Azumi sannan ta ciyar da miskini kullum har a gama Azumi*
@Tafsirul Ďhabari da Dhabarani da Baihaqi.

*Tana iya tara miskinai guda talatin ta ciyar a rana daya kamar yadda ibn Umar ya yi,kuma ya umarci 'yarsa da ta yi lokacin da take da ciki*

Ijima'i ne gabadayan sahabbai akan cewa mace mai ciki ciyarwa zatayi ba Azumi ba babu sabani tsakanin sahabbai wannan ijima'in sahabbai ne*
@ Irwaulghalil

*4-Sannan da mace mai shayarwa, ita ma ta samu ta sha azumi sannan ta ciyar da miskinai guda talatin maimakon azumi da sharadin inzata wahala ko dan da ta ke shayarwa zai wahala*


*Ya Allah ka isar da rayuwar mu watan Ramadhana muna imani da kyakkyawar niyya*.


Mu hadu a Fitowa ta gaba,insha Allah.
4/20/17, 2:37 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
4/20/17, 2:39 PM - ‪+234 806 250 3478‬: Dear customer, please do not agree to pay more than the amount that is printed on any MTN recharge card. Remember - what you see is what you pay!
4/20/17, 3:28 PM - ‪+234 816 343 4160‬: For what ?
4/20/17, 3:29 PM - ‪+234 816 343 4160‬: The recharge card
4/20/17, 3:36 PM - ‪+234 816 343 4160‬: Please not to these grp
4/20/17, 3:40 PM - ‪+234 806 250 3478‬: Some MTN recharge card markaters rose the price of their carf to N110, N220 and so on
4/20/17, 3:40 PM - ‪+234 806 250 3478‬: Their card
4/20/17, 3:42 PM - ‪+234 806 250 3478‬: Hope you now get it
4/20/17, 3:42 PM - ‪+234 816 343 4160‬: Ok
4/20/17, 3:43 PM - ‪+234 816 343 4160‬: Thanks
4/20/17, 3:43 PM - ‪+234 806 250 3478‬: U 'r wlcm
4/20/17, 5:53 PM - ‪+234 806 089 7228‬: 👍
4/20/17, 6:39 PM - MusaHabibQaninMiko: *📍من هم القرآنيون وكيفية الرد عليهم وهل هم خارجون عن الإسلام ؟*

*جواب الشيخ صالح بن فوزان الفوزان:*

*القرآنيون الذين ينكرون السنة ينكرون العمل بالأحاديث ويقولون ما نعمل إلا بالقرآن هؤلاء كذبوا فإنهم لم يعملوا بالقرآن لأن الله قال في القرآن: (( وما أتاكم الرسول فخذوه وما نهاكم عنه فانتهوا واتقوا الله إن الله شديد العقاب )) وقال جل وعلا لنبيه: (( وأنزلنا إليك الذكر لتبين للناس ما نزل إليهم )) فإذا ألغيت السنة كيف يبين القرآن ما الذي يفسر القرآن سنة الرسول صلى الله عليه وسلم فهي بيان للقرآن ومفسرة للقرآن والذين ينكرون السنة هؤلاء إن كانوا متعمدين لذلك هذا تكذيب للرسول صلى الله عليه وسلم فيكون هذا كفر أما إذا كانوا جهالاً ومقلدين فيبين لهم ويشرح لهم هذا الأمر جاءوا إلى عمر بن عبد العزيز رحمه الله فقالوا له هذه المقالة فقال رضي الله عنه الله جل وعلا قال: (( وأقيموا الصلاة )) كم عدد الركعات وما هي أوقات الصلاة وكذلك الله قال: (( وآتوا الزكاة )) كم النصاب وكم المقدار الذي يخرج فيه الزكاة فاحتاروا عند ذلك ولم يستطيعوا الإجابة فافحمهم رحمه الله فدل هذا على أن القرآن لا بد معه من السنة والسنة هي الوحي الثاني بعد القرآن تفسر القرآن وتبينه وتوضحه وتدل عليه وقد يكون فيها أحكام ليست في القرآن أيضاً مثل الجمع بين المرأة وعمتها والجمع بين المرأة وخالتها هذا ليس في القرآن وإنما هو في السنة الرضاع قال الله جل وعلا: (( وأمهاتكم اللآتي أرضعنكم وأخواتكم من الرضاعة )) كم عدد الرضعات ومتى يكون الرضاع محرماً هذا جاءت به السنة النبوية وبينه الرسول صلى الله عليه وسلم وقال: ( يحرم من الرضاع ما يحرم من النسب ) فصار الحديث أعم مما جاء في الآية، الآية في الأمهات والأخوات من الرضاع فقط الرسول عليه الصلاة والسلام قال: ( يحرم من الرضاع ما يحرم من النسب ) العمة والخالة وبنت الأخ وبنت الأخت هذه ما جاءت في القرآن جاءت في السنة ( يحرم من الرضاع ما يحرم من النسب ).*


*http://www.tasfiatarbia.org/vb/showthread.php?t=936*

*══════ ❁✿❁ ══════*
4/20/17, 7:01 PM - NA'IBIN SUNNAH: Kayi hakuri mu ba kaurayi bane
4/20/17, 8:27 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
4/20/17, 8:34 PM - ‪+234 816 343 4160‬: *GANIN BUZU A MASALLACI YA ISA TINKIYA TAJI TSORON ALLAH*

Wani Attajiri ya leqa tagarsa(window) sai yangi wani Talaka yana tsintar abinci a cikin bolansa sai wannan mai kudi ya daga hannu sama yace *,"ALLAH NAGODE MAKA DA BAKAYINI TALAKA BA..."*

Bayan talakan ya gama ya kama hanyarsa ta zuwa gida, shi kuma sai ya hangi wani Mahaukaci yana tafe a kan titi tsirara,,, sai wannan Talakan ya daga hannu sama yace *,"ALLAH NAGODE MAKA DANA KASANCE TALAKA BA MAHAUKACI BA..."*

Shi kuma Mahaukacin yana karawa gaba sai yaga motar Asibiti ta dauko mara lafiya, sai ya yace *,"ALLAH NAGODE MAKA DAKA BANI LAFIYA..."*

Shi kuma mara lafiyan da aka kaishi Asibiti yaga gawa sai yace *,"ALLAH NAGODE MAKA DAKA BARNI DA RAINA..."*

Wato Mataccene kawai bazai iya godewa Allah ba sbd baida rai, mezai hana mu godewa Allah Yau akan Abubuwan daya bamu na jindadi da more rayuwa????

Ni Nagodewa Allah daya yini musulmi Ahlussunnah ya bani rai da lafiya da zaman lafiya da abunda lafiyar zataci...

*SHIN MENENE RAYUWA???*

In kanaso kasan wadannan amsoshi kai tsaye ka nufi wurare uku...

1→ Asibiti
2→ Gidan Yari
3→ Maqabarta

1→ Idan kaje Asibiti, ananne zaka gane ba abunda yafi lafiya mahimmanci agareka

2→ Idan kuwa kaje Gidan Yari ananne zakasan ashe 'Yanci anada muhimmanci a wajenka

3→ Idan kajika Maqabarta kuwa anan zaka fahimci ashe rayuwa bakomai bace...

Kasar da muke takawa a yau ita zata zamo dakinmu a gobe...

*MAGANAR GASKIYA*
Ba muzo da bakomai ba haka zamu koma bakomai...

Don haka mu tsaya muyi tunani sannan mugodewa Allah (s.w.a)
4/20/17, 8:35 PM - ‪+234 816 343 4160‬: *GANIN BUZU A MASALLACI YA ISA TINKIYA TAJI TSORON ALLAH*

Wani Attajiri ya leqa tagarsa(window) sai yangi wani Talaka yana tsintar abinci a cikin bolansa sai wannan mai kudi ya daga hannu sama yace *,"ALLAH NAGODE MAKA DA BAKAYINI TALAKA BA..."*

Bayan talakan ya gama ya kama hanyarsa ta zuwa gida, shi kuma sai ya hangi wani Mahaukaci yana tafe a kan titi tsirara,,, sai wannan Talakan ya daga hannu sama yace *,"ALLAH NAGODE MAKA DANA KASANCE TALAKA BA MAHAUKACI BA..."*

Shi kuma Mahaukacin yana karawa gaba sai yaga motar Asibiti ta dauko mara lafiya, sai ya yace *,"ALLAH NAGODE MAKA DAKA BANI LAFIYA..."*

Shi kuma mara lafiyan da aka kaishi Asibiti yaga gawa sai yace *,"ALLAH NAGODE MAKA DAKA BARNI DA RAINA..."*

Wato Mataccene kawai bazai iya godewa Allah ba sbd baida rai, mezai hana mu godewa Allah Yau akan Abubuwan daya bamu na jindadi da more rayuwa????

Ni Nagodewa Allah daya yini musulmi Ahlussunnah ya bani rai da lafiya da zaman lafiya da abunda lafiyar zataci...

*SHIN MENENE RAYUWA???*

In kanaso kasan wadannan amsoshi kai tsaye ka nufi wurare uku...

1→ Asibiti
2→ Gidan Yari
3→ Maqabarta

1→ Idan kaje Asibiti, ananne zaka gane ba abunda yafi lafiya mahimmanci agareka

2→ Idan kuwa kaje Gidan Yari ananne zakasan ashe 'Yanci anada muhimmanci a wajenka

3→ Idan kajika Maqabarta kuwa anan zaka fahimci ashe rayuwa bakomai bace...

Kasar da muke takawa a yau ita zata zamo dakinmu a gobe...

*MAGANAR GASKIYA*
Ba muzo da bakomai ba haka zamu koma bakomai...

Don haka mu tsaya muyi tunani sannan mugodewa Allah (s.w.a)
4/20/17, 9:31 PM - ‪+234 806 084 4942‬: Allah Ya jikan Sheikh Mutawalli Ash-Sha'arawy
Yace: Ku fahimci wadannan abubuwa biyar a rayuwarku:

- Idan mahaifinka ya mutu, nasiha ta mutu...

- Idan dan uwanka ya mutu, hannun damanka ya karye...

- Idan mahaifiyarka ta mutu, haskenka ya mutu.

- Idan 'yar uwar ka ta mutu, ka rasa murmushinka...

- Idan Abokinka ya mutu, idanunka sun makance.

Ita rayuwa takaitacciyace kwarai bata cancanci hassada da kyashi da munafurci da yanke zumunci ba.

Mu rika murmushi da yafiya ga wanda ya saba mana domin bamu san randa zamu bar duniyan nan ba.

Ya Allah ka gyara zukatanmu kasa mufi karfin son zuciyarmu. Amin.
4/20/17, 9:37 PM - DANSABO: amen
4/20/17, 9:38 PM - ‪+234 806 084 4942‬: 👍
4/20/17, 9:52 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...

Ba'a tarbiyyan yara da tatsuniyoyi masu dauke hankula daga ibadah...


Binkhal...
4/20/17, 10:21 PM - Fakawa: <Media omitted>
4/20/17, 10:26 PM - ‪+234 9074619096‬: <Media omitted>
4/20/17, 10:36 PM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
4/20/17, 11:25 PM - ‪+234 808 066 0679‬: *WHEN TO BE SILENT*

1. Be silent - in the heat of
anger.
2. Be silent - when you don't
have all the facts.
3. Be silent - when you
haven't verified the story.
4. Be silent - if your words
will offend a weaker Person.
5. Be silent - when it is time
to listen.
6. Be silent - when you are
tempted to make light of
holy things.
7. Be silent - when you are
tempted to joke about sin.
8. Be silent - if you would be
ashamed of your word later.
9. Be silent - if your words
would convey the wrong
impression.
10. Be silent - if the issue is
none of your business.
11. Be silent - when you are
tempted to tell an outright lie.
12. Be silent - if your words
will damage someone else's reputation.
13. Be silent - if your words
will damage a friendship.
14. Be silent - when you are
feeling critical.
15. Be silent - if you can't
say it without screaming.
16. Be silent - if your words
will be a poor reflection
of your friends and family.
17. Be silent - if you may
have to eat your words
later.
18. Be silent - if you have
already said it more
than one time.
19. Be silent - when you are
tempted to flatter a
wicked person.
20. Be silent - when you are
supposed to be working
instead.

*"WHOEVER GUARDS HIS MOUTH AND TONGUE KEEPS HIS SOUL FROM TROUBLES"*
4/21/17, 6:34 AM - ‪+234 803 729 2467‬: 👍👍👍
4/21/17, 6:59 AM - NA'IBIN SUNNAH: 🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍

👳👳👳

*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
*ME YA FARU A KARBALA ???*
*(67)*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Matsayarmu akan Sarki Yazid.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Daya daga cikin malamai masu matsakaicin ra'ayi akan wannan matsala shine Imam Abu Abdullahi Adh-Dhahabi, ga abinda yace acikin tarihin Sayyidi Yazidu a littafinsa Siyar A'lam A-Nubala:*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬 *((له على هناته حسنة وهي غزو القسطنطنية، وكان أمير ذلك الجيش، وفيهم مثل أبى أيوب الأنصاري رضي الله عنه.... إلى أن قال "ويزيد ممن ﻻ نسبه وﻻ نحبه، وله نظراء من خلفاء الدولتين، وكذلك فى ملوك النواحي، بل فيهم من هو شر منه... ")).*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Ma'anah*_
_*Tare da tuɓatuɓansa yana da alheri guda ɗaya, shine yakin Kusɗanɗiniyah, kuma shi ya jagoranci yakin, alhali acikin rundunarsa akwai manya irin su Abu Ayyub Al-Ansari (mai masaukin Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam).*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Yaci gaba da cewa :*_
_*"Yazidu na cikin waɗanda ba ma zagin su, ba ma kuma kaunar su, anyi ire-iren sa da dama daga cikin halifofin daulolin guda biyu (yana nufin Umawiyyawa da Abbasiyyawa), hakama acikin gwamnoni anyi ire-iren sa da ma waɗanda shi ya ɗara su dama".*_
_*Siyar A'lam A-Nubala na Dhahabi (7/36).*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*A baya mun kawo hadisin da ya nuna falalar wannan jihadi da Sarki Yazidu ya jagoranta wanda Imam Bukhari ya ruwaito daga Ummu Haram Al-Ansariyyah matar Sayyadi Ubadata ɗan Samit.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Wannan Hadisi yana ɗauke da falala babba ga sojojin rundunar cikinsu har da Sayyadi Hassan da Husaini, Sayyadi Husaini dai shine jagoran su a wannan rana.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Ga abinda tace : Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam yace : "Rundunar farko daga al'ummata waɗanda zasu yi yaqi akan teku an gafarta masu.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Sai nace, ya Manzon Allah, ni ina cikin su? Yace eh, kina cikin su, sannan yace, kuma runduna ta farko daga al'ummata da zasu yaqi birnin Qaisar Qusɗanɗiniyyah suma an gafarta masu. Nace ya Manzon Allah, ina cikin su? Sai yace, a'a.*_
_*Sahihul Bukhari (2924).*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Ummu Haram dai ta halarci yaqin na farko amma ta cika kafin wannan na Sarki Yazidu kamar yanda bakin da baya karya yq faɗa mata.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Dan haka duk mai zagin Sarki Yazid da sauran Sahabbai Radiyallahu Anhum, to sai yayi hattara dan gudun yin asarar Duniya da ta Lahira.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Fatan alheri a gare ku.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Daga*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Shababul Islam*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Khairan*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
4/21/17, 7:02 AM - NA'IBIN SUNNAH: *LACCA/MUHADARA*

*MAI TAKEN:* *MANTUWA 1, 2 & 3*

*DAGA BAKIN ASH-SHAIYKH ABU-ABDIRRAHMAN MUHAMMAD AUWAL ADAM ALBANIY ZARIA RAHIMAHULLAAH*
4/21/17, 7:02 AM - NA'IBIN SUNNAH: DAGA MIMBARIN SALAFIYYAH NETWORK NIGERIA
NO:4 MADARKACI ROAD, GASKIYA LAY OUT ZARIA, KADUNA STATE, NIGERIA.
.

KARATUN LITTAFIN ZA'ADUL MA'AD FIY HADAYYI KHAIRIL IBAD
WALLAFAR -SHAIKHUL ISLAM ALTHAANI SHAMSUDDEEN MUHAMMAD ABI BAKAR BIN QAYYIM AL-JAWZIYYAH (RAHIMAHULLAH)
.
KARANTARWA: Dr. KABIR ABUBAKAR ASGAR

CLIP NO: 71-73
4/21/17, 7:03 AM - NA'IBIN SUNNAH: Yadda ake kaciyar 'ya mace a musulunce a takaice: Daga bakin Ash-shaiykh Abu-Abdirrahman Muhammad Auwal Adam Albaniy Zaria(Rahimahullaah).
4/21/17, 7:03 AM - NA'IBIN SUNNAH: *LACCA/MUHADARA*

*MAI TAKEN:* *MUNAFUNCI DODONE 1 & 2*

*DAGA BAKIN ASH-SHAIYKH ABU-ABDIRRAHMAN MUHAMMAD AUWAL ADAM ALBANIY ZARIA RAHIMAHULLAAH*
4/21/17, 7:03 AM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
4/21/17, 7:03 AM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
4/21/17, 7:03 AM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
4/21/17, 7:04 AM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
4/21/17, 7:04 AM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
4/21/17, 7:04 AM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
4/21/17, 7:10 AM - NA'IBIN SUNNAH: LABARIN WASU YARA MASU KAIFIN
BASIRA​
Cikinsu wayafi ban sha'awa ?​
'Ya'ya rahma ne​
____________________
Shekarunsa 10, amma kullum gashi a
masallaci, ba ya zuwa da wuri sai
liman ya ta da sallah, idan kuma
yazo sai yayita kokari sai ya kutsa
sawun gaba sannan ya soma bin
karatun liman da sauti, musamman
idan liman ya kai karshen fatiha sai
yace "Aamiiin" da karfi. Sannan daga
liman ya sallame sai yayi maza ya
fita. Halin yaron ya soma damun
jama'a, sukace ya kamata a hana shi
abin da
yake yi. Wata rana liman na
sallamewa ya riko hanunsa ya ce:
"Meyasa idan muna sallah kake amin
da karfi bayan ba wanda kaji yana
haka?
Yaro ya ce :"Gidanmu na kusa da
wannan
masallacin amma babana ba ya son
zuwa sallah. Ni kuma kullum
mamana tana ce min wanda ba ya
sallah Allah ba zai mishi rahma ba.
Shine idan muna sallah nake cewa
Amin da karfi saboda babana ya ji
muryana a speaker ina masallaci
shima yazo....
Mamakin yaron ya kama su, suka
yanke
shawarar zuwa suma babansa
nasiha...
Akayi sa'a kunyar abin da ya faru da
shiriyar Allah tasa baban ya shiga
zuwa masallaci ba dare ba rana.
****************
2_ Wani Malami na ma dalibansa
nasiha da cewa duk abin da za suyi
suke sanarma iyayensu....
Sai wata yarinya me karancin
shekaru ta daga hanu tace: "
Menene hukuncin wanda ya haddace
Qur'ani ba tare da sanin iyayensa
ba?
Malam ya ce :Me yasa kika tambaya?
Tace "Na soma haddan Qur'ani
amma ba na so
iyayena su sani" Ya ce "saboda me?
Tace "Babana ya ba ni labarin cewa
"Duk wanda ya haddace Al'qurani
ranar qiyama za a sa ma iyayensa
kambun karramawa a Aljannah,
shine nake so in ba ma iyayena
mamaki da wannan kambun gobe
qiyama, shiyasa nake hadda ba
tare da saninsu ba" Tsananin
mamakin kaifin tunaninta yasa ya
kasa cewa komai.
Dan uwan Iman...
Wa nene gwaninka cikin 2 ?​
Allah ya ba mu 'ya'ya nagari masu
basira, da zasu zama sanadiyyar
cigabanmu da shiriyarmu zuwa
Aljannah.​
.
Amin
4/21/17, 7:13 AM - ‪+234 813 892 1977‬: Asalam alku
4/21/17, 7:22 AM - ‪+234 806 089 7228‬: Ex President Ibrahim Babangida presently lives in a 50-room mansion on hilltop in Minna

Ex president Abdulsalam Abubakar that ruled for less than ayear currently lives on hilltop in Minna built by Julius Berger.

Ex president Olusegun Obasanjo currently lives on hilltop mansion, complete with N7billion library in Abeokuta.
-
Buhari's modest three-bedroom bungalow is located a few metres off Daura Kwangolam road, next to the Daura Shagari Low Cost Housing Estate.

The building is almost nondescript thus attracting no attention.

And this is where ex governor of present 6 Northern States, ex head of state, ex PTF chairman, current sitting President of Nigeria lives?

I thank God that PMB came in my life time.

Of the 10 aircrafts he met on the presidential fleet, 2 are about to be sold, 2 had been donated to our air force, while 2 are currently undergoing repairs.

Since he became president, his wife has been to Hajj and Umurah in SaudiArabia twice, to UK for daughter's graduation, to US twice for invitational engagement, then to Europe recently.

In all her travels, she has never used any aircraft in the presidential fleet but, rather, commercial airlines.

Was it not in this same country that the wife of an ex president traveled with over 60 women just to shop in hong Kong, using one of the aircrafts on the presidential fleet?

Even if it remains me and my household, PMB will forever remain God-sent.

A sitting president who can give out his daughter in marriage, with less than 30 people in attendance, in his sparsely furnished apartment is a rare breed.

One day, in my old age, I hope to gather my kids and grand kids and tell them stories of PMB, the man that once ruled Nigeria with a spartan lifestyle.
-
© A A Achilafia
4/21/17, 7:57 AM - Bbl Cottonou: *ZAN IYA TAIMAKAWA CRISTA WAJAN GINA COCI ?*

*Tamabaya*


Assalamu alaikum warahmatullahi wabaratuh, Dr mutum ne ke shugabancin rundunar tsaro a kudancin kasar nan, sai yaga bukatar gina masallaci, ganin cewa musulmi da wanda ba musulmi ba ke wurin sai ya umurci Addinan biyu da su rubuto bukatar gina wurin ibada. SHIN ZAI IYA BADA ĎAN GUDUMAWA WAJEN GINA CHOCHI?DUBA DA CEWA SHINE SHUGABA A WURIN SUN SAN TILAS ZAI TAKA RAWA WAJEN GINA MASALLACI.
Allah SWT Ya bada ikon duba min wannan matsallar.

*Amsa*
Wa'alaykumussalam,

A'a, saboda in ya, taimaka musu wajan Gina Coci zai zama yayi tamakekeniya wajan aikata sabo, Allah kuma ya Hana hakan a aya ta biyu a Suratul Ma'ida. CRISTANCI kafirci ne kamar yadda Allah ya tabbatar a ayoyin suratul MA'IDA, hakan sai ya nuna taimaka musu sabon Allah ne, tun da su kafirai ne, kuma ba sa kan addinin da Allah ya saukarwa Annabi isa, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi.

Allah ne mafi sani

Amsawa..... ✍🏻

*Dr Jamilu Zarewa*

19/04/2017
4/21/17, 7:57 AM - Bbl Cottonou: *ANA BINA RAMAKON AZUMI, AMMA INA KOKONTON YAWANSU ?*

*Tambaya:*

Assalamu alaikum Mal Mace ce Tasha Rabin axumi kuma bayan axumin Ya wuce ta ranka Sai dai ba duka ba yanxu Tana so ta ida Amma ta manta axumin Nawa tayi baya Tana ganin batayi Rabi ba kuma Tana ganin kamar tayi rabi Amma ita ta manta DAN ALLAH MAL YA XATAYI??

*Amsa:*

Wa alaikum assalam, za ta yi gini ne akan tabbas wajan ramako, misali idan kına zaton ashirin suka rage miki ko kuma ashirin da biyar, to sai ki rama ashirin da biyar (25), saboda in kin yi haka za ki fita daga kokwanto, kuma zai zama tabbas kin rama abin da ake binki.
Allah ne mafi sani.

*Amsawa*✍🏻

*DR. JAMILU YUSUF ZAREWA*
18/04/2016
4/21/17, 8:01 AM - ‪+234 803 360 0952‬: <Media omitted>
4/21/17, 8:03 AM - ‪+234 9074619096‬: Ameen
4/21/17, 8:03 AM - Bbl Cottonou: *=KARATUN LITTAFIN MADARIJIS SALIKIN.*

_Daga Masjidul Qur'an dake Kan Titin Bauchi Road Cikin Garin Jos._

*-Tareda\ SHEIKH IBRAHIM IMAM GWANDU.*
*(Abu Maryam)*

*-KARATUN RANAR LAHADI DATA WUCE.*

*🎵SHIGA NAN DOMIN SAMUN DARUSSAN BAYA DASUKA WUCE.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/m/book/dr-ibrahim-gwandu/Madarijis+salikeen
--------------------------------------------------

-Darulfikr.com👉🏾 *Takuce Domin Yada Sunnah.*
-©opy right= *Majlisin Sunnah.*
www.facebook.com/majlisinsunnah
4/21/17
, 8:11 AM - ‪+234 806 089 7228‬: There was no bomb blast in Nigeria during Easter. Even Germany can't boast of that. Sai Buhari!
4/21/17, 8:12 AM - ‪+234 813 892 1977‬: GANIN BUZU A MASALLACI YA ISA TINKIYA TAJI TSORON ALLAH*

Wani Attajiri ya leqa tagarsa(window) sai yahangi wani Talaka yana tsintar abinci a cikin bolansa sai wannan mai kudi ya daga hannu sama yace *,"ALLAH NAGODE MAKA DA BAKAYINI TALAKA BA..."*

Bayan talakan ya gama ya kama hanyarsa ta zuwa gida, shi kuma sai ya hangi wani Mahaukaci yana tafe a kan titi tsirara,,, sai wannan Talakan ya daga hannu sama yace *,"ALLAH NAGODE MAKA DANA KASANCE TALAKA BA MAHAUKACI BA..."*

Shi kuma Mahaukacin yana karawa gaba sai yaga motar Asibiti ta dauko mara lafiya, sai ya yace *,"ALLAH NAGODE MAKA DAKA BANI LAFIYA..."*

Shi kuma mara lafiyan da aka kaishi Asibiti yaga gawa sai yace *,"ALLAH NAGODE MAKA DAKA BARNI DA RAINA..."*

Wato Mataccene kawai bazai iya godewa Allah ba sbd baida rai, mezai hana mu godewa Allah Yau akan Abubuwan daya bamu na jindadi da more rayuwa????

Ni Nagodewa Allah daya yini musulmi Ahlussunnah ya bani rai da lafiya da zaman lafiya da abunda lafiyar zataci...

*SHIN MENENE RAYUWA???*

In kanaso kasan wadannan amsoshi kai tsaye ka nufi wurare uku...

1→ Asibiti
2→ Gidan Yari
3→ Maqabarta

1→ Idan kaje Asibiti, ananne zaka gane ba abunda yafi lafiya mahimmanci agareka

2→ Idan kuwa kaje Gidan Yari ananne zakasan ashe 'Yanci anada muhimmanci a wajenka

3→ Idan kajika Maqabarta kuwa anan zaka fahimci ashe rayuwa bakomai bace...

Kasar da muke takawa a yau ita zata zamo dakinmu a gobe...

*MAGANAR GASKIYA*
Ba muzo da bakomai ba haka zamu koma bakomai...

Don haka mu tsaya muyi tunani sannan mugodewa Allah (s.w.a)
ALLAH yasa mudace Amin.
4/21/17, 8:27 AM - ‪+234 803 690 8439‬: Dr. Habiba Lawal #ActingSGF She hails from TORO LGA in Bauchi State
Biographical Info
Age: 50 years
Date Of Birth: 3rd June, 1963
Gender Female
Marital Status: Married
Education Qualification
Pry-School Leaving Cert: Gyamzo Primary School, Toro.
Started: 1970. Ended: 1976
SSCE: Federal Government College Kaduna. Started: 1976.
Ended: 1981
B.Sc: Ahmadu Bello University Zaria. Started: 1981. Ended:
1986
M.Sc: Ahmadu Bello University. Ended: 1989
PhD: Abubakar Tafawa Balewa University, Bauchi . Ended:
1997
Certificate : University of East Anglia, Norwich, Britain
Professional History
Graduate Assistant : Abubakar Tafawa Balewa
University
Senior Lecturer: Abubakar Tafawa Balewa University
Departmental Exam Officer: Abubakar Tafawa Balewa
University
Project/Records Officer: Abubakar Tafawa Balewa
University
Post Graduate Officer: Abubakar Tafawa Balewa
University
Commissioner : Ministry of Commerce and Industry Bauchi
State
Commissioner: Ministry of Culture and Tourism, Bauchi
State
Director : Planning Research and Statistics, National Centre
for Women Development, Abuja.
Director : Women Affairs Department, Federal Ministry of
Women Affairs
Professional Qualifications
Fellow : Chemical Society of Nigeria
Fellow: Leadership for Environment and Development
(LEAD)
Member : Chemical Society of Nigeria
Member : Science Association of Nigeria
Member : Institute of Development Administration
4/21/17, 8:33 AM - ‪+234 813 892 1977‬: 🌍 *ENGINEER KHAIRAN* 🌍

👳👳👳

*السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.*

🌙🌙🌙
*WAJABCIN YIN AZUMI DA*
*FALALAR SA GA BAYIN ALLAH*
*(4)*

🌙🌙🌙
_*Menene Azumi sannan kuma menene wajabcin Azumi ga bayin Allah???.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬 *ويبيت الصيام فى أوله وليس عليه البيات فى بقيته، ويتم الصيام الى الليل.*
*من كتاب الثمر الدانى (193).*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Mutum zai gina Niyyar yin Azumin Ramadan tin a daren farkon watan, amma ba ya zama dole ya dinga gina Niyyar yin Azumin Ramadan a sauran kwanakin sa.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Sannan kuma mutum zai cika Azuminsa har zuwa dare sannan ya sha ruwa (wato mutum idan ya ɗauki Azumi tin daga ɓullowar Alfijir, tofa sai ya cika shi har zuwa faɗuwar Rana sannan zai sha Ruwa).*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬 *عن حفصة أم المؤمنين أن النبي صلى الله عليه وسلم قال : ((من لم يبيت الصيام قبل الفجر فلا صيام له)).*
*من كتاب البلوغ المرام (675/117).*

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*An karɓo daga Nana Hafsa uwar Muminai cewa hakika Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam yace : ((Wanda bai gina Niyyar yin Azumin (Ramadan) ba kafin ɓullowar Alfijir, to ya sani cewa ba shi da Azumi)).*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*A takaice mutum zai gina niyyar yin Azumin Ramadan tin kafin faɗuwar rana har zuwa kafin ɓullowar Alfijir, wato idan bai samu ikon gina niyyar yin Azumin ba tin da Yamma kafin faɗuwar Rana saboda mantuwa, to ya halasta ya gina niyyar sa kafin ɓullowar Alfijir.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Amma kuma idan mutum ya bari har Alfijir ya ɓullo bai gina niyyar Azumin Ramadan ba, to ya sani cewa ba shi da Azumin wannan ranar.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Kuma ana gina niyyar Azumin Ramadan ne tin a ranar farkon watan Ramadan ɗin, sannan ba ya zama wajibi akan mutum ace kullum sai yayi niyyar yin Azumi, idan yayi na ranar farko to ta wadatar masa.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Haka kuma babu wani karatun Niyya ko addu'ar Niyyah da ake furta ta da baki ko nace da Harshe acikin ibada, kamar mutum yace (Nawaitu ada a Saumur Ramadana fardan min awwalihi ila tis'a wa ishrina au salasuna yauma).*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬
_*Yin haka Bid'ah ne, ana gina niyyah ne kaɗai acikin Zuciya, shine lokacin da mutum yayi nufin yin wani aiki na yin wata ibada acikin zuciyarsa, to shikkenan niyyah ta kullu ba sai ya furta ta da Harshen sa ba.*_

🌙🌙🌙 *من كتاب شرح الرياض الصالحين (٣٨٢/٣).*

🌙🌙🌙
_*Fatan alheri a gare ku.*_

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Daga*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Shababul Islam*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🇳🇬 _*Khairan*_ 🇳🇬
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
4/21/17, 9:22 AM - ‪+234 706 761 9629‬: Oh Allah! Put us Among the Beneficiaries of this Great Day, "Friday". Save our Souls from the flame of Hellfire, Grant us Access to the Shade of Your throne on the Day of Judgement, Forgive our sins before our death, Ease our tasks and Grant us Jannatul Firdausi. Ameen
4/21/17, 9:23 AM - ‪+234 813 892 1977‬: Ameen
4/21/17, 9:24 AM - ‪+234 816 343 4160‬: Ameen suma ameen
4/21/17, 9:30 AM - ‪+234 902 557 7653‬: Ameen
4/21/17, 9:39 AM - ‪+234 806 084 4942‬: NEMAN ILIMIN SHARI'A WAJIBINE

*Minene Ilimi??*

Ilimi a Yaren larabci yana nufin:
*"Sanin abu a yadda yake sani sanannen wanda babu kokwanto acikinsa, shine kishiyar jahilci da rashin sanin"*

A Shari'a ilimi yana nufin;
*"Sanin Allah da Sanin Manzon Allah ﷺ da sanin Addinin musulincin da sanin yadda za'abautawa Allah da dalilai ingantattu"*


HUKUNCIN NEMAN ILIMIN SHARI'A
Neman ilimin Shari'a wajibine wato dolene akan kowane bawa ya tashi ya nemi ilimi ta yadda zai san Allah da Manzon Allah ﷺ da addinin musulinci da yadda zai bautawa Allah akan ilimi da hasken sani.

DAGA CIKIN DALILIN ILIMIN SHARI'A DOLENE
1-Manzon Allah ﷺ yana cewa:
*(Neman ilimi wajibine akan dukkan kowane musulmi.......)*
@ﺃﺧﺮﺝ ﺍﺑﻦ ﻣﺎﺟﺔ ﻓﻲ ﺍﻟﺤﺪﻳﺚ ﺍﻟﺼﺤﻴﺢ ،ﻋﻦ ﺃﻧﺲ ﺑﻦ ﻣﺎﻟﻚ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻪ

ﺍﻟﻔﻀﻴﻞ ﺑﻦ ﻋﻴﺎﺽ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ:
Yana cewa:
*"Dukkan wani aiki da yinsa wajibine a kanka kamar sallah da azumin,nemanin ilimin wannan aikin wajibine,amma abinda aikata shi ba wajibi bane ba,to neman iliminsa mustahabbine"*

Allah Madaukakin sarki yana cewa:
*(ﻭﻣﺎ ﻛﺎﻥ ﺍﻟﻤﺆﻣﻨﻮﻥ ﻟﻴﻨﻔﺮﻭﺍ ﻛﺎﻓﺔ ﻓﻠﻮﻻ ﻧﻔﺮ ﻣﻦ ﻛﻞ ﻓﺮﻗﺔ ﻣﻨﻬﻢ ﻃﺎﺋﻔﺔ ﻟﻴﺘﻔﻘﻬﻮﺍ ﻓﻲﺍﻟﺪﻳﻦ ﻭﻟﻴﻨﺬﺭﻭﺍ ﻗﻮﻣﻬﻢ ﺇﺫﺍ ﺭﺟﻌﻮﺍ ﺇﻟﻴﻬﻢ ﻟﻌﻠﻬﻢ ﻳﺤﺬﺭﻭﻥ)‏[ ﺍﻟﺘﻮﺑﺔ122‏]*

*(Kuma bã ya kasancẽwã ga muminai su fita zuwa yãƙi gabã ɗaya. Sabõda haka, don me ne wata jama'a daga kowane ɓangare daga gare su ba ta fita (zuwa nẽman ilimi ba) dõmin su nẽmi ilimi ga fahimtar addĩni kuma dõmin su yi gargaɗi ga mutãnensu idan sun kõma zuwa gare su, tsammãninsu, sunã yin sauna)*

ﺍﻟﻘﺮﻃﺒﻲ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ:
Yana cewa:
*Wannan aya asalici wajan kafa hujjar wajibancin neman Ilimin shari'a*

ﺍﻟﻘﺮﻃﺒﻲ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ:
Yana cewa:
*Neman ilimim shari'a falalace mafi girman falaloli,kuma wani matsayine na samun daukaka,wanda ba'a kwatantashi da dukkan sauran aiyuka*
@ﺍﻟﺠﺎﻣﻊ ﻷﺣﻜﺎﻡ ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ 8/266 ، 26 ‏].


Allah ne mafi sani


Ya Allah wanda ya sanar da Annabi Sulaiman ka sanar da mu ilimi mai albarka da amfani duniya da lahira.
4/21/17, 9:44 AM - ‪+234 9074619096‬: Ameen
4/21/17, 9:50 AM - ‪+234 813 892 1977‬: FADAKARWA GA MASU SHIGA (Social Media) Facebook, Twitter, Whatsapp, Imo, Instagram da Sauran su.

Social Media Wata hanya ce ta gani, da Saurara, da karantawa, da rubutawa, da yadawa.

Ka tabbatar, da jinka da ganin ka, da rubutunka, da karantawarka, da abinda ka yada, Allah zai tambayeka ranar Alkiyama, Wasu suna ganin tunda su kadai, suke kamar babu, mai ganin su sai suyi abinda suka ga dama, Alhali Alllah yana ganin su.

Ga shawarwari domin amfanuwa:

1. Mu kiyaye idanuwanmu daga kallon batsa.

2. Umarni da kyawawan aiyuka da hani da munana.

3. Duk abin zamu rubuta mu tabbatar da muna da cikkakiyar hujja ta ilmi.

4. Mu daina yawan bayar da labarin abinda ya shafemu, na yau da kullum, kamar yanzu na tashi, yanzu ina cin abinci yanzu kaza da kaza, duk wannan bai dace ba.

5. kulla abota da mutumin da bakasan ko waye ba.

6. Yada jita jita, da kanzan kurege, da kage da sharri, da wani ko wasu.

7. Kiyaye isgili da baa ga wata kabila ko wani yare, ko wata akida,ko batancin siyasa,domin baka san yadda wannan mutunen sukeji ba.

9. Kula da lokaci, domin wasu suna wace gona da iri amfani da Social Media.

10. Masu kawo wani labari mara kan.gado, kuma su zagi, ko tsinewa wanda yaki taya.su, abin, kamar duk wanda baice kaza
ba Allah ya yi masa kaza.

11. Yada kalaman batsa, da hotunan batsa, da maza masu shigowa da hotunan mata, da kuma mata masu shigowa da hotunan mata, da masu daukan haton mace batare da sanin ta ba su yada a Social Media.

Duk Wadannan abubuwa suna faruwa da fatan zamu kiyaye, Alla Ya kiyaye Ameen.

Abdulrahaman Suleman Kaura
Sunnah Leka Gidan Kowa
Abzamkaura@gmail.com
21/04/2017.

http://wp.me/p8lLZr-d
4/21/17
, 9:53 AM - ‪+234 813 892 1977‬: *🔺🔺🔻🔻 BARKA MU DA SAFIYA*

*Ya Allah Ka ciyar damu daga halal cikin neman mu. 👏 Ka sa albarka a cikin al'amuranmu. 👏 Ka biya mana bukatunmu na alheri. 👏 Ka kare mu daga dukkan fitinu da musifu. 👏 Ka tsare mu daga sharrin mutane da aljannu. 👏 Ka fisshe mu jin kunya duniya da lahira. 👏 Ka yi wa mahaifanmu gafara da rahma.*

*👏 Allah Ka yi mana tsari da kunci, bashi, talauci da bakin ciki. 👏 Ka yi wa 'ya'yanmu albarka, 👏 Ka kuma taya mu tarbiyyarsu bisa sunnar Manzon Ka (S.A.W)*
👉🏼

*Assalamu alaikum* ✋🏼dafatan antashi lafiya ALLAH yasa mu dace
4/21/17, 10:16 AM - ‪+234 816 073 6213‬: سْــــــــــــــــمِ اللَّهِ الرَّحْمَ الرَّحِيْمِ
May u have Peace and
Successful Life Fid Duniya Wal-Akhira, May Allah (swt) 4gv all our past, guide & secure our present, protect & purify our future & help keep us in d company of d righteous, in this life & hereafter. May our Lives end With Kalimatush-Shahada, & may all our family be Excellent Members of Jannatul-Firdaus. Ameen! Jumm@ mubarak !!!!
4/21/17, 11:49 AM - ‪+234 817 992 1042‬: Mu'awiya Ja'afar Hussain
TASKAR HIKIMA (78)
soyayyar ka ga wani abun soyayya yana kurmantarwa sannan yana makantarwa.
kusani cewa ita soyayya ido daya gareta , dan haka da gefe daya take gani amma fa duk sanda ta bude daya idon to neman hanyar gudu take.
kuduba irin soyayyar sahabin manzan Allah s.a.w mugeeth da shi da masoyiyarsa bareerah yayin da yake yawo yana binta yana kuka har annabi s.a.w yake cewa "shin bakwa mamakin soyayyar da mugeeth yake nuna wa bareerah da kuma kiyayyar da ita take nuna masa!!?" daga karshe ta nuna batayi dashi.
dan haka soyayyarka tazama mai idanu biyu tayadda kana ganin rainin wayo ta kowanne gefe zaka iya samfewa domin katangar ba kwari gareta ba, tuni zata rufta dakai.
Allah kasa mugane.
4/21/17, 12:41 PM - ‪+234 817 992 1042‬: Mu'awiya Ja'afar Hussain
TASKAR HIKIMA (79)
-kada kayi mamakin macen da tafito waje da shigar banza , a'a kayi mamakin iyayenta,mijint
a,mazajen gidansu
-wani mai hikima yake cewa " da likita zai shayar da dukkan marasa lafiya da magani iri daya to lallai da mafi yawancinsu mutuwa zasu yi dan haka kada ka mu'amalanci mutane da mu'amala guda daya, a'a kaidai kasan halayen kowa.
-kowace hanya a toshe take ko dai abincike ka da na'ura, ko kabi layi, ko ace sai wata rana saboda ba network amma hanyar Allah kullum bude take har yake cewa " kuyi gaggawa izuwa rahamar Allah" kuma yake cewa " idan bayi na suka tambaye ka game dani kace dasu lallai ni makusanci ne" to meyasa zaka maqale a kofar wanda zai baka ya goranta maka!?
ALLAH KASA MU GANE.
4/21/17, 12:49 PM - ‪+234 816 343 4160‬: E
4/21/17, 1:30 PM - Bbl Cottonou: DEAR YOUNG GUYS AT THE AGE OF 22 TO 28

Don't make mistakes some of our Fathers madde.

Marry now with the little you have. Don't wait to be a millionaire, Have kids early so you can grow with them. Grow with your kids and succeed with your wife. You will never finish making money or achieving your plans. You might still not succeed at your target year. So start your life early, with consistency you will grow.

My Uncle said this to me: _When i was 22, i was talking about making billions before i marry. Many years later, billions didn't come, yet no kid no wife... I had an opportunity to marry the love of my life very early, But my fear was, can i really take care of her? She's married now with two grown up children. The guy that married her was still schooling then, but had the courage. They worked hard and succeeded together. I failed, so please if you can feed yourself, you can feed your wife. You have to believe it, marry early, don't wait. Don't make our mistakes, I see my childhood friends play with their kids.. Most of them are not doing as well as me.. But they are happier..

Trust me it isn't money only, but Rather your happiness depends entirely on your wisdom. With a well planned life they are happier.. Trust me it isn't money, What is our problem? Build mansion, buy Rolls Royce, marry Sharon stone type, but Still we don't have those things we dreamt of, and of course the years we wasted, we can never have them neverrrr!!!_

Please don't be 60yrs old and your kids will still be in their 20's..What are you supposed to be at that age? Their grand father.

Please young men, take my advice seriously. Marry, don't be afraid, that girl you are finding fault in has many good qualities if you look well. Don't think you will get every thing before you settle down. God can change your life in a blink, with a good wife by your side, you will succeed by God grace.
4/21/17, 1:39 PM - ‪+234 816 343 4160‬: Thanks
4/21/17, 1:39 PM - ‪+234 816 343 4160‬: Ameen
4/21/17, 4:36 PM - ‪+234 813 892 1977‬: WASIYYOYI 5 DAGA MANZON ALLAH
(S.A.W).


Manzon Allah (s.a.w) yace:

"Waye zai karbi wadannan kalmomi
guda 5 daga gareni, yayi amfani da. su koya sanar da wanda zaiyi amfani dasu ???"


Sai Abu Huraira (r.a) yace Ni zan karba ya Ma'aikin Allah.


Sai Manzon Allah (s.a.w) yariqe hannu na ya maimaita minsu sai yace;


1. "Ka guji aikata sabo, zaka zamo
wanda yafi kowa bauta a cikin mutane.


2. "Ka yarda da abinda Allah Ya baka, zakafi kowa arziqi cikin mutane.


3. "Ka kyautatawa maqobcin ka, zaka
zamo (cikakken) Mumini.


4. "Kasowa mutane abinda kake sowa kanka, zaka kasance (cikakken) Musulmi.


5. "Kada ka yawaita dariya, domin yawan Dariya na kashe zuciya.
4/21/17, 4:40 PM - ‪+234 813 892 1977‬: Ameen
4/21/17, 6:35 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
4/21/17, 8:50 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...

Ba'a biyayya ga kowa gun sabawa Allah....


Ba a zagin abin bautawar wanin Allah, kada suma su rama bisa zalinci ba da ilimi ba...


Ya Allah ka bamu ikon kiyayewa...

Binkhal...
4/21/17, 8:53 PM - ‪+234 703 355 6700‬: Ameen
4/21/17, 9:17 PM - Bbl Cottonou: 048 Huduban yau 21-04-2017 daga masallacin Kofare cikin garin Jimeta Jihar Adama tare da Dr Basheer Imam Ali http://darulfikr.com/s/20332
4/21/17
, 9:36 PM - ‪+234 817 992 1042‬: MARTHIYAR BABBAN MALAMINMU DR. ALHASAN SA'ID ADAM JOS:
Wannan Kasida mai baiti arba'in Marthiyah ﻣﺮﺛﻴﺔ ﺑﺘﺨﻔﻴﻒ ﺍﻟﻴﺎﺀ ce game da Marigayi babban malaminmu kuma babban jigo cikin kungiyarmu ta Jama'atu Izalatil Bid'ah wa Iqamatis Sunnah Dr. Alhasan Sa'id Adam Jos, Allah Ya lullube shi da rahamarSa. Ameen.
ﺍﻋﻴﻨﻲ ﺟﻮﺩﺍ ﺑﺎﻟﺪﻣﻮﻉ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﺨﺪ @@@ ﻓﺠﻮﺩﻛﻤﺎ ﻋﻨﺪ ﺍﻟﻤﺼﺎﻳﺐ ﻣﻦ ﻣﺠﺪ
ﺑﻜﺎﺀ ﻛﻤﺎ ﺍﻥ ﻗﺪ ﻳﺨﻔﻒ ﻣﻦ ﺣﺰﻥ @@@ ﻭﻟﻜﻨﻪ ﺑﻮﺿﻮﺡ ﻟﻴﺲ ﻣﻦ ﺍﻟﻤﺠﺪﻱ
ﻓﺎﻥ ﺩﻣﻮﻋﺎ ﻻ ﺗﺤﺮﻙ ﺳﺎﻛﻨﺎ @@@ ﻭﻟﻴﺲ ﻟﻬﺎ ﺭﺩ ﺍﻟﺬﻱ ﺻﺎﺭ ﻓﻲ ﺍﻟﻠﺤﺪ
ﺍﻟﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﺷﻜﻮ ﻛﺮﺑﺘﻲ ﻭﺗﻮﺟﻌﻲ @@@ ﻟﻤﻮﺕ ﻋﻈﻴﻢ ﺩﺍﻡ ﻳﺪﻋﻮ ﺍﻟﻰ ﺍﻟﺮﺷﺪ
ﺍﻟﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻣﻮﻻﻱ ﺍﺷﺘﻜﻲ ﻣﺎ ﺃﺻﺎﺑﻨﻲ @@@ ﻟﻤﻮﺕ ﺯﻋﻴﻢ ﺍﻟﺪﻋﻮﺓ ﺍﻟﺤﺴﻦ ﺍﻟﻤﻬﺪﻱ
ﻟﻤﻮﺕ ﺧﺒﻴﺮ ﺑﺎﻟﻘﺮﺍﻥ ﻭﻓﻨﻪ @@@ ﻭﺩﺍﻉ ﺍﻟﻰ ﻧﻬﺞ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﺍﻟﺬﻱ ﻳﻬﺪﻱ
ﺍﻟﻮﻡ ﺍﻟﻤﻨﺎﻳﺎ ﻓﻲ ﺍﻟﺨﻴﺎﻝ ﻭﻛﺄﺳﻬﺎ @@@ ﻭﺗﻔﺮﻳﻘﻬﺎ ﺑﻴﻦ ﺍﻻﺣﺒﺔ ﻋﻦ ﻋﻤﺪ
ﺍﺑﻴﺖ ﻭﺃﺑﻜﻲ ﺷﻴﺨﻨﺎ ﺣﺴﻨﺎ ﺍﻧﻲ @@@ ﻻﺫﻛﺮ ﻣﺎ ﺑﻴﻨﻲ ﻭﺑﻴﻦ ﺍﺧﻲ ﺭﻓﺪ
ﻭﺍﺫﻛﺮ ﻋﻬﺪﺍ ﻛﺎﻥ ﺑﻴﻨﻲ ﻭﺑﻴﻨﻪ @@@ ﻣﻦ ﺍﻟﺒﺤﺚ ﻭﺍﻹﺭﺷﺎﺩ ﻓﻲ ﻃﺎﺑﺔ ﺍﻟﻬﻮﺩ
ﻓﻘﺪﺕ ﺳﺮﻭﺭﻱ ﻛﻠﻪ ﺍﺫ ﻓﻘﺪﺗﻪ @@@ ﻭﺍﺿﺤﺖ ﻓﻲ ﻟﺬﺍﺕ ﻋﻴﺸﻲ ﺍﺧﺎ ﺯﻫﺪ
ﺑﻮﺩّﻱ ﻟﻮ ﻛﻨﺖ ﻗﺪ ﻣﺖ ﻗﺒﻠﻪ @@@ ﻭﻛﻨﺖ ﻣﻦ ﺍﻟﻤﺎﺿﻲ ﻭﻓِﻲ ﺣﻔﺮﺓ ﺍﻟﺮﻗﺪ
ﻭﺍﻣﻨﻴﺘﻲ ﻓﻲ ﺍﻟﻘﻠﺐ ﻓﻴﻪ ﻭﺑﻐﻴﺘﻲ @@@ ﻳﻄﻮﻝ ﻓﻲ ﻋﻤﺮ ﺍﻟﻰ ﺯﻣﻦ ﺍﻟﻤﻬﺪﻱ
ﻟﻴﻤﻀﻲ ﻓﻲ ﻧﺸﺮ ﺳﻨﺔ ﺍﺣﻤﺪ @@@ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻌﻠﻢ ﻣﻦ ﻭﺣﻴﻴﻦ ﻟﻠﺼﻤﺪ ﺍﻟﻔﺮﺩ
ﻭﻟﻜﻦ ﺃﺭﺍﺩ ﺍﻟﻠﻪ ﻏﻴﺮ ﺍﺭﺍﺩﺗﻲ @@@ ﻓﻠﻠﻪ ﺍﻣﻀﺎﺀ ﺍﻹﺭﺍﺩﺓ ﻻ ﺍﻟﻌﺒﺪ
ﻭﻟﻠﺮﺏ ﻓﻲ ﻛﻞ ﺍﻟﻮﺭﻯ ﻣﺎ ﻳﺸﺎﺅﻩ @@@ ﻭﻟﻴﺲ ﻟﻬﻢ ﺍﻻ ﺍﻧﻘﻴﺎﺩ ﺑﻼ ﺭﺩ
ﺃﻳﺎ ﺷﻴﺨﻨﺎ ﺍﻟﻤﺤﻴﻲ ﻟﺴﻨﺔ ﺍﺣﻤﺪ @@@ ﻋﻤﻠﺖ ﻛﺜﻴﺮﺍ ﻓﻲ ﺣﻴﺎﺗﻚ ﺑﺎﻟﺠﺪ
ﺍﺩﻛﺘﻮﺭﻧﺎ ﺍﻥ ﻛﻨﺖ ﻏﺎﺩﺭﺕ ﺩﺍﺭﻧﺎ @@@ ﻓﻌﻠﻤﻚ ﺑﺎﻕ ﻟﻠﻮﺭﻯ ﻗﻤﺮﺍ ﻳﻬﺪﻱ
ﺳﺘﺬﻛﺮﻙ ﺍﻷﻳﺎﻡ ﻳﺎ ﻛﻮﻛﺐ ﺍﻟﻬﺪﻯ @@@ ﻭﺍﻧﺖ ﺣﺮﻱ ﺑﺎﻟﺜﻨﺎﺀ ﻣﻊ ﺍﻟﻮﺩ
ﻭﺍﻧﺖ ﺟﺪﻳﺮ ﺍﻥ ﺗﺘﻮﺝ ﺑﺎﻟﺜﻨﺎ @@@ ﻷﻧﻚ ﻗﺪ ﻗﺪﻣﺖ ﺧﻴﺮﺍ ﺑﻼ ﻫﺮﺩ
ﺃﻳﺎ ﻭﺍﻋﻈﺎ ﻧﺎﻝ ﺍﻟﻘﺒﻮﻝ ﻣﻦ ﺍﻟﻮﺭﻯ @@@ ﻭﻣﻦ ﺷﻬﺪ ﺍﻟﺨﻼﻥ ﻟﻪ ﺑﺎﻟﻤﺠﺪ
ﻓﻘﺪﻧﺎﻛﻢ ﻓﻘﺪ ﺍﻻﺭﺍﺿﻲ ﻟﻮﺍﺑﻞ @@@ ﻓﺤﻞ ﻋﻠﻴﻨﺎ ﺍﻟﻮﻳﻞ ﻣﻦ ﺫﻟﻚ ﺍﻟﻔﻘﺪ
ﺫﻫﺒﺘﻢ ﻭﻣﺎ ﺯﻟﻨﺎ ﺑﻜﻴﺎ ﻟﻔﻘﺪﻛﻢ @@@ ﻭﻟﻴﺲ ﻟﻨﺎ ﺍﻻ ﺍﻧﻘﻴﺎﺩ ﻟﺬﻱ ﺍﻟﺤﻤﺪ
ﺑﻜﻰ ﺟﻞ ﻗﺎﺭﺍﺕ ﺍﻟﺒﻼﺩ ﻋﻠﻴﻜﻢ @@@ ﻓﻤﻮﺗﻜﻢ ﻓﻲ ﺍﻟﻌﺎﻟﻤﻴﻦ ﻣﻦ ﺍﻟﻬﺪ
ﺑﻜﻰ ﻋﺎﻟﻢ ﺍﻻﺳﻼﻡ ﻃﺮﺃ ﻟﻤﻮﺗﻜﻢ @@@ ﺑﻜﺎﺀ ﺷﺪﻳﺪﺍ ﻻ ﻳﺤﺪﺩ ﺑﺎﻟﺤﺪ
ﺍﻓﺎﺭﻗﺔ ﻗﺪ ﻃﺎﻝ ﻓﻴﻜﻢ ﺑﻜﺎﺅﻫﻢ @@@ ﻓﺎﺻﻌﺪ ﺣﺘﻰ ﺍﺳﺘﻄﺎﻝ ﺍﻟﻰ ﻧﺠﺪ
ﺑﻨﻴﺠﻴﺮﻳﺎ ﺍﻟﺒﻠﺪ ﺍﻟﻌﻈﻴﻢ ﻓﻘﺪ ﺑﻜﻮﺍ @@@ ﻋﻠﻰ ﻣﻮﺗﻜﻢ ﻓﺎﻟﻤﻮﺕ ﻳﺄﺧﺬ ﻻ ﻳﻬﺪﻱ
ﺑﻨﻴﺠﺮ ﺑﻜﻮﺍ ﻭﺍﺳﺘﺮﺟﻌﻮﺍ ﻭﺗﺮﺍﺣﻤﻮﺍ @@@ ﻭﻧﺎﺩﻭﺍ ﻟﻜﻢ ﺑﺎﻟﺮﺍﺡ ﻓﻲ ﺟﻨﺔ ﺍﻟﺨﻠﺪ
ﻭﻓِﻲ ﻏﺎﻧﺎ ﻭﺍﻟﻜﻤﺮﻭﻥ ﻭﺍﻟﺘﺸﺎﺩ ﻗﻮﻟﻬﻢ @@@ ﺃﻳﺎ ﺭﺑﻨﺎ ﺍﻏﻔﺮﻩ ﺃﻳﺎ ﺍﻟﻐﺎﻓﺮ ﺍﻟﻤﺒﺪﻱ
ﻋﻠﻴﻜﻢ ﺑﻜﻰ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﺤﺠﺎﺯ ﺑﺄﺳﺮﻫﻢ @@@ ﻭﺷﺎﺭﻛﻬﻢ ﻓﻲ ﺫﺍﻙ ﻣﻦ ﻛﺎﻥ ﻓﻲ ﺍﻟﻬﻨﺪ
ﻋﻠﻴﻜﻢ ﺑﻜﻰ ﻓﻲ ﻣﺼﺮ ﺃﻓﻀﻞ ﺍﻫﻠﻬﺎ @@@ ﻛﺬﻟﻚ ﻣﻦ ﻛﺎﻥ ﻓﻲ ﺍﻟﺸﺎﻡ ﻭﺍﻟﺴﻨﺪ
ﻟﻘﺪ ﻣﺎﺕ ﻋﻨﺎ ﻣﻦ ﻧﻘﺪﺭ ﺟﻬﺪﻩ @@@ ﻭﻧﺒﺪﻱ ﻟﻪ ﻛﻞ ﺍﻟﻤﺤﺒﺔ ﻭﺍﻟﻮﺩ
ﻓﺘﻌﺰﻳﺘﻲ ﻟﻠﻨﺎﺱ ﺷﺮﻗﺎ ﻭﻣﻐﺮﺑﺎ @@@ ﻋﻠﻰ ﻣﺎ ﻫﻢ ﻓﻘﺪﻭﻩ ﻣﻦ ﻋﺎﻟﻢ ﻣﻬﺪﻱ
ﻭﺗﻌﺰﻳﺘﻲ ﺗﺘﺮﻯ ﻟﺴﺎﺩﺓ ﻧﻬﺠﻨﺎ @@@ ﻋﻠﻰ ﻣﻮﺕ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻨﺠﻢ ﻭﺍﻟﺴﻴﺪ ﺍﻟﻄﻮﺩ
ﺃﻗﻮﻝ ﻻﺧﻴﺎﺭ ﺍﻷﺋﻤﺔ ﺍﻧﻪ @@@ ﻟﺤﻖ ﻋﻠﻴﻨﺎ ﺍﻥ ﻧﻜﻮﻥ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻌﻬﺪ
ﺃﻗﻮﻝ ﻟﻬﻢ ﻫﺒﻮﺍ ﺟﻤﻴﻌﺎ ﻭﺟﺪﺩﻭﺍ ﺍﻟﺖ @@@ ﺗﻤﺴﻚ ﺑﺎﻟﺴﻨﺔ ﺍﻟﺘﻲ ﻫﻲ ﺗﻬﺪﻱ
ﺃﻗﻮﻝ ﻻﻋﻀﺎﺀ ﺍﻟﺠﻤﺎﻋﺔ ﺳﺎﺑﻘﻮﺍ @@@ ﺍﻟﻰ ﻧﺸﺮ ﻣﻨﻬﺎﺝ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﻋﻠﻰ ﺟﺪ
ﺗﺴﺎﺑﻘﻜﻢ ﻓﻲ ﻧﺸﺮ ﺳﻨﺔ ﺍﺣﻤﺪ @@@ ﻳﺪﻝ ﻋﻠﻰ ﺣﺐ ﺍﻟﻮﻓﺎ ﻷﺧﻲ ﺟﻬﺪ
ﺃﻳﺎ ﺭﺑﻨﺎ ﺍﻏﻔﺮ ﺛﻢ ﻭﺍﺭﺣﻢ ﺯﻣﻴﻠﻨﺎ @@@ ﻭﺍﺩﺧﻠﻪ ﻓﻲ ﺍﻟﻔﺮﺩﻭﺱ ﻳﺴﻘﻰ ﻣﻦ ﺍﻟﺸﻬﺪ
ﻭﺻﻞ ﻭﺳﻠﻢ ﺑﺎﻟﺪﻭﺍﻡ ﺍﻟﻬﻨﺎ @@@ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻤﻨﺬﺭ ﺍﻟﺪﺍﻋﻲ ﺍﻟﻰ ﺟﻨﺔ ﺍﻟﺨﻠﺪ
ﻣﺤﻤﺪ ﺍﻟﻤﺨﺘﺎﺭ ﻓﻲ ﻛﻞ ﻟﺤﻈﺔ @@@ ﻛﺪﺍ ﺍﻵﻝ ﻭﺍﻟﺼﺤﺐ ﺍﻟﻜﺮﺍﻡ ﺩﻭﻱ ﺍﻟﻤﺠﺪ
Muna rokon Allah Madaukakin Sarki Ya gafarta wa Shaihinmu Ya lullube shi da rahamarSa Ya kuma dada sanya albarka a cikin zurriyyar da ya bari. Ameen.
Dr. Ibrahim Jalo Muhammad.
4/21/17, 9:36 PM - ‪+234 806 342 0823‬: Masha Allah
4/21/17, 10:37 PM - ‪+234 803 729 9251‬: Slm MA soya
4/21/17, 10:47 PM - Bbl Cottonou: *Karatun Sahihul Bukhari na Yau Jumu'a 23-7-1438AH 21-4-2017* daga Markazun - nuur dake Gawon Nama, Sokoto.

Tare da: *Sheikh Idrees Garba*

Domin downloading sai a Latsa links na Qasa:

http://darulfikr.com/s/20335

•Ayi sauraro lafiya.•

Ku cigaba da kasancewa damu a darulfikr.com domin cigaba da samun karatukan maluman sunnah. Darulfikr.com takuce domin yada sunnah.
4/21/17, 10:49 PM - ‪+234 803 729 9251‬: So Allah taska dalheri
4/21/17, 10:49 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Wannan ai Dr. Mansoor ne
4/22/17, 7:06 AM - ‪+234 9074619096‬: 📄Duk yayin da *Niyyarka* ta *kyautata* sai *halinka* ya *kyautata.*

📃Duk yayin da ka *sowa waninka alkairi sai alkairi* yazo maka ta inda baka tsammani.

📖Duk yayin da *rayuwarka ta kasance cikin farantawa wasu* sai *Allah Ya azurta ka* da
wadanda zasu *faranta* maka. Ka nemi ka dinga *bayarwa* ba wai *karba* ba domin kuwa kamar yadda ka bayar
haka zaka karba ba tare da ka tambaya ba. *Allah* yasa mu dace. Ameen.

**Kada kayi *gaba da mai son
yin gaba* dakai, idan ka ganshi
kayi masa *sallama*. Kada ka
damu da *hassadan mai hassada,* bashshi¬
muguntansa zata koma
kansa.
*************************************** *"Duk wanda ya ce duniya ita ce mafi mahimmanci a gare shi, To tabbas bakin cikin sa zai yawaita". ***************************************kayi hakuri wurin barin sabon Allah, domin wani abun kanaso amma babu yadda zakayi,hakanan zaka bashshi
don jin tsoron azabar Allah. *************************************** "Ba abin alfahari ba ne don ka yi rinjaye ga mai karfi, Abin alfahari shine ka yi adalci ga mai rauni". *************************************** Wanda ya fada maka magana mai zafi, kalma mai daci da 'kuna, mayar masa da tattausa mai taushi kamar ruwan sanyi. *************************************** "*ALLAHU* YA bamu ikon ruqo da gaskiya!!

*MAFIFICIYAR ZUCIYA:* ita ce zuciya sassauka, wacce batta rabuwa da gaskiya.

*MAFIFICIN MUTANE:* shine mutumin da bai manta dakai har abada. Saboda kaunar da yake yi maka Domin Allah ne.

*MAFIFICIYAR RANA:* ita ce ranar da tazo ta wuce baka aikata wani zunubi ba.

*MAFIFICIYAR KYAUTA:* ita ce addu'ar da wani yayi maka ba tare da saninka ba.

*Allah* nake roko Ya yarda daku baki 'daya, ya yardar daku, ya yaye muku dukkan bakin-cikinku, ya saukaka muku dukkan lamarinku, kuma ya sanyaku A cikin Ahalin gidan *Aljannah* Aameen don alfarmar Annabi (SAW).

Tunatarwa Guda *5* ga musulmi:

*(1) Ka zo Duniya Kana Kuka, Karshen ka Za Ayi maka Kuka*

*(2) Ka zo Duniya Tsirara Sai a kayi maka Tufafi. Karshen ka Zaka koma Tsirara A kuma Yi maka Tufafi*

*(3) A lokacin Da kazo *Duniya An yi maka Wanka, A lokacin da Zaka koma Za A kara Yi maka Wanka*

*(4) A lokacin Da kawo Duniya Baka Iya tafiya ba Sai dai Adauke ka, lokacin da Zaka koma Kuma Sai dai A dauke ka*

*(5)* Ranar da Kazo *Duniya* An Yi maka *Kiran Sallah* Ba tare da An yi *Sallah* ba, A ranar Komawar ka Za a yi maka Sallah Ba tare da An kira *Sallah* Ba.

Idan Ka cika *Musulmi* Na kwarai Ka tunatar da Yanuwa *MUSULMAI* Domin Mu farka Daga Mafarkin Da muke yi Domin Samun *LAHIRA* Mu hakura Mu koma Ga ALLAH.
4/22/17, 7:08 AM - Bbl Cottonou: *Tafsirin Suratun Nisa'i {Verse 94-99}*

_(Darasi Na 38)_

*Tareda:- Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Hafizahullah)*

✔Wannan Shine Karatun da Malam Yagabatar Ranar Laraba A Masallachin School Of Nursing dake Nan Cikin Garin Bauchi.

✔ Da Farko Malam Yaja Hankalin Al'ummar Musulmi akan Kar Wata Matsala datake Tsakanin ka da wani Ya hanaka Amasa Sallamar shi, Ko Yi mai sallama.

✔Sannan Malam yayi Bayani Akan Hukuncin Yi Wa Wanda ba musulmi ba sallama ko Amsa mai Sallama.

✔ Sannan Malam Yaja Hankalin Al'umma akan bin Diddigin Magana Yayin da kaji daga bakin wani.

✔ Malam Yaja Hankalin Mutane akan Su Kasance masu Taimakon Addini da Kudinsu da kuma karfunsu.

✔Da Karshe Malam Yayi Addu'a Wa Wasu Bayin Allah da Suka bada Taimako akan Ginin Masallachin S.19 da akeyi.

Ayi Sauraro Lafiya.

🎤 http://darulfikr.com/s/20329

Darulfikr.com Ta kuce A kuda Yaushe Domin Yada Sunnah.
4/22/17, 9:43 AM - ‪+234 703 355 6700‬: *I WANT TO MARRY A BIG MAN*

The race to marry a Big Man is what's now in vogue.
Most ladies nowadays can't function if there is no cash involved.
The urge for material things has changed the STORY OF LOVE.
Never make money your only priority when choosing your spouse. There's more to marriage than money alone.
A man with good heart is better than a rich man with the heart of beast.
Most women say they want security in life so they won't date the poor.
If he's not rich today doesn't mean he will be poor for life.
The happiness and security of your life is your responsibility.
Those who choose never to endure at all may have to suffer for long.
Getting married to the rich doesn't guarantee happiness in life.
HAPPINESS IS PRICELESS. Perhaps those who say they
will rather cry inside a Mercedes than laugh on a bicycle
have never experienced pain in their life.
Some relationship mistakes can cause life regret.
WOMEN OF VIRTUE don't date for cash. They work hard and pray to GOD to make them rich and give them a good partner in
life.
IF IT DOESN'T COUNT, DON'T LOOSE THE COUNT. Many young women have blindly turned themselves to TEST DRIVE VEHICLE for the love of material things.
Don't spoil your tomorrow today.
What qualifies you as great woman is not in designer shoes and bags. Clothing yourself with the best character is more appealing than clothing yourself with expensive labels.
It's in your good heart, good characters and real personality.
When a real man finds a wife in you he will never let you go.
It's funny how material women blame men for breaking their heart. A man who wins your love with cash may not stay for long.
Real men don't settle down with fake women.
*THE ONLY PLACE YOU CAN FIND A FAKE WOMAN IS TEMPORARILY IN THE HEART OF A FOOLISH MAN, BUT WHEN THE FOOLISH BECOMES WISE, THE WISE PERSON IS IN SERIOUS PROBLEM*
Looking for a real man when you are fake is like looking for a LIVE FISH IN THE FOREST.
There is nothing in life that is not a risk.
Marry 4 Allah sake noting else.
Dear Muslimah
Don't Marry a Man who doesn't pray...
Because the one who doesn't give the right of ALLAH Won't give you your rights...!
Marriage…
It's a story which is not about a man putting a ring in your finger.
But it's about you putting your Deen in a man who may increase that Deen or decrease it So choose well your future husband.
Choose wisely not just a Big Man but a good One with Taqwah'Allah.
4/22/17, 9:50 AM - ‪+234 813 892 1977‬: 📄Duk yayin da *Niyyarka* ta *kyautata* sai *halinka* ya *kyautata.*

📃Duk yayin da ka *sowa waninka alkairi sai alkairi* yazo maka ta inda baka tsammani.

📖Duk yayin da *rayuwarka ta kasance cikin farantawa wasu* sai *Allah Ya azurta ka* da
wadanda zasu *faranta* maka. Ka nemi ka dinga *bayarwa* ba wai *karba* ba domin kuwa kamar yadda ka bayar
haka zaka karba ba tare da ka tambaya ba. *Allah* yasa mu dace. Ameen.

**Kada kayi *gaba da mai son
yin gaba* dakai, idan ka ganshi
kayi masa *sallama*. Kada ka
damu da *hassadan mai hassada,* bashshi¬
muguntansa zata koma
kansa.
*************************************** *"Duk wanda ya ce duniya ita ce mafi mahimmanci a gare shi, To tabbas bakin cikin sa zai yawaita". ***************************************kayi hakuri wurin barin sabon Allah, domin wani abun kanaso amma babu yadda zakayi,hakanan zaka bashshi
don jin tsoron azabar Allah. *************************************** "Ba abin alfahari ba ne don ka yi rinjaye ga mai karfi, Abin alfahari shine ka yi adalci ga mai rauni". *************************************** Wanda ya fada maka magana mai zafi, kalma mai daci da 'kuna, mayar masa da tattausa mai taushi kamar ruwan sanyi. *************************************** "*ALLAHU* YA bamu ikon ruqo da gaskiya!!

*MAFIFICIYAR ZUCIYA:* ita ce zuciya sassauka, wacce batta rabuwa da gaskiya.

*MAFIFICIN MUTANE:* shine mutumin da bai manta dakai har abada. Saboda kaunar da yake yi maka Domin Allah ne.

*MAFIFICIYAR RANA:* ita ce ranar da tazo ta wuce baka aikata wani zunubi ba.

*MAFIFICIYAR KYAUTA:* ita ce addu'ar da wani yayi maka ba tare da saninka ba.

*Allah* nake roko Ya yarda daku baki 'daya, ya yardar daku, ya yaye muku dukkan bakin-cikinku, ya saukaka muku dukkan lamarinku, kuma ya sanyaku A cikin Ahalin gidan *Aljannah* Aameen don alfarmar Annabi (SAW).

Tunatarwa Guda *5* ga musulmi:

*(1) Ka zo Duniya Kana Kuka, Karshen ka Za Ayi maka Kuka*

*(2) Ka zo Duniya Tsirara Sai a kayi maka Tufafi. Karshen ka Zaka koma Tsirara A kuma Yi maka Tufafi*

*(3) A lokacin Da kazo *Duniya An yi maka Wanka, A lokacin da Zaka koma Za A kara Yi maka Wanka*

*(4) A lokacin Da kawo Duniya Baka Iya tafiya ba Sai dai Adauke ka, lokacin da Zaka koma Kuma Sai dai A dauke ka*

*(5)* Ranar da Kazo *Duniya* An Yi maka *Kiran Sallah* Ba tare da An yi *Sallah* ba, A ranar Komawar ka Za a yi maka Sallah Ba tare da An kira *Sallah* Ba.

Idan Ka cika *Musulmi* Na kwarai Ka tunatar da Yanuwa *MUSULMAI* Domin Mu farka Daga Mafarkin Da muke yi Domin Samun *LAHIRA* Mu hakura Mu koma Ga ALLAH.
4/22/17, 9:51 AM - ‪+234 813 892 1977‬: Asalam
4/22/17, 9:58 AM - ‪+234 803 789 3943‬: 🌹Guzurin Safiya🌹
💎Ya Allah ga safiyarka ta waye damu cikin ikonka da yardarka, muna cikin masu bauta a gareka, masu kaskantar da kansu a gareka da neman tsira da gafara...
💎Ya Allah ka kyautata mana da afuwarka, ka azurta mu da alkairan wannan rana.
💎Ya Allah ka haskaka mana zukatanmu da yardarka, ka bamu damar yin abinda ka yarda dashi, ka hanemu yin abunda baka yarda dashi ba, ka sanya mana haske a saurarenmu da kallonmu da dukkan gabobinmu..
💎Ya Allah ka sanya mana haske a cikin rayuwarmu baki daya..
💎Barkanmu da Safiya💎
4/22/17, 9:59 AM - ‪+234 813 892 1977‬: Aslm
4/22/17, 10:10 AM - ‪+234 806 342 0823‬: Wslm
4/22/17, 10:11 AM - ‪+234 813 892 1977‬: Ya gda
4/22/17, 3:26 PM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
4/22/17, 3:37 PM - Alfanuuuuuu: تصحيح التاريخ ⛔
سؤال : هل وأد عمر بن الخطاب ابنته في الجاهلية ؟
الجواب ( لا )👉
لقد شاع على ألسنة الكثير من الخطباء والوعَّاظ أنّ عمر بن الخطاب رضي الله عنه كان قد وأد ابنته في الجاهلية ، ولطالما سمعنا هذه القصة على المنابر وفي المحاضرات والمواعظ .
🔹وخلا‌صة القصة المنتشرة بين الناس :
"أنه رضي الله عنه كان جالساً مع بعض أصحابه ، إذ ضحك قليلا ‌ً، ثم بكى ، فسأله مَن حضر ، فقال : كنا في الجاهلية نصنع صنماً من العجوة ،
فنعبده ، ثم نأكله ، وهذا سبب ضحكي ، أما بكائي ، فلأ‌نه كانت لي ابنة ، فأردت وأدها ، فأخذتها معي ، وحفرت لها حفرة ، فصارت تنفض عن لحيتي ، فدفنتها حية " ❗
والعجيب أنّك تجد المرء من العوام لا‌ يفقه من الإ‌سلا‌م شيئا ولا‌ يحفظ من شرائعه أمرًا إلا‌ّ قصة وأد عمر لا‌بنته❗❗
🔹والحقيقة المذهلة التي يتحمّل مسؤوليتها الخطباء والوعاظ أنّ هذه القصة باطلة وموضوعة وملفقة على أمير المؤمنين عمر بن الخطاب رضي الله عنه
🔸والعجيب أنّه لا‌ ذكر لها في كتب السنة والحديث أو كتب الآ‌ثار والتاريخ ولا‌ يعرف من مصادرها إلا‌ ما يكذبه الرافضة الحاقدون من غير دليل ولا‌ حجة .
والأ‌صل أنه لا‌ يُثْبَت مثل ذلك إلا‌ّ بإسناد ثابت ، وليس لدينا إسناد ثابت بأن عمر رضي الله عنه فعل ذلك فعلا‌ً .
وممّا يؤكد زيفها ووضعها :
🔹١- أنّه من المعلوم أن أول امرأة تزوجها عمر - رضي الله عنه - هي زينب بنت مظعون أخت عثمان فولدت له حفصة وعبد الله وعبد الرحمن الأ‌كبر
كما جاء في البداية والنهاية لا‌بن كثير :
قال الواقدي وابن الكلبي وغيرهما تزوج عمر في الجاهلية زينب بنت مظعون أخت عثمان بن مظعون فولدت له عبد الله وعبد الرحمن الأ‌كبر وحفصة رضي الله عنهم .
وكان ميلا‌د حفصة قبل البعثة بخمس سنين كما جاء في المستدرك وغيره
عن عمر رضي الله عنه قال : ولدت حفصة وقريش تبني البيت قبل مبعث النبي صلى الله عليه وسلم بخمس سنين ولهذا فهي أكبر بنات عمر
👈 فلماذا لم يقم عمر بن الخطاب رضي الله عنه بوأد ابنته حفصة رضي الله عنها وهي إبنته الكبري والتي تكنى بها أبا حفص ؟
ولماذا يئد من هي أصغر منها ؟ ولماذا انقطعت أخبار من وئدت فلم يذكرها أحد من أقاربها ولم نجد لها ذكرا في أبنائه ؟
فقد سموا لنا جميعا وسمي لنا من تزوجهن عمر في الجاهلية والإ‌سلا‌م ، ولم نقف فيما اطلعنا عليه من المراجع على شيء يوثق به في هذا الأ‌مر .
📘 انظر ترجمة أم المؤمنين حفصة رضي الله عنها في "الإ‌صابة" للحافظ ابن حجر
٧/ ٥٨٢
💡٢- لم يعرف في بني عدي الذين ينتسب إليهم الفاروق وأد البنات بدليل أن أخته فاطمة بقيت حية حتى تزوجت سعيد بن زيد ابن عم عمر بن الخطاب .
📘٣- بعد بحث في كتب الأ‌حاديث والتخريج لم اجد له اثر إلا في كتب الرافضة وعدم ورودها في كتب السنة والحديث أو كتب الآ‌ثار والتاريخ دليل قاطع على بطلا‌نها .
🔅وأخيراً فإن مسألة الطعن في الصحابة عن طريق القصص التي ظاهرها " البراءة " كثيرة جدًا
لذا ينبغي على المرء أن يتثبت وأن يعرف من أين يأخذ العلم
✖وهذه القصة من اختلا‌ق الروافض ، والمتهم باختلا‌قها هو الرافضي الخبيث
نعمة الله الجزائري صاحب الأ‌نوار النعمانية ، وللتغطية يستعمل مصطلح "روي عنه"
🔸لنساهم في نشرها ، وفضح هذه الكذبة ، والذب عن أمير المؤمنين رضي الله عنه وعن جميع صحابة رسول الله صلى الله عليه وسلم .
د / صالح العصيمي
جامعة الإمام محمد بن سعود الإسلامية /قسم العقيدة
4/22/17, 3:37 PM - Alfanuuuuuu: باب المجاهدة:
قَالَ الله تَعَالَى: {وَالَّذِينَ جَاهَدُوا فِينَا لَنَهْدِينَّهُمْ سُبُلَنَا وَإِنَّ اللهَ لَمَعَ الْمُحْسِنِينَ} [العنكبوت: 69].
المجاهدة: مفاعلة من الجهد، فإن الإنسان يجاهد نفسه باستعمالها فيما ينفعها، وهي تجاهده بضد ذلك.
قال بعض العلماء: جهاد النفس هو الجهاد الأكبر. وجهاد العدو هو الجهاد الأصغر.
وَقالَ تَعَالَى: {وَاذْكُرِ اسْمَ رَبِّكَ وَتَبَتَّلْ إِلَيْهِ تَبْتِيلًا} [المزمل: 8]: أي: انْقَطِعْ إِلَيْه.
يقول تعالى: {وَاذْكُرِ اسْمَ رَبِّكَ}، أي: أكثر من ذكره، وأخلِص واجتهد في وقت فراغك.
وَقالَ تَعَالَى: {وَاعْبُدْ رَبَّكَ حَتَّى يَأْتِيَكَ الْيَقِينُ} [الحجر: 99].
أي: الموت.
وَقالَ تَعَالَى: {فَمَنْ يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍ خَيْرًا يَرَهُ} [الزلزلة: 7].
في هذا الآية تشويق لتقديم العمل الصالح بين يديه ليجد ثوابه عند قدومه على ربه.
وَقالَ تَعَالَى: {وَمَا تُقَدِّمُوا لأَنْفُسِكُمْ مِنْ خَيْرٍ تَجِدُوهُ عِنْدَ اللهِ هُوَ خَيْرًا وَأَعْظَمَ أَجْرًا} [المزمل: 20].
أي ما أخرجتم لله خير لكم وأعظم أجرًا عند الله مما ادخرتم.
وَقالَ تَعَالَى: {وَمَا تُنْفِقُوا مِنْ خَيْرٍ فَإِنَّ اللهَ بِهِ عَلِيمٌ} [البقرة: 273].
يعني: فيجزيكم بخير منه.
والآيات في الباب كثيرة معلومة.
وأما الأحاديث:


95- فالأول: عن أبي هريرة رضي الله عنه قَالَ: قَالَ رَسُول الله صلى الله عليه وسلم: ((إنَّ الله تَعَالَى قَالَ: مَنْ عادى لي وَلِيًّا فَقَدْ آذَنْتُهُ بالحَرْبِ، وَمَا تَقَرَّبَ إِلَيَّ عَبْدي بشَيءٍ أَحَبَّ إلَيَّ مِمَّا افْتَرَضْتُ عَلَيهِ، وَمَا يَزَالُ عَبْدِي يَتَقرَّبُ إلَيَّ بالنَّوافِلِ حَتَّى أحِبَّهُ، فَإذَا أَحبَبتُهُ كُنْتُ سَمعَهُ الَّذِي يَسْمَعُ بِهِ، وَبَصَرَهُ الَّذِي يُبْصِرُ بِهِ، ويَدَهُ الَّتي يَبْطِشُ بِهَا، وَرِجْلَهُ الَّتِي يَمْشي بِهَا، وَإنْ سَأَلَني لأُعْطِيَنَّهُ، وَلَئِنِ اسْتَعَاذَنِي لأُعِيذَنَّهُ)). رواه البخاري.
((آذَنتُهُ)): أعلمته بأني محارِب لَهُ. ((اسْتَعَاذَني)) روي بالنون وبالباءِ.
الولي: مَنْ تولى الله بالطاعة والتقوى، فإنَّ الله يتولاه بالحفظ والنصرة.
وفي الحديث: الوعيد الشديد لمن عادى وليًّا من أجل طاعته لله عزَّ وجلّ.
وأنَّ أحب العبادة إلى الله أداء فرائضه.
وأنَّ من تقرَّب إلى الله بالنوافل أحبه، ونصره، وحفظه، وأجاب دعاءه، ورقاه من درجة الإِيمان إلى درجة الإِحسان، فلا ينطقُ بما يسخط الله، ولا تُحَرَّك جوارحه في معاصي الله.


96- الثاني: عن أنس رضي الله عنه عن النَّبيّ صلى الله عليه وسلم فيما يرويه عن ربّه عز وجل قَالَ: ((إِذَا تَقَربَ العَبْدُ إلَيَّ شِبْرًا تَقَربْتُ إِلَيْه ذِرَاعًا�
4/22/17, 3:37 PM - Alfanuuuuuu: [4/22, 2:45 PM] أبو اللَّوَالي 8 جديد: Assalamu alaikum, mu dai ba Malamai mu ke ba, amma Allah Ya kawo mu jami'a da wasu gaggan malamai masu ganin ko a Malaman jami'ar ba mai gwada musu ilmi, cikin zurfin ilmin da suka zo da shi shine akwai cewa su suna ganin sun fi qarfin su tsaya suna bin Malikiyya, don su malamai ne kuma har suna bayar da fatwar su qasaru suke yi ita shari'a ta dora musu, su salafi ne, direct suke karban Addinin su daga Majalisin Annabi S.A.W, ni kuwa sai naga fatwar Malikiyyan nan qananan Salafawa irin su Binbaz ma a kan ta suke, sai dai da yake wa'annan na mu manyan ne.
Ga fatawa da adreshin ta daga Binbaz:
http://www.binbaz.org.sa/fatawa/1265
ﺍﻟﺴﻨﺔ ﻟﻠﻤﺴﺎﻓﺮ ﺃﻥ ﻳﻘﺼﺮ ﺍﻟﺼﻼﺓ ﻓﻲ ﺍﻟﺴﻔﺮ ﺗﺄﺳﻴﺎ ﺑﺎﻟﻨﺒﻲ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ، ﻭﻋﻤﻼ ﺑﺴﻨﺘﻪ ﺇﺫﺍ ﻛﺎﻧﺖ ﺍﻟﻤﺴﺎﻓﺔ ﺛﻤﺎﻧﻴﻦ ﻛﻴﻠﻮ ﺗﻘﺮﻳﺒﺎ ﺃﻭ ﺃﻛﺜﺮ ، ﻓﺈﺫﺍ ﺳﺎﻓﺮ ﻣﺜﻼ ﻣﻦ ﺍﻟﺴﻌﻮﺩﻳﺔ ﺇﻟﻰ ﺃﻣﺮﻳﻜﺎ ﻗﺼﺮ ﻣﺎ ﺩﺍﻡ ﻓﻲ ﺍﻟﻄﺮﻳﻖ ، ﺃﻭ ﺳﺎﻓﺮ ﻣﻦ ﻣﻜﺔ ﺇﻟﻰ ﻣﺼﺮ ﺃﻭ ﻣﻦ ﻣﺼﺮ ﺇﻟﻰ ﻣﻜﺔ ﻗﺼﺮ ﻣﺎ ﺩﺍﻡ ﻓﻲ ﺍﻟﻄﺮﻳﻖ ، ﻭﻫﻜﺬﺍ ﺇﺫﺍ ﻧﺰﻝ ﻓﻲ ﺑﻠﺪ ﻓﺈﻧﻪ ﻳﻘﺼﺮ ﻣﺎ ﺩﺍﻡ ﻓﻲ ﺍﻟﺒﻠﺪ ﺇﺫﺍ ﻛﺎﻧﺖ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﺃﺭﺑﻌﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﻓﺄﻗﻞ ﻓﺈﻧﻪ ﻳﻘﺼﺮ ﻛﻤﺎ ﻓﻌﻞ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﻟﻤﺎ ﻧﺰﻝ ﻣﻜﺔ ﻓﻲ ﺣﺠﺔ ﺍﻟﻮﺩﺍﻉ ، ﻓﺈﻧﻪ ﻧﺰﻝ ﺑﻤﻜﺔ ﺻﺒﻴﺤﺔ ﺭﺍﺑﻌﺔ ﻓﻲ ﺫﻱ ﺍﻟﺤﺠﺔ ﻭﻟﻢ ﻳﺰﻝ ﻳﻘﺼﺮ ﺣﺘﻰ ﺧﺮﺝ ﺇﻟﻰ ﻣﻨﻰ ﻓﻲ ﺛﺎﻣﻦ ﺫﻱ ﺍﻟﺤﺠﺔ . ﻭﻛﺬﻟﻚ ﺇﺫﺍ ﻛﺎﻥ ﻋﺎﺯﻣﺎ ﻋﻠﻰ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﻣﺪﺓ ﻻ ﻳﻌﺮﻑ ﻧﻬﺎﻳﺘﻬﺎ ﻫﻞ ﻫﻲ ﺃﺭﺑﻌﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﺃﻭ ﺃﻛﺜﺮ ﻓﺈﻧﻪ ﻳﻘﺼﺮ ﺣﺘﻰ ﺗﻨﺘﻬﻲ ﺣﺎﺟﺘﻪ ، ﺃﻭ ﻳﻌﺰﻡ ﻋﻠﻰ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﻣﺪﺓ ﺗﺰﻳﺪ ﻋﻦ ﺃﺭﺑﻌﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﻋﻨﺪ ﺃﻛﺜﺮ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﻌﻠﻢ . ﻛﺄﻥ ﻳﻘﻴﻢ ﻻﻟﺘﻤﺎﺱ ﺷﺨﺺ ﻟﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﺩﻳﻦ ﺃﻭ ﻟﻪ ﺧﺼﻮﻣﺔ ﻻ ﻳﺪﺭﻱ ﻣﺘﻰ ﺗﻨﺘﻬﻲ ، ﺃﻭ ﻣﺎ ﺃﺷﺒﻪ ﺫﻟﻚ ، ﻓﺈﻧﻪ ﻳﻘﺼﺮ ﻣﺎ ﺩﺍﻡ ﻣﻘﻴﻤﺎ ﻷﻥ ﺇﻗﺎﻣﺘﻪ ﻏﻴﺮ ﻣﺤﺪﻭﺩﺓ ﻓﻬﻮ ﻻ ﻳﺪﺭﻱ ﻣﺘﻰ ﺗﻨﺘﻬﻲ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﻓﻠﻪ ﺍﻟﻘﺼﺮ ﻭﻳﻌﺘﺒﺮ ﻣﺴﺎﻓﺮﺍ ، ﻳﻘﺼﺮ ﻭﻳﻔﻄﺮ ﻓﻲ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﻭﻟﻮ ﻣﻀﻰ ﻋﻠﻰ ﻫﺬﺍ ﺳﻨﻮﺍﺕ . ﺃﻣﺎ ﻣﻦ ﺃﻗﺎﻡ ﺇﻗﺎﻣﺔ ﻃﻮﻳﻠﺔ ﻟﻠﺪﺭﺍﺳﺔ ، ﺃﻭ ﻟﻐﻴﺮﻫﺎ ﻣﻦ ﺍﻟﺸﺆﻭﻥ ، ﺃﻭ ﻳﻌﺰﻡ ﻋﻠﻰ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﻣﺪﺓ ﻃﻮﻳﻠﺔ ﻓﻬﺬﺍ ﺍﻟﻮﺍﺟﺐ ﻋﻠﻴﻪ ﺍﻹﺗﻤﺎﻡ ، ﻭﻫﺬﺍ ﻫﻮ ﺍﻟﺼﻮﺍﺏ ، ﻭﻫﻮ ﺍﻟﺬﻱ ﻋﻠﻴﻪ ﺟﻤﻬﻮﺭ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﻌﻠﻢ ﻣﻦ ﺍﻷﺋﻤﺔ ﺍﻷﺭﺑﻌﺔ ﻭﻏﻴﺮﻫﻢ . ﻷﻥ ﺍﻷﺻﻞ ﻓﻲ ﺣﻖ ﺍﻟﻤﻘﻴﻢ ﺍﻹﺗﻤﺎﻡ ، ﻓﺈﺫﺍ ﻋﺰﻡ ﻋﻠﻰ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﺃﻛﺜﺮ ﻣﻦ ﺃﺭﺑﻌﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﻭﺟﺐ ﻋﻠﻴﻪ ﺍﻹﺗﻤﺎﻡ ﻟﻠﺪﺭﺍﺳﺔ ﺃﻭ ﻏﻴﺮﻫﺎ . ﻭﺫﻫﺐ ﺍﺑﻦ ﻋﺒﺎﺱ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻬﻤﺎ ﺇﻟﻰ ﺃﻥ ﺍﻟﻤﺴﺎﻓﺮ ﺇﺫﺍ ﺃﻗﺎﻡ ﺗﺴﻌﺔ ﻋﺸﺮ ﻳﻮﻣﺎ ﺃﻭ ﺃﻗﻞ ﻓﺈﻧﻪ ﻳﻘﺼﺮ . ﻭﺇﺫﺍ ﻧﻮﻯ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﺃﻛﺜﺮ ﻣﻦ ﺫﻟﻚ ﻭﺟﺐ ﻋﻠﻴﻪ ﺍﻹﺗﻤﺎﻡ ﻣﺤﺘﺠﺎ ﺑﺈﻗﺎﻣﺔ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﻳﻮﻡ ﻓﺘﺢ ﻣﻜﺔ ﺗﺴﻌﺔ ﻋﺸﺮ ﻳﻮﻣﺎ ﻳﻘﺼﺮ ﺍﻟﺼﻼﺓ ﻓﻴﻬﺎ . ﻭﻟﻜﻦ ﺍﻟﻤﻌﺘﻤﺪ ﻓﻲ ﻫﺬﺍ ﻛﻠﻪ ﻫﻮ ﺃﻥ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﺍﻟﺘﻲ ﻻ ﺗﻤﻨﻊ ﻗﺼﺮ ﺍﻟﺼﻼﺓ ﺇﻧﻤﺎ ﺗﻜﻮﻥ ﺃﺭﺑﻌﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﻓﺄﻗﻞ ، ﻫﺬﺍ ﺍﻟﺬﻱ ﻋﻠﻴﻪ ﺍﻷﻛﺜﺮﻭﻥ ، ﻭﻓﻴﻪ ﺍﺣﺘﻴﺎﻁ ﻟﻠﺪﻳﻦ ، ﻭﺑﻌﺪ ﻋﻦ ﺍﻟﺨﻄﺮ ﺑﻬﺬﻩ ﺍﻟﻌﺒﺎﺩﺓ ﺍﻟﻌﻈﻴﻤﺔ ﺍﻟﺘﻲ ﻫﻲ ﻋﻤﻮﺩ ﺍﻹﺳﻼﻡ . ﻭﺍﻟﺠﻮﺍﺏ ﻋﻤﺎ ﺍﺣﺘﺞ ﺑﻪ ﺍﺑﻦ ﻋﺒﺎﺱ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻬﻤﺎ : ﺃﻧﻪ ﻟﻢ ﻳﺜﺒﺖ ﻋﻨﻪ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﺃﻧﻪ ﻋﺰﻡ ﻋﻠﻰ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﻤﺪﺓ ، ﻭﺇﻧﻤﺎ ﺃﻗﺎﻡ ﻟﺘﺄﺳﻴﺲ ﻗﻮﺍﻋﺪ ﺍﻹﺳﻼﻡ ﻓﻲ ﻣﻜﺔ ، ﻭﺇﺯﺍﻟﺔ ﺁﺛﺎﺭ ﺍﻟﺸﺮﻙ ﻣﻦ ﻏﻴﺮ ﺃﻥ ﻳﻨﻮﻱ ﻣﺪﺓ ﻣﻌﻠﻮﻣﺔ ، ﻭﺍﻟﻤﺴﺎﻓﺮ ﺇﺫﺍ ﻟﻢ ﻳﻨﻮ ﻣﺪﺓ ﻣﻌﻠﻮﻣﺔ ﻟﻪ ﺍﻟﻘﺼﺮ ﻭﻟﻮ ﻃﺎﻟﺖ ﺍﻟﻤﺪﺓ ﻛﻤﺎ ﺗﻘﺪﻡ . ﻓﻨﺼﻴﺤﺘﻲ ﻹﺧﻮﺍﻧﻲ ﺍﻟﻤﺴﺎﻓﺮﻳﻦ ﻟﻠﺪﺭﺍﺳﺔ ﺃﻭ ﻏﻴﺮﻫﺎ ﺃﻥ ﻳﺘﻤﻮﺍ ﺍﻟﺼﻼﺓ ، ﻭﺃﻻ ﻳﻘﺼﺮﻭﺍ ، ﻭﺃﻥ ﻳﺼﻮﻣﻮﺍ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﻭﻻ ﻳﻔﻄﺮﻭﺍ ﺇﻻ ﺇﺫﺍ ﻛﺎﻧﺖ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﻗﺼﻴﺮﺓ ﺃﺭﺑﻌﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﻓﺄﻗﻞ ، ﺃﻭ ﻛﺎﻧﺖ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﻏﻴﺮ ﻣﺤﺪﺩﺓ ﻻ ﻳﺪﺭﻱ ﻣﺘﻰ ﺗﻨﺘﻬﻲ ﻷﻥ ﻟﻪ ﺣﺎﺟﺔ ﻳﻄﻠﺒﻬﺎ ﻻ ﻳﺪﺭﻱ ﻣﺘﻰ ﺗﻨﺘﻬﻲ ﻛﻤﺎ ﺗﻘﺪﻡ ، ﻓﺈﻥ ﻫﺬﺍ ﻓﻲ ﺣﻜﻢ ﺍﻟﻤﺴﺎﻓﺮ ﻫﺬﺍ ﻫﻮ ﺃﺣﺴﻦ ﻣﺎ ﻗﻴﻞ ﻓﻲ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻤﻘﺎﻡ ، ﻭﻫﻮ ﺍﻟﺬﻱ ﻋﻠﻴﻪ ﺃﻛﺜﺮ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﻌﻠﻢ ، ﻭﻫﻮ ﺍﻟﺬﻱ ﻳﻨﺒﻐﻲ ﻟﻤﺎ ﻓﻴﻪ ﻣﻦ ﺍﻻﺣﺘﻴﺎﻁ ﻟﻠﺪﻳﻦ ﻟﻘﻮﻝ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ : ‏( )) ﺩﻉ ﻣﺎ ﻳﺮﻳﺒﻚ ﺇﻟﻰ ﻣﺎ ﻻ ﻳﺮﻳﺒﻚ (( ‏) ‏[ 1 ‏] ﻭﻗﻮﻟﻪ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ : ‏( )) ﻓﻤﻦ ﺍﺗﻘﻰ ﺍﻟﺸﺒﻬﺎﺕ ﺍﺳﺘﺒﺮﺃ ﻟﺪﻳﻨﻪ ﻭﻋﺮﺿﻪ (( ‏) ‏[ 2 ‏] ﻭﺇﻗﺎﻣﺘﻪ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﻓﻲ ﻣﻜﺔ ﺗﺴﻌﺔ ﻋﺸﺮ ﻳﻮﻣﺎ ﻳﻮﻡ ﺍﻟﻔﺘﺢ ﻣﺤﻤﻮﻟﺔ ﻋﻠﻰ ﺃﻧﻪ ﻟﻢ ﻳﺠﻤﻊ ﻋﻠﻴﻬﺎ ﻭﺇﻧﻤﺎ ﺃﻗﺎﻡ ﻹﺻﻼﺡ ﺃﻣﻮﺭ ﺍﻟﺪﻳﻦ ، ﻭﺗﺄﺳﻴﺲ ﺗﻮﺣﻴﺪ ﺍﻟﻠﻪ ﻓﻲ ﻣﻜﺔ ﻭﺗﻮﺟﻴﻪ ﺍﻟﻤﺴﻠﻤﻴﻦ ﺇﻟﻰ ﻣﺎ ﻳﺠﺐ ﻋﻠﻴﻬﻢ ﻛﻤﺎ ﺗﻘﺪﻡ ، ﻓﻼ ﻳﻠﺰﻡ ﻣﻦ ﺫﻟﻚ ﺃﻥ ﻳﻜﻮﻥ ﻋﺰﻡ ﻋﻠﻰ ﻫﺬﻩ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ . ﺑﻞ ﻳﺤﺘﻤﻞ ﺃﻧﻪ ﺃﻗﺎﻣﻬﺎ ﺇﻗﺎﻣﺔ ﻟﻢ ﻳﻌﺰﻡ ﻋﻠﻴﻬﺎ ، ﻭﺇﻧﻤﺎ ﻣﻀﺖ ﺑﻪ ﺍﻷﻳﺎﻡ ﻓﻲ ﺍﻟﻨﻈﺮ ﻓﻲ ﺷﺆﻭﻥ ﺍﻟﻤﺴﻠﻤﻴﻦ ﻭﺇﺻﻼﺡ ﻣﺎ ﻳﺤﺘﺎﺝ ﺇﻟﻰ ﺇﺻﻼﺡ ﻭﺇﻗﺎﻣﺔ ﺷﻌﺎﺋﺮ ﺍﻟﺪﻳﻦ ﻓﻲ ﻣﻜﺔ ﺍﻟﻤﻜﺮﻣﺔ . ﻭﻟﻴﺲ ﻫﻨﺎﻙ ﻣﺎ ﻳﺪﻝ ﻋﻠﻰ ﺃﻧﻪ ﻋﺰﻡ ﻋﻠﻴﻬﺎ ﺣﺘﻰ ﻳﺤﺘﺞ ﺑﺬﻟﻚ ﻋﻠﻰ ﺃﻥ ﻣﺪﺓ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﺍﻟﻤﺠﻴﺰﺓ ﻟﻠﻘﺼﺮ ﺗﺤﺪ ﺑﺘﺴﻌﺔ ﻋﺸﺮ ﻳﻮﻣﺎ ﻛﻤﺎ ﺟﺎﺀ ﺫﻟﻚ ﻋﻦ ﺍﺑﻦ ﻋﺒﺎﺱ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻬﻤﺎ . ﻭﻫﻜﺬﺍ ﺇﻗﺎﻣﺘﻪ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﻓﻲ ﺗﺒﻮﻙ ﻋﺸﺮﻳﻦ ﻳﻮﻣﺎ ﻟﻴﺲ ﻫﻨﺎﻙ ﻣﺎ ﻳﺪﻝ ﻋﻠﻰ ﺃﻧﻪ ﻋﺎﺯﻡ ﻋﻠﻴﻬﺎ ﻋﻠﻴﻪ ﺍﻟﺼﻼﺓ ﻭﺍﻟﺴﻼﻡ . ﺑﻞ ﺍﻟﻈﺎﻫﺮ ﺃﻧﻪ ﺃﻗﺎﻡ ﻳﺘﺤﺮﻯ ﻣﺎ ﻳﺘﻌﻠﻖ ﺑﺤﺮﺏ ، ﻭﻳﻨﻈﺮ ﻓﻲ ﺍﻷﻣﺮ ﻭﻟﻴﺲ ﻋﻨﺪﻩ ﺇﻗﺎﻣﺔ ﺟﺎﺯﻣﺔ ﻓﻲ ﺫﻟﻚ ، ﻷﻥ ﺍﻷﺻﻞ ﻋﺪﻡ ﺍﻟﺠﺰﻡ ﺑﺎﻹﻗﺎﻣﺔ ﺇﻻ ﺑﺪﻟﻴﻞ ، ﻭﻫﻮ ﻣﺴﺎﻓﺮ ﻟﻠﺠﻬﺎﺩ ﻭﺍﻟﺤﺮﺏ ﻣﻊ ﺍﻟﺮﻭﻡ ﻭﺗﺮﻳﺚ ﻓﻲ ﺗﺒﻮﻙ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﻤﺪﺓ ﻟﻠﻨﻈﺮ ﻓﻲ ﺃﻣﺮ ﺍﻟﺠﻬﺎﺩ ، ﻭﻫﻞ ﻳﺴﺘﻤﺮ ﻓﻲ ﺍﻟﺴﻔﺮ ﻭﻳﺘﻘﺪﻡ ﺇﻟﻰ ﺟﻬﺔ ﺍﻟﺮﻭﻡ ﺃﻭ ﻳﺮﺟﻊ؟ ﺛﻢ ﺍﺧﺘﺎﺭ ﺍﻟﻠﻪ ﻟﻪ ﺳﺒﺤﺎﻧﻪ ﺃﻥ ﻳﺮﺟﻊ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﻤﺪﻳﻨﺔ ﻓﺮﺟﻊ . ﻭﺍﻟﻤﻘﺼﻮﺩ ﺃﻧﻪ ﻟﻴﺲ ﻫﻨﺎﻙ ﻣﺎ ﻳﺪﻝ ﻋﻠﻰ ﺃﻧﻪ ﻧﻮﻯ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﺗﺴﻌﺔ ﻋﺸﺮ ﻳﻮﻣﺎ ﻓﻲ ﻣﻜﺔ ، ﻭﻻ ﺃﻧﻪ ﻧﻮﻯ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﺟﺎﺯﻣﺔ ﻓﻲ ﺗﺒﻮﻙ ﻋﺸﺮﻳﻦ ﻳﻮﻣﺎ ﺣﺘﻰ ﻳﻘﺎﻝ ﺇﻥ ﻫﺬﻩ ﺃﻗﻞ ﻣﺪﺓ ﻟﻠﻘﺼﺮ ، ﺃﻭ ﺃﻥ ﻫﺬﻩ ﺃﻗﺼﻰ ﻣﺪﺓ ﻟﻺﻗﺎﻣﺔ ﺑﻞ ﺫﻟﻚ ﻣﺤﺘﻤﻞ ﻛﻤﺎ ﻗﺎﻟﻪ ﺍﻟﺠﻤﻬﻮﺭ ، ﻭﺗﺤﺪﻳﺪ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﺑﺄﺭﺑﻌﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﻓﺄﻗﻞ ﺇﺫﺍ ﻧﻮﻯ ﺃﻛﺜﺮ ﻣﻨﻬﺎ ﺃﺗﻢ ، ﻣﺄﺧﻮﺫ ﻣﻦ ﺇﻗﺎﻣﺘﻪ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﻓﻲ ﺣﺠﺔ ﺍﻟﻮﺩﺍﻉ ﻓﻲ ﻣﻜﺔ ﻗﺒﻞ ﺍﻟﺤﺞ ، ﻓﺈﻧﻪ ﺃﻗﺎﻡ ﺃﺭﺑﻌﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﻻ ﺷﻚ ﻓﻲ ﺫﻟﻚ ﻋﺎﺯﻣﺎ ﻋﻠﻰ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﺑﻬﺎ ﻣﻦ ﺃﺟﻞ ﺍﻟﺤﺞ ﻣﻦ ﺍﻟﻴﻮﻡ ﺍﻟﺮﺍﺑﻊ ﺇﻟﻰ ﺃﻥ ﺧﺮﺝ ﺇﻟﻰ ﻣﻨﻰ ، ﻭﻗﺎﻝ ﺟﻤﺎﻋﺔ ﻣﻦ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﻌﻠﻢ ﺗﺤﺪﺩ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﺑﻌﺸﺮﺓ ﺃﻳﺎﻡ ﻷﻧﻪ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﺃﻗﺎﻡ ﻋﺸﺮﺓ ﺃﻳﺎﻡ ﻓﻲ ﻣﻜﺔ ﻓﻲ ﺣﺠﺔ ﺍﻟﻮﺩﺍﻉ ﻭﺃﺩﺧﻠﻮﺍ ﻓﻲ ﺫﻟﻚ ﺇﻗﺎﻣﺘﻪ ﻓﻲ ﻣﻨﻰ ﻭﻓﻲ ﻋﺮﻓﺔ ﻭﻗﺎﻟﻮﺍ ﻋﻨﻬﺎ ﺇﻧﻬﺎ ﺇﻗﺎﻣﺔ ﻗﺪ ﻋﺰﻡ ﻋﻠﻴﻬﺎ ، ﻓﺘﻜﻮﻥ ﺍﻟﻤﺪﺓ ﺍﻟﺘﻲ ﻳﺠﻮﺯ ﻓﻴﻬﺎ ﺍﻟﻘﺼﺮ ﻋﺸﺮﺓ ﺃﻳﺎﻡ ﻓﺄﻗﻞ . ﻷﻧﻪ ﻗﺪ ﻋﺰﻡ ﻋﻠﻴﻬﺎ . ﻭﻫﺬﺍ ﻗﻮﻝ ﻟﻪ ﻗﻮﺗﻪ ﻭﻟﻪ ﻭﺟﺎﻫﺘﻪ ﻟﻜﻦ ﺍﻟﺠﻤﻬﻮﺭ ﺟﻌﻠﻮﺍ ﺗﻮﺟﻬﻪ ﻣﻦ ﻣﻜﺔ ﺇﻟﻰ ﻣﻨﻰ ﺷﺮﻭﻋﺎ ﻓﻲ ﺍﻟﺴﻔﺮ ﻷﻧﻪ ﺗﻮﺟﻪ ﺇﻟﻰ ﻣﻨﻰ ﻟﻴﺆﺩﻱ ﻣﻨﺎﺳﻚ ﺍﻟﺤﺞ ﺛﻢ ﻳﺴﺎﻓﺮ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﻤﺪﻳﻨﺔ . ﻭﺑﻜﻞ ﺣﺎﻝ ﻓﺎﻟﻤﻘﺎﻡ ﻣﻘﺎﻡ ﺧﻼﻑ ﺑﻴﻦ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﻌﻠﻢ ﻭﻓﻴﻪ ﻋﺪﺓ ﺃﻗﻮﺍﻝ ﻷﻫﻞ ﺍﻟﻌﻠﻢ . ﻟﻜﻦ ﺃﺣﺴﻦ ﻣﺎ ﻗﻴﻞ ﻓﻲ ﻫﺬﺍ ﻭﺃﺣﻮﻁ ﻣﺎ ﻗﻴﻞ ﻓﻲ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻤﻘﺎﻡ ، ﻫﻮ ﻣﺎ ﺗﻘﺪﻡ ﻣﻦ ﻗﻮﻝ ﺍﻟﺠﻤﻬﻮﺭ ، ﻭﻫﻮ : ﺃﻧﻪ ﺇﺫﺍ ﻧﻮﻯ ﺍﻟﻤﺴﺎﻓﺮ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﻓﻲ ﺍﻟﺒﻠﺪ ﺃﻭ ﻓﻲ ﺃﻱ ﻣﻜﺎﻥ ﺃﻛﺜﺮ ﻣﻦ ﺃﺭﺑﻌﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﺃﺗﻢ ، ﻭﺇﻥ ﻧﻮﻯ ﺇﻗﺎﻣﺔ ﺃﻗﻞ ﻗﺼﺮ ، ﻭﺇﺫﺍ ﻛﺎﻧﺖ ﻟﻴﺲ ﻟﻪ ﻧﻴﺔ ﻣﺤﺪﺩﺓ ﻳﻘﻮﻝ ﺃﺳﺎﻓﺮ ﻏﺪﺍ ﺃﻭ ﺃﺳﺎﻓﺮ ﺑﻌﺪ ﻏﺪ ، ﻳﻌﻨﻲ ﻟﻪ ﺣﺎﺟﺔ ﻳﻄﻠﺒﻬﺎ ﻻ ﻳﺪﺭﻱ ﻣﺘﻰ ﺗﻨﺘﻬﻲ ، ﻓﺈﻥ ﻫﺬﺍ ﻓﻲ ﺣﻜﻢ ﺍﻟﺴﻔﺮ ﻭﺇﻥ ﻃﺎﻟﺖ ﺍﻟﻤﺪﺓ . ﻭﺍﻟﻠﻪ ﻭﻟﻲ ﺍﻟﺘﻮﻓﻴﻖ .
‏[ 1 ‏] ﺭﻭﺍﻩ ﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ ﻓﻲ ‏( ﺻﻔﺔ ﺍﻟﻘﻴﺎﻣﺔ ‏) ﺑﺮﻗﻢ ‏( 2442 ‏) ، ﻭﺍﻟﻨﺴﺎﺋﻲ ﻓﻲ ‏( ﺍﻷﺷﺮﺑﺔ ‏) ﺑﺮﻗﻢ ‏( 5615 ‏) .
‏[ 2 ‏] ﺭﻭﺍﻩ ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ ﻓﻲ ‏( ﺍﻹﻳﻤﺎﻥ ‏) ﺑﺮﻗﻢ ‏( 50 ‏) ، ﻭﻣﺴﻠﻢ ﻓﻲ ‏( ﺍﻟﻤﺴﺎﻗﺎﺓ ‏) ﺑﺮﻗﻢ ‏( 2996 ‏) .
[4/22, 3:23 PM] أبو اللَّوَالي 8 جديد: https://islamqa.info/ar/60358
60358 : ﺳﺎﻓﺮﻭﺍ ﻋﺸﺮﻳﻦ ﻳﻮﻣﺎ ﻳﻘﺼﺮﻭﻥ ﺍﻟﺼﻼﺓ ﻓﻬﻞ ﻳﻠﺰﻣﻬﻢ ﺍﻟﻘﻀﺎﺀ ؟
ﻓﻲ ﻋﻄﻠﺔ ﺍﻟﺼﻴﻒ ﺳﺎﻓﺮﻧﺎ ﺇﻟﻰ ﻟﻠﺴﻴﺎﺣﺔ ﻟﻤﺪﺓ 20 ﻳﻮﻣﺎً ﺗﻘﺮﻳﺒﺎً ﻭﻓﻲ ﻃﻮﻝ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﻤﺪﺓ ﻛﻨﺎ ﻧﻘﺼﺮ ﺍﻟﺼﻼﺓ ﻷﻥ ﺍﻟﺼﺤﺎﺑﺔ ﺭﺿﻮﺍﻥ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻬﻢ ﻓﻲ ﺳﻔﺮﻫﻢ ﻟﻠﻨﺰﻫﺔ ﻭﻟﻤﺪﺓ 6 ﺃﺷﻬﺮ ﻭﻫﻢ ﻳﻘﺼﺮﻭﻥ ، ﻓﻬﻞ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻜﻼﻡ ﺻﺤﻴﺢ ؟ ﻭﻫﻞ ﻋﻠﻴﻨﺎ ﻗﻀﺎﺀ ﺍﻷﻳﺎﻡ ﺍﻟﻔﺎﺋﺘﺔ ؟ .
ﺗﻢ ﺍﻟﻨﺸﺮ ﺑﺘﺎﺭﻳﺦ : 03-02-2006
ﺍﻟﺤﻤﺪ ﻟﻠﻪ
ﺃﻭﻻ :
ﺫﻫﺐ ﺟﻤﻬﻮﺭ ﺍﻟﻌﻠﻤﺎﺀ ﺇﻟﻰ ﺃﻥ ﺍﻟﻤﺴﺎﻓﺮ ﻟﻪ ﺃﻥ ﻳﺘﺮﺧﺺ ﺑﺮﺧﺺ ﺍﻟﺴﻔﺮ ﻣﺎ ﻟﻢ ﻳﻨﻮ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﻓﻲ ﺍﻟﺒﻠﺪ ﺍﻟﺬﻱ ﺫﻫﺐ ﺇﻟﻴﻪ ﺃﺭﺑﻌﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﻓﺄﻛﺜﺮ ، ﺳﻮﺍﺀ ﺳﺎﻓﺮ ﻟﻠﻌﻤﻞ ﺃﻭ ﺍﻟﻌﻼﺝ ﺃﻭ ﺍﻟﻨﺰﻫﺔ ﺃﻭ ﻏﻴﺮ ﺫﻟﻚ .
ﻭﺍﻧﻈﺮ ﺟﻮﺍﺏ ﺍﻟﺴﺆﺍﻝ ﺭﻗﻢ ‏( 21091 ‏) .
ﻗﺎﻝ ﺍﺑﻦ ﻗﺪﺍﻣﺔ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ : " ﺍﻟﻤﺸﻬﻮﺭ ﻋﻦ ﺃﺣﻤﺪ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ ﺃﻥ ﺍﻟﻤﺪﺓ ﺍﻟﺘﻲ ﻳﻠﺰﻡ ﺍﻟﻤﺴﺎﻓﺮ ﺍﻹﺗﻤﺎﻡ ﺑﻨﻴﺔ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﻓﻴﻬﺎ ، ﻫﻲ ﻣﺎ ﻛﺎﻥ ﺃﻛﺜﺮ ﻣﻦ ﺇﺣﺪﻯ ﻭﻋﺸﺮﻳﻦ ﺻﻼﺓ . ﻭﻋﻨﻪ : ﺃﻧﻪ ﺇﺫﺍ ﻧﻮﻯ ﺇﻗﺎﻣﺔ ﺃﺭﺑﻌﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﺃﺗﻢ ، ﻭﺇﻥ ﻧﻮﻯ ﺩﻭﻧﻬﺎ ﻗﺼﺮ ، ﻭﻫﺬﺍ ﻗﻮﻝ ﻣﺎﻟﻚ ﻭﺍﻟﺸﺎﻓﻌﻲ " ﺍﻧﺘﻬﻰ ﻣﻦ " ﺍﻟﻤﻐﻨﻲ " ‏( 2/65 ‏) .
ﻭﺟﺎﺀ ﻓﻲ " ﻓﺘﺎﻭﻯ ﺍﻟﻠﺠﻨﺔ ﺍﻟﺪﺍﺋﻤﺔ " ‏( 8/109 ‏) : " ﺍﻷﺻﻞ ﺃﻥ ﺍﻟﻤﺴﺎﻓﺮ ﺑﺎﻟﻔﻌﻞ ﻫﻮ ﺍﻟﺬﻱ ﻳﺮﺧﺺ ﻟﻪ ﻓﻲ ﻗﺼﺮ ﺍﻟﺮﺑﺎﻋﻴﺔ ؛ ﻟﻘﻮﻟﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ : ‏( ﻭﺇﺫﺍ ﺿﺮﺑﺘﻢ ﻓﻲ ﺍﻷﺭﺽ ﻓﻠﻴﺲ ﻋﻠﻴﻜﻢ ﺟﻨﺎﺡ ﺃﻥ ﺗﻘﺼﺮﻭﺍ ﻣﻦ ﺍﻟﺼﻼﺓ ‏) ﺍﻵﻳﺔ ، ﻭﻟﻘﻮﻝ ﻳﻌﻠﻰ ﺑﻦ ﺃﻣﻴﺔ : ﻗﻠﺖ ﻟﻌﻤﺮ ﺑﻦ ﺍﻟﺨﻄﺎﺏ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻬﻤﺎ : ‏( ﻟﻴﺲ ﻋﻠﻴﻜﻢ ﺟﻨﺎﺡ ﺃﻥ ﺗﻘﺼﺮﻭﺍ ﻣﻦ ﺍﻟﺼﻼﺓ ﺇﻥ ﺧﻔﺘﻢ ﺃﻥ ﻳﻔﺘﻨﻜﻢ ﺍﻟﺬﻳﻦ ﻛﻔﺮﻭﺍ ‏) ﻓﻘﺎﻝ : ﻋﺠﺒﺖ ﻣﻤﺎ ﻋﺠﺒﺖ ﻣﻨﻪ ، ﻓﺴﺄﻟﺖ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﻓﻘﺎﻝ : ‏( ﻫﻲ ﺻﺪﻗﺔ ﺗﺼﺪﻕ ﺍﻟﻠﻪ ﺑﻬﺎ ﻋﻠﻴﻜﻢ ﻓﺎﻗﺒﻠﻮﺍ ﺻﺪﻗﺘﻪ ‏) ﺭﻭﺍﻩ ﻣﺴﻠﻢ .
ﻭﻳﻌﺘﺒﺮ ﻓﻲ ﺣﻜﻢ ﺍﻟﻤﺴﺎﻓﺮ ﺑﺎﻟﻔﻌﻞ ﻣﻦ ﺃﻗﺎﻡ ﺃﺭﺑﻌﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﺑﻠﻴﺎﻟﻴﻬﺎ ﻓﺄﻗﻞ ، ﻟﻤﺎ ﺛﺒﺖ ﻣﻦ ﺣﺪﻳﺚ ﺟﺎﺑﺮ ﻭﺍﺑﻦ ﻋﺒﺎﺱ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻬﻢ ﺃﻥ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﻗﺪﻡ ﻣﻜﺔ ﻟﺼﺒﺢ ﺭﺍﺑﻌﺔ ﻣﻦ ﺫﻱ ﺍﻟﺤﺠﺔ ﻓﻲ ﺣﺠﺔ ﺍﻟﻮﺩﺍﻉ ، ﻓﺄﻗﺎﻡ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﺍﻟﻴﻮﻡ ﺍﻟﺮﺍﺑﻊ ﻭﺍﻟﺨﺎﻣﺲ ﻭﺍﻟﺴﺎﺩﺱ ﻭﺍﻟﺴﺎﺑﻊ ، ﻭﺻﻠﻰ ﺍﻟﻔﺠﺮ ﺑﺎﻷﺑﻄﺢ ﺍﻟﻴﻮﻡ ﺍﻟﺜﺎﻣﻦ ، ﻓﻜﺎﻥ ﻳﻘﺼﺮ ﺍﻟﺼﻼﺓ ﻓﻲ ﻫﺬﻩ ﺍﻷﻳﺎﻡ ، ﻭﻗﺪ ﺃﺟﻤﻊ ﺍﻟﻨﻴﺔ ﻋﻠﻰ ﺇﻗﺎﻣﺘﻬﺎ ﻛﻤﺎ ﻫﻮ ﻣﻌﻠﻮﻡ ، ﻓﻜﻞ ﻣﻦ ﻛﺎﻥ ﻣﺴﺎﻓﺮﺍً ﻭﻧﻮﻯ ﺃﻥ ﻳﻘﻴﻢ ﻣﺪﺓ ﻣﺜﻞ ﺍﻟﻤﺪﺓ ﺍﻟﺘﻲ ﺃﻗﺎﻣﻬﺎ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﺃﻭ ﺃﻗﻞ ﻣﻨﻬﺎ ﻗﺼﺮ ﺍﻟﺼﻼﺓ ، ﻭﻣﻦ ﻧﻮﻯ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﺃﻛﺜﺮ ﻣﻦ ﺫﻟﻚ ﺃﺗﻢ ﺍﻟﺼﻼﺓ ؛ ﻷﻧﻪ ﻟﻴﺲ ﻓﻲ ﺣﻜﻢ ﺍﻟﻤﺴﺎﻓﺮ .
ﺃﻣﺎ ﻣﻦ ﺃﻗﺎﻡ ﻓﻲ ﺳﻔﺮﻩ ﺃﻛﺜﺮ ﻣﻦ ﺃﺭﺑﻌﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﻭﻟﻢ ﻳُﺠﻤﻊ ﺍﻟﻨﻴﺔ ﻋﻠﻰ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ، ﺑﻞ ﻋﺰﻡ ﻋﻠﻰ ﺃﻧﻪ ﻣﺘﻰ ﻗﻀﻴﺖ ﺣﺎﺟﺘﻪ ﺭﺟﻊ ؛ ﻛﻤﻦ ﻳﻘﻴﻢ ﺑﻤﻜﺎﻥ ﺍﻟﺠﻬﺎﺩ ﻟﻠﻌﺪﻭ ، ﺃﻭ ﺣﺒﺴﻪ ﺳﻠﻄﺎﻥ ﺃﻭ ﻣﺮﺽ ﻣﺜﻼً ، ﻭﻓﻲ ﻧﻴﺘﻪ ﺃﻧﻪ ﺇﺫﺍ ﺍﻧﺘﻬﻰ ﻣﻦ ﺟﻬﺎﺩﻩ ﺑﻨﺼﺮ ﺃﻭ ﺻﻠﺢ ﺃﻭ ﺗﺨﻠﺺ ﻣﻤﺎ ﺣﺒﺴﻪ ﻣﻦ ﻣﺮﺽ ﺃﻭ ﻗﻮﺓ ﻋﺪﻭ ﺃﻭ ﺳﻠﻄﺎﻥ ﺃﻭ ﺑﻴﻊ ﺑﻀﺎﻋﺔ ﺃﻭ ﻧﺤﻮ ﺫﻟﻚ - ﻓﺈﻧﻪ ﻳﻌﺘﺒﺮ ﻣﺴﺎﻓﺮﺍً ، ﻭﻟﻪ ﻗﺼﺮ ﺍﻟﺼﻼﺓ ﺍﻟﺮﺑﺎﻋﻴﺔ ، ﻭﻟﻮ ﻃﺎﻟﺖ ﺍﻟﻤﺪﺓ ؛ ﻟﻤﺎ ﺛﺒﺖ ﻋﻦ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﺃﻧﻪ ﺃﻗﺎﻡ ﺑﻤﻜﺔ ﻋﺎﻡ ﺍﻟﻔﺘﺢ ﺗﺴﻌﺔ ﻋﺸﺮ ﻳﻮﻣﺎً ﻳﻘﺼﺮ ﺍﻟﺼﻼﺓ ، ﻭﺃﻗﺎﻡ ﺑﺘﺒﻮﻙ ﻋﺸﺮﻳﻦ ﻳﻮﻣﺎً ﻟﺠﻬﺎﺩ ﺍﻟﻨﺼﺎﺭﻯ ، ﻭﻫﻮ ﻳﺼﻠﻲ ﺑﺄﺻﺤﺎﺑﻪ ﺻﻼﺓ ﻗﺼﺮ ، ﻟﻜﻮﻧﻪ ﻟﻢ ﻳﺠﻤﻊ ﻧﻴﺔ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﺑﻞ ﻛﺎﻥ ﻋﻠﻰ ﻧﻴﺔ ﺍﻟﺴﻔﺮ ﺇﺫﺍ ﻗﻀﻴﺖ ﺣﺎﺟﺘﻪ " ﺍﻧﺘﻬﻰ .
ﺛﺎﻧﻴﺎ :
ﺍﻟﺼﺤﺎﺑﺔ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻬﻢ ﻟﻢ ﻳﺨﺮﺟﻮﺍ ﻟﻠﻨﺰﻫﺔ ﺳﺘﺔ ﺃﺷﻬﺮ ﻛﻤﺎ ﻭﺭﺩ ﻓﻲ ﺍﻟﺴﺆﺍﻝ ، ﻭﻟﻜﻦ ﻛﺎﻥ ﺳﻔﺮﻫﻢ ﻟﻠﺠﻬﺎﺩ ﻓﻲ ﺳﺒﻴﻞ ﺍﻟﻠﻪ ﻭﻃﻠﺐ ﺍﻟﻌﻠﻢ ﻭﻃﻠﺐ ﺍﻟﺮﺯﻕ ﺍﻟﺤﻼﻝ ، ﻭﻧﺤﻮ ﺫﻟﻚ ﻣﻦ ﻣﺼﺎﻟﺢ ﺍﻟﺪﻳﻦ ﻭﺍﻟﺪﻧﻴﺎ . ﻣﻨﻬﻢ ﺍﺑﻦ ﻋﻤﺮ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻪ ﺃﻗﺎﻡ ﺑﺄﺫﺭﺑﻴﺠﺎﻥ ﺳﺘﺔ ﺃﺷﻬﺮ ، ﺣﺎﻝ ﺍﻟﺜﻠﺞ ﺑﻴﻨﻪ ﻭﺑﻴﻦ ﺍﻟﺪﺧﻮﻝ ، ﻓﻜﺎﻥ ﻳﻘﺼﺮ ﺍﻟﺼﻼﺓ .
ﺛﺎﻟﺜﺎ :
ﻻ ﻳﻠﺰﻣﻜﻢ ﻗﻀﺎﺀ ﺍﻟﺼﻠﻮﺍﺕ ﺍﻟﺘﻲ ﻗﺼﺮﺗﻤﻮﻫﺎ ، ﻓﻲ ﺗﻠﻚ ﺍﻟﻤﺪﺓ ؛ ﻟﺸﺒﻬﺔ ﺍﻟﺴﻔﺮ ، ﻭﻗﺪ ﺳﺌﻠﺖ ﺍﻟﻠﺠﻨﺔ ﺍﻟﺪﺍﺋﻤﺔ ﻋﻦ ﻣﺒﺘﻌﺚ ﻣﻦ ﻗﺒﻞ ﺍﻟﺴﻌﻮﺩﻳﺔ ﺇﻟﻰ ﺃﻟﻤﺎﻧﻴﺎ ، ﻟﻪ ﻗﺮﺍﺑﺔ ﺍﻟﺴﻨﺔ ﻭﺍﻟﻨﺼﻒ ، ﻭﻛﺎﻥ ﻳﻘﺼﺮ ﺍﻟﺼﻼﺓ ، ﻓﺄﺟﺎﺑﺖ :
" ﻻ ﻗﻀﺎﺀ ﻋﻠﻴﻚ ﻣﻦ ﺍﻟﺼﻠﻮﺍﺕ ﺍﻟﺘﻲ ﻗﺼﺮﺗﻬﺎ ، ﺃﻭ ﺃﺧﺮﺗﻬﺎ ﻋﻦ ﻭﻗﺘﻬﺎ ، ﺃﻭ ﺟﻤﻌﺘﻬﺎ ﻣﻊ ﻏﻴﺮﻫﺎ ؛ ﻟﺸﺒﻬﺔ ﺍﻟﺴﻔﺮ . ﺃﻣﺎ ﻣﺴﺘﻘﺒﻼ ﻓﺎﻟﻮﺍﺟﺐ ﻋﻠﻴﻚ ﺃﻥ ﺗﺼﻠﻲ ﺃﺭﺑﻌﺎ ﻓﻲ ﺍﻟﺮﺑﺎﻋﻴﺔ ﻭﺗﺼﻠﻲ ﻛﻞ ﺻﻼﺓ ﻓﻲ ﻭﻗﺘﻬﺎ ؛ ﻷﻧﻪ ﻟﻴﺲ ﻟﻚ ﺣﻜﻢ ﺍﻟﺴﻔﺮ ، ﺑﺴﺒﺐ ﻋﺰﻣﻚ ﻋﻠﻰ ﺇﻗﺎﻣﺔ ﺗﻤﻨﻊ ﺫﻟﻚ ، ﻭﻫﻲ ﺍﻟﻌﺰﻡ ﻋﻠﻰ ﺇﻗﺎﻣﺔ ﻣﺪﺓ ﺃﻛﺜﺮ ﻣﻦ ﺃﺭﺑﻌﺔ ﺃﻳﺎﻡ ، ﻭﻋﻠﻴﻚ ﺃﻥ ﺗﺼﻠﻲ ﻣﻊ ﺍﻟﺠﻤﺎﻋﺔ ﺇﺫﺍ ﺗﻴﺴﺮ ﺫﻟﻚ ، ﻭﻻ ﺗﺼﻞ ﻭﺣﺪﻙ " . ﺍﻧﺘﻬﻰ ﻣﻦ " ﻓﺘﺎﻭﻯ ﺍﻟﻠﺠﻨﺔ ﺍﻟﺪﺍﺋﻤﺔ " ‏( 8/155 ‏) .
ﻭﺍﻟﻠﻪ ﺃﻋﻠﻢ
4/22/17, 4:01 PM - ‪+234 803 838 8334‬: Alhamdulillah for seeing another bright morning, is not by our power but the will of almighty ALLAH,may we be among those who will get d blessing of today. tomorrow and forever.

Good Morning!
4/22/17, 5:33 PM - ‪+234 806 454 5636‬: Morning elder ya kaki
4/22/17, 7:49 PM - ‪+234 806 084 4942‬: *🌿 Dr Isah Aliyu Pantami's*
*Da'awa page:*

*" GARABASA ME TARIN YAWA DAGA BAKIN FIYAYYEN HALITTA.*

*Duk wanda ya manta da Allah to shima Allah zai manta da shi.**
*Manzon Allah S. A. W. Yace duk wanda ka ganshi yana zaune yana jiran SALLAH ta zo ta sameshi a masallaci ko a gidanta , ta/yayi Alwala yana jiran lokachin SALLAH yayi don yayi sallar. Annabi yace irin* *wadannan mutanen koda ka gansu a waje suna aikata wani aiki na laifi to kayi musu uzuri, maganar imani karka hada kanka da su domin sun fika imani, duba cikin kitabul ta'allimun.*
*Duk wanda ya ce subhanallahy wal hamdu LILLAHY WA laa ilaaha illallahu wallahu akbar*
*sau dari da safe dari da yamma*
*1. za a gafarta masa zunubai guda dari*
*2. za a bashi ladan yayi sadaqah da jajayen rakumai guda dari,*
*3.kuma za a rubuta cewa kowanne rakumi yana dauke da kayan abinci a kansa,*
*4.sannan za a rubuta masa ya "yanta bayi guda dari.*
*5.kuma darajar bayin ta kai darajar yayan annabi sulayman A. S.*
_*ALLAHU TA'ALA* akbar kabeeran! Allah bai sanya wannan *GARABASA* a ko ina ba sai a addinin musulunchi addini cikakke._
_Yi kokari ka turama koda group ukku kokuma mutum goma don ALLAH zaka sami lada me Tarin yawa._
_Allah ina rokonka duk wanda ya tura wannan sako wa yan uwa musulmai Allah ka rufa masa asiri a filin kiyamah kuma ka yaye masa bakin cikin duniya da na lahira._
4/22/17, 7:49 PM - MusaHabibQaninMiko: ثلاث مشاكل تُحل بثلاث وسائل:

الأولى : إذا ابتُليت بحب الشهوات
-الحل: راجع حساباتك مع الصلوات .
-الدليل: قال تعالى ؛ "فخلف من بعدهم خلف أضاعوا الصلاة واتبعوا الشهوات" .

الثانية : إذا احسست بالشقاء وعدم التوفيق.
-الحل: راجع حساباتك مع أمك.
-الدليل: قال تعالى ؛ "وبراً بوالدتى ولم
يجعلني جبارا شقياً" .

الثالثة : إذا شعرت بالاكتئاب والضنك
-الحل: راجع حساباتك مع القرآن.
-الدليل: قال تعالى ؛ "ومن أعرض عن
ذكري فإن له معيشةً ضنكا" .

لا تحتفظ بها في جهازك فهناك من يحتاج لها ' ..قريبآ سترحل يااالغالي ..🕊
4/22/17, 10:01 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...


Ka bawa ma'abocin zumunci hakkinsa, da matalauci da matafiyi, kuma kada kayi almubazzaranci da dukiyarka. Masu almubazzaranci dangin shaidan ne, shi kuma shaidan ya kasance ga ubangijinsa mai yawan kafirci ne....


Ya Allah ka shiryar damu hanya madaidaiciya...


Binkhal....
4/23/17, 2:21 AM - Abdunnasir changed from +234 816 562 2315 to +234 706 721 6704
4/23/17, 2:35 AM - Alfanuuuuuu: Wai Wani mutum ya zo wajen Saiyidina Khalid Bin Walid ya ce mai : ai wane ya zage ka, sai Khalid Bin Walid ya ce: ya dai ji da takardar sakamakon sa, ya yibqoqarin cika ta da abin da ya ga dama😝😝😝😛
wani mutum ya cewa Wahab Bin Manbah: ai wane ya zage ka, Wahab sai ya ce: ohoo! Yanzu shaidan bai samu dan-aika ba sai kai?☹☹☹☹
wani magulmaci yace wa wani Malami : wane ya zage ka, sai Malamin ya ce: to ai shi ya harbe ni ne da kifiya bai same ni ba sai kai ka dauko kibiyan ka caka ta a zuciya ta, to don meye?
☹😘☹😘☹😘
Wani mutum ya zaike wa Imamu Shafi'i RahimahUllah, ya ce: wane na ta ambaton ka da miyagun maganganu, sai Imam¹ ya amsa : in dai abin da ka fada gaskiya ne to kai magulmaci ne( nammaam) in kuma qarya ne to kai fasiqi ne, sai ya ji kunya ya juya².
🙁😡🙁😡🙁😡😩
Wani mai hikima ya ke cewa a maanar hikimar sa sa:
Kar ka ban labarin abin da mai qee na ke surutun sa a kai na#### bar ni na zauna lafiya da kowa in dinga jin kowa masoyi na ne, duk mu watsar da jita-jita, Manzon wannan Al'umma S.A.W.A.W.S ya ce: kar ku zo min da maganar da ba tai daidai ba daga Sahabbai na, don ni ina son in ke fitowa gare su da qirji mai salama³.
🙂🙂🙂🙂🙂🙂wan nan magana yaya ka gan ta dan- uwa?👍🏽.
Ka na ga akwai riba ka ji alkhairi ka kasa isarwa dan uwan ka?😒😒😒
Ni dai na gani da larabci na fassara maka don ka gane, in dama ka gane qeela ka ga kuskure na sai ka aiko min ga telename di na +22798776647
🕋🕋🕋🕋faata na gare mu.☪☪☪ALLAH KA KAI MU RAMADANA DA WASU 77 A CIKIN SA'A DA KAMALAR IMANI DA LAFIYA, ABU MUSA ALMALIKI, RISHI TORO LGA BAUCHI STATE NIGERIA.🕌🕌🕌🇳🇪☝🏻🇵🇰☪🕋 جاء رجل لخالد بن الوليد فقال له إن فلانا شتمك .. فقال: تلك صحيفته فليملأها بماشاء
🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘
قال رجل لوهب بن منبه: إن فلانا شتمك .. قال: أما وجد الشيطان رسولا غيرك
🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘
قال أحدهم لرجل .. فلان شتمك فقال: هو رماني بسهم ، ولم يصبني فلماذا حملت السهم وغرسته في قلبي
🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘
جاء رجل إلى الشافعي فقال له فلان يذكرك بسوء .. فأجابه: إذا صدقت فأنت نمام ، وإذا كذبت فأنت فاسق
فخجل وانصرف
🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘
لا تخبرني عمن يكرهني أو يتكلم عني .. اتركني أضحك وأضحك مع الجميع وأشعر أن الجميع يحبني ، ولنترك القيل والقال .. فرسول الأمة يقول لا تنقلوا لي شئ عن أصحابي ، فإنني أحب أن أخرج إليهم وأنا سليم الصدر

-👍جميلة جداً👍-

- دنيا فانية -
Duniya mai qaarewa.
4/23/17, 6:58 AM - ‪+234 816 717 8586‬: *Barkanmu da safiya.*

_Kar ka yarda ka siyo shinkafa ka taho da ita alhali buhun ta yana a bule,in kayi haka zaka tafka asara....._

🔹Kinga yayinda kika saka hijabi da niqabi amma ta ciki bai hana ki kallan abinda Allah ya haramta ba!!! To wannan dai-dai yake da buhun shinkafan daya bule yake zuba.


🔸Kinga kiyi shigar musulunci amma kuma ki fesa turare kizo ki wuce ta jama'a,to wannan buhun shinkafa ne shima bulalle.


Kaga ka bayar da sadaqa amma kayi gori daga baya!!! To wannan ma bulallen buhun shinkafa kenan.

*Saqo daga Hilal Abu Ammar.*
4/23/17, 11:15 AM - Alfanuuuuuu: Assalamu alaikum
INGANTACCEN MAGANIN ULCER FISABILILLAH
Sabo da matsowar watan Ramadan mai albarka ALFANU ISLAMIC MEDICINE CHEMIST DAKE SAKAN JADEED, GURFAH 8 JAMI'ATUL ISLAMIYYAH BIN NIJAR.
Ya ga Ya dace Ya taimaka ma al'ummar Musulmi da maganin ulcer fisabilIllah Sabo da gudanar da ibadansu na azimi a cikin sauki.
Ga duk mai fama da wannan larurar ta ulcer ko da ta yi tsanani za ya samu waraka da yardar Allah.
A samu GARIN QIRYA KO NA AKURI MAI KYAU A NIQE a TANKADE A SAMU cikin GONGONIN MADARA DAYA.
YANDA AKE SHAN MAGANIN HANYA BIYU NE.
HANYA NA FARKO ZAKA SAMU ZUMANKA LITTER DAYA DA RABI A JUYE MAGANIN A CIKI A JUYA SAI A DINGA SHAN COKALI 3 SAU 3 A RANA KAFIN KO BAYAN CIN ABINCI DA MINTUNA 10.
SAI HANYA NA BIYU KUMA A DINGA ZUBA TEASPOON NA MAGANIN A RUWAN ZUMA COKALI 3 A SHA KULLUM SAU UKU KAFIN ACI ABINCI.
Sai muce Allah Yaba kowa Lafiya
Domin Karin Bayani sai a tuntubeni a +22798776647
Kokuma A GURFA 8, SAKAN JADEED
Don Allah ayi kokarin Yadawa domin Yan'uwa su amfana.
ALLAH YA SA MU AMFANI JUNAN MU DUNIYA DA QIYAMAH.
4/23/17, 12:13 PM - ‪+234 803 674 9820‬: jazakumullahu khair
4/23/17, 1:20 PM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
4/23/17, 2:13 PM - ‪+234 806 084 4942‬: Maudhu'in mu a wannan shafin namu na Jibwis Abuja: biyan bashin azumi.

Shugabanni sun yi ittifaki akan wajabcin biyan abinda ake bin mutum na azumin Ramadan kafin zuwan wani Ramadan din. Sun kafa dalili da hadisi na 1,950 dake cikin Bukhari, hadisi na 1,146 dake cikin Muslim, daga Aisha (Allah ya kara mata yarda tace:-
كان يكون. علي الصوم من رمضان، فما أستطيع أن أقضيه إلا فى شعبان، وذلك لمكان رسول الله صلى الله عليه وسلم.
Azumin ramadan ya kan kasance akaina (tana nufin akan bita bashin azumin ramadan), bana iya biyan shi sai a cikin watan sha'aban, wannan kuma saboda matsayin Manzon Allah mai tsira da Aminci ne.

Abinda za a fahimta anan shine baya halasta a jinkirta biyan bashin azumi har wani ramadan ya shigo.

Idan kuwa aka jinkirta biyan bashin azumi har wani ramadan ya shigo to, wanda ya aikata haka ba zai kubuta daga halaye biyu ba:-
1- Ya kasance ya jinkirta biyan bashin ne saboda uzuri, kamar ya kasance mara lafiya bai warke ba har wani ramadan din ya shigo to, wannan babu laifi akan shi domin shi yana da uzuri, kuma babu komi akan shi face biyan azumin kawai, sai ya biya adadin kwanakin da yasha a lokacin rashin lafiyar shi.

2- Ya kasance ya jinkirta biyan har wani ramadan ya shigo ba tare da uzuri ba to, wannan ya aikata zunubi, sai dai Maluma sun yi sabani zai biya wannan azumin tare da ciyarwa ne ko kuma?

Malik da Shafi'iy da Ahmad sun tafi akan cewa akwai ciyarwa akan shi, sun kafa da dalili da cewa an samu hakan daga sashin sahabbai kmr Abu Hurairah da Ibnu Abbas.
Amma Abu Hanifah ya tafi akan cewa babu ciyarwa akan shi.

Ya kafa hujja da cewa Allah bai umurci wanda yasha azumi da komi ba face ramuwa, bai ambaci ciyarwa ba, ya kafa dalili da Ayah ta 185 dake S. Baqarah.

Wannan magana na biyu shine dai abinda Imamul Bukhari ya zaba cikin sahih. Kuma shine abinda Sheik Uthaymeen cikin sharhul mumti'i 6/422 ya tafi akai cewa babu ciyarwa face biya kawai.

Allah ne masani!
4/23/17, 2:41 PM - Fakawa: Taf bera aiwanibabban governor yarigaka kaiyanzukafara
4/23/17, 3:04 PM - ‪+234 706 761 9629‬: N
4/23/17, 3:04 PM - ‪+234 706 761 9629‬: p0bpohlhppy
4/23/17, 3:04 PM - ‪+234 706 761 9629‬: Go
4/23/17, 5:16 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
4/23/17, 7:50 PM - ‪+234 806 084 4942‬: *Za'a fara Wani sabon Zangon ci gaba da Rajistar Katin Zabe Ranar 27 GA Watan Aprilu, a Ilahirin Jihohin Najeriya.*

*Soboda haka duk Wanda bashi da Katin Zabe ya je ya yi Rajista a Ofishin INEC mafi kusa da shi...*

Ka tura ma wadanda basu sani ba Dan Allah.
4/23/17, 7:58 PM - ‪+234 9074619096‬: *🖥SHIN KO KINSAN KACIYAR MATA SUNNAH CE*
🗞🗞🗞🗞🗞🗞🗞🗞🗞🗞🗞

*KUMA TANA MAGANCE JIN ZAFI YAYIN SADUWA DA MIJI , SANNAN TANA SAUQAQA JARABAR SHA'AWA WANDA KE KAI MACE FADAWA ZINA ?*
➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖
Don sanin yadda ake kaciyar mata a musulunci Kalli wannan vedio

Tareda :- *SHIEKH MUHAMMAD ADAM ALBANY RAHIMAHULLAH*

*Asha kallo lafiya*👇🏻👇🏻
4/23/17, 7:58 PM - ‪+234 9074619096‬: <Media omitted>
4/23/17, 8:30 PM - ‪+234 806 084 4942‬: ```Tambayoyi akan Fiyayyen Halitta Annabi Muhammad (S.A.W)```
```Dan Allah ka/ki taimaka ka/ki amsa duk wanda ka sani koda gudu daya ne domin yan uwa su karu da ilimi·

1. A wane gari Mahaifin Annabi Muhammad. (S.A.W) ya rasu?
(A) Makkah
(B) Habasha
(C) Yathrib
(D) Yemen
2. Wane ya radawa Annabi Muhammad (S.A.W) Suna?
(A) Abdullahi
(B) Abdul Muttalib
(C) Abu lahab
(D) Abdul Manafi

3. Shekara nawa Abdul Muttalib ya dauka yana rainon fiyayyen halitta kafin ya rasu?
(A) Shekara 3
(B) Shekara 6
(C) Shekara 1
(D) Shekara 2

4. Shekarar Nana Khadija nawa lokacin da ta rasu?
(A) 60 yrs
(B) 58 yrs
(C) 65 yrs
(D) 80 yrs

5. Ya sunan Matar Sayyadi Abubakara (R.A)?
(A) Maimuna
(B) Ummu Habiba
(C) Ummu Ruman
(D) Safiyya

6. Wanene farkon wanda ya fara yin kisa a doron kasa?
(A) Bilal
(B) Qabila
(C) Habila
(D) Najjash

7. A yakin Khandaq wane ya bada shawarar haka ramin (gwalalo)?
(A) Salmanul Faris
(B) Zaid bin Harith
(C) Mu'az bin Jabal
(D) Huzaifah ibn yaman

8. Wanene Farkon bawa da ya karbi Musulunci?
(A) Salmanul Faris
(B) Zaid bin Harith
(C) Mu'az bin jabal
(D) Huzaifah ibn yaman

9. Acikin yayan Manzon Allah wanene karamin cikinsu?
(A) Al kasim
(B) Ummu kurthum
(C) Fatima
(D) Zainab

10. Wane suna Mahaifiyar Annabi (S.A.W) ta rada masa?
(A) Abul kaseem
(B) Ahmad
(C) Aminu
(D) Musa


Idan baka/ki sani ba ka tura wani group din domin neman sani.```

``` *MU ILIMANTAR DA KAN MU* GROUP```
4/23/17, 9:03 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...

Baron abinci a bude kazantane kuma yana kawo cututtuka...


Kabar abinda kake shakka, kayi Wanda babu shakka a ciki...


Binkhal...
4/23/17, 9:24 PM - ‪+234 803 771 4227‬: <Media omitted>
4/23/17, 9:33 PM - ‪+234 9074619096‬: Kada ka LA'ANCI duk wanda ka gani a cikin
tarkon SHAIDAN,

Rokar masa Gafara da Shiriya a gun Allah
domin KAI MA baka wuce shiga cikin tarkon
ba.
4/23/17, 9:42 PM - NA'IBIN SUNNAH: Gaskiya ne
4/23/17, 9:52 PM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
4/23/17, 10:31 PM - ‪+234 803 690 8439‬: 1.Speaker -Bauchi
2.INEC- Bauchi
3.NITDA - Bauchi
4.Custom- Bauchi
5.NNPC - Bauchi
6.NTA - Bauchi
7.SGF - Bauchi
8.AIR FORCE - Bauchi
9.EDUCATION MINISTER- Bauchi
10.AMBASSADOR - Bauchi

Chibiyar soyayyar Buhari - Bauchi. Kano ko oho!!!!
4/23/17, 10:33 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Saiku binciki kanku tunda ku da kanku kun tabbatar cewa Buhari ya muku abinda ya kamata
4/24/17, 7:35 AM - ‪+234 803 771 4227‬: Do U know wat Hijab Is....?
Hijab is A to Z
Our Hijab! Our A-Act of worship!!
Our Hijab! Our B-Beauty!!
Our Hijab! Our C-Cover!!
Our Hijab! Our D-Dignity!!
Our Hijab! Our E-Elegant wear!!
Our Hijab! Our F-Favorite cover!!
Our Hijab! Our G-Gift!!
Our Hijab! Our H-Healthy veil!!
Our Hijab! Our I-Identity!!
Our Hijab! Our J-Justified Covering!!
Our Hijab! Our K-Knowledgeable Right
Our Hijab! Our L-Legal Right!!
Our Hijab! Our M-Modesty!!
Our Hijab! Our N-Nobility!!
Our Hijab! Our O-Obedience to Allah!!
Our Hijab! Our P-Precious Pride!!
Our Hijab! Our Q-Quality Cover!!
Our Hijab! Our R-Right!!
Our Hijab! Our S-Strength!!
Our Hijab! Our T-Treasure!!
Our Hijab! Our U-Unique Cover!!
Our Hijab! Our V-Veil!!
Our Hijab! Our W-World Best Fashion
Our Hijab! Our Z-Zeal for Emancipation for
Good
Behavior!!
Keep on Sharing
Hijab is Your Pride #Women
4/24/17, 7:35 AM - ‪+234 703 317 1334‬: Mu yan Bauchi mukan so mutum don Allah, tun fara siyasar baba Buhari muke tare dashi.
4/24/17, 8:00 AM - ‪+234 9074619096‬: ILLOLIN CIN AMANA
🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

✏ Cin amana yana daga cikin Halayen munafurci. Manzon Allah (saww) ya lissafta wasu halaye guda uku, yace duk wanda yake dasu acikin halayensa, to hakika shi munafiki ne. Koda yayi sallah yayi Azumi, koda yayi Hajji yayi Umrah, koda yace Shi Musulmi ne (Subhanallah!!!).
👳👳👳👳👳👳👳

✏ CIN AMANA yana daga cikin abubuwan da suke Tauye Imanin Mutum. Mutukar mutum zai rika cin amanar Mutane, to kullum Imaninsa raguwa yake yi.
🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

✏ CIN AMANA yana daga cikin halayen da suke Qaskantar da darajar mutum awajen Allah. Mutukar mutum bai rike amanar bayin Allah ba, to Allah ne zai zama abokin rigimarsa aranar Alqiyamah (Subhanallah🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

✏ CIN AMANA yana sanya mutum yayi baqin jini acikin al'ummah, darajarsa da mutuncinsa su zube, sannan kuma al'ummah su rika gudunsa.
🏃🏃🏃🏃🏃🏃🏃

✏ CIN AMANA yana zama sanadiyyar Dulmiyar mutum acikin wutar Jahannama. Kamar yadda yazo acikin hadisi, Allah zai sanya amanar acikin chan Qasan Wutar Jahannama, sannan a umurci Maciyin amana cewa ya shiga ya dauko-ta. Sai ya dauko ya hauro wani babban Tudu, sannan sai ita kuma Amanar ta subuce ta koma chan Qasan ramin Jahannama. Sai Mala'iku su daka masa Tsawa suce ya koma ya daukota. Haka zai yi ta yi har Illa ma sha'Allahu.
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥

✏ CIN AMANA yana zubar da albarkar dukiya. Domin kuwa komai yawan kudi, in dai aka chudanyashi da kudin Cin amana sai ya lalace.
🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

📢 Yaku Jama'a!!! Ya Zama Wajibi mu rika kiyaye amanar junanmu don samun mutunci awajen Allah da bayin Allah.
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷

💚 Aslm. Yan 'uwa! Ko kun lura da yadda rayuwarmu ke karewa? Dare na saurin yi idan gari ya waye? Shekara ta zama kamar wata, wata kamar sati, sati kamar yini, yini kamar awa, awa kamar minti kamar secon.
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷

📢Ya dan'uwa mu yawaita bautar Allah, biyayya ga iyaye, tuba daga sabo, Sallah akan lokaci, hakuri da juna, adalci, yawaita Istigfari, Hailala da Salatin Annabi muhammadu (s.a.w) Allaah mai kowa da komai Ya jikanmu da Iyayenmu kuma Ya yafemana, laifukanmu Ameen.
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🙏 Don Allah ka turawa wasu sabo da Allah.
🌷🌷🌷
🌷🌷🌷
4/24/17, 2:59 PM - Alfanuuuuuu: [4/23, 11:15 AM] أبو اللَّوَالي 8 جديد: Assalamu alaikum
INGANTACCEN MAGANIN ULCER FISABILILLAH
Sabo da matsowar watan Ramadan mai albarka ALFANU ISLAMIC MEDICINE CHEMIST DAKE SAKAN JADEED, GURFAH 8 JAMI'ATUL ISLAMIYYAH BIN NIJAR.
Ya ga Ya dace Ya taimaka ma al'ummar Musulmi da maganin ulcer fisabilIllah Sabo da gudanar da ibadansu na azimi a cikin sauki.
Ga duk mai fama da wannan larurar ta ulcer ko da ta yi tsanani za ya samu waraka da yardar Allah.
A samu GARIN QIRYA KO NA AKURI MAI KYAU A NIQE a TANKADE A SAMU cikin GONGONIN MADARA DAYA.
YANDA AKE SHAN MAGANIN HANYA BIYU NE.
HANYA NA FARKO ZAKA SAMU ZUMANKA LITTER DAYA DA RABI A JUYE MAGANIN A CIKI A JUYA SAI A DINGA SHAN COKALI 3 SAU 3 A RANA KAFIN KO BAYAN CIN ABINCI DA MINTUNA 10.
SAI HANYA NA BIYU KUMA A DINGA ZUBA TEASPOON NA MAGANIN A RUWAN ZUMA COKALI 3 A SHA KULLUM SAU UKU KAFIN ACI ABINCI.
Sai muce Allah Yaba kowa Lafiya
Domin Karin Bayani sai a tuntubeni a +22798776647
Kokuma A GURFA 8, SAKAN JADEED
Don Allah ayi kokarin Yadawa domin Yan'uwa su amfana.
ALLAH YA SA MU AMFANI JUNAN MU DUNIYA DA QIYAMAH.
[4/23, 9:03 PM] ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...

Baron abinci a bude kazantane kuma yana kawo cututtuka...


Kabar abinda kake shakka, kayi Wanda babu shakka a ciki...


Binkhal...
[4/23, 9:34 PM] ‪+234 9074619096‬: Kada ka LA'ANCI duk wanda ka gani a cikin
tarkon SHAIDAN,

Rokar masa Gafara da Shiriya a gun Allah
domin KAI MA baka wuce shiga cikin tarkon
ba.
[4/23, 9:42 PM] NA'IBIN SUNNAH: Gaskiya ne
[4/23, 10:31 PM] ‪+234 803 690 8439‬: 1.Speaker -Bauchi
2.INEC- Bauchi
3.NITDA - Bauchi
4.Custom- Bauchi
5.NNPC - Bauchi
6.NTA - Bauchi
7.SGF - Bauchi
8.AIR FORCE - Bauchi
9.EDUCATION MINISTER- Bauchi
10.AMBASSADOR - Bauchi

Chibiyar soyayyar Buhari - Bauchi. Kano ko oho!!!!
[4/23, 10:33 PM] ‪+234 803 771 4227‬: Saiku binciki kanku tunda ku da kanku kun tabbatar cewa Buhari ya muku abinda ya kamata
[4/24, 7:35 AM] ‪+234 803 771 4227‬: Do U know wat Hijab Is....?
Hijab is A to Z
Our Hijab! Our A-Act of worship!!
Our Hijab! Our B-Beauty!!
Our Hijab! Our C-Cover!!
Our Hijab! Our D-Dignity!!
Our Hijab! Our E-Elegant wear!!
Our Hijab! Our F-Favorite cover!!
Our Hijab! Our G-Gift!!
Our Hijab! Our H-Healthy veil!!
Our Hijab! Our I-Identity!!
Our Hijab! Our J-Justified Covering!!
Our Hijab! Our K-Knowledgeable Right
Our Hijab! Our L-Legal Right!!
Our Hijab! Our M-Modesty!!
Our Hijab! Our N-Nobility!!
Our Hijab! Our O-Obedience to Allah!!
Our Hijab! Our P-Precious Pride!!
Our Hijab! Our Q-Quality Cover!!
Our Hijab! Our R-Right!!
Our Hijab! Our S-Strength!!
Our Hijab! Our T-Treasure!!
Our Hijab! Our U-Unique Cover!!
Our Hijab! Our V-Veil!!
Our Hijab! Our W-World Best Fashion
Our Hijab! Our Z-Zeal for Emancipation for
Good
Behavior!!
Keep on Sharing
Hijab is Your Pride #Women
[4/24, 7:36 AM] ‪+234 703 317 1334‬: Mu yan Bauchi mukan so mutum don Allah, tun fara siyasar baba Buhari muke tare dashi.
[4/24, 8:00 AM] ‪+234 9074619096‬: ILLOLIN CIN AMANA
🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

✏ Cin amana yana daga cikin Halayen munafurci. Manzon Allah (saww) ya lissafta wasu halaye guda uku, yace duk wanda yake dasu acikin halayensa, to hakika shi munafiki ne. Koda yayi sallah yayi Azumi, koda yayi Hajji yayi Umrah, koda yace Shi Musulmi ne (Subhanallah!!!).
👳👳👳👳👳👳👳

✏ CIN AMANA yana daga cikin abubuwan da suke Tauye Imanin Mutum. Mutukar mutum zai rika cin amanar Mutane, to kullum Imaninsa raguwa yake yi.
🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

✏ CIN AMANA yana daga cikin halayen da suke Qaskantar da darajar mutum awajen Allah. Mutukar mutum bai rike amanar bayin Allah ba, to Allah ne zai zama abokin rigimarsa aranar Alqiyamah (Subhanallah🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

✏ CIN AMANA yana sanya mutum yayi baqin jini acikin al'ummah, darajarsa da mutuncinsa su zube, sannan kuma al'ummah su rika gudunsa.
🏃🏃🏃🏃🏃🏃🏃

✏ CIN AMANA yana zama sanadiyyar Dulmiyar mutum acikin wutar Jahannama. Kamar yadda yazo acikin hadisi, Allah zai sanya amanar acikin chan Qasan Wutar Jahannama, sannan a umurci Maciyin amana cewa ya shiga ya dauko-ta. Sai ya dauko ya hauro wani babban Tudu, sannan sai ita kuma Amanar ta subuce ta koma chan Qasan ramin Jahannama. Sai Mala'iku su daka masa Tsawa suce ya koma ya daukota. Haka zai yi ta yi har Illa ma sha'Allahu.
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥

✏ CIN AMANA yana zubar da albarkar dukiya. Domin kuwa komai yawan kudi, in dai aka chudanyashi da kudin Cin amana sai ya lalace.
🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

📢 Yaku Jama'a!!! Ya Zama Wajibi mu rika kiyaye amanar junanmu don samun mutunci awajen Allah da bayin Allah.
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷

💚 Aslm. Yan 'uwa! Ko kun lura da yadda rayuwarmu ke karewa? Dare na saurin yi idan gari ya waye? Shekara ta zama kamar wata, wata kamar sati, sati kamar yini, yini kamar awa, awa kamar minti kamar secon.
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷

📢Ya dan'uwa mu yawaita bautar Allah, biyayya ga iyaye, tuba daga sabo, Sallah akan lokaci, hakuri da juna, adalci, yawaita Istigfari, Hailala da Salatin Annabi muhammadu (s.a.w) Allaah mai kowa da komai Ya jikanmu da Iyayenmu kuma Ya yafemana, laifukanmu Ameen.
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🙏 Don Allah ka turawa wasu sabo da Allah.
🌷🌷🌷 Wai Wani mutum ya zo wajen Saiyidina Khalid Bin Walid ya ce mai : ai wane ya zage ka, sai Khalid Bin Walid ya ce: ya dai ji da takardar sakamakon sa, ya yibqoqarin cika ta da abin da ya ga dama😝😝😝😛
wani mutum ya cewa Wahab Bin Manbah: ai wane ya zage ka, Wahab sai ya ce: ohoo! Yanzu shaidan bai samu dan-aika ba sai kai?☹☹☹☹
wani magulmaci yace wa wani Malami : wane ya zage ka, sai Malamin ya ce: to ai shi ya harbe ni ne da kifiya bai same ni ba sai kai ka dauko kibiyan ka caka ta a zuciya ta, to don meye?
☹😘☹😘☹😘
Wani mutum ya zaike wa Imamu Shafi'i RahimahUllah, ya ce: wane na ta ambaton ka da miyagun maganganu, sai Imam¹ ya amsa : in dai abin da ka fada gaskiya ne to kai magulmaci ne( nammaam) in kuma qarya ne to kai fasiqi ne, sai ya ji kunya ya juya².
🙁😡🙁😡🙁😡😩
Wani mai hikima ya ke cewa a maanar hikimar sa sa:
Kar ka ban labarin abin da mai qee na ke surutun sa a kai na#### bar ni na zauna lafiya da kowa in dinga jin kowa masoyi na ne, duk mu watsar da jita-jita, Manzon wannan Al'umma S.A.W.A.W.S ya ce: kar ku zo min da maganar da ba tai daidai ba daga Sahabbai na, don ni ina son in ke fitowa gare su da qirji mai salama³.
🙂🙂🙂🙂🙂🙂wan nan magana yaya ka gan ta dan- uwa?👍🏽.
Ka na ga akwai riba ka ji alkhairi ka kasa isarwa dan uwan ka?😒😒😒
Ni dai na gani da larabci na fassara maka don ka gane, in dama ka gane qeela ka ga kuskure na sai ka aiko min ga telename di na +22798776647
🕋🕋🕋🕋faata na gare mu.☪☪☪ALLAH KA KAI MU RAMADANA DA WASU 77 A CIKIN SA'A DA KAMALAR IMANI DA LAFIYA, ABU MUSA ALMALIKI, RISHI TORO LGA BAUCHI STATE NIGERIA.🕌🕌🕌🇳🇪☝🏻🇵🇰☪🕋 جاء رجل لخالد بن الوليد فقال له إن فلانا شتمك .. فقال: تلك صحيفته فليملأها بماشاء
🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘
قال رجل لوهب بن منبه: إن فلانا شتمك .. قال: أما وجد الشيطان رسولا غيرك
🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘
قال أحدهم لرجل .. فلان شتمك فقال: هو رماني بسهم ، ولم يصبني فلماذا حملت السهم وغرسته في قلبي
🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘
جاء رجل إلى الشافعي فقال له فلان يذكرك بسوء .. فأجابه: إذا صدقت فأنت نمام ، وإذا كذبت فأنت فاسق
فخجل وانصرف
🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘
لا تخبرني عمن يكرهني أو يتكلم عني .. اتركني أضحك وأضحك مع الجميع وأشعر أن الجميع يحبني ، ولنترك القيل والقال .. فرسول الأمة يقول لا تنقلوا لي شئ عن أصحابي ، فإنني أحب أن أخرج إليهم وأنا سليم الصدر

-👍جميلة جداً👍-

- دنيا فانية -
Duniya mai qaarewa.
🌷🌷🌷 [4/22, 4:01 PM] ‪+234 803 838 8334‬: Alhamdulillah for seeing another bright morning, is not by our power but the will of almighty ALLAH,may we be among those who will get d blessing of today. tomorrow and forever.

Good Morning!
[4/22, 7:49 PM] Musa Habibu Qanin Mi: ثلاث مشاكل تُحل بثلاث وسائل:

الأولى : إذا ابتُليت بحب الشهوات
-الحل: راجع حساباتك مع الصلوات .
-الدليل: قال تعالى ؛ "فخلف من بعدهم خلف أضاعوا الصلاة واتبعوا الشهوات" .

الثانية : إذا احسست بالشقاء وعدم التوفيق.
-الحل: راجع حساباتك مع أمك.
-الدليل: قال تعالى ؛ "وبراً بوالدتى ولم
يجعلني جبارا شقياً" .

الثالثة : إذا شعرت بالاكتئاب والضنك
-الحل: راجع حساباتك مع القرآن.
-الدليل: قال تعالى ؛ "ومن أعرض عن
ذكري فإن له معيشةً ضنكا" .

لا تحتفظ بها في جهازك فهناك من يحتاج لها ' ..قريبآ سترحل يااالغالي ..🕊
[4/22, 10:01 PM] ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...


Ka bawa ma'abocin zumunci hakkinsa, da matalauci da matafiyi, kuma kada kayi almubazzaranci da dukiyarka. Masu almubazzaranci dangin shaidan ne, shi kuma shaidan ya kasance ga ubangijinsa mai yawan kafirci ne....


Ya Allah ka shiryar damu hanya madaidaiciya...


Binkhal....
4/24/17, 3:11 PM - Alfanuuuuuu: 🌅🌅 إشراقة 🌅🌅

*عندما يعترف مسيحي بمكانة مرموقة لنبينا لا ينزله إياها بعض المسلمين. واااأسفاه*

دُعي الشاعر اللبناني المهاجر..
رشيدُ سليم الخوري الملقب ( بالشاعر القروي)
إلى حفل بمناسبة عيد المولد النبوي أُقيم في مدينة سان باولو.. وطُلب منه أن يُلقي كلمة...فقال..
أيها المسلمون... أيها العرب...
يولد النبيُّ على ألسنتكم كلَّ عام مرةً
ويموت في قلوبكم... وعقولكم.. وأفعالكم كلَّ يوم.. ألفَ مرةٍ
ولو ولد في أرواحكم لولدتم معه ، ولكان كلُّ واحد منكم محمداً صغيرا.
ولكان العالَمُ منذ ألفِ سنةٍ أندلساً عظيما...
ولالتقى الشرقُ بالغرب من زمن طويل...
ولَعَقَدت المادةُ الغربية.. مع روح الشرق المسلم حلفاً...
ولمشى العقلُ والقلبُ يداً بيد...إلى آخر مراحل الحياة
أيها المسلمون... يَنْسب أعداؤكم إلى دينكم كلَّ فِرْية... ودينُكم من بُهْتانهم براء...
ولكنكم أنتم تصدِّقون الفِرْية بأعمالكم ...وتقرُّونها بإهمالكم...
دينُكم دينُ العِلْم...وأنتم الجاهلون. .
دينُكم دينُ التيسير.. وأنتم المعسِّرون .
دينُكم دينُ الحُسْنَى وأنتم المنفِّرون..
دينُكم دينُ النصر ، ولكنكم متخاذلون ..
دينُكم دينُ الزكاة ، ولكنكم تبخلون..
يامحمدُ.. يانبيَّ اللهِ حقاً... يافيلسوفَ الفلاسفةِ.. وسلطانَ البلغاء. ويامَجْدَ العرب والانسانية...
إنك لم تقتل الروحَ بشهواتِ الجسد..
ولم تحتقر الجسدَ تعظيماً للروح...
فدينُك دينُ الفِطْرةِ السليمة....
واني موقِنٌ أن الانسانية بعد أن يئست من كلِّ فلسفاتِها وعلومِها ، وقنطت من مذاهب الحكماء جميعاً ؛ سوف لاتجد مخرجاً من مأزقِها وراحةِ روحِها.. وصلاحِ أمرِها إلا بالارتماء بأحضان الإسلام .. عندئذٍ يحق للبشرية في مثل هذا اليوم أن تَرفع رأسَها وتهتِفَ ملءَ صدورها ، وبأعلى صوتها...

عيدُ البريةِ عيدُ المولدِ النبوي...
في المشرقينِ له والمغربين دَوِي

عيدُ النبيِّ ﺑﻦِ عبدِ اللهِ مَنْ طلعتْ
شمسُ الهدايةِ من قرآنه العُلْوي..

يافاتحَ الأَرْضِ ميداناً لجنتهِ..
صارت بلادُكَ ميداناً لكل قوي

ياحبذا عهدُ بغدادٍ وأندلسٍ..
عهدٌ بروحي أفدي عوده وذوي

ياقومُ هذا مسيحي يذكِّركمْ
لايُنهض الشرقَ الا حبُّنا الأَخَوي

فَإِنْ ذكرتُمْ رسولَ اللهِ تَكْرِمةً
فبلِّغوه سلامَ الشاعرِ القُرَوِي


تم ذكر هذه القصيدة ونسبتها للشاعر رشيد الخوري على العديد من المنصات منها الشرق الأوسط والخليج وغيرها
http://www.alkhaleej.ae/mob/detailed/f53c9315-c755-48f7-a351-9dc93baa2e5a/2671b328-a179-4c47-86ce-63354905ed01
4/24/17
, 3:11 PM - Alfanuuuuuu: https://youtu.be/KLVZHlN-Xh4
4/24/17
, 3:11 PM - Alfanuuuuuu: https://youtu.be/hEdUmhSaMuI
4/24/17
, 3:11 PM - Alfanuuuuuu: https://youtu.be/7yBQKW06bUU
4/24/17
, 3:11 PM - Alfanuuuuuu: https://youtu.be/MgQr7gvcOgc
4/24/17
, 3:11 PM - Alfanuuuuuu: https://youtu.be/rvSreVzufdI
4/24/17
, 3:11 PM - Alfanuuuuuu: https://islamqa.info/ar/121124
4/25/17
, 9:04 AM - Alfanuuuuuu: ملتقى أهل الحديث > منتدى التخريج ودراسة الأسانيد > هل صح في ذلك شيء..؟؟؟!!!!
المساعد الشخصي الرقمي
مشاهدة النسخة كاملة : هل صح في ذلك شيء..؟؟؟!!!!

أبو الزهراء الشافعي
21-03-04, 02:47 AM
السلام عليكم و رحمة الله و بركاته..

هل صح عن الرسول عليه الصلاة و السلام حديثا في النهي عن النوم على البطن..؟

الرجاء منكم الجواب..لانه كثر الجدل في هذا الموضوع..
أبو محمد الموحد
21-03-04, 02:52 AM
صححه شيخنا العلامة عبدالله السعد بمجموع الطرق
أبو محمد الموحد
21-03-04, 02:52 AM
تفضل :


http://www.ahlalhdeeth.com/vb/showthread.php?s=&threadid=5001&highlight=%D8%CE%DD%C9
أبو محمد الألفى
24-03-04, 09:26 AM
الكاتب أبو الزهراء الشافعى
سلام الله عليك ورحمته وبركاته ، هل أنت شافعى حقاً ، أرجو الإجابة .
وأقول لك :
وردت أحاديث النهى عن النوم على البطن عن جماعة من الصحابة : طخفة بن قيس الغفارى ، وأبى هريرة ، وابن عمر ، وأبى امامة .
وما أجمل هذا البيان الذى أفادناه الإمام الجهبذ المتفنن أبو حاتم بن حبان ، حيث قال فى (( صحيحه )) كما فى (( بذل الإحسان )) :
ذكر الزجر عن نوم الإنسان على بطنه إذ الله جل وعلا لا يحب تلك النومة
(5549) أخبرنا عبد الله بن محمد الأزدي قال حدثنا إسحاق بن إبراهيم أخبرنا عيسى بن يونس ثنا محمد بن عمرو عن أبى سلمة عن أبى هريرة قال : مر رسول الله صلى الله عليه وسلم على رجل مضطجع على بطنه ، فغمزه برجله ، وقال : (( إن هذه ضجعة لا يحبها الله )) .
وتفصيل هذا البيان يطول ، وإن كان فى تصحيحه لحديث أبى هريرة نظر كما سيأتى بيانه ، ويمكن تلخيص مقاصده على النحو التالى :
[ أولاً ] حدبث أبى هريرة
أخرجه كذلك ابن أبى شيبة (5/339/26679) ، وأحمد (2/304،287) ، والترمذى (2786) واللفظ له ، والحاكم (4/271) ، والبيهقى (( شعب الإيمان ))(4/177/4720) من طرق عن محمد بن عمرو عن أبى سلمة عن أبى هريرة قال : رَأَى رَسُولُ اللهِ صَلَّى الله عَلَيْهِ وَسَلَّمَ رَجُلاً مُضْطَجِعًا عَلَى بَطْنِهِ ، فَقَالَ : (( إِنَّ هَذِهِ ضَجْعَةٌ لا يُحِبُّهَا اللهُ )) .
قـلت : ورواه عن محمد بن عمرو بهذا الإسناد جماعة من اثبات أصحابه : حماد بن سلمة ، وعيسى بن يونس ، والنضر بن شميل ، ومحمد بن بشر العبدى ، وأبو معاوية الضرير ، وعبد الرحيم بن سليمان المروزى ، وعبدة بن سليمان الضبى ، والفضل بن موسى السينانى ، وشجاع بن الوليد السكونى ، تسعتهم عن محمد بن عمرو عن أبى سلمة عن أبى هريرة .
ولكن خولف محمد بن عمرو على إسناده ، وأعله بهذه المخالفة كبراء أطباء العلل : البخارى ، وأبو حاتم الرازى ، والترمذى ، والدارقطنى . والحكم لهم ، والحديث لطخفة الغفارى ، وذكر أبى هريرة خطأ ، أخطأ محمد بن عمرو بن علقمة حيث مضى على الجادة ، ويحيى بن أبى كثير أوثق وأعلم منه بحديث أبى سلمة .
ففى (( التاريخ الكبير ))(4/366/3167) لإمام المحدثين أبى عبد الله البخارى :
4/25/17, 11:39 AM - Alfanuuuuuu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.almaany.arfr
4/24/17
, 8:41 AM - ‪+234 806 089 7228‬: Tabbas
4/24/17, 11:06 AM - ‪+234 9074619096‬: Kai kuma a su wa?
4/24/17, 11:07 AM - ‪+234 9074619096‬: Ko ka koma canne da zaman
4/24/17, 11:07 AM - ‪+234 803 771 4227‬: 😂😂😂
4/24/17, 12:44 PM - Bbl Cottonou: جزي اللهُ أستاذنا الكريم، مالم عبد الكريم الفان، ساكن الغرفة الثامنة (٨) من السكن الجديد بجامعة الإسلامية بجمهورية نيجر، بأحسن الجزاء. وأدعو الله أن يبارككم وإيانا فيما يُنشر لنا في هذه المجموعة المباركة من العلوم، وأن ينفعنا جميعا بما علمنا، انه سميع مجيب الدعوات.
4/24/17, 12:44 PM - Bbl Cottonou: *أعمال يسيرة و أجور عظيمة*
<< *من السنة النبوية الصحيحة* >>
*أكثر من 75 عمل*
http://goo.gl/8ePHZn
# *هذه الرسالة كنز احتفظ بها فهي* ( *أحاديث صحيحة* ) *حاول أن تعمل بها وجاهد نفسك على ذلك واحفظها عندك في الملاحظات لكي لا تفقدها*
〰〰〰
💚 ١٠٠ *سُنة من سنن النبي صلى الله عليه وسلم*
http://t.co/W1ObInZVGR
👍 *كل سُنّة موثّقة بالدليل*
4/24/17, 1:24 PM - Bbl Cottonou: *HUNKUNCIN SAUKEWA MAMACI ALQUR'ANI BAYAN YA MUTU*


*Tambaya :*

Assalamu alaikum Wai Malam Meye Hukuncin Saukewa Mamaci Al-qur'ani ?


*Amsa*
Wa alaikum assalam.

To malamai sun yi sabani akan wannan mas'ala zuwa maganganu guda uku :

1. Bai halatta ba, saboda ba'a samu wani nassi da yake nuni zuwa haka ba, kuma ita ibada ba'a yinta sai da nassi na musamman, sannan kuma mutum ba shi da wani abu sai aikinsa, kamar yadda aya ta 39 da take cikin suratu Najm, take nuni zuwa haka, tun da ba'a samu ba, yin hakan zai zama bidi'a, wannan ita ce maganar farko ta Shafi'i.

2. Ya halatta ayi, saboda hadisan da suke nuna cewa mamacin yana iya amfana da abin da mai rai zai masa, kamar hadisan da suka yi umarni da yi masa sallah da nema masa gafara bayan ya mutu, da yi masa sadaka, wannan shi ne maganar mafi yawan malamai, har wasu marubuta ma sun hakaito ijma'i akan haka, saboda mutane sun jima suna yi kuma malamai ba su yi musu inkari ba.

3. Akwai wadanda suka tafi akan cewa : idan dansa na cikinsa ya yi masa, to ladan zai same shi, amma wanda ba dansa ba, ba zai yi masa ba, saboda fadin Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi" Dan mutum yana daga cikin aikinsa" Abudawud ya rawaito shi kuma albani ya inganta shi a sahihu sunani-abi-dawud hadisi mai lamba ta : 2528.

Saidai wasu malaman, suna rinjayar da magana ta uku, saboda fadin Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : "Idan dan'adam ya rasu ayyukansa sukan yanke sai dayan abubuwa guda uku : sadaka mai gudana, ko ilimin da ake amfana da shi, ko da nagari da yake masa addu'a" kamar yadda Tirmizi ya rawaito shi kuma ya inganta shi a hadisi mai lamba ta :1376.

Wadancan hadisan kuwa da masu Magana ta biyu suka kafa hujja da su, to za'a yi amfani da su ne a iya inda suka zo, amma ba za'a yi kiyasin karatun qur'ani akan su ba.

Don neman Karin bayani : duba majmu'ul fataawa :24\366 da Nailul Audaar 4\112 da Ahakamul jana'iz shafi na : 171.

Allah ne mafi sani.

*Amsawa*✍🏻

*DR. JAMILU YUSUF ZAREWA*

23/4/2014
4/26/17, 3:36 AM - ‪+234 816 267 0795‬ was added
4/26/17, 3:36 AM - ‪+234 803 266 8458‬ left
4/24/17, 4:21 PM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
4/24/17, 5:16 PM - Bbl Cottonou: 001 Seminar Akhdari Dr Basheer Imam Ali (15-04-2017) http://darulfikr.com/s/20254
002 Seminar Dr Basheer Imam Ali (15-04-2017)
http://darulfikr.com/s/20255

003 Seminar Dr Basheer Imam Ali (16-04-2017)
http://darulfikr.com/s/20257

004 Seminar Dr Basheer Imam Ali (16-04-2017)
http://darulfikr.com/s/20260
005 Seminar Dr Basheer Imam Ali (16-04-2017)
http://darulfikr.com/s/20261

006 Seminar Dr Basheer (16-04-2017)
http://darulfikr.com/s/20262

007 Seminar Dr Basheer (16-04-2017)
http://darulfikr.com/s/20263
4/24/17
, 7:24 PM - DANSABO: <Media omitted>
4/24/17, 8:32 PM - ‪+234 814 384 5062‬: Alhamdu lillah aikin zawiyya sheik mal.Abdu Rishi.
4/24/17, 9:06 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah....


Baya halatta mutun yayi wani aiki ko ya fada wata magana sai yasan hukuncin Allah a kai..... Kada ya kara wayon sa a kan hukuncin Allah kuma kada ya rage idan yanada ikon aikatawa....


Ya Allah ka dauramu akan saidai...

Binkhal...
4/24/17, 9:49 PM - ‪+234 813 892 1977‬: YADDA JIKIN DAN ADAM YAKE KOMAWA BAYAN SHIGARSA KABARI!!

{1}. A Rana ta FARKO da Gawar Dan-Adam ta Shiga Kabari, Ciki Yake Fara Wari Da Kuma Al'aura (Wadanda Dan-Adam
yafi baiwa muhimmanci kenan a rayuwa, Har ake sabawa Allah (s.w.t) saboda su.

{2}. Rana ta BIYU Jiki zai Fara Kumbura Musamman Fuska Da 'Yan Yatsu, Sai Fata ta Canza launi izuwa koriya.

{3}. Rana ta UKU Kuma Sai Kayan Ciki Sufara Kumbura Musamman.

♦Hanta.
♦Qoda.
♦Huhu.

Suna Fitar Da Wari Mara Dadi Wanda Hakan Zai Janyo Hankalin Kudaje Daga Nisan Kilomita Biyar.

Bayan Wadansu WATANNI Sai Tsutsa Tarufe Jiki Gaba Dayansa Tanacin Naman Jiki Har Yaqare.

Bayan Wata SHIDA Da Za'a Bude Kabari Babu Abinda Za'a gani Sai Qashin Jikin Mutum Kawai.

Bayan SHEKARA DAYA, kuwa Komai Ya Qare Sai Guntun Qashin Da Ake Kira (Ajbu-Zhanab).

Wanda Manzon Allah(S.A.W) Yafada Mana Cewa:

"Akansa Ake Kara Dawo Da Halittar Dan-Adam.

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN!

Wannan Shine Jikin Da Muka Fifita Akan Komai a Duniya! Muka Yadda Musa6awa Allah Don Gyarashi Dayi Masa Kwalliya!.

Allah kasa mucika da Imani.

Dan Allah mudinga sharing dinsa domin 'yan uwanmu su amfana
Ku karanta wannan adduar sai kuma Ku turawa Yan Uwa musulmai: ((Allahuma ya farijal hammi Waya kashifal ghammi farrij hammi wayassir amri warham du'ufi waqillata hilaty warzuqni min haisu la ahtasibu ya rabbal alameen)) ( Annabi S A W yace wanda ya sanar da wani wannan adduan Allah Zai yaye Masa damuwansa.
4/24/17, 9:53 PM - ‪+234 813 892 1977‬: *HUNKUNCIN SAUKEWA MAMACI ALQUR'ANI BAYAN YA MUTU*


*Tambaya :*

Assalamu alaikum Wai Malam Meye Hukuncin Saukewa Mamaci Al-qur'ani ?


*Amsa*
Wa alaikum assalam.

To malamai sun yi sabani akan wannan mas'ala zuwa maganganu guda uku :

1. Bai halatta ba, saboda ba'a samu wani nassi da yake nuni zuwa haka ba, kuma ita ibada ba'a yinta sai da nassi na musamman, sannan kuma mutum ba shi da wani abu sai aikinsa, kamar yadda aya ta 39 da take cikin suratu Najm, take nuni zuwa haka, tun da ba'a samu ba, yin hakan zai zama bidi'a, wannan ita ce maganar farko ta Shafi'i.

2. Ya halatta ayi, saboda hadisan da suke nuna cewa mamacin yana iya amfana da abin da mai rai zai masa, kamar hadisan da suka yi umarni da yi masa sallah da nema masa gafara bayan ya mutu, da yi masa sadaka, wannan shi ne maganar mafi yawan malamai, har wasu marubuta ma sun hakaito ijma'i akan haka, saboda mutane sun jima suna yi kuma malamai ba su yi musu inkari ba.

3. Akwai wadanda suka tafi akan cewa : idan dansa na cikinsa ya yi masa, to ladan zai same shi, amma wanda ba dansa ba, ba zai yi masa ba, saboda fadin Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi" Dan mutum yana daga cikin aikinsa" Abudawud ya rawaito shi kuma albani ya inganta shi a sahihu sunani-abi-dawud hadisi mai lamba ta : 2528.

Saidai wasu malaman, suna rinjayar da magana ta uku, saboda fadin Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : "Idan dan'adam ya rasu ayyukansa sukan yanke sai dayan abubuwa guda uku : sadaka mai gudana, ko ilimin da ake amfana da shi, ko da nagari da yake masa addu'a" kamar yadda Tirmizi ya rawaito shi kuma ya inganta shi a hadisi mai lamba ta :1376.

Wadancan hadisan kuwa da masu Magana ta biyu suka kafa hujja da su, to za'a yi amfani da su ne a iya inda suka zo, amma ba za'a yi kiyasin karatun qur'ani akan su ba.

Don neman Karin bayani : duba majmu'ul fataawa :24\366 da Nailul Audaar 4\112 da Ahakamul jana'iz shafi na : 171.

Allah ne mafi sani.

*Amsawa*✍🏻

*DR. JAMILU YUSUF ZAREWA*

23/4/2014
4/24/17, 10:32 PM - NA'IBIN SUNNAH: BA A GINA DAULAR DANFODIYO A KAN TSIRAICI BA

Shehu Usman, Allah ya jikan sa, bai assasa daularsa a kan tsiraici ba. Tun a farkon da'awarsa, a zamanin Sarkin Gobir Bawa Jan Gwarzo, Sarki Bawa ya taba tara malaman masarautarsa ya ba su kyautuka, amma Shehu Usman ya ki karbar tasa kyautar, a maimakonta ya nemi wasu abubuwa guda biyar. Wadan nan abubuwa su ne:

● Sarki ya sassauta takunkumin da ya sanya wa masu wa'azi kuma ya kyale Shehu da mabiyansa su yi wa'azi da cikakken 'yanci a duk fadin kasarsa.
● Kada Sarki ya hana wa kowa amsa kiran Shehu, matukar mutum ya amsa kiran bisa ra'ayin kansa.
● A ma'amalanci almajiran Shehu da girmamawa; a kyale mazansu su nada rawani kuma a bar matansu su yi lullubi.
● Sarki ya saki fursunoni wadanda laifukansu ba na jinaya ba ne (fursunonin siyasa).
● Sarki ya sassauta haraji da jangali a kan talakawa.

Wannan yana tabbatar da cewa, sutura ga matan Musulmi ginshiki ne a da'awar Shehu da daularsa kamar yadda yake a Musulunci.

Tana yiwuwa wasu sarakai da 'ya'yan sarki su dauka cewa daular Danfodiyo da masarautunta kayansu ne, suna iya yadda suka ga dama da su. Amma wannan tunanin kuskure ne babba. Daular Danfodiyo daularmu ce; kakanninmu ne suka gina ta da jininsu da jibin goshinsu. Saboda haka muna da ruwa da tsaki dai-dai da kowa a cikin wannan daula. Wasu sarakan ma da 'ya'yan sarki mun fi su ruwa da tsaki saboda su romon daular kawai suke sha, ba su san wahalarta ba.

Saboda haka hakkinmu ne, ba hakki ba wajibin mu ne, mu kare wannan daula da manufofinta da shika-shikan da aka gina ta a kansu.

A matsayinmu na Musulmi muna maraba da ci gaba, saboda Musulunci addinin ci gaba ne. Ita ma Daular Danfodiyo daular ci gaba ce, kuma 'ya'yanta masu son ci gaba ne, wasu ne suka mayar da su baya. Har yau din nan da muke magana, a wasu gidajen sarauta na wannan babbar daula, wacce aka gina ta a kan ilmi, alfahari ake yi da jahilci. Cewa suke yi idan bawan sarki ya iya Fatiha to bai cika bawa ba!

Ba za mu damu ba ainun idan 'yar shugaban siyasa ta fito tsirara a cikin mutane, saboda matsayinsa bai da "alaqa ramziyya" da addininmu ko al'adunmu. Amma idan diyar wani Sarki wanda yake dauke da tutar Shehu (kuma musamman idan yana limancin Jumma'a da Idi biyu) ta fito tsirara a bainar jama'a, to hakkinmu ne, bal wajibinmu ne, mu ce da ita, kuma mu ce da ubanta: AKUL. - Prof. Umar M Labdo
4/25/17, 5:47 AM - ‪+234 803 838 8334‬: Assalamu Alaikum.
Ina rokon Allah (SWT) Ya saukar da Albarka, da Alkhairi, da Falala, da Wadata, da Ni'ima, da Gafara, da Rahama, da Lafiya mai amfani, da Kwanciyar Hankali Dawwamamme a garemu gabaki daya da Zuri'armu, da Al'ummar Musulmae duk inda suke... Ameen👏🏻👏🏻👏🏻. Barka da asuba
4/25/17, 10:59 AM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
4/25/17, 2:02 PM - ‪+234 803 781 5109‬: ALLAH ya sauwake
4/25/17, 2:08 PM - ‪+234 816 343 4160‬: Ameen ya Allah
4/25/17, 2:10 PM - Fakawa: Allahyashiryemu gabadaya
4/25/17, 2:30 PM - A B-U. R: BBC Hausa | Abin da ya sa ba za mu saki Zakzaky ba – Osinbajo - http://www.bbc.com/hausa/labarai-39654949?ocid=wshausa.chat-apps.in-app-msg.whatsapp.trial.link1_.auin
4/25/17
, 5:55 PM - ‪+234 816 343 4160‬: I will like to us this medium to euphoria diamond anniversary to
UMAR
and
AMIRA
@ 25/4/2009 -25/4/2017
(8years(
Anniversary means another way of togetherness and love for the memory books.happy wedding anniversary for another mile stone Umar and Amira,
Wishing long life and prosperity in your family
Congratulations for making 8 years
Aminullah Ahalan
25/4/2017
4/25/17, 6:13 PM - Bbl Cottonou: 🎤 *KARATUN MUWADDA MALIK*
🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘

*( الموطا ماللك*)

📖 *KITABUL HAJJI*.
*(DARASI NA 57 & 58)*

Mallam yana gabatar da wannan karatu duk Mako a ranakun: Asabar/Lahadi Bayan sallar la'asar zuwa abin da ya sauwaka.

Wadannan sune Karatukan da aka gabatar a wannan makon: *22/04/17-23/04/17*

Daga: *Darul Hadith Foundation dake T/Yola Kano*.

Tare da: *Dr Ahamad Ibrahim (BUK)*

*-Insha Allahu zamu cigaba da kawo muku wannan karatu.*

A farkon karatun ranar Asabar Mallam yayi bayani abin tunani ga ma'abota hankula!!

Mai Taken👉 *ALBARKAR ILIMI*. Kar ku sake a baku labari...👂👂

*🎵SHIGA NAN DOMIN SAUKE DARUSSAN BAYA DABAKU DASU.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/m/book/dr-ahmad-buk/Muwadda
===========================

*🎵AYI SAURARO LAFIYA.*
👇🏾👇🏾👇🏾
4/25/17, 6:13 PM - Bbl Cottonou: *🎙KARATUN LITTAFIN RAF'UL MALAM ANIL A'IMMATIL A'ALAM.*
==========================

*-Littafin Dake Dauke Zargi Akan Malaman Mazhabobi Guda Hudu, Dakuma Magance Sabani Tsakanin Musulmai.*

*(DARASI NA 32)*
*-KARATUN JIYA LITININ.*

-Daga Bakin👉🏾 *SHEIKH IBRAHIM IMAM GWANDU.* (Abu Maryam)

*🎙SHIGA BLUE LINK DAKE QASA DOMIN SAUKE WANNAN KARATU DON SAURARO.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/s/20434
==========================

*🎙SHIGA NAN DOMIN SAUKE KARATUKAN BAYA DASUKA WUCE KU.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/m/book/dr-ibrahim-gwandu/Raf+ul+malam+anil+aimmatil+aalam
-------------------------------------------------

Darulfikr.👉🏾 *Takuce Domin Yada Sunnah.*
*©opy right= Majlisin Sunnah.*
www.facebook.com/majlisinsunnah
4/25/17
, 8:15 PM - ‪+234 806 084 4942‬: 😂😂MUSHA DARIYA😂😂

Wani Professor ne ya dawo Daga Aiki Sai ya iske Dandazon Mutane A
Kusa Da Kofar Gidanshi, Sai Ya wuce ba tare da ya tsaya ya tambayi meke faruwa ba, Yana Shiga Gida Sai ya dauko Jarida ya zauna akan Kujera ya fara Karantawa.
Zuwa Chan Sai Matarshi razo, tace "Kaga Taron wasu Mutane A Kofar Gida?"
Sai yace "Eh"
Sai tace "Wlh Gulmarka
Suke tayi, Sai yace "Wannan Kuma
SU YA-SHAFA"
Sai tace "Wai harma xewa sukeyi an yiwa wata Yarinya Ciki a Jami'ar da Kake Koyarwa"
Sai Yace "Wannan kuma Ita JAMI'AR YA SHAFA"
Sai Tace Kuma "Wai Sunce Kaine ma kayi
Mata Cikin"
Sai Yace "Wannan Kuma
NI-YA SHAFA"
Sai Tace "Kutumelesi! Toh Wlh Gidanmu zan Tafi"
Sai Yace "Wannan Kuma KE-YA SHAFA"😃

Duk Wanda Ya Karanta shima SHI YA SHAFA.
4/25/17, 9:52 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...


Biya hakkin Wanda ka sa aiki da zaran ya gama, kuma kuyi jinga kafin ya fara aikin...


Bautawa Allah shi kadai kuma ka kasance cikin masu godewa...


Binkhal...
4/25/17, 10:09 PM - NA'IBIN SUNNAH: ❒・ *SIRRIN ℳIJINKI A TAFIN HANNUNKI* ・❒
■■■■■■■■■■■■■■■■■■■
📖・ *✿DUNIYAR・・ℳA'AURATA✿* ・📖
♜ *_Sirrin・❍ rike ❍・ℳiji_* ♜
*✆ WhatsApp*
*☏+²³⁴8037538596*
¹ *www.sirrinrikemijinki@yahoo.com*
² *www.Sirrinrikemiji@gmail.com*
📚 *HANYOYIN DA ZAKI INGANTA RAYUWARKI TA AURE* 📚
▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀
■・・ *INGANTA RAYUWARKI* ・・■

☛ *kada ki Bari dadin bakin wasu ya ruda ki ki Sani akan iya zuba miki guba a cikin zuma idan kin gama lasar zumar gubar ta kashe ki.*

☛ *ki tsare mutuncinki kamar glass ne, idan ya tsage ba a Dora shi.*

☛ *ki guji sakin jiki da mazajen da kuke haduwa da su a chat.*

☛ *ki tsaya kinemi wa ya dace da ke da kuma rayuwarki.*

☛ *kar ki gaggauta wa kanki aure, a'a kadai ki tsaya ki nemi wa ya dace da ke da kuma rayuwarki a nan gaba*

☛ *amma aure yana da kyau ki guji zubar da mutuncin iyayenki da kuma danginku.*

☛ *ki raya mijinki da dabi'unki da kyawawan dabi'u ki rage yawan korafi da janyo wa Kai magana.*

☛ *ki Sani, kowanne namiji burinsa ya auri mace tagari ke ma nemi managarci.*

*kada ki yi abinda kika tabbatar da zai jawo miki Dana Sani.*

*ki kula da gyaran jikinki gwargwado iko.*

*ki kyautatawa kanki kuma ki kyautata niyya ga wasu.*
▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀
❀ *SADUWAR AURE GA MA'AURATA* ❀
*☏+²³⁴8037538596*

*ki jawo hankalin maigidanki ta hanyar kwalliya mai kyau, saka kaya masu Jan hankalin, turare mai kyau, da kuma yi masa kalamai masu Jan hankali.*

◆ _maigida ka tabbatar kana cikin tsabtar jiki, data bakin ka, kawai ka tunakari matarka cikin iya salon soyayya ka rumgume ta tare da sumbatarta ( kiss )_

◆ _Kayi wasa da ita sossai, wannan zai Kara maka dogon zango._

◆ _kar Kayi cikin sauri sosai_

◆ _ka dinga mata kalamai lokacin da kuke saduwa wannan zai Kara maka dadewa._

��� _kar ki Saki jiki kawai kice maigida ne zai yi komai kema kiyi iya kokarinki irinsu shagwaba._
▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀
*SIRRIN MIJINKI A TAFIN HANNUNKI*
*¤¤ { 2 } ¤¤*
✆ WhatsApp
*☏²³⁴8037538596*

❀ *ANSO MACE TA GANE YAUSHE NE MIJINTA YAKE DA SHA'AWARTA* ❀

an so ba sai ya name ta ba ta San halin da yake ciki, domin da akwai wasu mazan da suke jin irin su fa suna da class kamar idan sun tsaya Neman mace
class dinsu zai zube to anso anan ita ta neme shi ta rage mishi wannan class din da yake ji yana da shi duk mijin da yake auren irin wannan Mata Zaki ga yana girmamata yana Kara kaunarta.

fagen kayan da zakiyi amfani dasu dan kuruke romat control din mazajenku a
HANNUNKU ya zamo sai chenel din da kuke so Ku kunna zaku kunna. ba mai kunnawa sai ke.
▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀
♜ *AN SO KI AMSA MASA LOKACIN DA YA KIRAKI A SHIMFIDARSA* ♜

akwai matan da suke sanyawa mazajensu ka'ida kafin su Kai ga kwanciya da su.
⇨ wata zata ce sai an sayo Mata tsire.
⇨ wata ice cream sai kace karuwa.
akwai wacce da gangan sai ta ce bata da lafiya kuma lafiyarta kalau ko tace jininta yazo kuma karya take, akwai kuma wacce zata rikka yaudararsa kawai ta tsaya waje ya kirata ta ce ina zuwa, in ya sake Kira ta ce ganin tafe da haka
da haka har sai bacci ya kwashe shi, sannan sai ta lallabo tazo ta kwanta, da
gari ya waye dole yayi hakuri ya rungumi kaddara, saboda yara sun tashi.

irin wannan matar a kullum tana cikin fushin Allah tana cikin la'anar Allah
kuma irin wannan matar kan sanya ya kasance a madadin mijinta yayo Mata
awon masara sai ya yo Mata awon kanjamau ( hiv )saboda baya samun biyan bukata a wajenta, a nan ta jawo wa kanta bala'in da ka iya lalata rayuwarta ko kuma ya halakar da ita.
saboda haka wajibine ta ga ta amsa kiransa a duk lokacin da ya bukace ta akan shimfidar su.
▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀
♡•• *SIRRIN MIJINKI A TAFIN HANNUNKI* •• ♡
■ *3* ■
✆ WhatsApp
☏+2348037538596
✪ *KALMOMIN SOYAYYA DA KAUNA* ✪
idan kina so mijinki ya kaunace ki sai kin iya kalmomin kauna da soyayya ana so ya zamana kin San Kalmar da Zaki fadi ma maigida, Kalmar da zata Kara jefa kaunarki da soyayyarki a zuciyar sa , ki rinka nuna masa irin.

soyayya da kaunar da kike masa ita zata zamo sinadarin kauna da soyayyarki a zuciyar sa , wannan a dole sai kin koya , a sami wani lokacin idan za kiyi masa magana ki kirashi da wani suna na soyayya Zaki iya kirashi.
da
*sweet heart.*
*honey.*
*masoyina.*
*sahibina.*
*nawan*
my love , my one , my only.
ko dai wata Kalmar da zata faranta masa rai wata Kalmar idan kin fada masa in yana jin nishadi to zai yi maki abunda Zaki Dade kina alfahari da shi.

yana da kyau Mata suyi koyi da Nana aisha ( RA ) lokacin da manzo Allah
( S.A.W) ya bata labari ummu zarrin yanda mijinta yake sonta yake kaunarta
yake kyautata Mata da ya gaya Mata sai yace ai a gurinki kamar ummu zarrin
ne da abu zarri aisha tana daga Kai ta kalle shi tace "ya manzo Allah ana
maganarka kuma wanene abu zarri ? kafi alkhari fiye da abu zarri ga ummu
zarri a gurina ya rasulillahi wanna kalma ce ta kauna da soyayya.

ana so dole ki San yadda Zaki nuna ma mijinki kauna da soyayya wannan yana daga cikin abunda yake Kara dankon kauna da soyayya a cikin zaman aure .

wannan yana sanya miji taji ya da zarar yabar Inda kike yaji babu abinda yake
so ya gani in ba ke ba domin shi aure ana yinsa akan soyayya da kauna.

shi yasa a cikin alkur'an Allah madaukakin sarki yake cewa:

"yana daga alamomi da zaka gane karfin ikon ubangijin ka yadda ya halitta
maku matayenku daga kawunanku domin Ku samu natsuwa izuwa garesu.
▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀
◇•• *WASA MAIGIDA DA ZUZUTA MAIGIDA* ••◇

*MATSO KIJI SIRRIN MAZA*

*shi miji kamar sarkin gargajiya ne a fardarsa, haka yake yana son yaji matarsa da take wasa da shi sai yaji a duk duniya kamar babu wani maigida sai shi a lokacin sai kanshi ya Kara gingirin yaji shi din shine.*
dole sai mace ta koyi, wannan dole ne ta iya, idan baki iya ba kishiyarki ta iya
sai ta fiki mallakar maigida, sau da yawa Zaki fada masa kalma ta zuzutashi da koda shi kafa kamar bai ji ba ko yayi shiru bai tanka ba kuma Kalmar ta Samar da rijista a cikin zuciyar sa kuma ba zai taba mantawa da ita ba.
▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀
▼◎ *••ISLAMIC•••••CENTRE••* ◎▼
☏+²³⁴8037538596

✪・ *¹ KARIN KIBA* ・✪

•• ya'yan hulba.
•• alkama.
•• waken suya.

_sai ki maida su gari suyi laushi, sai ki rinka diba cokali daya ana soya kwai da shi, man suyar ya kasance danyen man zaitun ne._

*TSUKEWAR GABAN MACE*

◇ garin zogale.
◇ man kadanya.
◇ alif kadan.
◇ kwaro wadda ake wanki hula dashi.
Zaki hade kwaro da alif daka su suyi laushi sai ki tankade ki aje.

sai ki hada da garin zogale sai ki hada su cikin man da ake ambato, ki
kwabasu guri guda bayan sallah mangariba sai ki diba kiyi matsi da shi a
gabanki, idan ya samu tsayin awa a jikinki sai ki wanke da ruwan dimi Zaki iya samun hulba ki tafasa idan ruwan ya sha iska sai ki wanke.

*GA MACEN DA TAKE DA BUKATAR KUGU*
_macen da take da bukatar kugu ko take da matsala rashin yalwar kugu bayan Nata ya zamanto a shafe sai ta samu wadannan kayan lambun_

₃ abarba.
₃ ayaba.
₃ gwanda.
₃ kankana.
₃ zuma.
₃ madara peak.

_sai ta hada su guri daya ki markada su su zama ruwa sai ki zuba zuma da madara ki rinka sha._

*sai kuma ki samu zogale dafaffe ki hada da alayahu ki zuba tumatur da albasa kiyi kwadon su.*

_haka Zaki rinka yi ga kwadon ,ki rinka yin wadannan kayan lambu da kika markada sai ki rinka sha da asuba._

*DOMIN GYARAN NONO*

ga macen da take so nonuwa ta su ciko ko ta keso su Kara girma sai ki nemo.
₴ kankana
₴ mangwaro

*ki fere su ki shanya su su bushe soaai sai ki daka ki rinka tafasa ruwan zafi kina damawa kina sha a kullum sau biyu a Rana sai ki hada da shan kayan lambu, wannan hadin yana Kara ciko da yamutsatsen nono yana kima Kara girman nono ga masu kana.*

*MAGANIN NANKARWA ( STRECH MARK)*

kankarwa shine irin wannan zanen da yake futowa a cikin mace da zaran ta
Fara haihuwa ko kima in tayi kiba, a cikinsa mace ya kan fito ya sanya fatar
cikin ta ya mutse.

✰ ana amfani da man dodon kodi a shafa a ciki, yana gyara fatar ciki ta
koma kamar ba a haihu ba.
✰ man ka danya.
✰ man zaitun
✰ lemun tsami.

ki hada man kadanya da man zaitun guri guda, ki matsa lemun tsami a Kai,
amma ba da yawa ba , ki matsa sossai sannan sai ki dinga sharewa ki yawaita
yi.
☛ ana shafa zuma farar saka da daddare, idan Zaki kwanta bacci da safe sai
ki samu ruwan dumi ki wanke.

*GA MACEN DA TAKE SON TA TAIMAKI MIJINTA DON YA SAMU KARFIN GAMSAR da ITA.*

ana samun hantsar muruci namiji ya rinka ci zai yi matukar samun karfi sossai.

ana samun zangarniyar zogale da ya'yanta a zuba citta da kanunfari da
masoro a dakesu su zama gari sai a rinka dibar babban cokali daya ana
zubawa cikin zuma cokali biyar ana sha safe da yamma.

*GA NAMIJIN DA YAKE SAURIN INZALI ( RELEASING)*

watau da ya Fara saduwa da mace ba zai dauki dogon lokacin ba yana harka
sai ya kawo
・ cucumber (gurji)
・ zuma

Zaki markada cucumber ba tare da kin fere ba sai ki zuba zuma a ciki Zaki iya
sakawa a cikinsa firj domin yayi sanyi saboda maigida yaji dadin sha.
▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀

◆・・ *AMFANIN CITTA* ・・◆

citta tana karawa maza da Mata ni'ima.
citta tana wanke ciki da hanji domin jini ya rinka gudana cikin yanayi mai kyau.

citta tana kare mutum daga yawan yin hutu/fidda iska.

ibn sina yace: citta tana taka muhimmiyar rawa wurin gyara makoshi , ta kuma bada kariya daga kamuwa da ciwon Kai, citta tana bada kariya ga
kwayoyin cutar da ake Shaka ta hanyar iska.

*citta tana sa jiki yayi zafi*
*tana magance yanar Ido.*

wadda ke sanya mutum ya rinka ganin biji-biji to a nan mutum yana iya rinka cin citta ko a matse masa ruwanta sai a rinka digawa a idon.

tana Kara ni'ima, tana Kara ruwan maniyi ( sperm) tana bada kariya daga kamuwa da ciwo.

tana sa jini ya rinka gudana cikin kyakkyawan yanayin.

■ _shan ruwan citta yana magance ciwon zuciya, ya kuma sa mutum ya rinkayin numfashi yadda ya kamara._

■ _ruwan citta yana magance rudewar jiki, da kuma fitar da iska._

■ _ama amfani da citta gurin maganin Tari._

■ _ana hada garin citta da zuma a rinka sha don karawa Mata ni'ima da kuma kuzari._

■ *ana hada garin citta da zuma a rinka shafawa a gabobi don magance ciwon gabobi, ama kiran wannan hadin ( paste)*

■ *taba maganin masassara da mura.*

■ *ama amfani da citta gurin magance rikicewa al'ada.*

■ *ama amfani da ita gurin magance wannan tsotsewar jiki.*

✰••• *SA KISHIYA TAGUMI* •••✰

wannan hadin yana sauko wa mace ni'ima maigida zai ji baya gajiya da Kai
miki ziyara.

��� kwakwa.
❀ dabino.
❀ madara.
ki markada kwakwa da dabino ki tace sai ki zuba madarar peak ki rinka sha
Zaki ga abin mamaki.

❐ *RADADI BAYAN GAMA JIMA'I* ❐

wannan matsala na addabar wasu daga cikinsa Mata ba kuma sai sabbin aure
ba, har tsofafin hannun, wannan matsalar tana Hana Mata jin dadin jima'i , domin magance wannan matsala sai a nemi
☛ *garin hulba.*

sai a tafasa sai ki rinka Kama ruwa bayan nan kuna sai ki hada
☛ *man zaitun da man ridi*

ki rinka shafawa a gaban ki, shima namijin zai rinka shafawa a gabansa.

◆ KARIN RUWAN NONO ◆

a dafa furen zogale da zuma, wannan hadin yana Kara ruwan nono sossai.
❒ hulba
❒ sabara
sai ki hadasu ki tafasa ki zuba zuma a ciki ki rinka sha za'a samu ruwan
nono.
*_GA MACEN DA TAKE DA HAWAN JINI LOKACIN DA TAJE DA JUNA BIYU_*

₴ na'a-na'a
₴ zogale
₴ tafarnuwa
₴ lemun tsami.
zaki hade su guri daya sai ki tafasa ki matsa lemun tsami a ciki ki rinka sha,
insha Allah

❀���・ *DUWAWU ( HIPS)* ・・❀
*☏+²³⁴8037538596*

*_ina yan mata masu sha'awar yin tudun duwawu_*

✪ dankalin turawa
♜ madarar shanu
✪ zuma

*_ki samu dankalin turawa ki dafa shi ya dahu sossai Inda yasha iska sai ki dama shi da madarar shanu da zuma kadan kina yi har na tsawon wata guda Zaki sha mamaki._*
▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀
❍ *SANYI MAI SANYA FITAR RUWA DA KAIKAYI KO KURAJE* ❍

*irin wannan sanyi yana Samar da matsala mai yawa a tare da mai wannan cuta domin magance wannan cuta sai kuyi wannan hadin.*

✿ man shanu
✿ man tafarnuwa
✿ hulba
✿ ya'yan kabewa.
_a nemi hulba man tafarnuwa man shanu yayan kabewa a daka a hada a kwaba a dinga sakawa a cikin shayi Ana sha ko a abinci._

✪ *GYARAN FARJI BAYAN KI HAIHU* ✪
*ina matan da sukai haihuwa da yawa ko kuma mata masu matsalar budewa , dole duk macen data haihu ta gyara kanta don ita macen yar gyara ce, mu hankaita mata.*

⇨ aloebera
⇨ Karo
⇨ zaitun
⇨ kanunfari
ki sami aloebera ki samu Karo ki jefa kanunfari ki tafasa ki dinga Kama ruwa
da shi . sannan idan kika samu ganyen aloebera ki matse ruwan ya fito ki kina
wanke farjinki kitayi kina wankewa da ruwan dumi sai kuma ki hadashi kadan
da zaitun kina sawa in Zaki gurin maigida zakiyi mamaki.

❒ *MAGANIN CIWON MARA MAI ZAFI* ❒

₂ tsamiya
₂ habbatussauda
₂ zuma
idan ciwon Mara yayi tsanani sai Ku samo wa yannan ku tafasa tsamiyarku
mai kyau da habbatussauda sai Ku ringa diba kuna sa zuma a ciki kuna sha,
shi ma za'a sami waraka insha Allah.

■・ *KAMSHIN FARJI* ・■

ina mace mai San farjin ta yayi kamshi idan kina San maigida yana cikin kina
kamshi to yi wannan.
❀ tukar rake.
❀ turaren hayaki mai aya.
❀ turaren scenario
❀ miski.
❀ turaren binte Sudan.
❀ turare madara surrati.
❀ kanunfari.
❀ tagargaje.
❀ bita zai-zai.
ki sha rake, ki busar da bawon ki samu turaren hayaki mai aya, ki samu
turaren scenario ki zuba su ciki, ki zuba miski ki zuba turaren binta Sudan ,
Dana madara surrati ki zuba kanunfari da tagargaje, da bita zai-zai kadan ki
cakuda su sossai ki Fara hade kanunfari da tagargaje kadan ki hada da zuma
ki dinga dauke dashi sai ki tsugunna.
▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀▀
4/25/17, 10:28 PM - NA'IBIN SUNNAH: NECO Time table 2017 – Download and Print Out Neco Timetable Here

All candidates should note that this year's NECO SSCE time table is scheduled to commence, starting from the May, 2017 to July, 2017.

This is the real, Original and correct 2017 June July Neco Examination timetable.

Thursday 25th May to Friday 2nd June 2017
Practical: Physical Education
Practical: Auto Mechanics
Practical: Woodwork
Practical: Home Management
Practical: Foods and Nutrition
Paper 1: Performance Test, Music Technology/Alternative
Paper IV: Aural Music
Paper IV: Oral French
Paper IV: Oral Arabic
Practical: Auto Body Repair and Spray Painting
Paper 1: Auto Electrical Work
Practical: Auto Mechanical Work
Practical: Air Conditioning and Refrigeration
Practical: Welding and Fabrication, Engineering Craft Practice
Practical: Electrical Installation & Maintenance Work
Practical: Radio, Television and Electronics Work
Practical: Blocklaying, Bricklaying and Concrete Work
Paper IV: Exhibition – Painting and Decoration
Practical: Plumbing and Pipe Fitting
Practical: Machine Woodworking
Practical: Carpentry and Joinery
Practical: Furniture Making
Practical: Upholstery
Practical: Catering Craft Practice
Practical: Garment Making
Practical: Clothing and Textiles
Paper IV: Exhibition – Dyeing and Bleaching
Paper IV: Exhibition – Printing Craft Practice
Practical: Cosmetology
Paper IV: Exhibition – Photography
Paper IV: Exhibition – Leather Goods, Manufacturing and Repair
Practical: GSM Maintenance and Repairs
Paper IV: Progressive Assessments – Animal Husbandry
====================

Monday 5th June 2017
Practical: Physics – 10am – 12:45pm
Paper 1: Written Comprehension – French – 2pm- 3pm
Paper II: Written Expression – French – 3pm – 4:45pm
====================

Tuesday 6th June 2017
Paper 1: Drawing – Visual Art – 10am- 1pm
Paper IV: Creative Design – Visual Art – 2pm – 5pm
Practical: Metal Work – 2pm- 5pm
====================

Wednesday 7th June 2017
Practical: Computer Studies – 10am- 1pm
Paper 1(b): Painting and Decoration (Prac.) – 10am- 4pm
Paper 1(b): Dyeing and Bleaching (Prac.) – 10am- 4pm
Paper 1(b): Printing Craft Practice (Prac.) – 10am- 4pm
Paper 1(b): Photography (Prac.) – 10am- 4pm
Paper 1(b): Leather Goods Manufacturing and Repair (Prac.) – 10am- 4pm
OBJ & Essay – Catering Craft Practice – 10am – 12:30pm
====================

Thursday 8th June 2017
OBJ & Essay – Clothing & Textiles – 10am – 12:30pm
OBJ & Essay – Auto Parts Merchandising – 10am – 12:15pm
OBJ & Essay – Radio, Television & Electronics Work – 10am – 12:30pm
OBJ & Essay – Cosmetology – 10am – 12:30pm
OBJ & Essay – Minning – 10am – 12:45pm
OBJ & Essay – Data Processing – 10am – 1pm
OBJ & Essay – GSM Maintenance & Repairs – 10am – 1pm
OBJ & Essay – Marketing – 10am – 12:40pm
Practical: Mining – 10am – 12pm
Practical: Fisheries – 10am – 11:30am
Practical: Animal Husbandry – 10am – 11:30am
====================

Friday 9th June 2017
Painting and Decoration (Report Writing) – 10am – 12pm
Dyeing and Bleaching (Report Writing) – 10am – 12pm
Printing Craft Practice (Report Writing) – 10am – 12pm
Photography (Report Writing) – 10am – 12pm – 10am – 12pm
Leather Goods Manufacturing and Repair (Report Writing) – 10am – 12pm
====================

Monday 12th June 2017
Practical: Chemistry – 10am – 12pm
Practical: Electronics – 2pm – 5pm
====================

Tuesday 13th June 2017

Practical: Biology – 10am – 12pm
OBJ & Essay – Building Construction – 2pm – 4pm
OBJ & Essay – History – 2pm – 5pm
====================

Wednesday 14th June 2017
Paper III: OBJ – General Mathematics – 10am – 11:45am
Essay – General Mathematics – 12pm – 2:30pm
====================

Thursday 15th June 2017
Practical: Agricultural Science – 10am – 11:30am
OBJ & Drawing – Technical Drawing – 2pm – 4:30pm
OBJ & Essay – Air-Conditioning & Refrigeration – 10am – 11:40am
OBJ & Essay – Electrical Installation & Maintenance Work – 10am – 12pm
OBJ & Essay – Blocklaying, Bricklaying & Concrete Work – 10am – 12pm
OBJ & Essay – Machine Woodworking – 10am – 11:40am
====================

Friday 16th June 2017
OBJ & Essay – Carpentry & Joinery – 10am – 12pm
OBJ & Essay- Garment Making – 10am – 12:30pm
OBJ & Essay – Upholstery – 10am – 11:30am
OBJ & Essay – Stenography – 10am – 12pm
OBJ & Essay – Animal Husbandry – 10am – 12pm
OBJ & Essay – Fisheries – 10am – 12pm
====================

Monday 19th June 2017
OBJ & Essay – Commerce – 10am – 12:40pm
OBJ & Essay – Agricultural Science – 2pm – 4:30pm
====================

Tuesday 20th June 2017
OBJ & Essay – Economics – 10am – 1pm
Paper I: Drawing – Building Construction – 2pm – 5pm
====================

Wednesday 21st June 2017
Essay & OBJ – English Language – 10am – 12:45pm
Test of Orals – English Language – 1pm – 1:45pm
====================

Thursday 22nd June 2017
Practical: Data Processing – 10am – 1pm
====================

Friday 23rd June 2017 to Wednesday 28th June 2017

SALLAH BREAK
====================

Thursday 29th June 2017
OBJ & Essay – Government – 10am – 12:40pm
OBJ & Essay – Home Management – 2:30pm – 5pm
====================

Friday 30th June 2017
OBJ & Essay – Metal Work – 10am – 12:30pm
====================

Monday 3rd July 2017
OBJ & Essay – Christian Religious Studies – 10am – 12:30pm
OBJ & Essay – Electronics – 2pm – 4pm
OBJ & Essay – Visual Art – 10am – 1pm
====================

Tuesday 4th July 2017
OBJ & Essay – Music – 2pm – 4:30pm
Paper III & II: OBJ, Essay & Literature – Arabic – 2pm – 5:30pm
Paper III: OBJ – Further Mathematics – 10am – 12pm
====================

Wednesday 5th July 2017
Essay – Further Mathematics – 12:15pm – 2:45pm
OBJ & Prose – Literature in English – 3pm – 5:15pm
====================

Thursday 6th July 2017
OBJ & Essay – Chemistry – 10am – 1pm
OBJ & Essay – Store Management – 2pm – 4:40pm
====================

Friday 7th July 2017
Essay – Human and Regional Geography – 10am – 12pm
====================

Monday 10th July 2017
OBJ & Essay – Physics – 2:30pm – 5pm
OBJ & Essay – Foods & Nutrition – 10am – 1pm
====================

Tuesday 11th July 2017
Practical: Stenography – 10am – 11:17am
Practical: Stenography (Word Processing) – 2pm – 4pm
====================

Wednesday 12th July 2017
OBJ & Essay – Computer Studies – 10am – 1pm
OBJ & Essay – Islamic Studies – 2pm – 4.30pm
====================

Thursday 13th July 2017
OBJ & Essay – Civic Education – 10am – 1pm
Practical: Basic Electricity – 2pm – 5pm
====================

Friday 14th July 2017
OBJ & Essay – Physical Education – 10am – 12pm
OBJ & Essay – Hausa – 10am – 1pm
OBJ & Essay – Igbo – 10am – 1pm
OBJ & Essay – Yoruba – 10am – 1pm
====================

Monday 17th July 2017
OBJ & Essay – Edo – 10am – 1pm
OBJ & Essay – Efik – 10am – 1pm
OBJ & Essay – Ibibio – 10am – 1pm
Paper II: Drama & Poetry – Literature in English – 2:30pm – 4:10pm
====================
Tuesday 18th July 2017

OBJ & Essay – Health Education – 10am – 12pm
Test of Prac. – Health Education – 2pm – 3:30pm
====================

Wednesday 19th July 2017

OBJ & Essay – Biology – 10am – 12:30pm
Practical: Technical Drawing – 2pm – 5pm
OBJ & Essay – Auto-Body Repair and Spray Painting – 10am – 12:30pm
OBJ & Essay – Auto Electrical Work – 10am – 12:30pm
OBJ & Essay – Auto Mechanical work – 10am – 12:30pm
OBJ & Essay – Welding & Fabrication Engineering Craft Practice – 10am – 1pm
OBJ & Essay – Plumbing & Pipe Fitting – 10am – 12:30pm
OBJ & Essay – Tourism – 10am – 1:30pm
====================

Thursday 20th July 2017
OBJ & Essay – Store Keeping – 10am – 12:40pm
OBJ & Essay – Book Keeping – 10am – 1:50pm
OBJ & Essay – Salesmanship – 10am – 12:40pm
Paper IV: Drawing & Design – Furniture Making – 10am – 12pm
OBJ & Essay – Furniture Making – 12:30pm – 2:15pm
OBJ & Essay – Office Practice – 2:30pm – 5:30pm
OBJ & Essay – Auto Mechanics – 2:30pm – 5pm
====================

Friday 21st July 2017
Paper III & I: OBJ & Prac. / Physical – Geography – 10am – 12:30pm
Paper III: OBJ – Financial Accounting – 10am – 11:20am
====================

Monday 24th July 2017
Theory & Practice – Financial Accounting – 11:20am – 1:50pm
OBJ & Essay – Basic Electricity – 2:30pm – 4:45pm
Drawing & Design – Woodwork – 10am – 12pm
====================

Tuesday 25th July 2017
OBJ & Essay – Woodwork – 12:30pm – 2:30pm
OBJ & Essay – Insurance – 3pm – 5:40pm
====================

3.67 (73.33%) 9 votes
4/25/17, 11:29 PM - MusaHabibQaninMiko: اعجب 22 سؤال
بسم الله الرحمن الرحيم
إثنان و عشرون سؤالاً من قسيس مسيحي وسؤالاً واحداً من مسلم!!!
22 سؤال واجابة اعجبوني وذهلت لبراعةهذا الشخص ونباهته فنقلت لكم الموضوع
كان رجل مسلم له صديق مسيحي فألح المسيحي علي المسلم بأن يذهب معه للكنسية ليحضر درس من قسيس و يدلي رأية للمسيحي فوافق المسلم و ذهب معه فعرفه القسيس وقال يوجد بينكم محمدي اي ( مسلم )
فوقف المسلم وقال له: كيف عرفت؟
فقال القسيس: سيماههم في وجوههم.
فتبسم المسلم
و قال له القسيس: أريد ان اسألك اثنان وعشرون سؤال؟
إليك الأسئلة:
1. ما هو الواحد الذي لا ثاني له؟
2. ما هما الاثنان اللذان لا ثالث لهما؟
3. ما هم الثلاثة الذين لا رابع لهم؟
4. ما هم الأربعة الذين لا خامس لهم؟
5. ما هم الخمسة الذين لا سادس لهم؟
6. ما هم الستة الذين لا سابع لهم؟
7. ما هم السبعة الذين لا ثامن لهم؟
8. ما هم الثمانية الذين لا تاسع لهم؟
9. ما هم التسعة الذين لا عاشرة لهم؟
10. ما هي العشرة التي تقبل الزيادة؟
11. ما هي الإحدى عشر الذين لا ثاني عشرة لهم؟
12. ما هي الاثنا عشر الذين لا ثالث عشر لهم؟
13. ما هي الثلاثة عشر الذين لا رابع عشر لهم؟
14. ما هو الشيء الذي يتنفس ولا روح فيه؟
15. ما هو القبر الذي سار بصاحبه؟
16. من هم الذين كذبوا ودخلوا الجنة؟
17. ما هو الشيء الذي خلقه الله و أنكره؟
18. وما هي الأشياء التي خلقها الله بدون أب و أم؟
19. من هو المخلوق الذي من نار ومن هلك بالنار ومن حفظ من النار؟
20. ومن الذي خلق من حجر وهلك بالحجر وحفظ بالحجر؟
21. ما هو الشيء الذي خلقه الله واستعظمه؟
22.. وما هي الشجرة التي لها اثني عشر غصنا وفي كل غصن ثلاثين ورقة وفي كل ورقة خمس ثمرات ثلاث منها بالظل واثنتان بالشمس؟
فأبتسم المسلم ابتسامة الواثق بالله..... وسمّّّا بالله
* بسم الله الرحمن الرحيم
1. الله سبحانه وتعالي الواحد لا ثاني له
2. والاثنان اللذان لا ثالث لهما: الليل والنهار
وجعلنا الليل والنهار آيتين
3. والثلاثة التي لا رابع لها هي: أعذار موسى مع الخضر
إعطاب السفينة وقتل الغلام وإقامة الجدار.
4- والأربعة الذين لا خامس لهم: القرآن و الإنجيل والتوراة والزبور
5. والخمسة اللتي لا سادس لهم: الصلوات الخمس المفروضة .
6-والستة التي لا سابع لها: الأيام التي خلق الله تعالى فيها الكون
7. والسبعة التي لا ثامن لهم: السموات السبع
الذي خلق سبع سموات طباقا ما ترى في خلق الرحمن من تفاوت
8. والثمانية الذين لا تاسع لهم: هم حملة عرش الرحمن ويحمل عرش ربك يومئذٍ فوقهم ثمانية
9. والتسعة اللاتي لا عاشر لها: هي معجزات موسى عليه السلام
العصا ، اليد , الطوفان , السنون , الضفادع , الدم , القمل , الجراد , شق البحر
10. وأما العشرة التي تقبل الزيادة: هي الحسنات
من جاء بالحسنة فله عشرة أمثالها والله يضاعف الأجر لمن يشاء
11. والأحد عشر الذين لا ثاني عشر لهم: هم أخوة يوسف عليه السلام
12. والاثنا عشر التي لا ثالث عشرة لها: هي معجزة سيدنا موسى
وإذا استسقى موسى لقومه فقلنا اضرب بعصاك الحجر فانفجرت منه اثنتا عشر عيناً
13. والثلاثة عشرة الذين لا رابع عشر لهم: هم إخوة يوسف وأبيه وأمه
14. وأما الذي يتنفس ولا روح فيه: فهو الصبح
والصبح إذا تنفس
15. وأما القبر الذي سار بصاحبه: هو الحوت عندما التقم سيدنا يونس عليه السلام
16. وأما الذين كذبوا ودخلوا الجنة: هم أخوة يوسف عليه السلام
17. والشيء الذي خلقه الله و أنكره: هو صوت الحمير إن أنكر الأصوات لصوت الحمير
18. وأما ما خلق وليس له أب وأم فهم :آدم عليه السلام و ناقة صالح و كبش الفداء والملائكة وحية موسى ..
19- وأما ما خلق من نار: فهو إبليس ومن هلك بالنار: فهو أبو لهب ومن حفظ من النار: فهو إبراهيم عليه السلام
20. وأما ما خلق من الحجر: فهي ناقة صالح عليه السلام ومن هلك من الحجر: فهم أصحاب الفيل وأما من حفظ بالحجر: فهم أصحاب الكهف
21. وأما ما خلقه الله واستعظمه: فهو كيد النساء
إن كيدهن لعظيم
22. والشجرة: هي السنة التي لها اثني عشر شهرا 'غصنا' والثلاثين ورقة: هي الأيام في كل شهر والخمس ثمرات: هي الصلوات الخمس والثلاث التي بالظل: هي صلاة الفجر والمغرب والعشاء والاثنتان التي بالشمس: هي الظهر والعصر
هذا كان رد المسلم فاستعجب القسيس والحضور ولكن فوجئ القسيس بسؤال واحد موجه من الشاب المسلم
وهو:
ما هو مفتاح الجنة؟
هنا لم يقدر القسيس على الإجابة لكنه اضطر للإجابة بعد إلحاح الوجود
ولكنه طلب الأمان .........................
أتتوقعون لماذا؟!
لأن الإجابة هي:
أشــــهد أن لا إلـه إلا الله وأن مــــحمدا رســـــول الله
فأسلم القسيس ومن معه وهم في قلب الكنيسة
اترون ما اعظم الثقة بالله
👆سبحان الله وبحمده 👆سبحان الله العظيم
اعجبني فاردت ان انقله لكم اتمنى ان تنقلوه لتعم الفائده وناشر الخير كفاعله
راوي القصة الشيخ .....
عبدالحميد كشك رحمة الله عليه
4/26/17, 4:37 AM - Alfanuuuuuu: [و فيها مواعظ للناس - Google Search] is good,have a look at it! https://www.google.com/m?q=%D9%88%20%D9%81%D9%8A%D9%87%D8%A7%20%D9%85%D9%88%D8%A7%D8%B9%D8%B8%20%D9%84%D9%84%D9%86%D8%A7%D8%B3
4/26/17
, 6:34 AM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
4/26/17, 6:45 AM - ‪+234 806 454 5636‬: Good morning my people
4/26/17, 6:46 AM - ‪+234 806 454 5636‬: Good morning Nigeria
4/26/17, 9:58 AM - Alfanuuuuuu: Allah Ya isa da vata min time.
4/26/17, 10:30 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
4/26/17, 7:08 AM - ‪+234 803 752 8256‬: Mrng
4/26/17, 7:26 AM - Bbl Cottonou: [Lagos in GIRMA TA FADI, KARIYA GA SUNNAH by Muhadara] is good,have a look at it! http://darulfikr.com/m/s/20268
4/26/17
, 7:26 AM - Bbl Cottonou: TUNAWA DA MUTUWAR SHEIKH JA'AFAR, INA JIYE MANA SHIGOWA DA WATA 6ARNA ACIKIN ADDINI.

➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖ ➖

♠Karantarwar da SHEIKH JA'AFAR MAHMUD ADAM ta fi karfin ace sai shekara - shekara za mu rika yimasa Addu'a ko tunawa da Shi.

♠Duk yawancin 6arna a Addini tana faruwa ne a dalilin shisshigewa mutãnen kirki, Idan munyi duba izuwa tarihi zamuga kadan daga cikin su kamar haka :

➖ mutãnen Annabi Nuhu (Alaihisslam), Sun 6atane adalilin yin Shisshigi ga mutãnen kirki.

➖ Mutãnen Annabi Uzairu (Alaihisslam) Sun 6atane adalilin Shisshige masa da sukayi. (har suka kaishi wani matsayi can dabam)

➖Mutãnen Annabi Isa (Alaihisslam) Sun 6ata ne adalilin Shisshige masa da sukayi (Har suka kaishi wani matsayi can dabam)

➖"Yan shi'ah su ma Sun 6atane ta hanyar Shisshigi ga Sayyadina Aliyu Ibn Aby-Tãlib da kuma Dansa Hussein Ibn Aliyu (Radiyallahu anhumã).

➖Nan kusa - kusa ma Yawancin Mutãne Sun 6ata a wajan Shisshigewa Shehu Usman Bin Fodiyo (Allah yayi masa Rahama)

➖Sannan kuma da yawancin Mutãne Suma Sun 6atane a sanadiyyar Shisshigewa wasu bayin Allah nagari.

✔ Yanzu kuma wasu daga cikin Ahlussunnah a duk shekara Idan ranar 13-04- ta ko wacce shekara ta zagayo sai Kaga wasu Suna yin rubutu a Social media wai ana tunawa da ranar da BABBAN MALAMIN MU SHEIKH JA'AFAR MAHMUD ADAM ya rasu.

Shin kuna ganin nan gaba ba za a iya cewa afarayin taron yimasa Addu'a ba? Daga nan kuma sai abu ya fa Lalacewa ba?
YA ALLAH KA TSARE MANA IMANINMU.

MUSANI FA CEWA :

👉🏻 Mu muna daukar cewa ai tunda ba wani taro mukeyi ba muna ganin ai babu wata matsala ko Bidi'ah acikin yin haka..... Sai nace muduba cikin tarihin duk Annabawan nan da nakawo da kuma Salihan bayin nan mugani.

👉🏻 Sbd tun farko Shedan ne yake qawata musu sai suke ganin abin kamar ai bashi da wani aibu . Sai kuma daga baya yazo ya rika rikitar da su ta Hanyar shigo musu da wasu rikitattun abubuwa.

👉🏻Ina jiye mana Irin yadda shedan ya haddasa 6arna a tsakanin wadancan mutãnen muma tafaru a kanmu. Ina jiye mana faruwar irin haka a tsakaninmu, (Allah ya kyauta)

✔Idan har Addu'ar ce da kuma tunawa da Sheikh Ja'afar yoo ai ba lallaine sai a shekara - Shekara ba, sbd na tabbata kullum sai mun saurari Karatun sa, mai zai hanamu mu rika yimasa Addu'ar a irin lokutan, ba sai shekara - shekara ba ?

WANNAN TUNATARWA CE SABODA NA SAN MUNSAN DA HAKA, KAWAI SHEDANNE YAKE MANTAR DA MU.

ALLAHU A'ALAM..... ✔

اللهم أرنا الحق حقا وارزقنا اتباعه وأرنا الباطل باطلا وارزقنا اجتنابه.

✍🏻Dan uwanku
Idris Rismawy
17/07/1438
14/04/2017
4/26/17, 8:18 AM - ‪+234 813 892 1977‬: *BAYANI AKAN ƘABLI DA BA'DI*


*Tambaya*

*بسم الله الرحمن الرحيم*
*Assalamu alaikum Warahmatullah, don Allah Inason Amin cikakken bayani akan ƙabli da Ba'di a cikin Sallah

*Amsa*

Wa'alaykumussalamu Warahmatullah
To yar'uwa da farko dai ainihin kalmar anakiranta sujuudus sahawi(سجود السهو)wato sujjadar da ake yinta saka makon rafkanuwa ko mantuwa cikin sallah. Sannan ƙabli ko ba'adi kuma sunan hukuncinne. Idan akace ƘABLI itace wacce ake yinta kafin sallama. BA'ADI kuma wacce ake yinta bayan sallama.
kai tsaye zan fassara miki cikin littafin *MUKARRARULFIQHU*inshaAllahu. daga shafi na hamsin50 ga abinda akace:
sujjadar rafkanuwa acikin sallah sunnace idan akabar sunna mai karfi acikin sallah, kuma sunna masu karfi guda takwasne :
1 karatun sura bayan fatiha
2 kabbara guda biyu ko sama dahakan banda kabbarar harama
3 bayyanawa
4 boyewa
5 fadan sami'allahu liman hamidahu sau biyu ko sama da haka
6 zaman farko
7 tahiyar farko
8 tahiya ta karshe
*ga yadda ake yin wasu daga ciki*:
duk wanda yabar karatun sura saboda rafkanuwa to zaiyi sujjada kafin sallama(kabli).sannan duk wanda ya boye wani abu wajen bayyanawa to zaiyi sujjada kafin sallama
duk wanda ya bayyana wani abu wajen da ake boyewa to zaiyi sujjada bayan sallama sannan duk wanda ya manta kabbarori guda biyu banda kabbarar harama to zaiyi sujjada bayan ya idar da sallah. Sannan wanda ya bar fadin sami'allahu liman hamidahu sau biyu ko sama zaiyi sujjadar ƙabli kafin sallama da dai sauransu.
sannan kisani duk wada yabar farilla baya isar dashi yin sujjadar rafkanuwa sai dai yayi watsi da raka'an ya sake wata sannan yayi sujjada kafin sallama idan yakasance raka'o'i guda biyun farko idan kuma biyun karshene sai yayi sujjada bayan sallama sannan idan mutum yayi magana zaiyi sujjada bayan sallama.

Gaskiya sunada yawa kwarai sabo da haka zan tsaya anan saidai inason musan cewa duk wannan sunnce ko da mutum yayi ƙabli wajen ba'adi ko ba'adi wajen kabli babu laifi dan manzon Allah yayi hakan

Wallahu A'alam

*سبحانك اللهم وبحمدك أشهد أن لا إله إلا أنت أستغفرك وأتوب إليك.*
4/26/17, 8:19 AM - ‪+234 813 892 1977‬: ```Assalamu alaikum```
```Malam ga tambayata kamar haka ya hukuncin matan auren da take barin tsiraicinta karara amma agidanta sai tawuni takwana baruwanta idan miji yayi magana sai tace itada gidanta```

_*AMSA:*_
*******

وعليكم السلام ورحمة الله.
ﺍﻟﺤﻤﺪ ﻟﻠﻪ ﺭﺏ ﺍﻟﻌﺎﻟﻤﻴﻦ ، ﻭﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻰ ﺳﻴﺪﻧﺎ ﻣﺤﻤﺪ ﻭﻋﻠﻰ ﺁﻟﻪ ﻭﺻﺤﺒﻪ ﺃﺟﻤﻌﻴﻦ، ﻭﺑﺎﻟﻠﻪ ﺍﻟﺘﻮﻓﻴﻖ،


Asali shine ya halatta mace tasanya tufafi agaban mijinta wanda zai bayyanar da al'aurarta gareshi, haka shima ya halatta yayi shigar dazata bayyanar da al'aurarsa agaban matarsa, domin umarnin kiyaye al'aura baya shiga cikin bayyanar da al'aurar ma'aurata ga junansu atsakaninsu, da abunda damansu tamallaka (kuyanginsu)

Daga mu'awiya bin haidata Alkushairi yace: nace ya manzan Allah Al'aurarmu meya kamata mubayyanar kuma meya kamata mu kiyayi bayyanar dashi? yace:( ka kiyaye al'aurarka saifa ga matayenka ko kuyanginka) saiyace: sainace; ya manzan Allah idan kuma mutanen sashi daya suke fa maza zallah ko mata zallah? saiyace:( Inzaka iya kada kasake kowa yaga Al'aurarka, tokayi hakan kada kasake wani yagani) saiyace: sainace; ya Manzan Allah idan dayanmu yakasance akebancefa shi kadai? saiyace:
```Allah shine yafi cancanta aji kunyarsa, sama da mutane.```

_*(Tirmizi ya ruwaito shi (2794) da Abu dauda (4017) da ibnu majah (1920) Albani ya ingantashi acikin sahihul turmuzi.).*_

Saboda haka abunda take aikatawa haramunne idan tana takama gidan tane to ai Allah shiyafi cancantar aji kunyarsa samada mutane kamar yanda ingantaccen hadisi ya nuna dan haka wajibine mijinta yatsawatar mata yatashi sosai akanta harsai tagyara wannan mummunar al'ada, dan muddin yadauki abun sako sako hakan zaiyi tasiri sosai wajan gurbacewar tarbiyyar 'ya'yansa dama rashin albarka acikin gidansa, kuma shaidanu zasu yawaita agidan daman barin al'aura da kazanta agida da rashin jin kunyar Allah suke baiwa shaidanu gindin zama acikin gidan mutum gidan ya rikice kullum babu kwanciyar hankali.

Amma duk dahaka wannna hadisi yana nuna mana halaccin wasu ababe kamar haka, yahalatta mace tasanya kananun kaya ga mijinta, da kuma shara shara wadanda suke bayyana al'aurarta, da matsatstsun kayan dasuke bayyana duk wani tudu da loko najikinta ga mijinta, saboda ya halatta atsakaninsu suga juna tsirara, babu wata hujjah tahana ma'aurata sanya matsatstsun kayawa junansu damasu shara shara da kananu, saboda yahalatta suga juna tsirara.

An tambayi _*(Malaman Al-lajnatul da'ima na Saudiyya),*_ shin sanya matsatstsun kaya damasu shara shara haram ne ko halal saboda mace tanayi da nufin yiwa mijinta ado dashi?

Sai suka *Amsa* da cewa:
Idan mace takasance tanayin hakane kawai awajan mijinta yahalatta, idan ba mijinta kawai take bayyanawa wannan shigar ba bai halatta ba, saboda abunda ke cikin hakan nabayyana surar jiki, da bayyanar da guraren da ake fitinuwa da mace.
_*(Fatawa Al-lajnatul da'imah ( 24/34).*_


Yazo acikin _*(Mausu'a fiqhiyyah (6/136)*_ Bai halatta sanya matsatstsun kaya ba ko shara shara idan yana bayyana al'aura, tayanda za'a iya gane launin fatar mutum jah ce ko baka ko kasa kasa, da maza da mata duk hukuncin dayane, mace koda agidan tane bai halatta tasanya irin wadannan kayan ba, idan akwai wanda zai iya ganinta wanda ba mijin taba, saboda dalilai dasuka zo akan hakan, wadanda suke da alaka dahakan, da kuma abunda ke ciki na zubda mutunci, dakuma sabawa tafarkin magabata nakwarai, bai halatta yin sallah da irin wadanan tufafin ba, amma yahalatta mace tasanya shi idan babu wanda zai gani sai mijinta.

shaik salih Alfauzan hafizahullah yace: bai halatta ga mace tasanya irin wadannan tufafi matsatstsu da masu bayyanar da surar jiki ko shara shara agaban 'ya'yanta ba, ko muharramanta saidai abunda al'ada ta gudana akai na yaye abunda babu fitina acikinsa, zata sanya sune kadai ga mijinta.
_*(Fataawa shaik salih Al-Fauzaan (3/170).*_

Duk da haka bai halatta mace tasa tufafin da maza kadai suka kebanta dasanya suba, ko wanda yai kama dayanda kafirai suke shigarsu.

والله أعلم،

***********************************


سبحانك اللهم وبحمدك أشهد أن لا إله إلا انت أستغفرك وأتوب إليك.


_*🌙Tambayoyin*_ _*Musulunci🌙*_
_*WhatsApp*_ _*Group*_
4/26/17, 3:25 PM - ‪+234 803 747 2182‬: 🚷 _*Idan kaga me gaggawa a cikin sallah, fada masa duk abun da zaije nema yana a hannun wanda yake gabansa, ka natsu a cikin sallar ka anan zaka samu biyan bukata Allah shine me abun bayarwa*_ 🕌

•Nasiha ce 👌🏻
4/26/17, 7:07 PM - ‪+234 806 084 4942‬: GARGADI NA MUSAMMAN
****************************
Assalamu alaikum Jama'a!
Zauren Fiqhu ya Lura da cewa akwai wasu Sakonnin Barkwanci (Wato JOKES) masu mutukar Hatsari da suke yawo a Social Networks.
Mutane suna ta turawa a cikin groups suna ganin kamar wani abin gwaninta ne, in mutum bai kiyaye ba xai kai mutum Ga halaka.

Ire iren wadannan JOKES din suna kunshe da Barkwanci ga Allah ko Annabawansa da Manzanninsa (Allaihimus salam) Ko kuma Littafin Allah (Alqur'ani) ko hadisan Manzon Allah (S.A.W).

GA MISALIN IRIN SU NAN
👇👇👇👇👇👇👇👇👇
TURKASHI! Wani yaro👳 ne ya dawo daga Islamiya🏡, sai babansa👨 ya tambayeshi 'me aka koya maku yau? Sai yaron yace: 'sunayen annabawa' sai baban yace: 'to karanta inji'. Yaro ya fara... Annabi Tukur, Annabi Sanusi, Annabi Dan'asabe, Annabi Shehu... sai baban ya shara wa yaron mari! Yaro yace:' baba me nayi? Sai baban yace: 'kana ta kiran sunayen annabawa baka cewa Sallallahu alaihi wasallam ba!....
wai a cikin su waye jahili???
*****************************

GA MISALI NA BIYU :
👇👇👇👇👇👇👇
A Fulani man went to hajj,sitting in front of d hotel in d afternoon,he saw👀 a beautiful arabian lady👰 passing through,seeing her extrim beauty,d Fulani man said
"HODIJAM"kaga wadanda ALLAH yayi da hannun shi mukam duk 'yan kwangila sukayimu"
👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆👆

Hakika Kalmar kafirci ta tabbata ga duk wanda ya dauki Annabawan Allah a matsayin ababen wasansa..

Kuma idan an dubi Labarin ma, za'a ga cewar bai faru ba bisa hakikarsa.
Kawai dai Wasu 'Yan iska ne suka zauna suka kirkiro. Kuma gashi Manzon Allah (S.A.W) ya fada a cikin Sahihin hadisi cewa:

"RIJIYAR A ZABA (WAILUN) TA TABBATA GA WANDA YA QIRKIRI WANI LABARI DOMIN YA SANYA MUTANE DARIYA. RIJIYAR A ZABA TA TABBATA GARESHI, SANNAN RIJIYAR A ZABA TA TABBATA GARESHI"


Mu a wajen mu duk wanda yake Qirkira/forwarding irin wadannan abubuwan akwai alamar cewa bai damu da lamarin addininsa ba.

Duk wanda ya Muzantar da sunan Annabawa (as) to kai-tsaye kamar ya chutar da Manzon Allah ne (S.A.W).
Kuma kalmar kafirci ta tabbata a kansa.

Don Allah jama'a ku taimaka ma Zauren Fiqhu wajen isar da wannan gargadin zuwa ga sauran al'ummar Musulmai.
4/26/17, 7:55 PM - ‪+234 803 445 7259‬: *Security Alert!!!!*

Please if you receive a call that someone had an accident and he/she is unconscious at the moment, we found your number in his/her phone contact please don't rush into asking too many questions, just ask them to describe the person and check his/her wallet and give you a name, if it happens to be someone you know just call the persons line or ask them to call you with the persons number. They might go as far as telling you that they are Road Safety Officers, please don't be carried away by that, it is another format the bad guys are operating on. You can be kidnapped, raped, robbed or killed in the process if you rush to meet them. please pass this information till it gets to everyone you know cos you may be saving life as you share. I just received such not too long ago today. "You are properly guided":

www.newsvota.com

*Patron.*
*COPIED*
4/26/17, 9:19 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...


Baya halasta ga Mata su boye abinda Allah ya halitta a cikin mahaifan su....

Binkhal...
4/26/17, 9:56 PM - A B-U. R: http://www.dw.com/p/2bwXk?wa - {2} Tarihin garin Bauchi da kafuwarsa
4/27/17, 6:05 AM - Fakawa: http://www.dw.com/p/2bwXk?wa - {2} Tarihin garin Bauchi da kafuwarsa
4/27/17, 8:01 AM - ‪+234 806 973 6622‬: *GA ADDU'A KAR'BA'B'BIYA*

Annabi (S.A.W) yaji Wani Mutum Yana Cewa (Allahumma Inni As'Aluka Bi Anni Ashhadu Annaka Antallahu La'Ilahailla Antal Ahadu, Assamadu, Allazi Lam Yalid Walam Yulad Walam Yakun Lahu Kufu'an Ahad) sai Annabi Yace: Hakika Ya Roki Allah Da Sunansa Mai Girma Wanda In An Rokeshi Yake Bayarwa,in An Kirashi Yake Amsawa. Don Allah turawa Dukkan Abokanka Dan Kowa Ya Amfana Kar Kowa Yabar Lada Yawuche Shi. Allah ya bamu ladan.
4/27/17, 8:58 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
4/27/17, 9:00 AM - Fakawa: Allah kaazitamuda abindabaasayarwa
4/27/17, 9:22 AM - ‪+234 803 789 3943‬: Kanunfari na daya daga cikin abubuwan da muke amfani da su a matsayin sinadaren kamshi a cikin abinci ko abun sha.

- Ko kun san cewa alfanun sa ya wuce gaban haka?
- Kanunfari na dauke da dumbin sinadaran kara lafiya da magance cututtuka da dama.
NAIJ.com ta zakulo kadan daga cikin magungunan da yake yi sun hada da:

1. Magance Ciwon Sikari
A wani bincike da aka gudanar a shekarar 2006, an gano cewa kanunfari na taimakawa wajen rage yawan sikarin da ke cikin jini, a don haka yana matukar taimakawa masu ciwon sikari.
Yadda ake amfani da shi
Za a iya zuba kimanin gram 10 na dakakken kanunfari a cikin ruwan dumi a sha shi da safe kafin a ci komai, ko kuma a barbada shi a cikin abinci.
2. Magance matsaloli da ciwukan baki
Kanunfari da man shi na da tasiri akan kowane irin cuta ta baki, kama daga ciwukan hakori zuwa warin baki ko kumburin dasashi da sauran su. Dalili kuwa shi ne ya na dauke da sinadaran da ke kashe kwayoyin cuta da kuma rage radadin ciwo.
Yadda ake amfani da shi
Ga mai ciwon hakuri, za a iya shafa man kanunfari ko kuma a tauna kanunfarin kan shi domin samun sauki cikin gaggawa. Idan kuma mutum ya na fama da warin baki ne, to zai tafasa kanunfarin a cikin ruwa, idan ya huce, za a na amfani da shi wajen kurkure baki bayan cin kowane abinci.
3. Magance ciwon gabobi
Kanunfari na dauke da sinadaran da ke rage radadi da kuma kumburi, wannan ya sa ya ke da matukar tasiri ga masu ciwon gabobi
Yadda ake amfani da shi
Za a nade garin kanunfarin a cikin tsumma mai tsafta a dan dumama shi a wuta, sannan a dora shi a gurin da yake ciwon, ko kuma ana zuba man kanunfarin kadan a cikin ruwan wanka.
4. Magance ciwon makogwaro
Kasancewar shi dauke da sinadaren da ke kashe kwayoyin cuta da rage radadi, kanunfari na da matukar tasiri akan ciwon makogwaro.
Yadda ake amfani da shi
Za zuba kanunfari guda gudan shi a zuma, a barshi na kamar tsahon awanni 8. Bayan haka sai a sha zumar da kadan da kadan ta yadda zumar za ta na rufe cikin makogwaron da ke ciwo.
5. Magance matsalolin fata
Kanunfari na tasiri akan matsalolin fata kamar su kuraje, dabbare dabbare, kumburi da sauransu.
Yadda ake amfani da shi
Za a iya hada garin kanunfari da Zuma da lemon tsami ana shafawa a gurin da yake da matsalar.
4/27/17, 1:37 PM - ‪+234 803 378 2709‬: *IT IS ABOUT YOU.*

Hey people, let me speak to you directly.

The anti-corruption war is not about Buhari. It is not about anyone 50 years and above. It is about you, 40 years and below. And you are in the majority right now in Nigeria. It is about your future and that of your kids. It is about your happiness, prospects, welfare, employment opportunities, pride and honor.

Do you know how old President Buhari is? If you don't, let me help you. PMB is 75 years. With God's blessing of long life, he gets another 25 years at most but you have many more years ahead of you.

Buhari, shouldn't be leading the war against corruption, you should. Buhari's generation, got the best out of Nigeria. They had free education, scholarships and guess what? Jobs and cars waiting for them on graduation. You left school five years ago, you still can't find a job. You thought more degrees would give you an advantage and so you struggled to do your post-graduate but still no jobs. You're the one who should be leading the war on corruption not Buhari who in the real sense, has no more stake beyond leaving a country better than he met it.

Now, instead of you to join PMB in his modest efforts to fight corruption no matter how imperfect it is, you're ignorantly joining up with the corrupt elements to attack the president. You're like the dog that is trapped but is threatening to bite anyone who tries to rescue her.

Buhari, does not need the stress of the anti-corruption war if not for his abiding personal principles. It is easier and more profitable to him and his family to loot the treasury and safeguard and secure the future of his immediate families and generations to come.

After all we have past leaders, accused of massive corruption going around in affluence and power without any questions or hints of prosecution.

President Buhari deserves praise not insults. When you're tempted to insult PMB next time, think about this: it is not about Buhari but you. Nigeria has been good to Buhari and his generation.

If you cannot say Nigeria has been good to you, join Buhari in his anti-corruption war.

Copied
4/27/17, 2:41 PM - ‪+234 809 787 4234‬: Ex President Ibrahim Babangida presently lives in a 50-room mansion onhilltop in Minna

ex president Abdulsalam Abubakar that ruled for less than ayear currently lives on hilltop in Minna built by Julius Berger.

Ex presidentOlusegun Obasanjo currently lives on hilltop mansion, complete with N7billionlibrary in Abeokuta.

Buhari's modest three-bedroom bungalow is located a few metres off Daura-Kwangolam road, next to the Daura Shagari Low Cost Housing Estate.

Thebuilding is almost nondescript thus attracting no attention.

And this is where ex governor of present 6 Northern States, ex head of state,ex PTF chairman, current sitting President of Nigeria lives?

I thank God thatPMB came in my life time.

Of the 10 aircrafts he met on the presidential fleet, 2 are about to be sold, 2had been donated to our air force, while 2 are currently undergoing repairs.

Since he became president, his wife has been to hajj and Umurah in SaudiArabia twice, to UK for daughter's graduation, to US twice for invitationalengagement, then to Europe recently.

In all her travels, she has never usedany aircraft in the presidential fleet but, rather, commercial airlines.

Was it not in this same country that the wife of an ex president travelled withover 60 women just to shop in hong Kong, using one of the aircrafts on the presidential fleet?

Even if it remains me and my household, PMB will forever remain God-sent.

A sitting president who can give out his daughter in marriage, with less than30 people in attendance, in his sparsely furnished apartment is a rare breed.

One day, in my old age, I hope to gather my kids and grand kids and tell themstories of PMB, the man that once ruled Nigeria with a spartan lifestyle.
4/27/17, 2:42 PM - ‪+234 809 787 4234‬: BENUE KILLERS ARE NOT FULANI HERDSMEN! TIVS ARE THE KILLERS OF THEIR FELLOW BROTHERS & SISTERS

PRESS BRIEFING
PARADE OF SUSPECTS ARRESTED IN CONNECTION WITH THE
MERCILESS KILLINGS OF INNOCENT PERSONS AND
WANTON DESTRUCTION OF PROPERTIES WORTH MILLIONS
OF NAIRA, AT ZAKI BIAM IN BENUE STATE
ON 20TH MARCH 2017
AT THE FORCE HEADQUARTERS, ABUJA
BY CSP JIMOH MOSHOOD, FORCE PUBLIC
RELATIONS OFFICER FORCE HEADQUARTERS,
ABUJA
ON 21ST OF APRIL, 2017

Gentlemen of the Press, you are welcome to today's press briefing.
As a result of the killings of innocent persons by unknown gun men at Zaki Biam in Benue State on 20th March 2017 and destruction of properties worth Millions of Naira, the Inspector General of Police, IGP Ibrahim K. Idris NPM, mni, swiftly deployed Police Special Tactical Force and an high powered investigation team to unravel the circumstances surrounding the gruesome killings and bring the perpetrators to justice.
2 The preliminary investigation and the operations embarked upon by the joint Police team revealed that one Terwase Akwaza aka Ghana, a gang leader of a vicious and notorious serial killer syndicate was responsible for the senseless killings of seventeen (17) innocent persons at Zaki Biam and for killing in cold blood of about fifty (50) people in other locations in Benue State. He is also responsible for so many kidnappings, armed robberies and cultists violence leading to loss of lives and properties in other parts of Benue State. Further investigation revealed that he is also responsible for killing of Mr. Deneen Igbana (late) the Special Adviser on Security to the Executive Governor of Benue State, Chief Samuel Ortom.
3 Consequently, the Inspector General of Police ordered the Special Police teams already on ground in Benue State to immediately embark on manhunt for Terwase Akwaza aka Ghana and his gang members and bring them to justice.
4. This joint operations comprising the personnel of the Nigeria Police Force, the Nigerian Military and the Department of State Service for the arrest of Terwase Akwaza aka Ghana and his vicious criminal gang is currently ongoing in Benue State.
5. In the dogged pursuit of the operations the Nineteen (19) suspects listed below were arrested for conspiracy and other various criminal roles they played in the killings of innocent persons and other violent crimes carried out by Terwase Akwaza aka Ghana in Benue State. They are currently in Police custody. During interrogation they admitted to be cohorts of the wanted suspect "Terwase Akwaza aka Ghana" and have facilitated the commission of some of the offences linked to him at different times in Benue and other neighbouring States. They will be charged to court on completion of investigation accordingly.

i. Tordue Kaaor 'M'
ii. Hiikenter Orbunde 'M'
iii. Vincent Asemave 'M'
iv. David Terhembe 'M'
v. Dalhatu Abdullahi 'M'
vi. Iortember Orkuma 'M'
vii. Manasseh Ikyar 'M'
viii. Nengene Ikyar 'M'
ix. Joshua Ioraonya 'M'
x. Joseph John 'M'
xi. akowakwahve 'M'
xii. Terwase Sabastine 'M'
xiii. Sunday Utza 'M'
xiv. Umsughaondo Gbaga 'M'
xv. Swem Utiu 'M'
xvi. Terwase John 'M'
xvii. Mbadon Mbati 'F'
xviii. Tame Buumbu 'F'
xix. Godwin Iorhundu 'M'
2 RECOVERY OF CACHE OF WEAPONS, WHICH INCLUDES LMG, SMG, HAND-GRENADES EXPLOSIVES AND ASSORTED ARMS AND AMMUNITION.
The below listed weapons and exhibits were discovered and recovered in a secret underground armory of Terwase Akwaza aka Ghana by the joint team of Police personnel, the Military and the DSS during joint assault on Ghana's hideout in the Forest in a location in Benue State. The principal suspect (Terwase Akwaza aka Ghana) and his gang abandoned their hideout and narrowly escaped further into the forest as a result of the superior firepower of the joint operation teams.

EXHIBITS RECOVERED:
i. Three (3) AK 47 Rifles
ii. Three (3) FN Rifles
iii. One (1) G3 Rifle
iv. One (1) LMG
v. One (1) SMG
vi. One (1) Double-Barrel Gun
vii. One (1) Mark 4 Rifle
viii. Four (4) Single-Barrel Guns
ix. Four (4) Locally-Made Revolver Pistols
x. Five (5) Locally-Made Revolver Pistols
xi. Thirty (36) Hand-Grenades
xii. Two (2) Short Gun Local
Magazines:
i. One hundred and forty one (141) Ak47 Magazines
ii. Twenty (20) FN Magazines
iii. Eighteen (18) 6x G3 Magazines
iv. Three (3) Mark 4 Magazines
v. One (1) Spear
Ammunition:
i. Five hundred and thirty six ( 536) rounds of 7.62 mm NATO
ii. Four hundred and sixty- six (466) rounds of 7.62 mm
iii. Four hundred and sixty four (464) rounds of Special
iv. Twenty nine (29) rounds of 9mm Ball
v. One hundred and nineteen (119) rounds of 5.56mm 118
vi. One (1) round of 12.7 mm
vii. Five hundred and thirty three (533) cartridges for Double-Barrel Guns
viii. Twelve (12) Canisters Teargas
ix. Fifty (50) rounds of Air-rifle ammunition
OTHER ITEMS:
i. Two (2) bottles of perfume
ii. One (1) Knife
iii. One (1) Plier
iv. One (1) SMG Magazine
v. Six (6) Beretta Magazine

CSP JIMOH O. MOSHOOD
FORCE PUBLIC RELATIONS OFFICER
FORCE HEADQUARTERS
ABUJA
4/27/17, 2:45 PM - ‪+234 806 089 7228‬: God is watching
4/27/17, 4:26 PM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
4/27/17, 6:20 PM - ‪+234 809 787 4234‬: *BREAKING NEWS:*
*Govt scraps HNDs, merges polys with varsities*
From Madu Onuorah, Abuja:
THE Federal Executive Council (FEC) yesterday approved a comprehensive reform of Nigeria's tertiary education system, scrapping the award of the Higher National Diploma (HND) by the nation's polytechnics.
In effect, the award of the HND will be limited to only the students currently admitted for the programmes.
Also, all the programmes currently being run by the polytechnics, which are not technology-based, and which are about 70 per cent,
will be scrapped.
Under the new rule, the polytechnics will now become campuses of the proximate universities with the Vice Chancellors of those
universities appointing provosts for the polytechnics, subject to the ratification of the Universities Councils.
The polytechnics will now be limited to award of the National Diploma (ND) while those desirous of further education will be awarded
the Bachelor of Technology (B. Tech) by the proximate university.
To kick-start the new policy, the nation's two most prominent polytechnics - Yaba College of Technology and Kaduna Polytechnic -
will henceforth be known as City University of Technology, Yaba and City University of Technology, Kaduna.
And to give legal teeth to these approvals, the FEC approved the submission of two Executive bills to the National Assembly for enactment into law.
With education being on the concurrent list, the states may wish to consolidate their tertiary institutions. But if they do not wish to follow the federal example, their programmes will continue to be regulated by the relevant agencies of the Federal Ministry of Education.
The first bill will concretise the setting up of the two city universities while the second will approve the preparation and consolidation
of all federal polytechnics and colleges of education as campuses of proximate universities.
The Ministry of Justice will do the preparation and submission of the two bills to the National Assembly.
Minister of Education, Mall. Adamu, told journalists after the weekly meeting of the council that under the reform measures, her ministry would, however, continue to licence private polytechnics and colleges of education for the award of qualification at ND and National Certificate in Education (NCE) levels.
She said: "There will be no more award of HND.
After we have exhausted the current students under the programme, there will be no more award of HND. This means that there will be no fresh admission for HND programmes. And in addition, any programme that is not technical will be out of the polytechnics. About 70 per cent of polytechnic graduates are in the non-technical courses. It is going to be a rigorous implementation programme."
A ministerial committee to ensure the smooth implementation of all that is required for the take-off of the reform initiatives is to begin work immediately.
Mall. Adamu said: "The HND certificate will remain a legal tender in Nigeria and holders of such certificate will continue to be recognised as the equivalent of first degree holders without discriminatory remunerations and limit to progression in the work place.
The NCE certificate will be retained as the minimum teaching qualification at the basic level of education. Any higher qualifications by
these private or state-owned polytechnics will be only affiliation with a university. So, HND is no longer in existence, but existing HND will be respected and considered legal tender."
The council also approved the Federal Government's formal take-over of the Waziri Umaru Polytechnic, Birnin Kebbi, which will be the College of Technology campus of the Othman Dan Fodio University, Sokoto, as well as the Hussein Adamu Polytechnic, Kazaure,
Bauchi, which will be a College of Technology of the proximate university in the state.
Also, the Alvan Ikoku College of Education, Owerri, Imo State, has been taken over as a campus of the Federal University of
Technology, Owerri.
A state that had never had any federal institution, like Bayelsa, is to have a College of Technology as a campus of the College of Technology of the University of Port Harcourt.
Also, Bali, in Taraba State, is to have a college of technology as a campus of the proxim'
4/27/17, 6:35 PM - ‪+234 809 787 4234‬: Where is the world going to?
1-Adultery is authorized in South Africa, no man or woman has the right to get separated from their partner because he/she committed adultery
2-The US agreed that for better relationships with the world super powers, all the countries of the world must accept homosexual marriage (woman+woman=1 or man+man= 1)
3- Germany just signed a law that declares the non-existence of incest (Brothers and sisters can now get married, mothers and their sons, fathers and their daughters.)
4- The city of Miami is from now proclaimed public sex sales city, meaning that any where you feel the need arise you can go ahead and satisfy yourself (even in church).
5- Canada has authorized bestiality (sex with animals). In Spain, pornographic movies are authorized in secondary schools and universities.
6- Prostitution for minors has been authorized. Marg Luker states that every young lady from the age of 10 starts feeling sexual pleasure and no one should hinder her from discovering how her body works.
7- Finaly, the US have authorized and made public satanic churches.
Dear brother and sisters, the end is near, the glorious departure will soon be here.
Muslims are letting themselves be distracted by the devil who intends to drag along as many souls as possible away from divine mercy. Let's be careful.
If you have a minute .... please share this with someone if you think its right
4/27/17, 7:09 PM - ‪+234 903 204 2657‬: <Media omitted>
4/27/17, 8:14 PM - ‪+234 903 204 2657‬: *GUZURI YA KAMACI MAI TAFIYA*
*Wani lakani ne zan bayar wanda nake fatar in samu lada mai yawa idan wani yayi aiki da shi shima ya samu lada. Wanda kuma ya turawa dan uwansa shima ya samu lada*.

https://chat.whatsapp.com/JwvLZjwymv58LnuJhMvY9T


*HADISI NA FARKO*
Manzon Allah (S.A.W) ya na cewa Wanda ya karanta Qulhuwallahu Ahad kafa 10x Allah ya yi masa Alkawarin zai gina masa katafaren gida a gidan Aljanna. Sai Sayyidina Umar ya ce Ai to in haka ne sai mu dinga yawaitawa, sai Manzon Allah ya ce Allah shine mai yawaitawa Allah shine mai tsabtacewa.

*HADISI NA BIYU*
Manzon Allah ya na cewa duk wanda ya karanta suratul Kahfi a ranar jumaa Allah zai cika masa hasken sa har zuwa wata jumaa mai zuwa yana cikin haske yana cikin farin ciki.

*HADISI NA UKU*
Annabi Muhammad (S.A.W) ya ce duk wanda ya haddace ayoyin goma na farkon kahfi Allah zai kiyaye shi daga fitinar Dujjal.

*HADISI NA HUDU*
Manzon Allah yana cewa Wanda ya karanta ayatul kursiyu bayan kowace Sallah ta farillah ba abinda zai hana shi shiga Aljanna sai in bai mutu ba.

*HADISI NA BIYAR*
Idan kazo zaka kwanta a shimfidar ka da daddare to ka karanta kulya ayyu hal kafirun to bazaka mutu mushriki ba idan ka mutu a wannan daren.

*HADISI NA SHIDA*
Wanda ya yi alwala, bayan ya kare alwala sai ya ce Ash-hadu alla ilAha illallAh wahadahu lasharika lahu wa anna muhammadan Abduhu wara suluhu. Allahumma Ja'alni minattauwabina waja'alni minal mutadhahhirina.
Duk wanda ya fadi wannan bayan gama Alwalar sa to za'a bude masa kofofin Aljanna guda takwas ya zabi wadda ya ke son shiga.

*HADISI NA BAKWAI*
Wanda ya yi alwala bayan ya kammala alwalar sa kaf, sai ya ce Subhanakallahumma Wabihamdika ash-hadu allah Ilaha illallah anta astagfiruka wa'atubu ilaika.
Zaa rubuta wannan acikin wata takarda baza'a bude ta ba sai ranar lahira ya ga alkhairin da ke cikin ta.

*HADISI NA TAKWAS*
Wani Sahabi ya ke cewa wata rana muna tare da Manzon Allah Sallallahu Alaihi wasallama sai wani mutum daga cikin sahabbai ya ce Allahu Akbar kabirah, Walhamdulillahi kasirah, Wasubhanallahi bukratan waasilah, Sai Manzon Allah ya ce wanene cikin ku ke fadar wannan kalma, sai ya ce ni ne Ya rasulullah sai Manzon Allah ya ce nayi mamakin wadan nan kalmomi da ka fada, anbude kofofin sama gaba daya saboda wannan kalma da ka fada. Sai Abdullahi Dan Umar ya ce tun daga wannan rana kullum sai na fadi wannan kalma, ban taba tsallake wata rana ko wani lokaci da bana fadar wannan kalma ba.

*HADISI NA TARA*
Wata rana mun kasance muna Sallah a bayan Manzon Allah (S.A.W) da Annabi ya dakko daga ruku'u sai ya ce Sami'Allahu Liman Hamidahu sai wani mutum daga cikin sahabbai yace Rabbana Walakal Hamdu, Handan Kasiran Dayyiban Mubarakan Fihi da aka gama sai Manzon Allah ya waiwayo sai ya ce Wanene ya fadi wannan sai mutumin yace Ni ne ya Manzon Allah sai Manzon Allah ya ce Naga Malaika talatin da "yan kai suna rigagato wazai rubuta wannan aiki yaje ya gayawa Allah.

*HADISI NA GOMA*
Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam ya ce Wanda ya yi sallar nafila rakaa goma sha biyu tsakanin dare da rana Allah zai gina masa gida a cikin gidan Aljanna.

*HADISI NA SHA DAYA*
Wanda ya kiyaye yana yin nafila raka'a hudu kamin sallar azahar da kuma raka'a hudu kamin sallar la'asar to Allah zai haramta masa shiga wuta.

*HADISI NA SHA BIYU*
Manzon Allah Yana cewa Allah ya jikan wanda ya yi sallar nafila raka'a hudu kamin la'asar.

*HADISI NA SHA UKU*
Wanda yake karanta ayoyi goma da daddare to baza'a rubuta shi cikin gafalallu ba, wanda ya ke karanta ayoyi dari to za'a rubuta shi cikin masu bauta ga Allah, wanda kuma ke karanta ayoyi dubu a cikin dare kullum to za'a rubuta shi daga cikin masu arzikin lahira.

*HADISI NA SHA HUDU*
Wanda da yi Sallar nafila a cikin duhu inda bawanda zai ganshi to Allah zai linka masa sau ashirin da biyar na sallar da zai yi wani ya ganshi.

*HADISI NA SHA BIYAR*
Annabin tsira ya ce Wanda yayi sallar walha (Sallar hantsi/Luha) rakaa hudu kuma yayi rakaa hudu kamin sallar laasar, Allah zai gina masa gida a cikin aljanna.

HADISI NA SHA SHIDA
Hakika malaiku suna yin salati ga wadanda suke cika sahun farko, idan suka ga wata kafa a cikin Sallah suna cikata basa barin ta.
Allah yasa mudace ameen.

*Kai/Ke ma tura zuwa ga wasu*
4/27/17, 8:35 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Dua when sighting the new moon:
ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﺃَﻫِﻠَّﻪُ ﻋَﻠَﻴْﻨَﺎ ﺑِﺎﻟْﻴُﻤْﻦِ ﻭَﺍﻟْﺈِﻳﻤَﺎﻥِ ﻭَﺍﻟﺴَّﻠَﺎﻣَﺔِ ﻭَﺍﻟْﺈِﺳْﻠَﺎﻡِ ﻭَﺍﻟﺘَّﻮْﻓِﻴﻖِ ﻟِﻤَﺎ ﺗُﺤِﺐُّ ﻭَﺗَﺮْﺿَﻰ ﺭَﺑِّﻲ ﻭَﺭَﺑُّﻚَ ﺍﻟﻠَّﻪُ
"O Allah, let this moon (month) pass over us with blessings, Iman, safety, and in the belief of Islam. Grant us the ability to act on the actions that You love and Pleases You. (O moon) My Lord and Your Lord is Allah".
4/27/17, 8:54 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...

Bayin Allah na kwarai sune suke sauraron magana sannan subi mafi kyawunta....


Ya Allah ka nuna muna gaskiya ka bamu ikon Binta...

Binkhal...
4/27/17, 9:23 PM - ‪+234 9074619096‬: *ADDU'AH DA MAGANIN DENA SA'BON ALLAAH*
_______________________


*TAMBAYA*
Assalamu alaikum. Don Allah da akwai addu'a da mutum zai rinka karan tawa don nisanta kai akan aikata sabon Allah?
Don Allah Malam ka taimaka Ka turo mun


*AMSA*
Wa'alaikumus Salaamu wa rahmatullaahi wa barakaatuh.

Eh akwai.

Kinsan akwai laifi tsakanin ki da Allaah, sannan akwai tsakanin ki da mutane. In dai tsakanin ki ne da Allaah toh ga Addu'ar da zaki yawan karantawa nan
👇👇👇

" ﻳﺎ ﺣَﻲُّ ﻳﺎ ﻗَﻴُّﻮﻡُ ﺑِﺮَﺣْﻤَﺘِﻚَ ﺃَﺳْﺘَﻐِﻴﺚ، ﺃَﺻْﻠِﺢْ ﻟﻲ ﺷَﺄْﻧﻲ ﻛُﻠَّﻪ ﻭﻻ ﺗَﻜِﻠْﻨِﻲ ﺇﻟﻰ ﻧَﻔْﺴِﻲ ﻃَﺮْﻓَﺔَ ﻋَﻴْﻦ "

" ﻟَﺎ ﺇِﻟَﻪَ ﺇِﻟَّﺎ ﺃَﻧْﺖَ ﺳُﺒْﺤَﺎﻧَﻚَ
ﺇِﻧِّﻲ ﻛُﻨْﺖُ ﻣِﻦَ ﺍﻟﻈَّﺎﻟِﻤِﻴﻦَ "

Ki rinka yawan karanta su in shaa Allaahu Allaah zai kare ki daga aikata zunubai.

Sannan ga *Shawara da Nasiha* ta a gare ki👇👇

1) Ki kiyaye sallah akan lokacin ta, domin Sallah tana hana sa6awa Allaah

2) ki rintse idanunki daga Kallon haramun, domin yawancin Sabon Allaah daga kallo yake farawa

3) ki yawaita yin istigifari, domin neman gafarar Allaah yana kange mutum daga aikata zunubi

4) kiji tsoron Dawwama akan sabon Allaah, domin malamai sunce mai dawwama akan sabawa Allaah shedan ne

5) kada ki rena zunubi komi Qan-qantar sa, daga qarami yake zama babba.
Kuma idan a wurin ki qarami ne toh fa A wurin Allaah babba ne

6) kada ki fidda tsammani akan rahamar Allaah, domin Allaah mai Karbar tuba ne. Allaah yace: "ku roqeni zan amsa muku "

7) ki rinka shagaltar da kanki akan aiki mai amfani

8) ki dena zama ke kadai a cikin daki, ki rinka shiga cikin jama'ah domin su debe miki kewa. daga nan zasu mantar da ke sabon Allaah

9) kada ki bari shedan ya rinka wasa da zuciyarki, ma'ana: bayan kin tuba yau sai gobe ki koma ga sabon Allaah.

10) kullum ki kasance cikin taka tsan-tsan akan Allaah zai iya Daukar ranki a kowani hali, kuma a koda yau she yaga dama. Babu ruwansa da kina aikin lada ne ko aikin zunubi.

11) ki kasance tare da qawaye na gari masu tsoron Allaah, masu karatun addini

12) ki rinka yawan Karanta al-qur'ani, sannan ki koma makarantar islamiyyah idan baki zuwa

13) ki yawaita yin sadaka, azumin nafila, sallah cikin dare, tausayin na Qasa da ke, domin su shafe zunuban ki

14) ki tuna ni'imar Allaah akan ki, Allaah ya boyewa mutane zunubanki, ya nuna musu kyawawan aikin ki.
*wallahi da Allaah ya nunawa mutane zunubanki toh babu wanda zeyi tarayya da ke*.

Wannan shine ataqaice.

Ina fata na miki nasiha kuma kin dauki shawarar da na baki zakiyi aiki da ita ??.

Allaah ya yafe mana zunuban mu baki daya.

✍ Amsawa:- Dan uwanku a musulunci da Sunnah:-
*Habiib Aboo Ammaar*
4/27/17, 9:26 PM - ‪+234 9074619096‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركا ته


*Ana мυѕlιм*
*__انا مسلم____________*

" بسم الله الرحمن الرحيم
*______________________*

*MAGUN GUNA A MUSULUCI*


*MAGANIN CUTAR IN-INA.*

Ga wani taimako da wani bawan Allah yanema acikin wani group namu sai nake ganin yadace nabada amsa anan saboda za'a sami mai buqata irin tasa ga abinda yake cewa kamar haka:

SALAM INA NEMAN TAIMAKO GA WANDA ALLAH YAHORE MASA, ALLAH YA JARABCENI DA KINKINA WATO (STARMER) SHIN TANADA MAGANI KUWA DOMIN NA JARRABA MAGUNGUNA DABAN DABAN ALLAH YASA MUDACE IDAN DA WANDA ZAI TAIMAKAMIN TO INA MARHABAN DA HAKAN.


TO GA MAGANI DA YARDAR ALLAH.
Kadinga tofa wannan aya a ruwa Qafa 7 kanasha.

*"RABISH RAHLY SADRY, WA YASIRLY AMRY, WAH-LUL UQDATAN MIN LISANY, YAFQAHU QAULY"*

```(Tana cikin suratud DAAHA ayata 24 zuwa ta 28.)```

_In shaa Allah za'a dace._


*From the Group of*
👇
```Ana muslim.```


➖➖➖➖➖➖➖➖

👉🏻✍🏻 ```• Who ever is interested to the Group of ANA MUSLIM{☝أنا مسلم}
on whatsApp he/she should send their names along with Address to these Numbers```

*+2348066-686177*
_or_
*+234 802 909 9260*
_Through whatsApp._

```Rules to be follow before sending a name```⚖🔨

*SHORT SLM/ ASLM IS NOT ALLOW. WE ARE NOT GOING TO ANSWER ANYONE PLEASE TRY TO FULL IT.*
4/27/17, 9:29 PM - ‪+234 9074619096‬: Idan zakiyiwa yaranka addua kace:

Allah ka hadamin Kansu suso junansu

Allah ka hadamin zuciyoyinsu suji tausayin Yan uwansu

Ka kareminsu daga dukkan wani mai sharrin dazai shiga tsakaninsu

Ka kawar da fitina arayuwarsu

Ka samusu tausayin naqasa dasu

Ka basu lafiya da ilmi mai amfani

Ka hanesu da bin sharrin shaid'an da rudin duniya

Ka rufe musu idanun su daga hangen haram

Kabud'e musu idanun su da kallon halal

Ka basu Sani mai amfani

Ka sa Neman lahira yafi rinjaye azuciyar su, aamin Yaa Rabbal Aalamiin... 🙏🏽🙏🏽🙏🏽
4/27/17, 9:31 PM - ‪+234 803 656 5364‬: A Yau ne Qungiyar Matasa da 'Yan
Mata wato Youth Alliance
Organization of Nigeria ta Sanar da
Yajin Aikin Gaggawa na "Tsayar da
Soyayya Tsakanin 'Yan Mata da Samari
har zuwa Bayan Sallah"... Hakan ya biyo
baya ne Sakamakon Rashin Kudi
da Samari ke fama dashi, saboda ba
zasu iya yiwa 'Yan Mata Hidmar Sallah
ba, don haka muka sanar da Dokar
para YAJIN AIKIN daga yanxu har
zuwa Bayan Sallah...
4/27/17, 9:33 PM - ‪+234 810 175 7640‬: https://dailynigerian.com/the-nation/sheikh-jafars-assassination-file-found-in-senator-gojes-house/
4/27/17
, 9:34 PM - ‪+234 810 175 7640‬: <Media omitted>
4/27/17, 10:18 PM - A B-U. R: YANZU-YANZU:+Rundunar+yan+sanda+ta+bankado+takardun+dake+alakanta+Shekarau+da+kisan+Sheikh+Ja'afar https://hausa.naij.com/1101591-yanzu-yanzu-rundunar-yan-sanda-ta-bankado-takardun-dake-alakanta-shekarau-da.html
4/27/17, 10:32 PM - Alfanuuuuuu:
بسم الله الرحمن الرحيم

عشر وصايا لقلب مطمئن

رغم كثرة الرزايا..!!.

تلك عشرة كاملة

#خالد_حمدى

١- لا تجعل رصيدك من الإيمان صفرا... فالقلوب المفلسة هي اليائسة..!

٢- لن ينفعك أحد... لو سقطت من عين الله الأحد... فليكن همك نجاة نفسك عندما يكثر سقوط غيرك...!

٣- الإناء الفارغ لن يملأ الأكواب... فعبئ إناءك ما استطعت... فما أتعب أمتنا إلا كثرة الفارغين..!!

٤- لا يهولنك اشتداد الظلام... فشمعة من النور... تبدد ظلام الدور... فكن شمعة دارك بدلا من أن تلعن ظلامك.!

٥- إذا لم تستطع في المحنة أن تكون نعيم بن مسعود الذكي أو أبو بصير القوي فكن صاحب القلب النقي والدمع السخي وانصر الإسلام بحسن طويتك وطول استغاثتك.!

٦- لا تحتقرن جهدا... فصغار الحشرات أكلت عصا سليمان والأرضة قضت على صحيفة قريش يوم حاصروا النبي وصحبه في الشعب فابذل للدين ولو قليلا فعما قليل تصير القطرات بحرا.!

٧- لا تجالسن القانطين اليائسين كثيرا... فالقلوب أوان مستطرقة والأمة أحوج ما تكون الآن إلى القلوب الآملة المشرقة!!!

٨- "ولو شاء ربك ما فعلوه" ... فانشغل بمن يعود الأمر إليه عمن لا يملك النفس الذي يخرج من رئتيه... (اسع سعيك وتعلق بربك)!

٩- لا توقف خيرا كنت تبذله لاستطالة الطريق... فما تأخر الفرج إلا ليتبين القوي ممن أصابه المرض والعرج!!

١٠- اجعلوا بيوتكم عند المحن كبيت أبي بكر... الرجل يبذل، والزوج تعين، والولد يأتي بالخبر، والبنت تحمل الزاد إلى الغار، وأصغرهن تقوي ظهورهن بالدعاء ليتنا نعيد إلى البيوت النور... فقد أصابها لفقدانه السأم والفتور.!

(انشروها نؤجر سويا... ونعيد للحق قلبا نقيا وعزما فتيا)

**************

بسم الله الرحمن الرحيم

صفحات تهمك

https://www.facebook.com/واحة-الإسلام-1348692341865194/

https://www.facebook.com/profile.php?id=100009964778244

https://www.facebook.com/من-معين-التربية-الإخوانية-1789425394644323/

https://www.facebook.com/منتدى-حراء-الدعوي-569504493243833/

https://www.facebook.com/RasaelIkhwan/

ونفعنا الله وإياكم بما فيه الخير لنا ولأمتنا

في ديننا ودنيانا


--
This message was sent specifically to you by admin@mb-newsletter.org

You can opt-out completely from all future mailings.

ل إيقاف تلقي جميع رسائل البريد الإلكتروني في المستقبل اضغط هنا


4/27/17, 10:37 PM - ‪+234 703 937 8424‬: [4/27, 10:49 AM] abdullahialhajinakarofi: YANZU-YANZU: Rundunar yan sanda
ta bankado takardun dake alakanta
Shekarau da kisan Sheikh Ja'afar
Updated: 52 minutes ago
Author: Mustapha Saddiq
Views: 3133
FACEBOOK EMAIL
WHATSAPP
- Rundunar yan sandan Nigeria tace a sumamen
bazata da ta yi a gidan Sanata Danjuma Goje na
Abuja ta samu tsabar kudi Naira miliyan N18m,
da riyal dubu $19k
- Majiyar mu ta bayyana cewa rundunar yan
sandan ta kuma bayyana kama wasu takardu
dake alakanta Ibrahim Shekarau wajen kisan
akayiwa Sheikh Ja'afar Mahmoud Adam
Rundunar yan sandan Nigeria tace a
sumamen bazata da ta yi a gidan Sanata
Danjuma Goje na Abuja ta samu tsabar kudi
Naira miliyan N18m, da riyal dubu $19k
Hausa Times ta ruwaito Sahara reporters ta
bayyana cewa rundunar yan sandan ta kuma
bayyana kama wasu takardu dake alakanta
hannun tsohon Gwamnan Kano, Ibrahim
Shekarau wajen kisan gillar da akayiwa
babban malamin addinin musulunci Sheikh
Ja'afar Mahmoud Adam a 2006.
NAIJ.com dai ta tuna cewa an kashe margayi
Sheikh Jaafar a massalaci yana jan sallar
Asubahi a inda wasu yan bindiga suka bude
masa wuta inda anan take ya rasa ransa.
YANZU-YANZU: Rundunar yan sanda ta bankado
takardun dake alakanta Shekarau da kisan Sheikh
Ja'afar
[4/27, 10:50 AM] abdullahialhajinakarofi: ga link din sabo da she da https://hausa.naij.com/1101591-yanzu-yanzu-rundunar-yan-sanda-ta-bankado-takardun-dake-alakanta-shekarau-da.html
4/27/17, 10:38 PM - ‪+234 806 089 7228‬: You Cannot Break Into My House And Go Free – Jonah Jang Tells EFCC.

Former Plateau State Governor, Jonah David Jang, on Thursday raised the alarm over an alleged plot by operatives of the Economic and Financial Crimes Commission, EFCC, to invade his house in search of looted funds.

Speaking during a Town Hall meeting with his constituents in Jos, the Senator representing Plateau North insisted that he had no looted fund in his house.

The Senator however, warned that anybody who breaks into his house would repair any damaged part of it.

Jang said, "Somebody came to my house and told me that there is plan to raid the houses of all former PDP Governors. My house is very open for them to come and search, but I want to say this to the hearing of the public, if anybody breaks my house, they will hear us up to supreme court.

"You cannot break into my house and go free, you must come and repair it, if they think I hide money in the ceiling or anywhere, they should have equipment that can trace the money, but if they come to start breaking walls, they will repair my house because they will not find a kobo, I didn't steal money."

The former governor also alleged that his successor, Governor Simon Lalong has vowed to take him to jail for corruption but he will not find him guilty of any financial mess that will land him in prison.

"Lalong is investigating my Government to make sure he jail me, they have investigated and did not find anything, they have gone to EFCC nothing, they have gone to ICPC nothing, they are still back to EFCC again.

"Former President, Goodluck Jonathan had asked me where I got money to execute projects across the state but my pain is that the present government is not asking this question, they are only interested in soiling my name but what I did in eight years will vindicate me," Jang said.

http://dailypost.ng/2017/04/27/cannot-break-house-go-free-jonah-jang-tells-efcc/
4/28/17
, 5:48 AM - ‪+234 706 656 6271‬: <Media omitted>
4/28/17, 6:03 AM - ‪+234 703 903 0499‬: ATTENTION!!!!
idan kana tafiya cikin mota da daddare sai Kaga anjeho maka kwai abisa glashin motarka toh kada ka tsaya kaduba, kuma kada ka kunna WIPER, kuma kada ka fesa ruwa akan glashin, domin idan kwai yahadu da ruwa sai yayi biji-biji yarufe maka gani da wurin kashi 92.5 bisa dari, hakan sai ya wajabtamaka tsayawa, su kuma dama suna nan biye dakai sai sufito da makamansu su amshe motarka. Kada kayi kasala Ko son Kai wurin yada wannan sako ga bayin Allah, duk wanda yataimaki wani shima Allah zai taimakeshi.
4/28/17, 6:46 AM - ‪+234 806 089 7228‬: THE BLOOD OF SHEIK JA'AFAR SHOULD NEVER BE SPILLED IN VAIN!
By Usman Yahaya

The recent happenings between senator Danjuma Goje and the Nigerian police exposed the syndicate behind the murder of late Sheik Ja'afar Mahmud Adam. Without fear of contradiction, the force head quarters stated clearly that a file has been discovered which contains some write-ups on how former Kano state Governor Mallam Ibrahim Shekarau plotted the assassination of sheik Ja'afar.

I never fail to wonder why anyone or group of people for whatever reason should assassinate such a scholar and a gentleman of tremendous goodwill and immeasurable contribution to Islam and humanity; someone who committed the whole of the Holy Qur'an to memory and dedicated his life to the propagation of peace. It is now ten years since the brutal killing of Sheikh Ja'afar, a consummate and erudite Islamic scholar of international repute. He fell to assassin's bullets in the early hours of Friday April 13, 2007 while leading the early morning prayers at the DorayiJuma'at mosque in Kano.Though every soul must taste death, but the demise of such fearless scholar was felt and shall continue to be felt by many for several reasons.

If we allow such mischievous attitude of politicians to go Scot-free, history will not be fair to our generation. In other words, it is mandatory for Nigerian council of Ulamas and other relevant bodies to demand for justice especially now that the authority has given a green light on the possible connivance of some bigwigs who execute the crime. Justice delay is justice denial! Allah ji kan Mallam!
4/28/17, 8:39 AM - ‪+234 813 892 1977‬: DUNIYA MAKARANTA🌍

Kashi na 8

BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM

💧mutane biyu ne suka ci moriyar duniya:
Wanda ya tubuta abinda ya kamata a katanta, da Wanda ya aikata abinda ya kamata a rubuta.


💧kada kadauka duk wanda yayi shuru kurma ne. Wani yayi shuru ne yana jiran lokaci, wani yayi shuru ne don yana nazari. Wani kuma kawaicinsa shine nazarinsa.


💧Abu ukku sanin su zai amfane ka;
a. Duniya ba a tabbata acikin ta.
b. Kuma babu hutu acikin ta.
c. Sannan ba'a tserewa zargin mutane.


💧Mai hankali baya Neman hutu aduniya. Yana tanadin ruhinsa Wanda zai je sama bayan mutuwarsa, fiye da yadda yake tanadin gangar jikinsa wadda idan ya mutu za'a rufe ta acikin kasa.


💧Yawan jayayya alamar girman kaine. Yawan surutu alamar tafuwar hankali ne.
Kawaici ado ne. Kyauta halin girma ne. Yafiya daukaka ce. Yabon kai kuwa shine tsabar jahilci.


💧Sanin da yafi kowane sani amfani shine kasan kanka. Ladabin yafi kowa ne ladabi amfani shine ka tsaya matsayinka.

💧Wanda ya tashi yana da abinci, gashi kuma acikin koshin lafiya da aminci, a gurinsu akwai kwanciyar hankali da kawaici, wannan ya gama hada ni'imomin duniya.


💧Mutuwa ga dan Adam ni'imace. Ba domin mutuwa ba da rayuwa ta gurbace.


💧Wanda ya kame harshensa, ya kiyaye farjinsa, ya shiga taitayinsa, to bazai taba dana sanin a duniya ba.

💧Ikon allah : ada mutane suna rayuwa babu mota, babu wayar tarho, ba ruwan fanfo.
A yau kuma mutane suna rayuwa babu kauna, ba mutunci, ba zumunci.


💧Idan aka cuce ka, ka buda baki kace: Allah ya isa, to fa ka dage kyas dinka daga koton kasa zuwa ta sama.


💧Masu hikima sun ce: Rayuwa ta tambayi mutuwa, me yasa mutane suke so na, amma basu sonki? Sai mutuwa tace, kin sanni gaskiya ce mai daci. Ke kuma karyace mai cike da ado da daukar hankali.

👏🏻Ya Allah ka tabbatar damu akan gaskiya, kayaye mana kuncin duniya da kiyama. Ka rabamu da talauci da asara, ka cusa ma kaunar a halin gidan manzon tsira annabi muhammadu saw.

Barkan mu da Safiya
By Abdullahi mh'd
NA'ANNABI
4/28/17, 8:55 AM - ‪+234 803 771 4227‬: Saying JUMMA MUBARAK has no basis. Fatawa sheikh Abdul Aziz bin Abdullah bin Muhammad Aali Sheikh. Its a bid'a as salaaf did not say jumma Mubarak to each other and that is because they did not see the Holy Prophet Muhammad sallallahu'alaihi wa sallam doing it
4/28/17, 9:05 AM - ‪+234 9074619096‬: *Assalamu alaikum*
:
_Shin ko ya halatta mace tayi irin kunshin nan da akeye ahannu da kafafu kuma tafita dashi waje batareda tarufe hannayenta dakuma kafafuntaba?_
:
*Amsa*
:
To dafarkodai baya halatta ga mace ta bayyanar da duk wani nau'i ko launna *ado* datayi ajikin *gashinta,* ko *wuyanta,* kokuma dukka wani sashe najikinta, to bai halatta ta bayyanar dashi gawadanda ba muharramantaba, saboda fadin *Allah ta'ala*
:
*قل للمؤمنين يغضوا من أبصارهم ويحفظوا فروجهم ذالك أزكي لهم، وقل للمؤمنات يغضضن من أبصارهن ويحفظن فروجهن ولا يبدين زينتهن إلا ماظهر منها............. سورة النور(31)*
:
_MA'ANA:_
*_(Ya Muhammad) kagaya muminai maza cewa surintse idanuwansu (kada suke kallon matan da ba nasuba) kuma sukiyaye farjinsu (kada suyi zina) hakan shine yafi tsarki agaresu:_*
*_Kagayawa mata muminai suma surintse idanuwansu kuma sukiyaye farjinsu kada subayyanar da adonsu saidai abindayake yabayya daga ciki (fuska da tafin hannu)......._*
:
Danhaka Malamai sukace idan mace tayi *kunshi* a hannunta ko kafafunta to yazama wajibi akanta ta suturce wajen da tufafi idan zatafita wajen da wadanda ba muharramantaba zasu-iyagani, domin bayyanar dashi fitinace,
:
*Ibn Usaimeen* yace yawajaba musan cewa *_KUNSHI_* yana daga cikin nau'in ado na mata wanda baya halatta su bayyanashi gakowa inba muharramansuba, danha idan mace tanada *_KUNSHI_* kuma zatafita waje misali kamar kasuwa, to ba makawa dolene tasanya safar hannu dakuma safar kafa kokuma wani abu datasan zata-iyarufe wannan *kunshin* dashi,
:
Idan anyi gini akan wannan hukunci to hakanan baya halatta ga mace mai sana'ar yin *_KUNSHI_* tayi *_KUNSHI_* ga duk matar datake da tabbas akanta ko takeda zato mafi rinjaye akanta cewa tana bayyanar da adonta ga mazan da ba muharramantaba, domin yinhakan yazama anyi taimakekeniya da sabon Allah ne, kuma *Allah ta'ala YA ce:*
:
*ولا تعاونوا علي الإثم والعدوان..... سورة المائدة (2)*
:
Amma ya halatta tayiwa matan datasan ko take dazato mafi rinjaye akansu cewa basa bayyanar da adonsu gakowa sai muharramansu, amma idam mace tazo ayimata *_KUNSHI_* itakuma batasan matarba to ba'ace saita tambayetaba shin kina bayyanar da adonki gakowa kokuma a'a? Kawai zatayimatane saidai intaga wata alamar tuhuma atareda-ita,
:
_Mai neman karin bayani saiyaduba wadannan litattafai kamar haka:_
👇🏾
👇🏾
:
*تفسير الطبري*
:
*تفسير الألوسي*
:
*فتاوي نور علي الدرب (2/7)*
:
*┈┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈┈*
*┈┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈┈*
*_WALLAHU A'ALAMU_*
🌷
*DAGA ZAUREN*
*FIQHUL-IBADAT*
*┈┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈┈*
*┈┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈┈*
📝 *_Rubutawa:_*
*_Mustapha Usman_*
*┈┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈┈*
*┈┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈┈*
_Ga masu sha'awar shiga zauren_
*_FIQHUL~IBADAT_* _sai su aiko da cikakken sunansu ta Whatsapp zuwaga wannan lamba._
👇🏽👇🏾👇🏿
:
*Mustapha Usman*
*+2348032531505*
:
*_Domin samun shafinmu dake FACEBOOK sai ashiga wannan ↓link kawai ayi ""LIKE""_*
:
https://m.facebook.com/fiqhul.ibadat/
4/28/17
, 9:13 AM - Bbl Cottonou: MASU HIKIMA SUN CE

TAKAITACCEN TARHIN SHEIKH BABA AHMAD WULD MUHAMMAD AL-AMIN AS-SHINKIDI RAHIMAHULLAH
(1884-1987)

Sheikh Baba Ahmad Balarabe ne dan kasar Mauritaniya. An haife shi a Shakarar 1884M kuma ya iso Kasar Zazzau a shekarar 1922. Kasancewarsa malami kuma limamin kolejin Barewa ta Zaria, daga 1953 har zuwa 1962 ya ba shi dama horar da nagartattun mutane wadanda su ne suka jagoranci wannan kasar daga bisani. Misali, biyu daga cikin shugabannin mulkin soja da aka yi a kasar nan Janar Yakubu Gowon Da Janar Murtala Muhammad duk dalibansa ne. Kuma sun kasance suna girmama shi matuka da kai masa ziyara har lokacin da kowannen su yake a kan karagar mulki. Ta fuskar sarauta kuma, Sarkin Musulmi Abubakar 111 da mai girma Waziri Junaidu da Sarakunan Zazzau Ibrahim da Jafaru da Aminu da Shehu Idris duk aminnansa ne da kuma dalibansa. Malamai irin su Sheikh Abubakar Gummi da Sheikh Haliru Binji da Sheikh Lawal Abubakar da ire-irensu daga aminansa sai dalibansa.

Ya yi suna wajen kira ga inganta Tauhidi, fada da Shirka da bidi'oi da suka addabi mutane da kuma gyaran tarbiyya a wancan lokaci.

Yarasu a shekara ta 1987.

29/7/1438
27/4/2017​

» Zauren Minbarin Malamai+2347037477743​​​
4/28/17, 9:13 AM - Bbl Cottonou: DUNIYA MAKARANTA

BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM

GABATARWA
Yabo da godiya da'iman wa abadan na Allah ne.
Salatii da sallama su ne na fiyayyen halitta, shugaban Annabawa kuma jagoran Manzanni Annabi Muhammad, da iyalansa da Sahabbansa baki daya.
Wadannan kalmomi na rubuta su ne don amfanin kaina da kuma jama'a game da darussan da wannan rayuwa take dauke da su. Kuma tasharmu mai farin jini ta Wisalhausatv tana ci gaba da yada shi a kullum safiya ta Allah. Haka kuma ana yada wadannan kalmomi masu amfani a shafinmu na Minbarin Malamai wanda yake group ne na fadakarwa a Whatsapp wanda ya kunshi darussa da fa'idoji masu amfani.
Na samu kwarin guiwar ci gaba da rubuta wadannan Hikimomi wadanda nike zakulo su daga Alkur'ani da Hadisaida maganganun masu ilimi da basira da fahimtar rayuwa na da, da na yanzu. Abin da ya ba ni kwarin guiwar kuwa shi ne na'am da masu karatu suka yi da su. Abin da ya nuna cewa, kamar yadda nike karuwa da su, haka sauran jama'a su ma.

Wannan kashi na farko ne. Kuma ina sha Allahu za mu rinka fitar da su akai akai har iya inda Allah gwanin Sarki ya ba mu iko.

Baban Ramla
A Sakkwato
27 ga Safar 1437H


29/7/1438
27/4/2017​

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai+2347037477743​​​
4/28/17, 9:15 AM - ‪+234 816 530 5633‬: Mun gode
4/28/17, 9:20 AM - Bbl Cottonou: Distinguished Senator Danjuma Goje,
Sir,
JAFAR'S BLOOD NOT BUDGET IS OUR CONCERN NOW
With regards to the subject above, I write you this letter to ferociously spit and expectorate what has been boiling inside my lungs since yesternight when I read that Police have found in your Asokoro House a document revealing that Ibrahim Shekarau was part of the ploy that assassinated our revered respectable scholar, Shaikh Jafar Mahmud Adam Kano a decade ago when you both (you and Ibrahim Shekarau) were governors of Kano and Gombe respectively.
Our shaikh was attacked and killed by the then unknown gunmen on the dawn of Friday, March, 2007 when he was leading Subh prayers in his Dorayi Mosque, a bizarre act which threw Muslim community into confusion, discombobulation, bewilderment, perplexedness, and disarray. I could remember vividly that Late Shaikh Muhammad Auwal Albany Zaria (another scholar who was killed by unknown gunmen in 2014) mentioned Ibrahim Shekarau among the prime suspects in his cassette "Wa Ya Kashe Jafar?", meaning 'Who Killed Jafar"?.
As such, it wasn't a surprise to me when I heard that Police found documents relating Ibrahim Shekarau to the killing. I was only surprise about how such very expensive vital documents like these were found in your house, 10 years after the assasination.
Distinguished Senator Sir, you should be able to know that Late Shaikh Ja'afar had lived a life. We, the students, grand-students, and great-grand-stu
dents of Shaikh Jafar would never stop mourning the demise, I'm sorry, the assassination of our revered scholar. His blood will never be allowed to go in vain. I want to believe that if NOT because the students of Jafar were/are peaceful, the story would've been different by now.
Now, this report of documents added salt to our wounds. It refreshes the grief of the assassination of our revered scholar in our hearts. We are forced to think, rethink, and re-rethink about how, why, and when of these documents. These were the documents we were looking for over a decade. We did not know, they were all hidden under your pillow.
Sen. Danjuma Goje, you're one of the people I respect due to the good governance you laid in Gombe during your administration, one of which was Gombe State University. But sir, the way Shaikh Jafar's blood ran through the carpet of the mosque to the ambulance of the hospital is still fresh in our memory and we would never ever allow this hidden story to go untold.
As at now, we are thinking of;
1. What's your connection with the said documents - the killing in other words?
2. In what capacity are the documents in your disposal?
3. For how long do you intend to reserve the documents had it been Police didn't raid your house?
4. Were you part of the brutal assassination? The last time I checked the law, 'he who helps a criminal is criminal as well'.
Mr. Goje Danjuma, I still cant convince my selfish self that you were part and parcel of the assassination of Shaikh Jafar but Sir, until you give a vivid and convincing explanation about how, when and why of these papers, I don't think you'll be exonerated from this abracadabra.
Sir, this is a very serious National issue, more serious issue to us than even the budget that you are trying to divert our attention to. We can forgive anything but NOT Shaikh Jafar's blood. It's worth everything you can ever think of.
I write you this letter on behalf of the hundreds of millions of supporters of justice. It's on your own interest if you will quickly give us an understandable explanation about all these. You alone can be able to exonerate yourself, else, we won't allow it to be swept under the carpet. We would take it very seriously. From Customary court to Supreme Court, and from hashtag to the greatest form of media attack.
I attached this letter with the Police Press Statement indicating the raid and the finding of the vital documents.
Thank you.
Yours faithfully,
Anas Muhammad Sani
Member,
Jibwis Social Media - Sokoto
4/28/17, 12:52 PM - Fakawa: ```_Azumin watan Ramadana zai fara Ranar 27 05 2017 in Shaa Allahu.
Annabi SAW. yace Duk Wanda ya Sanar Da Wani Labarin Zuwan Watan Ramadana, Wuta ta Haramta Gareshi. Allah yasa mudace Ameen kuma yanuna mana watan cikin lapia da qoshin arziki Albarkar Annabi s. a.w_```
4/28/17, 2:37 PM - ‪+234 806 084 4942‬: , *ZUMUNCI*

Wani halattaccen mu'amala ce daya samo asali tun halittun farko.
Yana da mahimmanci da alkhairi a cikin sa. Saboda mahimmancin sa Allah SWT Yace "Ya yanke Rahamar sa ga duk wanda ya yanke zumunci".

*SU* *WAYE* *KE* *ZUMUNCI* ?
Ana zumunci da dan'uwa na jini, da Makwabci, da duk musulmi, kamar fadar Manzo SAW "musulmi dan'uwan musulmi ne".

Ana hada zumunci a aura tayya da zama na wurin kasuwanci da karatu. Akwai hanyoyi da dama na zamantakewa da ake hada zumunci.

*YAYA* *AKE* *ZUMUNCI* ?

Ana yin zumunci domin *ALLAH* *SWT.*
Ana taimakon Juna.
Ana Rufawa Juna asiri.
Ana Tausayawa Juna.
Ana Kyautatawa Juna
Ana Auratayya wa Juna
Ana Ilimantar da Juna.
Ana Ziyartar Juna.
Ana yin Nasiha wa Juna. Al'ummar da tayi Zumunci yadda ya kamata tafi kowacce samun Arziki.

Tsawon Rai, Zaman Lfy da cigaba.

Don haka mu rike *ZUMUNCI* kamar yadda yake!

Ya Allah Ka hada kan mu Ka sada Zumunci a tsakanin mu kuma Ka bamu Ladan Zumunci.🔛✔
4/28/17, 3:39 PM - ‪+234 9074619096‬: ```_Azumin watan Ramadana zai fara Ranar 27 05 2017 in Shaa Allahu.
Annabi SAW. yace Duk Wanda ya Sanar Da Wani Labarin Zuwan Watan Ramadana, Wuta ta Haramta Gareshi. Allah yasa mudace Ameen kuma yanuna mana watan cikin lapia da qoshin arziki Albarkar Annabi s. a.w_```
4/28/17, 3:39 PM - ‪+234 9074619096‬: , *ZUMUNCI*

Wani halattaccen mu'amala ce daya samo asali tun halittun farko.
Yana da mahimmanci da alkhairi a cikin sa. Saboda mahimmancin sa Allah SWT Yace "Ya yanke Rahamar sa ga duk wanda ya yanke zumunci".

*SU* *WAYE* *KE* *ZUMUNCI* ?
Ana zumunci da dan'uwa na jini, da Makwabci, da duk musulmi, kamar fadar Manzo SAW "musulmi dan'uwan musulmi ne".

Ana hada zumunci a aura tayya da zama na wurin kasuwanci da karatu. Akwai hanyoyi da dama na zamantakewa da ake hada zumunci.

*YAYA* *AKE* *ZUMUNCI* ?

Ana yin zumunci domin *ALLAH* *SWT.*
Ana taimakon Juna.
Ana Rufawa Juna asiri.
Ana Tausayawa Juna.
Ana Kyautatawa Juna
Ana Auratayya wa Juna
Ana Ilimantar da Juna.
Ana Ziyartar Juna.
Ana yin Nasiha wa Juna. Al'ummar da tayi Zumunci yadda ya kamata tafi kowacce samun Arziki.

Tsawon Rai, Zaman Lfy da cigaba.

Don haka mu rike *ZUMUNCI* kamar yadda yake!

Ya Allah Ka hada kan mu Ka sada Zumunci a tsakanin mu kuma Ka bamu Ladan Zumunci.🔛✔
4/28/17, 3:43 PM - ‪+234 806 342 0823‬: <Media omitted>
4/28/17, 3:43 PM - ‪+234 806 342 0823‬: *KHUDUBA!!! KHUDUBA!!! KHUDUBA!!!*


👉🏾 Mai Taken: *ILLAR SHAN QWAYA*


👉🏾 Daga Bakin: *DR. ABDURRAHMAN IDRIS ZAKARIYYA JOS*


👉🏾 Wuri: *MASALLACIN A.S (MASJID IHYA'US SUNNAH) ANGUWAR ROGO. JOS*

🎄 Date: *JUMA'A 2/07/1438AH = 28/04/2017CE*

🌲 Ayi sauraro lfy👇🏿👇🏿👇🏿
4/28/17, 4:43 PM - ‪+234 803 656 5364‬: <Media omitted>
4/28/17, 9:26 PM - ‪+234 803 771 4227‬: <Media omitted>
4/28/17, 9:48 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...

Baya halasta mutun ya saba wa umurnin Allah da manzonsa yabi son ran sa akan komai....


Binkhal...
4/28/17, 9:49 PM - Fakawa: Wannan gaskiyane wallahi
4/28/17, 9:49 PM - ‪+234 806 874 4490‬: 👍🏽👍🏽👍🏽
4/29/17, 2:22 AM - Alfanuuuuuu: Rariyoyin Likau na Shiga
Tsallaka zuwa abubuwan da ke cikiAccessibility Help
Kewaye
Abinda ke ciki
Binciko
Hausa Sassa
TALLA

"Ya kamata 'yan sanda su fayyace wanda ya kashe Sheikh Ja'afar"
28 Aprilu 2017
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin dabanAika
Hakkin NIGERIAN SENATE
Image
Batun dai ya taso ne bayan shekara goma da kashe Sheikh Ja'afar Adam a Kano
Sanata Danjuma Goje ya buƙaci rundunar 'yan sandan ƙasar, ta fito ta bayyana gaskiya kan mutanen da suka kashe malamin addinin musulunci Sheikh Ja'afar Muhd Adam.
Shugaban kwamitin kasafin kuɗi a majalisar dattijan Nijeriya, sanata Danjuma Goje ya ce ya yi wannan kira ne saboda yadda ake ƙoƙarin goga masa kashin kaji.
Ya ce "Amma na haƙiƙance ba ni da wani alaƙa da takardar da ta shafi wai yadda Shekarau ya tsara halaka marigayi Sheikh Ja'afar..."
TALLA

A cewarsa "'Yakamata ace 'yan sanda su suka fi kowa sanin wa ya kashe Sheikh Ja'afar, kuma ko wa ya tsara."
Sanata Goje na mayar da martani ne a kan bayanin da rundunar 'yan sandan ta yi game da kuɗi da takardun da ta gano yayin samamen da ta kai gidansa.
'Yan sanda sun ce a cikin takardun akwai wani fayel mai ɗauke da rubutu a kan kashe Sheikh Ja'afar Adam a Kano, har ma sun ambaci sunan tsohon gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau.
Tuni dai wannan bayani ya janyo gagarumin ce-ce-ku-ce a shafukan sada zumunta a tsakanin 'yan Nijeriya.
A ranar 13 ga watan Afrilun 2007 ne wasu mutane suka harbe fitaccen malamin addinin musulunci yayin sallar asubah a Kano.
Danjuma Goje dai ya ce bayanin 'yan sanda wani yunƙuri ne kawai na shafa masa kashin kaji "don a cuce ni."
Ya ce yana wannan magana ce don ya lura da yadda ake son ɓata masa suna. "A manna mini abin da ba gaskiya ne."
Ya zuwa yanzu dai tsohon gwamnan jihar Kanon Malam Ibrahim Shekarau bai ce komai game da batun ba.
Labarai masu alaka
Siyasar Najeriya
Tura wannan labarin Game da aika wa
Email
Facebook
Messenger
Twitter
WhatsApp
Koma sama
Kimiyya da Fasaha


Ilimin kimiyya: Dubban mutane sun yi zanga-zanga a duniya

Facebook zai hana dora munanan bidiyo

Facebook zai rufe shafukan batsa

Twitter ya rufe shafukan 'yan ta'adda 377,000
Mafi shahara
1
"Ya kamata 'yan sanda su fayyace wanda ya kashe Sheikh Ja'afar"
2
Na dawo wa da Man Utd martaba da farin jininta - Mourinho
3
An sallami jagoran 'yan Biafra Nnamdi Kanu daga kurkuku
4
Tsohon dan wasan Gabon Moise Brou Apanga ya mutu a fili
5
Canjaras ya ishe mu zuwa gasar Zakarun Turai - Antonio Conte
Hausa Sassa
Kewaye a shafin BBC

News
Sport
Weather
Radio
Ka'idojin Amfani
Dangane da BBC
Manufar tsare sirri
Cookies
Accessibility Help
Parental Guidance
Tuntubi BBC
Tallata haja a shafinmu
Zabin tallace-tallace
Copyright © 2017 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abin da ke kunshi a wasu shafukan na daban ba. Karanta tsarinmu game da bakin shafuka
4/29/17, 2:22 AM - Alfanuuuuuu: Tsohon Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan ya ce tsohon Shugaban Amurka Barack Obama da tsohon shugaban hukumar zaben Najeriya Farfesa Attahiru Jega ne suka sa ya sha kaye a zaben 2015.
Mista Jonathan ya bayyana haka ne a cikin wani littafi mai suna Against The Run of Play wanda fitaccen mai sharhi a jaridar This Day Olusegun Adeniyi ya wallafa.
Ya ambato tsohon shugaban na Najeriya na cewa Shugaban Amurka na wancan lokacin Barack Obama da jami'an gwamnatinsa sun bayyana masa karara cewa suna son sauyin gwamnati a Najeriya kuma za su iya yin komai domin cimma hakan.
Ya kara da cewa hakan ne ya sa ma suka turo jirgin ruwa yaki a gabar tekun Guinea domin nuna masa da gaske suke yi.
Mista Jonathan ya ce ba anan kadai Amurka ta tsaya ba wajen yunkurin kifar da gwamnatinsa, har ta kai Shugaba Obama ya shawo kan firaministan Burtaniya David Cameron ya mara masa baya duk da kyakkyawar dangantakar da ke tsakanin Jonathan da Cameron.
Tsohon shugaban ya ce bai fahimci irin yadda Amurka ta himmatu wajen tumbuke shi daga kan mulki ba sai da ta sa shugaban kasar Faransa Faransuwa Hollande shi ma ya bi sawunsu ana makonni kafin a yi zabe.
A cikin gida kuma, tsohon shugaban ya ce shugaban hukumar zabe na wancan lokacin Farfesa Attahiru Jega ya yi masa abin da bai yi tsammani ba, saboda har yanzu nan ya kasa fahimtar abin da ya sa Jegan ya nace cewar ya shirya wa yin zabe lokacin da kashi 40% bisa dari na masu zabe ba su karbi katinsu na zabe ba.
Ana zargin Goodluck Jonathan da karbar na goro daga Shell
Kun san dan wasan da ya fi Messi da Ronaldo?
Ya ce ya gana da shugaban hukumar zabe ya bayyana masa damuwarsa kan yi zaben a watan Fabrairun 2015, amma ya kafe cewar ya shirya wa zaben domin Amurkawa sun ingiza shi abin da ba za taba yi a kasarsu.
Mr Jonathan ya ce hatta shugaban jam'iyyarsa ta PDP a wancan lokacin Ahmad Adamu Mu'azu ya bi sahun masu kulla masa makirci, domin saboda dalilai wadanda Mu'azun kadai ya sani, ya yi masa zagon kasa domin 'yan adawa su samu nasara kansa.
Ya kara da cewar lalle ya ji an yi masa zamba cikin aminci lokacin da ya ga irinsa sakamakon da ke fitowa daga jihohin arewa inda watakila saboda dalilai na kabilanci har jami'an tsaro suka hada baki da 'yan adawa aka fitar wani sakamakon zabe na karya kansa.
Da marubucin ya tabo masa maganar almundahana da ake zargin ta yi katutu a lokacin mulkinsa sai Mista Jonathan ya yi watsi da zargin a zaman jita-jita kawai wadda 'yan adawa, da kungiyoyin farar hula suka kururuta ta kafafen watsa labaran kasar.
Ya ce ya kafa kwamitoci hudu domin bincikar zargin da ake yi wa ministarsa ta mai Diezani Alison-Madueke, inda aka samu sabani tsakanin wasu shugabannin kwamitocin, wato Nuhu Ribado da Steve Aronsanye.
Mista Jonathan ya ce ta ya ya za a yi ya yi aiki da rahoton wadanda suka kawo shi ke jayayya da juna.
Tsohon shugaban ya ce yana bakin cikin yadda ake yi wa mai dakinsa bita-da-kulli kuma shi ba zai je wata kasar waje ya ce 'yan Najeriya sun fi kowa tafka cin hanci ba domin hakan ba zai yi wata rana ba, kuma idan ya ce haka kenan har da shi.
'Yan Boko Haram sun daga wa Buhari kafa
Dangane da yaki da Boko Haram kuma ya ce ya yi iya kokarinsa da sojoji wajen murkushe ta.
A cewarsa a lokacinsa, mayakan Boko Haram na fada ne da gwamnatin kafiri, amma yanzu dole suka kwance damara domin ba za su iya kiran Buhari kafiri ba, kuma suna jin yanzu nasu ne a wajen.
Tuni dai fadar shugaban Najeriya ta fitar da sanarwa domin mayar da martani ga wasu daga cikin kalaman Mr. Jonathan a cikin wannan littafin inda ta ce Shugaba Buhari bai yi wa kowa bi-ta-da-kulli a yakin da rashawa illa dai kawai ya kan bar doka ta yi aiki kan kowa.
Shi ma ofishin jakadancin Amurka a Najeriya cewa ya yi zaben da aka yi shugaba Muhammadu Buhari zabi ne da nuna abin da 'yan Najeriya ke so.
Shi kuwa tsohon shugaban jam'iyyar PDP Ahmad Adamu Mu'azu ya shaida wa marubucin littafin cewa ya kasa yarda cewa Mr Jonathan zai yi masa irin wannan zargin wanda ya kira maras tushe balle makama.
Adamu Mu'azu ya ce amma yana ganin laifinsa shi ne wasu sun bukace shi da ya zagi Buhari lokacin yakin neman zabe ya ki don inji shi ba a yi masa tarbiyyar zagin mutane ba musamman manya.
👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻mu na yi wa gudlok kallon gwanin en-shiah, don duk abin da aka yi musu a lokacin sa bai dimautar da su ba, hasali ma sai bikin mutuwar yaran oga 3 da aka kashe a lokacin sa a ke tallata bidiyon a wani kuibin, a wani kuibin kuma bidiyon da ya nuna banbanci tsakanin yaran oga da sauran mabiya da biki da buga begila ya sa wasu na ganin sai wanda ya fahimci daawa da kyau za a bari ya gani,😒😒amma dai bai bayar da ciwon kai irin Baba Buhari da ya qi cewa komai kan markaden da aka yi musu sakamakon taqaddamar su da sojoji ba, masu taqama suka koma Allah-Ya-isa, ka san ai guri ya yi guri, to ga jinatan na kuka da jega, anya yan-shia bai kamata su taya shi ba?👏🏻👏🏻👏🏻
BBC Hausa | Obama da Jega ne suka kayar da ni a zaben 2015 - Jonathan - http://www.bbc.com/hausa/39726930?ocid=wshausa.chat-apps.in-app-msg.whatsapp.trial.link1_.auin
4/29/17
, 7:15 AM - Alfanuuuuuu: بسم الله الرحمن الرحيم
إدارة المكتبة الصوتية بالمسجد النبوي
مركز الانتاج الصوتي
يقدم لكم الدروس العلمية التي القيت في المسجد النبوي ليوم الاحد 26/07/1438هـ


الشيخ/ إبراهيم بن عامر الرحيلي
اسم الكتاب / أصول السنة
عنوان الدرس/ باب في الوعد والوعيد
https://goo.gl/MkKduf
الشيخ/ أنيس أحمد طاهر
اسم الكتاب / إقتضاء الصراط المستقيم لمخالفة أصحاب الجحيم
عنوان الدرس/ قوله من العلم أن عمرو بن لحيّ أول من نصب الأنصاب
https://goo.gl/eJT4FX
الشيخ/ حامد بخاري
اسم الكتاب / صحيح البخاري
عنوان الدرس/ قصّة دوس وعمرو بن الطفيل الدوسي
https://goo.gl/unTa4H
الشيخ/ حسين آل الشيخ
اسم الكتاب / تفسير إبن كثير سورة العنكبوت
عنوان الدرس/ سورة العنكبوت من آية 19-22
https://goo.gl/IoLsqE
الشيخ/ سليمان الرحيلي
اسم الكتاب / القواعد والأصول الجامعة والفروق والتقاسيم النافعة للشيخ السعدي
عنوان الدرس/ القاعدة الخامسة والخمسون
https://goo.gl/S826Du
الشيخ/ صالح الحديثي
اسم الكتاب / كتاب بلوغ المرام
عنوان الدرس/ باب صلاة التطوع
https://goo.gl/zWNQWE
الشيخ/ صالح سندي
اسم الكتاب / العقيدة الواسطية
عنوان الدرس/ قوله وتؤمن الفرقة الناجية بالقدر خيره وشرّه
https://goo.gl/YhcEdu
الشيخ/ الشيخ عبدالرزاق العباد البدر
اسم الكتاب / معارج القبول بشرح سلّم الوصول إلى علم الأصول
عنوان الدرس/ قوله وإن دعى المقبور نفسه فقد
https://goo.gl/mem8o3
الشيخ/ عبدالله الأمين
اسم الكتاب / تفسير القرطبي سورة النور
عنوان الدرس/ سورة النور من آية 34-38
https://goo.gl/8K5ndc
الشيخ/ عبدالمحسن العباد
اسم الكتاب / صحيح البخاري
عنوان الدرس/ باب قَوْلِ اللَّهِ تَعَالَى واذكر في الكتاب مريم
https://goo.gl/BFOYjL
الشيخ/ عبدالمحسن القاسم
اسم الكتاب / الأعلام العالية في مناقب شيخ الإسلام ابن تيمية للبزار
عنوان الدرس/ قوله ومنها ما منحه الله من معرفة الإختلاف بين العلماء
https://goo.gl/0SHqwd
اسم الكتاب / المنظومة الرحبية
عنوان الدرس/ باب السهام
https://goo.gl/5iRYIW
اسم الكتاب / زاد المستقنع
عنوان الدرس/ باب صلاة العيدين
https://goo.gl/317vq7
اسم الكتاب / كتاب التوحيد
عنوان الدرس/ باب قول الله تعالى{أَلَمْ تَرَ إِلَى الَّذِينَ يَزْعُمُونَ أَنَّهُمْ آمَنُوا {
https://goo.gl/LVtcv3
الشيخ/ علي فقيهي
اسم الكتاب / كتاب إعانة المستفيد بشرح كتاب التوحيد
عنوان الدرس/ باب قوله تعالى أفأمنوا مكر الله
https://goo.gl/aF7oJN
الشيخ/ عمر فلاته
اسم الكتاب / كتاب مسلم للنووي
عنوان الدرس/ باب لا تقوم الساعة حتى تعبد دوس ذا الخلصة
https://goo.gl/e6XxVW
الشيخ/ محمد سعد اليوبي
اسم الكتاب / زاد المستقنع في اختصار المقنع
عنوان الدرس/ فصل إذا وصل بإقراره ما يسقطه
https://goo.gl/C1XHvh
4/30/17
, 3:21 AM - ‪+234 9060500903‬ left
4/29/17, 9:04 AM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
4/29/17, 9:05 AM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
4/29/17, 9:05 AM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
4/29/17, 1:45 PM - ‪+234 806 973 6622‬: A wani zamani daya shude, anyi wani
bawan Allah a wani gari mai tsantsan
tauhidi. Wanda tsabar tauhidin shima bai
aminta da akwai wani sarki inba Allah
ba. A hakan kullum idan yazo fadar sarkin
garin zaiyi gaisuwa tashi ya keyi yace:
"Ranka shi dade, babu sarki sai Allah".
Ashe hakan da ya keyi, da sarki da
fadawan shi duk sunajin haushi,
don meye a tasu wautar bayan ga sarkin
garin zai dinga cewa babu sarki sai Allah?
Rannan kawai sai fadawan da yallabai
suka shiryawa wannan bawan Allah mai
tauhidi, makirci. Yallabai yasa aka dauko
wasu zobunan azurfa aka kawo fada. Bayan
wannan bawan Allah yazo yayi gaisuwa
yafadi abinda yasaba na babu Sarki sai
Allah, sai yallabai yace: "ga wasu zobuna
ina so na baka ajiya domin ina ga kamar nafi
amincewa dakai fiye da kowa a wannan fada
tawa".
Wannan bawan Allah ya karbi zobunan,
yaje yasamu wani kaho ya dinkesu da
fata yanufi gidan shi yaje ya damkawa
matarshi akan ta ajiyemasa. Ashe sarkin ya
shirya mar makirci sosai, kawai sai ya
aikeshi wani gari mai nisa. Tafiyarshi keda
wuya sai fadawa suka zo gidan shi suka
samu matarsa suka bata kudade da
zannuwa sukace mata: "ina abinda mijinki
ya baki ajiya?". Da fari ta nuna kamar
bazata basuba, sai suka kara loda mata
kudi kawai sai ta dauko ta basu,tsabagen
butulci da son duniya. Suka kama hanya
suka tafi suka kaiwa yallabai, ya karba
ya bude yaga tabbas zobunan
sunanan aciki kamar yadda yabashi ajiya.
Sai sarki yasa akaje aka jefa kahon da
zobunan a cikin babban kogin garin.
Daman a al'adar garin akanyi fishing
festival lokaci bayan lokaci, sai kuwa
lokacin fishing festival din ya zagayo kuma
a wannan kogi da aka jefa kahon zaa'ayi
kamun kifi. Wannan bawan Allah yana
caan wajen aikan yallabai. Kowa yana
kamun kifi a ciki har da dan wannan
bawan Allah, Allah Ya bashi sa'a ya kama
wani katoton kifi. Yana isowa gida da kifin
sai ga Babanshi yadawo daga garin da
yallabai ya aikeshi bayan yaje fada ya isar
da sakon. Ya tari baban yamar sannu da
dawowa. Ya tafi yana yanka kifin, daya
kamo sai yaji yayi karo da wani abu mai
tauri a cikin kifin. Babanshi yana zaune
yana cin abinci sai yaron yace: "Baba naji
kifinnan yayi tauri nakasa yankawa". Sai
Baban yataso ya karbi wukar yana dirzawa
sai yaji taurin shima, daya duba da kyau
sai yaji wani abu mai karfi ya ciro shi da kyar,
yana cirowa sai yaga kaho ya duba sosai sai
yaga abinda
ya bawa matarshi ajiyane
kifin ya hadiye, sai Bawan Allah nan yace:
"tabbas babu sarki sai Allah". Ya ciro
abun sai yacewa matarshi: "ina abinda
nabaki ajiya?" Ta fara yimar kame-
kame, ya zauna yaci gaba da cin
abincinshi.
Yana cikin cin abinci sai ga dan aike daga
fada yayi sallama akan idan wannan bawan
Allah ya gama cin abinci yazo sarki yana
kiranshi.
Ya kammala cin abinci sai ya nufi fada,
bayan ya
shiga kamar kullum sai yace: "ranka shi
dade, babu sarki sai Allah". Sarki da
fadawa sukayi zuru suna son su kunyata
wannan Bawan Allah. Sai Sarki yace: "ina
ajiyan dana baka". Fadawa suna ta muzurai
suna eh idan bai kawoba mu fillemar kai
yanzu. Take wannan Bawan Allah ya saka
hannu a aljihunshi ya ciro kahon ya
damkawa yallabai. Sarkin yaduba yai mamaki
yaga
tabbas ga zobunan aciki kamar yadda ya bashi
Mamaki yakama
sarki, sai mutumin yakara cewa: "babu
sarki sai Allah". Sai sarki da kanshi shima
yace: "tabbas babu sarki sai Allah". Nan
take duk fada ta rude da babu sarki sai
Allah. Daganan tauhidi yasamu zama a
wannan fadar.
Tabbass babu sarki sai Allah.
Yawan Ibada na kara imani, sadaka na maganin
masifa, kyautatawa na kara soyayya, Hakuri na
kaiwa ga nasara, Gaisuwa na kara zumunci,
Zumunci na kaiwa ga Aljannah. Da wannan nake
cewa "Assalamu Alaikum"
Don kara zumuncin da nake fatar zai kaimu
Aljanna.
4/29/17, 5:39 PM - ‪+234 806 379 9673‬: N
4/29/17, 5:49 PM - ‪+234 806 089 7228‬: I saw a minister at the Banquet Hall Aso Rock this week during the NGF meeting. After we greeted, I told him three things;

ME: Hope Mr President is getting better.
HIM: Oh...Far better, he's getting stronger and stronger.
ME: Are you sure Alhaji?
HIM: I'm telling you the whole truth. The President is much more better.
ME: Please, as One of his aides(referring to him), tell him I love him dearly like my own father. If he's well, he must continue to run the country and save it from wickedness but if he's not strong enough, tell him to be the Truthful Buhari we know. He must not allow those who we did not elect to take over. God will grant him good health and courage to finish strong!!!
4/29/17, 5:51 PM - NA'IBIN SUNNAH: Amin
4/29/17, 6:48 PM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
4/29/17, 6:49 PM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
4/29/17, 9:07 PM - ‪+234 803 888 0737‬: <Media omitted>
4/29/17, 9:07 PM - ‪+234 803 888 0737‬: 👆👆👆👆👆👆👆👆Jawabin Sheikh (Dr.) Sani Umar Rijiyar Lemo ta yadda wadansu takardu daya samu ke nuna yadda Malam Ibrahim Shekarau ya biya kwangilar da aka kashe Sheikh Ja'afar Mahmud Adam.
4/29/17, 9:28 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Bayar da dukiyoyin sadaka ga fakirai da matalauta da masu aiki a Kansu (masu kula da su), da wadanda ake lallashin zukatansu, kuma a cikin fansar wuyoyi, da masu bashi. A cikin hanyar Allah da matafiya....


Binkhal...
4/29/17, 10:54 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
4/29/17, 10:55 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
4/30/17, 3:54 AM - Alfanuuuuuu: *MU KOMA GA ALLAH😭😭😭.*


1 Dazaran katashi zaka bude Data don gani sakon duniya. Amma Sallar Asubah cikin Jam'i tagagareka. *Mu koma ga Allah.*


2 Kana iya minti 90 cikin kallon ball idan anyi rashin sa'a atafi extra-time. Amma Sallar farilla tagagareka cikin Jam'i don kallon ball. *Mu koma ga Allah.*


3 Kana iya haddace handout don ganin kaci jarrabawar duniya ta dan adam, Amma baka iya haddace surah daya ta Alqur'ani don guzurin lahira. *Mu koma ga Allah.*


4 Kanada halin kyautar mota don neman suna, Amma baka da hannun kyautatawa gajiyayyu da marayu don neman lahirarka. *Mu koma ga Allah.*


5 Kanada lokacin musu, Amma bakada lokacin yiwa Annabi salati. *Mu koma ga Allah.*


6 Kanada kudin sayan mota da sutura ta alfarma, Amma sayan Sinsiya ta sharar dakin Allah tagagareka. *Mu koma ga Allah.*


7 Kanada lokacin karanta jarida, Amma bakada lokacin karanta maganar mahaliccinka. *Mu koma ga Allah.*


8 Kana iya kuka don Asarar abun duniya, Amma tuna azabar kabari yagagareka. *Mu koma ga Allah.*


9 Kanada lokacin kallon season film, Amma sada zumunci tagagareka, don neman haye siradi. *Mu koma ga Allah.*


10 Kanada lokacin zuwa ko inane don neman abun duniya, Amma neman ilimin sanin mahaliccinka yagagareka. *Mu koma ga Allah.*

11 Kaine jagora wajen zalunci da cin dukiyar al'umma, Amma kiran sallah (Ladanci) Abun kunyane agareka. *Mu koma ga Allah.*


12 Ka zabi rayuwar duniya fiyeda ta lahira, bayan bakasan yaushe zaka mutu ba. *Mu koma ga Allah.*

*👉🏼NAZARI NA MUSAMMAN.*


1 Idan arziki ne yasanya kabijirewa mahaliccin ka, to yau ina *Qarunah?.*


2 Idan zallan sabon Allah kakeji dashi da shagaltuwa, to yau ina *Fir'aunah?.*


3 Idan zalunci kasa agaba to yau ina *Hamana?.*


*👉🏼YAKAI DAN'WA AMUSULUNCI KASAKE TUNANI.*


1 Talauci baya hana dautar Allah. Tuna da tarihin *Annabi muhammad (S.A.W).*


2 Idan hassada akema, Tuna da tarihin *Annabi yusuf. (A.S)*


3 Idan radadin ciwo zai sakamanta da Allah tuna da tarihin *Annabi Ayuba. (A.S)*


4 Idan zallan kinka ake kan gaskiya, tuna da tarihin *Manzon Allah (S.A.W).*


5 Idan wani abune yadameka, Waraka na cikin *Alqur'ani.* Karanta kabarwa Allah komi.


*@MU KOMA GA ALLAH.*
KARANTA KATURAWA WANI DON SHIMA YAKARU, ALLAH YASA MUGAMA DA DUNIYA LAFIYA (AMEEN).*
4/30/17, 11:10 PM - Alfanuuuuuu: [4/29, 8:13 AM] ‪+234 803 783 3313‬: قال ابن القيم رحمه الله :
كم من مستدرج بالنعم وهو لا يشعر، مفتون بثناء الجهال عليه، مغرور بقضاء الله حوائجه وستره عليه، وأكثر الخلق عندهم أن هذه الثلاثة علامة السعادة والنجاح، وذلك مبلغهم من العلم.-مدارج السالكين 1/518
[4/29, 8:25 AM] ‪+234 803 924 7824‬: Allah yasakawa dukkani masu bada gudumowa da Alkairi da dukani malamamu baki daya Ameen
[4/29, 11:14 AM] ‪+234 806 938 3898‬: Slm. Manzon Allah (saw) yace Wanda duk zuciyar sa akwai burbushi na girman kai bazai shiga Aljanna ba, Ya kara da cewa Wanda duk zuciyar sa akwai burbushi na Imani bazai shiga Wuta baَ: قَالَ رَسُولُ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ: ((لاَ يَدْخُلُ الْجَنَّةَ مَنْ كَانَ فِي قَلْبِهِ مِثْقَالُ حَبَّةٍ مِنْ خَرْدَلٍ مِنْ كِبْرٍ وَلاَ يَدْخُلُ النَّارَ مَنْ كَانَ فِي قَلْبِهِ مِثْقَالُ حَبَّةٍ مِنْ خَرْدَلٍ مِنْ إِيمَانٍ)).
Ya Allah ka hane mu dayin girman kai, ka sanya Imani da tsoran ka a cikin zuciyoyin mu. Barka da asuba
[4/29, 11:17 AM] ‪+234 806 938 3898‬: Salam alaikum Barkanmu da asuba da fatan an waye garin Asabar lafiya.Ya Allah muna rokonka ka kiyayemu da dariyar makiya ya Allah duk rintsin zamani kabarmu da mutuncinmu da addininmu, ya Allah muna neman afuwarka da gafararka wadda batada iyaka, Allah kayiwa magabatanmu gafara mu kuma Allah ka kyauta karshen mu,Allah ka tsare mutuncinmu da addininmu Ameen ya Allah.
[4/29, 11:24 AM] ‪+234 806 938 3898‬: Abdulqadir Bazallahi Nasiru kabara yana raddi ga sarkin kano
[4/29, 1:36 PM] ‪+234 803 606 7612‬: DAGA DATTI ASSALAFY

WAYE YA KASHE SHEIKH JA'AFAR KANO DA SHEIKH ALBANIY ZARIA?

Na rantse da Allah 'yan Boko Haram ne suka kashe sheikh Ja'afar Kano, sune kuma suka kashe sheikh Albaniy Zaria

Akan kisan Malam Ja'afar wallahi su 'yan Boko Haram da kansu suka tabbatar mana da haka, cikin wadanda suka fada cewa sune suka kashe Malam Ja'afar akwai Mamman Nuur Alqadi (kunsan waye Mamman Nur ai a cikin sha'anin Boko Haram)

'Yan Boko Haram ko ince wani bangaren 'yan Boko Haram wadanda sune asalin wadanda suka kafa kungiyar tun a shekarar 2002 wadanda akafi sani da " 'yan Kanamma" sune suka kashe sheikh Ja'afar Mahmud Adam (Rahimahullah), su 'yan Boko Haram din da kansu sun tabbatar da hakan, duk da cewa suna da sabani kan cewa jinin sheikh Ja'afar ya halatta ko bai halatta ba? Amma wallahi sune suka kashe shi

Su wadannan 'yan Boko Haram wato 'yan Kanamma a wancan lokaci, sai sukaje sukayi tunga a FANSHEKARA sukayi ta kashe jami'an tsaro kafin da sukaga za'a cimmasu sai suka sulale suka koma SAHARA can yankin Algeria/Mali, domin tun lokacin da aka tarwatsasu a garin Kanamma dake jihar Yobe inda anan ne aka kashe shugabansu na farko wato Muhammad Ali

To sauran wadanda suka tsere daga wannan fadan tsakaninsu da jami'an tsaro sai suka gudu sukabar Nigeria suka koma Algeria inda suka hadu da kungiyar Alqa'idah dake Magrib (AQMI) anan ne suka samu horo na yaki da yanda ake kera bomabomai, to su wadannan mutane sune suka dawo suka kashe Malam Ja'afar Mahmud Adam (Rahimahullah)

Kuma a wancan lokaci basa tare dasu Muhammad Yusuf, a wani lokacin kafirtashi sukeyi, amma daga baya sun hadu da mutanen Muhammad Yusuf din, kuma bayan mutuwarsa sune sukayi ta horar da 'yan Boko Haram da koya musu yadda ake hada bomabomai

Cikin wadannan mutane 'yan Kanamma da suka kashe sheikh ja'afar akwai UQUBA Ibrahim Al-Muhajir hotonsa ne mai lamba na biyu (2) da na daura cikin wannan rubutu, wanda daga karshe sojoji sun samu nasarar kashe shi a garin Bama jihar Borno, amma har yanzu markazinsa (UQUBAH) yana nan yamma da farisu kusa da inda Shekau yake boye a halin yanzu haka

Kuma kamar yadda na fada a baya, 'yan Boko Haram da yawane suka tabbatar da wannan labari cikinsu har da Mamman Nuur Alqadi, kuma har ya tabbatar da cewa su bangaren su Muhammad Yusuf basu da hanu wajen kisan sheikh Ja'afar, kai da farkoma har sunayiwa 'yan Kanamma din inkarin cewa basu kyauta ba da suka kashe shi, kuma shiyasa har su Mamman Nur da tawagarsa sukaje ta'aziyyar rasuwan Malam Ja'afar

Amma daga baya su dinma su Mamman Nur wai sun gano cewa ashe kashe Sheikh Ja'afar da 'yan uwansu 'yan Kanamma sukayi daidai ne, domin wai kafirine malamin gomnati, don haka jininsa (sheikh ja'afar) ya halatta a zubar

Daga cikin abinda zai tabbatar da cewa 'yan Boko Haram ne suka kashe sheikh Ja'afar shine bayan sun kasheshi ai sunci gaba da kashe Malaman Ahlussunnah, misali a cikin Maiduguri kadai imba Allah ba babu wanda yasan adadin malaman da suka kashe, misali kisan Malam Ibrahim Gomari, Malam Bashir Kacalla da sauransu

Kuma kisan Sheikh Albaniy Zaria ya dada bayyanawa al'umma karara cewa sune suka kashe Malam Ja'afar, domin idan aka dubi salon da sukabi suka kashe malaman duk yana kama da juna.
Shekarar da ta gabata nayi wani rubutu sharhi akan kisan Sheikh Albaniy Zaria wanda na daura alhakkin kisan akan 'yan Boko Haram, daga cikin abinda nace shine kamar haka;
!
Shekarar da 'yan Boko Haram suka shiga cikin Giwa Barak dake garin Maiduguri suka kubutar da mutanensu, sai suka fitar da faifan video mai tsawon 1:35:24, kafin su nuna yadda suka kaddamar da harin, Shekau yayi jawabai, inda a cikin jawabin nasa na gutsuro daidai inda ya ambata da bakinsa akan cewa shine yasa aka kashe Albaniy Zaria, ga abinda yace kamar haka; "...Democracy wannan kuka kasa ganewa cewa kafurcine dole sai kunyi? to kuje, muma muyi, malamanku dinnan duka zamu kashe, wai na kashe Albaniy har da nunawa a jarida, zan kashe (malaman) duka, eh zan kashe, ba wanda bazan kashe ba..", -inji Shekau, don haka ko yanzu aka kama Shekau shine za'a tuhuma da alhakkin kisan malam Albaniy

Cikin hotunan da na daura a wannan rubutu, hoto mai lamba na uku (3) shine wanda Shekau yasa yaje ya jagoranci kisan sheikh Albaniy Zaria, sunansa MUJAHID Abu Hanifa, yana daya daga cikin manyan yaran su Mustapha Chad da Kaka Allai (mun bada bayanin Mustapha Chad cikin rubutun da muka gabatar kwanaki kadan da suka gabata), daga baya shi wannan Mujahid Abu Hanifa ya zama cikin manyan kwamandojin kungiyar Boko Haram bayan mutuwar su Mustapha Chad, ya taba samun rauni har aka yanke masa kafa daya, kafin shima Shekau yasa aka kashe shi a farkon shekarar 2016

Har ila yau shi wannan 'dan ta'adda Mujahid Abu Hanifa da kuke ganin hotonsa da bakinsa ne ya bayana cewa shine ya jagoranci kisan sheikh Albaniy Zaria kuma karku manta a lokacin yana matsayin babban kwamanda ne, daga karshe Shekau yasa aka kashe shi rana daya da Abu Maryam Al-I'ilamy shugaban cibiyar al-ghuraba'u wanda yake shine shugaban masu harhada faifan video na kungiyar Boko Haram gaba daya, hotonsa ne na daura anan mai lamba na farko (1)

Dangane da kisan malamai don Allah ku saurari karatun Muhammad Yusuf da yayi a lokacin da wasu mabiyansa sukace ai bai kamata su kafirta dukkan al'umma ba domin akwai "Al-uzuru biljahal', a ciki Muhammad Yusuf ya bayyana karara cewa su idan suka tada yaki to da 'yan izala zasu fara.
A cikin kaset din da M. Yusuf yayi mai taken "open letter' yace idan sukace malaman gargajiya to suna nufin malaman izala ne (ahlussunnah), kuma yace su ba malaman Allah bane malaman gomnatine malaman demokaradiyya

Kuma kowa yana da masaniyar cewa kaf cikin malaman sunnah da muke dasu a Nigeria babu wadanda suka san sirrin 'yan Boko Haram kamar sheikh Ja'afar da Albaniy Zaria, ta yaya 'yan ta'addan Boko Haram da masu tallafa musu zasuci nasara idan ba'a kawar da malaman daga doron duniya ba?, don haka ba makawa sune suka kashe su wallahi

To yau an wayi gari rundinar 'yan sandan Nigeria wai ta gano wata takarda da ta samu a gidan sanata 'Danjuma goje wanda wai takardan tana kunshe da wasu bayanai dake bayyana yadda tsohon gwamnan jihar Kano Ibrahim Shekarau ya tsara kisan Sheikh Ja'afar, wannan al'amarine na bincike da shari'ah, ni dai a kashin kaina har yanzu zuciyata bata yarda da wannan zargi da akeyiwa wannan bawan Allah Ibrahim Shekarau ba ko kadab, amma duk da haka bincike ne da kuma shari'a zai tabbatar yana da hannu a ciki ko bai dashi don babu abinda bincike ya bari sai dai idan ba'ayi ba, kuma idan har ya tabbata yana da hannu a ciki to ba makawa shima 'dan boko haram ne babba a cikin kungiyar

Daga karshe muna jan hankalin mutane da suguji yanke hukunci akan al'amari irin wannan batare da an gabatar da bincike anje gaban alkali an tafka muhawara alkali ya yanke hukunci ba

Munaso jama'a su fahimci cewa akwai banbanci tsakanin zargi da aikata laifi, dole ayi zargi idan aka aikata ta'addanci akan manyan bayin Allah irinsu Malam Ja'afar da Albaniy Zaria, ba laifi bane watakila don an zargi shugaban da yake da alhakkin tsaron rayukan 'yan kasa a lokacin da aka aikata ta'addanci akan wasu 'yan kasa masu matukar muhimmanci ga al'umma

Sannan akan wannan al'amari dole rundinar 'yan sanda ta gabatar da kara a gaban kotu, kuma lallai dole shima Ibrahim Shekarau ya hanzarta zuwa kotu idan har yasan bashi da hannu a ciki kotu ta wankeshi

Allah Shine cikekken masani akan komai, kuma Shi (Allah) muke roko ya bayyana gaskiya a cikin wannan al'amari
[4/29, 1:51 PM] ‪+234 703 905 1859‬: Kudai fadi abinda ranku yakeso munan muna addu a dai
[4/29, 2:49 PM] ‪+234 703 129 2768‬: wow ! i just got free 2 Hours of calls from here => http://freepack.net/en
[4/29
, 5:56 PM] ‪+966 55 569 8476‬: AQIDAR AHLUS SUNNA A SAUK'AK'E (1)

Aqida ita ce: Duk abin da mutum zai qudurta a zuciyarsa.
Aqidar Ahlus Sunna babuka guda biyu ne suke shiga karkashinta:

Babi na farko: Rukunnan Imani guda shida (6).
Babi na biyu: sauran mas'aloli da ake riskar da su ga Rukunnan na Imani.

Babi na farko:
Rukunnan Imani guda shida, su ne wadanda suka zo a cikin Hadisin Jibreel (as), a yayin da ya tambayi Annabi (saw) a game da Imani sai Annabin (saw) ya ce:
"Imani shi ne ka yi Imani da Allah, da Mala'ikunsa, da Littatafansa, da Manzanninsa, da Ranar Karshe, kuma ka yi imani da Qaddara na alherinsa da na sharrinsa". Muslim ne ya riwaito shi.

Saboda haka, Rukunnan Imani su shida ne kamar haka:
1- Imani da Allah.
2- Imani da Mala'ikun Allah.
3- Imani da Littatafan Allah.
4- Imani da Manzannin Allah.
5- Imani da Ranar Qiyama.
6- Imani da Qaddara.

IMANI DA ALLAH Abubuwa guda uku ne suke shiga karkashinsa:
Na farko: Imani da Rububiyyar Allah (kadaitakarsa da halitta da mulki da gudanarwa).
Na biyu: Imani da Sunayen Allah da Siffofinsa.
Na uku: Imani da Uluhiyyar Allah (cancantarsa ga bauta shi kadai).

Babi na biyu: Sauran abubuwa da ake riskar da su ga Rukunnan na Imani, sun hada da:
(1) Mas'alar Imani (bayanin hakikaninsa, hukuncin muminai da masu sa'bo d.s).
(2) Matsayin Sahabbai.
(3) Khalifanci da Shugabanci.

Wadannan mas'aloli na Aqida suna da matukar tasiri a rayuwar bawa, ta yadda idan bawa ya kudurta ingantacciyar Aqida, ya samu cikakken yaqini a kanta, to lallai hakan zai haifar masa da Son Allah Madaukaki, da girmama shi. Sa'annan kuma idan bawa ya so Ubangijinsa, to babu shakka zai zama mai gaggawa zuwa ga bin umurninsa, da nisantar haninsa, kuma zai yi fatan rahamarsa, zai ji tsoron fushinsa da azabarsa, sai ya bauta masa shi kadai, sai rayuwarsa ta daidaita, ya yi rayuwa mai dadi, sai ya rabauta a duniya da lahira.


Mu hadu a kashi na biyu da Iznin Allah.

✍🏼 Rubutawa:
*_Malam Aliyu Muh'd Sani, Hafizahullah_*
20/4/2017
4/30/17, 11:15 PM - Alfanuuuuuu: ##
[4/29, 1:36 PM] ‪+234 803 606 7612‬: DAGA DATTI ASSALAFY

WAYE YA KASHE SHEIKH JA'AFAR KANO DA SHEIKH ALBANIY ZARIA?

Na rantse da Allah 'yan Boko Haram ne suka kashe sheikh Ja'afar Kano, sune kuma suka kashe sheikh Albaniy Zaria

Akan kisan Malam Ja'afar wallahi su 'yan Boko Haram da kansu suka tabbatar mana da haka, cikin wadanda suka fada cewa sune suka kashe Malam Ja'afar akwai Mamman Nuur Alqadi (kunsan waye Mamman Nur ai a cikin sha'anin Boko Haram)

'Yan Boko Haram ko ince wani bangaren 'yan Boko Haram wadanda sune asalin wadanda suka kafa kungiyar tun a shekarar 2002 wadanda akafi sani da " 'yan Kanamma" sune suka kashe sheikh Ja'afar Mahmud Adam (Rahimahullah), su 'yan Boko Haram din da kansu sun tabbatar da hakan, duk da cewa suna da sabani kan cewa jinin sheikh Ja'afar ya halatta ko bai halatta ba? Amma wallahi sune suka kashe shi

Su wadannan 'yan Boko Haram wato 'yan Kanamma a wancan lokaci, sai sukaje sukayi tunga a FANSHEKARA sukayi ta kashe jami'an tsaro kafin da sukaga za'a cimmasu sai suka sulale suka koma SAHARA can yankin Algeria/Mali, domin tun lokacin da aka tarwatsasu a garin Kanamma dake jihar Yobe inda anan ne aka kashe shugabansu na farko wato Muhammad Ali

To sauran wadanda suka tsere daga wannan fadan tsakaninsu da jami'an tsaro sai suka gudu sukabar Nigeria suka koma Algeria inda suka hadu da kungiyar Alqa'idah dake Magrib (AQMI) anan ne suka samu horo na yaki da yanda ake kera bomabomai, to su wadannan mutane sune suka dawo suka kashe Malam Ja'afar Mahmud Adam (Rahimahullah)

Kuma a wancan lokaci basa tare dasu Muhammad Yusuf, a wani lokacin kafirtashi sukeyi, amma daga baya sun hadu da mutanen Muhammad Yusuf din, kuma bayan mutuwarsa sune sukayi ta horar da 'yan Boko Haram da koya musu yadda ake hada bomabomai

Cikin wadannan mutane 'yan Kanamma da suka kashe sheikh ja'afar akwai UQUBA Ibrahim Al-Muhajir hotonsa ne mai lamba na biyu (2) da na daura cikin wannan rubutu, wanda daga karshe sojoji sun samu nasarar kashe shi a garin Bama jihar Borno, amma har yanzu markazinsa (UQUBAH) yana nan yamma da farisu kusa da inda Shekau yake boye a halin yanzu haka

Kuma kamar yadda na fada a baya, 'yan Boko Haram da yawane suka tabbatar da wannan labari cikinsu har da Mamman Nuur Alqadi, kuma har ya tabbatar da cewa su bangaren su Muhammad Yusuf basu da hanu wajen kisan sheikh Ja'afar, kai da farkoma har sunayiwa 'yan Kanamma din inkarin cewa basu kyauta ba da suka kashe shi, kuma shiyasa har su Mamman Nur da tawagarsa sukaje ta'aziyyar rasuwan Malam Ja'afar

Amma daga baya su dinma su Mamman Nur wai sun gano cewa ashe kashe Sheikh Ja'afar da 'yan uwansu 'yan Kanamma sukayi daidai ne, domin wai kafirine malamin gomnati, don haka jininsa (sheikh ja'afar) ya halatta a zubar

Daga cikin abinda zai tabbatar da cewa 'yan Boko Haram ne suka kashe sheikh Ja'afar shine bayan sun kasheshi ai sunci gaba da kashe Malaman Ahlussunnah, misali a cikin Maiduguri kadai imba Allah ba babu wanda yasan adadin malaman da suka kashe, misali kisan Malam Ibrahim Gomari, Malam Bashir Kacalla da sauransu

Kuma kisan Sheikh Albaniy Zaria ya dada bayyanawa al'umma karara cewa sune suka kashe Malam Ja'afar, domin idan aka dubi salon da sukabi suka kashe malaman duk yana kama da juna.
Shekarar da ta gabata nayi wani rubutu sharhi akan kisan Sheikh Albaniy Zaria wanda na daura alhakkin kisan akan 'yan Boko Haram, daga cikin abinda nace shine kamar haka;
!
Shekarar da 'yan Boko Haram suka shiga cikin Giwa Barak dake garin Maiduguri suka kubutar da mutanensu, sai suka fitar da faifan video mai tsawon 1:35:24, kafin su nuna yadda suka kaddamar da harin, Shekau yayi jawabai, inda a cikin jawabin nasa na gutsuro daidai inda ya ambata da bakinsa akan cewa shine yasa aka kashe Albaniy Zaria, ga abinda yace kamar haka; "...Democracy wannan kuka kasa ganewa cewa kafurcine dole sai kunyi? to kuje, muma muyi, malamanku dinnan duka zamu kashe, wai na kashe Albaniy har da nunawa a jarida, zan kashe (malaman) duka, eh zan kashe, ba wanda bazan kashe ba..", -inji Shekau, don haka ko yanzu aka kama Shekau shine za'a tuhuma da alhakkin kisan malam Albaniy

Cikin hotunan da na daura a wannan rubutu, hoto mai lamba na uku (3) shine wanda Shekau yasa yaje ya jagoranci kisan sheikh Albaniy Zaria, sunansa MUJAHID Abu Hanifa, yana daya daga cikin manyan yaran su Mustapha Chad da Kaka Allai (mun bada bayanin Mustapha Chad cikin rubutun da muka gabatar kwanaki kadan da suka gabata), daga baya shi wannan Mujahid Abu Hanifa ya zama cikin manyan kwamandojin kungiyar Boko Haram bayan mutuwar su Mustapha Chad, ya taba samun rauni har aka yanke masa kafa daya, kafin shima Shekau yasa aka kashe shi a farkon shekarar 2016

Har ila yau shi wannan 'dan ta'adda Mujahid Abu Hanifa da kuke ganin hotonsa da bakinsa ne ya bayana cewa shine ya jagoranci kisan sheikh Albaniy Zaria kuma karku manta a lokacin yana matsayin babban kwamanda ne, daga karshe Shekau yasa aka kashe shi rana daya da Abu Maryam Al-I'ilamy shugaban cibiyar al-ghuraba'u wanda yake shine shugaban masu harhada faifan video na kungiyar Boko Haram gaba daya, hotonsa ne na daura anan mai lamba na farko (1)

Dangane da kisan malamai don Allah ku saurari karatun Muhammad Yusuf da yayi a lokacin da wasu mabiyansa sukace ai bai kamata su kafirta dukkan al'umma ba domin akwai "Al-uzuru biljahal', a ciki Muhammad Yusuf ya bayyana karara cewa su idan suka tada yaki to da 'yan izala zasu fara.
A cikin kaset din da M. Yusuf yayi mai taken "open letter' yace idan sukace malaman gargajiya to suna nufin malaman izala ne (ahlussunnah), kuma yace su ba malaman Allah bane malaman gomnatine malaman demokaradiyya

Kuma kowa yana da masaniyar cewa kaf cikin malaman sunnah da muke dasu a Nigeria babu wadanda suka san sirrin 'yan Boko Haram kamar sheikh Ja'afar da Albaniy Zaria, ta yaya 'yan ta'addan Boko Haram da masu tallafa musu zasuci nasara idan ba'a kawar da malaman daga doron duniya ba?, don haka ba makawa sune suka kashe su wallahi

To yau an wayi gari rundinar 'yan sandan Nigeria wai ta gano wata takarda da ta samu a gidan sanata 'Danjuma goje wanda wai takardan tana kunshe da wasu bayanai dake bayyana yadda tsohon gwamnan jihar Kano Ibrahim Shekarau ya tsara kisan Sheikh Ja'afar, wannan al'amarine na bincike da shari'ah, ni dai a kashin kaina har yanzu zuciyata bata yarda da wannan zargi da akeyiwa wannan bawan Allah Ibrahim Shekarau ba ko kadab, amma duk da haka bincike ne da kuma shari'a zai tabbatar yana da hannu a ciki ko bai dashi don babu abinda bincike ya bari sai dai idan ba'ayi ba, kuma idan har ya tabbata yana da hannu a ciki to ba makawa shima 'dan boko haram ne babba a cikin kungiyar

Daga karshe muna jan hankalin mutane da suguji yanke hukunci akan al'amari irin wannan batare da an gabatar da bincike anje gaban alkali an tafka muhawara alkali ya yanke hukunci ba

Munaso jama'a su fahimci cewa akwai banbanci tsakanin zargi da aikata laifi, dole ayi zargi idan aka aikata ta'addanci akan manyan bayin Allah irinsu Malam Ja'afar da Albaniy Zaria, ba laifi bane watakila don an zargi shugaban da yake da alhakkin tsaron rayukan 'yan kasa a lokacin da aka aikata ta'addanci akan wasu 'yan kasa masu matukar muhimmanci ga al'umma

Sannan akan wannan al'amari dole rundinar 'yan sanda ta gabatar da kara a gaban kotu, kuma lallai dole shima Ibrahim Shekarau ya hanzarta zuwa kotu idan har yasan bashi da hannu a ciki kotu ta wankeshi

Allah Shine cikekken masani akan komai, kuma Shi (Allah) muke roko ya bayyana gaskiya a cikin wannan al'amari
[4/29, 1:51 PM] ‪+234 703 905 1859‬: Kudai fadi abinda ranku yakeso munan muna addu a dai
[4/29, 2:49 PM] ‪+234 703 129 2768‬: wow ! i just got free 2 Hours of calls from here => http://freepack.net/en
[4/29
, 5:56 PM] ‪+966 55 569 8476‬: AQIDAR AHLUS SUNNA A SAUK'AK'E (1)

Aqida ita ce: Duk abin da mutum zai qudurta a zuciyarsa.
Aqidar Ahlus Sunna babuka guda biyu ne suke shiga karkashinta:

Babi na farko: Rukunnan Imani guda shida (6).
Babi na biyu: sauran mas'aloli da ake riskar da su ga Rukunnan na Imani.

Babi na farko:
Rukunnan Imani guda shida, su ne wadanda suka zo a cikin Hadisin Jibreel (as), a yayin da ya tambayi Annabi (saw) a game da Imani sai Annabin (saw) ya ce:
"Imani shi ne ka yi Imani da Allah, da Mala'ikunsa, da Littatafansa, da Manzanninsa, da Ranar Karshe, kuma ka yi imani da Qaddara na alherinsa da na sharrinsa". Muslim ne ya riwaito shi.

Saboda haka, Rukunnan Imani su shida ne kamar haka:
1- Imani da Allah.
2- Imani da Mala'ikun Allah.
3- Imani da Littatafan Allah.
4- Imani da Manzannin Allah.
5- Imani da Ranar Qiyama.
6- Imani da Qaddara.

IMANI DA ALLAH Abubuwa guda uku ne suke shiga karkashinsa:
Na farko: Imani da Rububiyyar Allah (kadaitakarsa da halitta da mulki da gudanarwa).
Na biyu: Imani da Sunayen Allah da Siffofinsa.
Na uku: Imani da Uluhiyyar Allah (cancantarsa ga bauta shi kadai).

Babi na biyu: Sauran abubuwa da ake riskar da su ga Rukunnan na Imani, sun hada da:
(1) Mas'alar Imani (bayanin hakikaninsa, hukuncin muminai da masu sa'bo d.s).
(2) Matsayin Sahabbai.
(3) Khalifanci da Shugabanci.

Wadannan mas'aloli na Aqida suna da matukar tasiri a rayuwar bawa, ta yadda idan bawa ya kudurta ingantacciyar Aqida, ya samu cikakken yaqini a kanta, to lallai hakan zai haifar masa da Son Allah Madaukaki, da girmama shi. Sa'annan kuma idan bawa ya so Ubangijinsa, to babu shakka zai zama mai gaggawa zuwa ga bin umurninsa, da nisantar haninsa, kuma zai yi fatan rahamarsa, zai ji tsoron fushinsa da azabarsa, sai ya bauta masa shi kadai, sai rayuwarsa ta daidaita, ya yi rayuwa mai dadi, sai ya rabauta a duniya da lahira.


Mu hadu a kashi na biyu da Iznin Allah.

✍🏼 Rubutawa:
*_Malam Aliyu Muh'd Sani, Hafizahullah_*
20/4/2017
4/30/17, 7:59 AM - ‪+234 809 787 4234‬: An ya wannan muryar Dr Sani Umar ne kuwa?
4/30/17, 8:04 AM - ‪+234 816 717 8586‬: Wannan jawaban tun shekarar 2008 ko 2009 a tafseerin shi a birnin Maiduguri Dr Muhd Sani Hafizahullah da kansa ya qaryata tare da musanta cewa muryarsa ce.....

Yace kamar yadda mutane suke wannan jawabai shima haka yake jinsu amma bashi da alaqa da wadannan zantukan,Dr yace wani shaqiyyi ne kawai aka samu ya kwaikwayi muryarshi domin kawai ya tada hazo kuma ya cimma wata boyayyar manufarsa.

Don haka muji tsoron Allah mu daina jingina wannan zance da Dr Muhd Sani Hafizahullah,ina baka shawarar idan ka tura a wasu groups ma to kaje can kayi bayanai makamancin wannan.

*Note:* Ba wani ne ya ban labarin cewa Dr ya musanta wannan zance ba,da kunnena na ji shi yana musantawar.
4/30/17, 8:05 AM - ‪+234 816 717 8586‬: 👆🏻👆🏻👆🏻👆🏻👆🏻
4/30/17, 8:08 AM - ‪+234 809 787 4234‬: Allah ya saka da alkhairi shi yasa ake so mutane su dinga bincike kafin tura post. Na gode
4/30/17, 8:11 AM - Fakawa: Assalamualaikum malan inmafadinmagana wawane aimajiyanta bawawayebane
4/30/17, 8:12 AM - ‪+234 809 787 4234‬: 👏
4/30/17, 8:25 AM - ‪+234 816 717 8586‬: Ma'ana?????
4/30/17, 8:29 AM - Fakawa: Mudai wallahimunsan muryan malan dominhakabawani muryandazaamana acemanamalamne muyarda Allah yakaremanashi dagasharin masu sharri
4/30/17, 9:04 AM - ‪+234 816 717 8586‬: Amin
4/30/17, 9:17 AM - ‪+234 813 892 1977‬: Ina son na kasance mutum na farko☝ daxan fara neman afuwar kowa akan laifukana, domin AZUMIN watan 🌙 ramadan ya matso hakane ya bani damar neman afuwarku domin ibada ta 👏 taxama kar6a66iya, ina rokonku akan laifin danayi muku wanda nasani da wanda ban sani ba, kokuma nayi muku laifi ta wata hanyar da ban saniba, kokuma nasaku kuka 😭akan rashin sani ta hakane kawae zan gyara tsakanina da mahaliccina, 4GIVE ME MY FRIENDS & FAMILY 👏
4/30/17, 9:45 AM - ‪+234 816 717 8586‬: DR MUHD SANI UMAR HAFIZAHULLAH Vs MA'ABOTA YADA LABARI BA TARE DA BINCIKE BA.

Akwai wata magana da ta dade tana yawo wai ta Dr din ce yana magana kan yadda aka kitsa kisan sheikh Ja'afar Mahmud Adam.

To a yan kwanakin nan da ake ta cece kuce akan lamarin an samu wasu sun sake lalube wannan audio mai kimanin minti 21 suna cigaba da yadawa da sunan Dr Muhammad Sani Umar.

A qashi na gaskiya wannan jawaban tun shekarar 2008 ko 2009 (na manta haqiqanin shekarar) a tafseerin shi a birnin Maiduguri Dr Muhd Sani Hafizahullah da kansa ya qaryata tare da musanta cewa muryarsa ce.....

Yace kamar yadda mutane suke jin wannan jawabai a gari shima haka yake jinsu amma bashi da alaqa da wadannan zantukan,Dr yace wani shaqiyyi ne kawai aka samu ya kwaikwayi muryarshi domin kawai ya tada hazo kuma ya cimma wata boyayyar manufarsa.

Don haka muji tsoron Allah mu daina yada tare da jingina wannan zance da Dr Muhd Sani Hafizahullah,ina bawa yanuwa shawarar idan kasan ka tura wannan audio a wasu WhatsApp groups ma to kaje can kayi bayanai makamancin wannan.

Kuma mu daina saurin yada abinda bamu da tabbaci a kansa saboda qa'ida da Allah madaukakin Sarki ya sanya ta
"إن جاءكم فاسق بنبإ فتبينوا...."

Mai rubutu: Hilal Abubakar Saleh (Abu Ammar)
4/30/17, 10:03 AM - ‪+234 803 656 5364‬: <Media omitted>
4/30/17, 2:00 PM - A B-U. R: Northern governors settles rift between Emir Sanusi and Governor Ganduje https://www.naij.com/1102055-northern-governors-wade-emir-sanusi-governor-ganduje-feud.html
4/30/17, 2:28 PM - Bbl Cottonou: *SAKO DAGA BAKIN DR.SANI AKAN WATA JITA-JITA DA AKE YADAWA*

Sako daga bakin babban malamin mu Dr.Sani akan Wata jita-jita da ake yadawa cewa wai Dr.Sani yace Malam Ibrahim Shekarau ne ya kashe Malam Jafar to wannan maganar karya akawa Dr.Sani

*DAGA BAKIN*
👇👇👇👇
Dr.Sani Umar R/Lemu


Wani mutum kawai aka samu yayi irin muryar Dr.Sani daman ba yau aka sabawa Malamanmu na Sunna sharri ba

Jama'a mu lura da wannan audio na karya da ake turawa zakuga nauyin Audio ya kai 2.3 MB


Wanda yaji wannan sanarwar ya turawa Wanda baiji ba

*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*

AYI SAURARO LAFIYA
👇👇👇👂👂👂
4/30/17, 2:35 PM - DANSABO: ya Allah katsaremu da wannan mummunan akida ta shi'a
4/30/17, 2:49 PM - ‪+234 816 343 4160‬: Ameen suma Ameen
4/30/17, 3:45 PM - BDMS: The use of 8 keys without a mouse was introduced by JAMB to make this year 2017 CBT friendly for candidates.
The 8 keys are;
1. A - for choosing option A in response to questions
2. B - for choosing the B option
3. C - represents option C
4. D - for selecting option D
5. P – represents previous question
6. N – is for next questions.
7. S – is for submit
8. R – is for reverse.
This is a useful info from another platform
JAMB QUESIONS=180
TIME=2hr
This is to notify all jamb candidates that you need to use 40secs on each questions during your jamb exam

You can use this format below

ENGLISH=60 Questions=40 mins
2nd Subject=40 Questions=27 mins
3rd Subject=40 Questions=27 mins
4th Subject=40 Questions=26 mins
TOTAL of 120 mins=2 hrs
Please this is a suggestion meant 2 help others

PLEASE SEND THIS 2 OTHER GROUPS AND FRIENDS.
4/30/17, 3:46 PM - BDMS: The use of 8 keys without a mouse was introduced by JAMB to make this year 2017 CBT friendly for candidates.
The 8 keys are;
1. A - for choosing option A in response to questions
2. B - for choosing the B option
3. C - represents option C
4. D - for selecting option D
5. P – represents previous question
6. N – is for next questions.
7. S – is for submit
8. R – is for reverse.
This is a useful info from another platform
JAMB QUESIONS=180
TIME=2hr
This is to notify all jamb candidates that you need to use 40secs on each questions during your jamb exam

You can use this format below

ENGLISH=60 Questions=40 mins
2nd Subject=40 Questions=27 mins
3rd Subject=40 Questions=27 mins
4th Subject=40 Questions=26 mins
TOTAL of 120 mins=2 hrs
Please this is a suggestion meant 2 help others

PLEASE SEND THIS 2 OTHER GROUPS AND FRIENDS.
4/30/17, 4:10 PM - Bbl Cottonou: ☝🏻صوت جميل وتلاوة رائعة للإمام المحدث الفقيه محمد ناصر الدين الألباني رحمه الله تعالى ..
4/30/17, 6:39 PM - ‪+966 57 104 3678‬: ‏اللهم أرحمني يوم يصلون علي صلاةً لا ركوع لها وأنر قبري فأني أخشى الظلام،وثبتني عند السؤال وسخرلي من يدعوا لي بعد موتي❤.
4/30/17, 7:27 PM - ‪+234 9074619096‬: THIS IS BIOGRAPHY OF PROPHET
. M U H A M M A D (S. A. W)
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
★NAME : - Muhammad (SAW)
★FATHER :- Abdullah
★MOTHER :- Ameenah
★PROFESSION :- Business man, then a Prophet.
★DATE OF BIRTH :- 12th Rabii' Al- Awwal
★PLACE OF BIRTH:- Makkah
★RESIDENCE:- Makkah then moved to Madina
★LIVE IN MAKKAH: - 50 years
★LIVE IN MADINA: - 13 years
★YEARS OF PREACHING: - 23
★AGE :- 63
★YEARS ACTIVE:-583–609 CE as merchant
609–632 CE as religious leader
★DEATH DATE :- June 8, 632.(11th after Hijra)
. A C T I O N S
(1) Virtue
(2) Preaching
(3) Jihad in Islam
. B E H A V I O U R
(1) Peace and Justice
(2) Loving of every body
(3) Liking of Muslims
(4) Regardful of any organ
(5) philanthropic
WIVES MARRIED PERIOD
(1) Khadija bint Khuwaylid 595–619
(2) Sawda bint Zamʿa 619–632
(3) Aisha bint Abi Bakr 619–632
(4) Hafsa bint Umar 624–632
(5) Zaynab bint Khuzayma 625–627
(6) Hind bint Abi Umayya 625–632
(7) Zaynab bint Jahsh 627–632
(8) Juwayriyya bint al-Harith 628–632
(9) Ramla bint Abi Sufyan 628–632
(10) Rayhana bint Zayd 629–631
(11) Safiyya bint Huyayy 629–632
(12) Maymunah bint al-Harith 630–632
(13) Maria al-Qibtiyya 630–632
. C H I L D R E N
★Boys:-
(1) Al-Qassem
(2) Abdullah
(3) Ibrahim
★Girls:-
(1) Zaynab
(2) Ruqayyah
(3) Ummu Kalthoom
(4) Fatima
Please send it to 11 Muslim people If u love prophet
Muhammad
4/30/17, 9:16 PM - ‪+234 806 948 1370‬: *SAKO DAGA BAKIN DR.SANI AKAN WATA JITA-JITA DA AKE YADAWA*

Sako daga bakin babban malamin mu Dr.Sani akan Wata jita-jita da ake yadawa cewa wai Dr.Sani yace Malam Ibrahim Shekarau ne ya kashe Malam Jafar to wannan maganar karya akayi wa Dr.Sani

*DAGA BAKIN*
Dr. Sani Rijiyar Lemu
👇👇👇👇
4/30/17, 9:16 PM - ‪+234 806 948 1370‬: <Media omitted>
4/30/17, 9:41 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Please circulate:
Vacancy.. Vacancy.. Vacancy
The Union of African Muslim Scholars, with headquarters in Bamako, Mali announces its intention to appoint a Research Assistant for the Head of Research, Studies & Translation. The followings are required:
1- A university degree in Islamic Studies, Islamic Law or Arabic
2- High proficiency in Arabic & English languages, with ability to translate from and to both langs.
3- Computer literacy
The candidate must be resident in Nigeria and ready to work as a full time officer.
Interested candidates are to forward their self-prepared CVs IN ARABIC to: aralaro@hotmail.com on or before 4th May, 2017
4/30/17, 9:48 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalalamu alaikum warahmatullah...

Ka bijire ga masu yawan sauraron karya da masu yawan cin haramun...


Binkhal...
4/30/17, 10:19 PM - ‪+234 809 787 4234‬: Amin
4/30/17, 10:20 PM - ‪+234 809 787 4234‬: *SAKO DAGA BAKIN DR.SANI AKAN WATA JITA-JITA DA AKE YADAWA*

Sako daga bakin babban malamin mu Dr.Sani akan Wata jita-jita da ake yadawa cewa wai Dr.Sani yace Malam Ibrahim Shekarau ne ya kashe Malam Jafar to wannan maganar karya akayi wa Dr.Sani

*DAGA BAKIN*
Dr. Sani Rijiyar Lemu
👇👇👇👇
4/30/17, 10:53 PM - ‪+234 809 787 4234‬: Michael Sam-wobo pitied Buhari no be small! Read him!

NIGERIA IS AN IMPOSSIBLE COUNTRY TO GOVERN IF YOU ARE NOT A THIEF.

HOW DO YOU GOVERN A PEOPLE WHO CELEBRATE CORRUPTION AND THEN CRY WHEN THE DAMAGE IS DONE, AS IF THEY HAD NO IDEA WHERE IT CAME FROM. A COUNTRY WHERE TREASURY LOOTERS ARE WORSHIPED AND THEIR ILL-GOTTEN WEALTH IS A SOURCE OF FASCINATION .
A COUNTRY WHERE EVERYONE BRIBES TO GET HIS WAY AND EXPECTS TO BE BRIBED TO DO THEIR JOB OR ANY JOB.

HOW DOES A GOOD MAN GOVERN A COUNTRY THAT STILL CELEBRATES A PRESIDENT WHO PRESIDED OVER THE WANTON PILFERING OF ITS RESOURCES AND SOME OPENLY WISH HE COULD COME BACK TO POWER .

A COUNTRY WHERE PEOPLE SPEND MORE TIME ON THEIR KNEES THAN THEY DO ON THE JOB. A COUNTRY WHERE WORK SCHEDULE RUNS FROM 7.30 AM TO 4.30 PM, BUT WORKDAY ENDS AT 12 NOON ON A VERY GOOD DAY .

HOW DO YOU FIX AN ECONOMY THAT IMPORTS EVERYTHING FROM TOOTHPICK TO TOILET PAPER AND MAKES NOTHING ? AN ECONOMY THAT HAS FOR YEARS AND EVEN DECADES HAD ONLY ONE CURRENCY , CORRUPTION.!!!

HOW DOES A GOOD MAN GOVERN A COUNTRY THAT HAS MORE PLACES OF WORSHIP THAN FARM LANDS OR FACTORIES AND EVERYONE SEE S CORRUPTION AS MEANS TO GOD'S BLESSING.

A COUNTRY WHERE GETTING RICH FROM PRAYER AND NOT WORK IS A DAILY SPIRITUAL DIET AND MEN OF GOD OPENLY FRATERNIZE WITH CERTIFIED AND INDICTED THIEVES AND DROLL OVER THEIR LOOT. .

A COUNTRY WHERE HARD WORK IS DERIDED AND EVERYONE SEEKS WEALTH AT ALL COST. A COUNTRY WHERE POLITICIANS HAVE NO IDEOLOGY AND POLITICS A COMPETITION BETWEEN TWO THIEVING PARTIES THAT ARE ONLY UNIFIED BY THEIR COMPETITION FOR THE COUNTRY'S RESOURCES .

A COUNTRY WHERE THE PRESIDENT MUST BRIBE THE LEGISLATORS TO GET HIS BUDGET PASSED .

HOW DOES A GOOD MAN GOVERN NIGERIA WHEN EVERYONE HE SEES AROUND CANNOT WAIT TO GET RID OF HIM SO THEY CAN START STEALING , AND THEY ALL SEE HIM AS THE STUMBLING BLOCK TO THEIR DESIRE TO LOOT THE TREASURY. ..????
NIGERIA IS NO COUNTRY FOR GOOD MEN AND GOOD MEN IN POWER IS AN OXYMORON..

It took Mahathir Muhammad 22 years (1981-2003) to fix Malaysia;

It took Lee Kuan Yew 8 consecutive terms in office for 30 years (1959-1990) to fix Singapore.

It took Jerry Rawlings 26 years (1981-2002) to fix Ghana

It took Meles Zenawi 12 years (1995-2012) to fix Ethiopia.

But they want you to miraculously fix Nigeria in 2 years.

Hmm! Nigerians are exceptionally wonderful.

You really need a rest!

Copied...
4/30/17, 11:53 PM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
5/1/17, 12:46 AM - Alfanuuuuuu: Ba ka ganin a kwai cutarwa a cikin maimaita abu daya da zai ci data wajen saukewa ba tare da bayani ba?
5/1/17, 12:56 AM - Alfanuuuuuu: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/ETfWFWqB3HeKLFf2xgbDMC
5/1/17
, 1:30 AM - Alfanuuuuuu: #ﻣﺤﻨﺔ إﻣﺎﻡ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﺴﻨﺔ أﺣﻤﺪ ﺑﻦ ﺣَﻨْﺒَﻞ رحمه الله..

ﻋﺎﺻﺮ ﺍﻹﻣﺎﻡُ ﺛﻤﺎﻧﻴﺔ ﻣﻦ ﺍﻟﺨﻠﻔﺎﺀ ﺍﻟﻌﺒﺎﺳﻴﻦ
١ - ﺍﻟﻤﻬﺪﻱ
٢ - ﺍﻟﻬﺎﺩﻱ
٣ - ﺍﻟﺮﺷﻴﺪ
٤ - ﺍﻷﻣﻴﻦ
( ﻭﻫﺆﻻﺀ ﻛﺎﻧﻮﺍ ﻋﻠﻰ ﻣﺬﻫﺐ ﺍﻟﺴﻠﻒ )
٥ - ﺍﻟﻤﺄﻣﻮﻥ
٦ - ﺍﻟﻤﻌﺘﺼﻢ
٧ - ﺍﻟﻮﺍﺛﻖ
( ﻭﻫﺆﻻﺀ ﺍﻟﺬﻳﻦ ﺃﻇﻬﺮﻭﺍ ﺍﻟﻔﺘﻨﺔ ﻭﺍﻣﺘﺤﻨﻮﺍ ﺍﻟﻨﺎﺱ )
٨ - ﺍﻟﻤﺘﻮﻛﻞ
( ﻭﻫﺬﺍ ﺍﻟﺬﻱ ﻛﺸﻒ ﺍﻟﻠﻪ ﺑﻪ ﺍﻟﻐﻤّﺔ، ﻭﺃﻇﻬﺮ ﺍﻟﺴﻨﺔ، ﻭﻣﺤﺎ ﺍﻟﺒﺪﻋﺔ، ﻭﺃﺧﻤﺪ ﺍﻟﻔﺘﻨﺔ، ﻓﺮﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ )

ﺃﻫﻢ ﺃﺳﺒﺎﺏ ﻇﻬﻮﺭ ﺍﻟﻔﺘﻨﺔ :
ﺗﻌﺮﻳﺐ ﻛﺘﺐ ﺍﻟﻔﺮﺱ ﻭﺍﻟﺮﻭﻡ ﻭﺍﻟﻴﻮﻧﺎﻥ ﻭﺍﻟﻬﻨﺪ .
ﺗﻘﺮﻳﺐ ﺍﻟﺨﻠﻴﻔﺔ ﻷﻫﻞ ﺍﻟﺒﺪﻉ .
ﺍﻟﺨﻠﻴﻔﺔ ﺍﻟﻌﺒﺎﺳﻲ ﺍﻟﺬﻱ ﺍﺑﺘﺪﺃ ﺍﻟﻔﺘﻨﺔ : ﺍﻟﻤﺄﻣﻮﻥ .

ﺭﺃﺱ ﺍﻟﻔﺘﻨﺔ : ﺃﺣﻤﺪ ﺑﻦ ﺃﺑﻲ ﺩُﺅَﺍﺩ .
ﺍﻟﺴﻨﺔ ﺍﻟﺘﻲ ﺑﺪﺃ ﺍﻣﺘﺤﺎﻥ ﺍﻟﻌﻠﻤﺎﺀ ﻓﻴﻬﺎ : 218 ﻫـ
ﻋﻘﻮﺑﺔ ﻣﻦ ﻳﻤﺘﻨﻊ ﻋﻦ ﺍﻟﻘﻮﻝ ﺑﺨﻠﻖ ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ :
ﺍﻟﺤﺒﺲ
ﺍﻟﺘﻀﻴﻴﻖ ﻋﻠﻴﻪ
ﺍﻟﻀﺮﺏ
ﺍﻟﻌﺰﻝ ﻋﻦ ﺍﻟﻮﻇﻴﻔﺔ
ﻗﻄﻊ ﺭﺯﻗﻪ ﻣﻦ ﺑﻴﺖ ﺍﻟﻤﺎﻝ .

ﺃﺷﻬﺮ ﺍﻟﻌﻠﻤﺎﺀ ﺍﻟﺬﻳﻦ ﺍﻣﺘﺤﻨﻮﺍ :

١ - ﻣﺤﻤﺪ ﺑﻦ ﺳﻌﺪ؛ ﻛﺎﺗﺐ ﺍﻟﻮﺍﻗﺪﻱ .
٢ - ﻳﺤﻴﻰ ﺑﻦ ﻣﻌﻴﻦ .
٣ - ﺃﺑﻮ ﺧﻴﺜﻤﺔ .
٤ - ﺃﺑﻮ ﻣﺴﻠﻢ ﺍﻟﻤﺴﺘﻤﻠﻲ .
٥ - ﺇﺳﻤﺎﻋﻴﻞ ﺑﻦ ﺩﺍﻭﺩ ﺍﻟﺠﻮﺯﻱ .
٦ - ﺃﺣﻤﺪ ﺍﻟﺪﻭﺭﻗﻲ .
٧ - ﺍﺑﻦ ﺃﺑﻲ ﻣﺴﻌﻮﺩ .
( ﻭﻫﺆﻻﺀ ﺃﺟﺎﺑﻮﺍ ﺧﻮﻓﺎً ﻣﻦ ﺍﻟﺴﻴﻒ، ﻏﻔﺮ ﺍﻟﻠﻪ ﻟﻬﻢ )

ﻭﻗﺎﻝ ﺍﻹﻣﺎﻡ ﺃﺣﻤﺪ : ( ﻫﺆﻻﺀ ﻟﻮ ﻛﺎﻧﻮﺍ ﺻﺒﺮﻭﺍ ﻭﻗﺎﻣﻮﺍ ﻟﻠﻪ ﻟﻜﺎﻥ ﺍﻷﻣﺮ ﻗﺪ ﺍﻧﻘﻄﻊ، ﻭﺣﺬِﺭَﻫﻢ ﺍﻟﺮﺟﻞ _ ﻳﻌﻨﻲ : ﺍﻟﻤﺄﻣﻮﻥ _ ، ﻭﻟﻜﻦ ﻟﻤﺎ ﺃﺟﺎﺑﻮﺍ _ ﻭﻫﻢ ﻋﻴﻦ ﺍﻟﺒﻠﺪ _ ﺍﺟﺘﺮﺃ ﻋﻠﻰ ﻏﻴﺮﻫﻢ ... ﻫﻢ ﺃﻭﻝ ﻣﻦ ﺛﻠﻢ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﺜُّﻠﻤﺔ، ﻭﺃﻓﺴﺪ ﻫﺬﺍ ﺍﻷﻣﺮ ) .

٨ - ﺍﻹﻣﺎﻡ ﺃﺣﻤﺪ ﺑﻦ ﺣﻨﺒﻞ .
٩ - ﻣﺤﻤﺪ ﺑﻦ ﻧﻮﺡ .
١٠ - ﻋﺒﻴﺪ ﺍﻟﻠﻪ ﺑﻦ ﻋﻤﺮ ﺍﻟﻘﻮﺍﺭﻳﺮﻱ .
١١ - ﺍﻟﺤﺴﻦ ﺑﻦ ﺣﻤﺎﺩ ﺳﺠَّﺎﺩﺓ .
( ﻭﻫﺆﻻﺀ ﺃﺑﻮﺍ ﺃﻥ ﻳﺠﻴﺒﻮﺍ ﺟﻤﻴﻌﺎً، ﻓﺤﺒﺴﻮﺍ ﻭﻗﻴﺪﻭﺍ، ﺇﻻ ﺃﻥ ﺍﻟﻘﻮﺍﺭﻳﺮﻱ ﻭﺳﺠَّﺎﺩﺓ ﺃﺟﺎﺑﺎ ﺑﻌﺪُ، ﻏﻔﺮ ﺍﻟﻠﻪ ﻟﻬﻤﺎ،
ﻭﺃﻣﺎ ﺍﻹﻣﺎﻡ ﺃﺣﻤﺪ ﻭﻣﺤﻤﺪ ﺑﻦ ﻧﻮﺡ، ﻓﻠﻢ ﻳﺠﻴﺒﺎ ﺃﺑﺪﺍً، ﻭﺣﻤﻼ ﻣﻘﻴﺪﻳﻦ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﻤﺄﻣﻮﻥ
ﻭﻛﺎﻥ ﺍﻹﻣﺎﻡ ﺃﺣﻤﺪ ﻳﺪﻋﻮ ﺍﻟﻠﻪ ﺃﻻ ﻳﺮﻳﻪ ﻭﺟﻪ ﺍﻟﻤﺄﻣﻮﻥ، ﻓﻠﻤﺎ ﺑﻠﻐﺎ ( ﺍﻟﺮَّﻗﺔ ) ﺗﻠﻘﺎﻫﻢ ﻧﺒﺄ ﻣﻮﺕ ﺍﻟﻤﺄﻣﻮﻥ ﻓﺮُﺩّﺍ ﺇﻟﻰ ﺑﻐﺪﺍﺩ،

ﻭﻓﻲ ﺍﻟﻄﺮﻳﻖ ﺗﻮﻓﻲ ﻣﺤﻤﺪ ﺑﻦ ﻧﻮﺡ _ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ _ ﻭﺻﻠّﻰ ﻋﻠﻴﻪ ﺍﻹﻣﺎﻡ ﺃﺣﻤﺪ ﻭﺩﻓﻨﻪ )

ﻭﺍﺳﺘﻔﺤﻠﺖ ﻣﺤﻨﺔ ﺍﻹﻣﺎﻡ ﺃﺣﻤﺪ ﻋﻨﺪﻣﺎ ﺗﻮﻟﻰ ﺍﻟﻤﻌﺘﺼﻢ ﺍﻟﺨﻼﻓﺔ ﺳﻨﺔ 218 ﻫـ
ﻓﻜﺎﻥ _ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ ﻭﺭﺿﻲ ﻋﻨﻪ _ ﻳﻀﺮﺏ ﺿﺮﺑﺎً ﺷﺪﻳﺪﺍً ﺣﺘﻰ ﺗﺨﻠﻌﺖ ﻳﺪﺍﻩ

ﻭﻗﺎﻝ ﺃﺣﺪ ﺟﻠّﺎﺩﻳﻪ : ﻟﻘﺪ ﺿﺮﺑﺖُ ﺃﺣﻤﺪ ﺑﻦ ﺣﻨﺒﻞ ﺛﻤﺎﻧﻴﻦ ﺳﻮﻃﺎً، ﻟﻮ ﺿُﺮِﺑَﺖ ﻓﻴﻼً ﻟﻬﺪَّﺗﻪ _ ، ﻭﻫﻮ ﺻﺎﺑﺮ ﻳﻨﺎﻇﺮ ﻭﻳﺤﺘﻤﻞ ﺻﻨﻮﻑ ﺍﻷﺫﻯ ﻣﺪﺓ ( ٢٨ ) ﺷﻬﺮﺍً، ﻭﻗﻴﻞ ( ٣٠ ) ﺷﻬﺮﺍً، ﻭﻛﺎﻥ ﻳﺴﻜﺘﻬﻢ ﺑﻘﻮﺓ ﺣﺠﺘﻪ، ﻭﺷﺪﺓ ﻳﻘﻴﻨﻪ ﻭﺇﻳﻤﺎﻧﻪ، ﻭﺛﺒﺎﺕ ﻗﻠﺒﻪ .

ﻓﻲ ﺷﻬﺮ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﺳﻨﺔ 221 ﻫـ، ﺃﻃﻠﻖ ﺍﻹﻣﺎﻡ ﺃﺣﻤﺪ، ﻭﺑﺬﻟﻚ ﻳﻜﻮﻥ ﺍﻹﻣﺎﻡ ﻗﺪ ﻣﻜﺚ ﻓﻲ ﺍﻟﺴﺠﻦ ﺳﻨﺘﻴﻦ ﻭﺃﺭﺑﻌﺔ ﺃﺷﻬﺮ .

ﻭﺑﻌﺪ ﺃﻥ ﺷﻔﺎﻩ ﺍﻟﻠﻪ ﻣﻦ ﺁﺛﺎﺭ ﺍﻟﻀﺮﺏ ﺍﻟﺸﺪﻳﺪ ﺑﺎﺷﺮ ﺍﻟﺘﺪﺭﻳﺲ
ﻭﺍﻟﻔﺘﻮﻯ ﻭﺣﻀﻮﺭ ﺍﻟﺠﻤﻌﻪ ﻭﺍﻟﺠﻤﺎﻋﺔ، ﺣﺘﻰ ﻣﺎﺕ ﺍﻟﻤﻌﺘﺼﻢ ﺳﻨﺔ 227 ﻫـ .

ﻭﻓﻲ ﺳﻨﺔ 231 ﻫـ ﻣﻨﻌﻪ ﺍﻟﺨﻠﻴﻔﺔ ﺍﻟﻮﺍﺛﻖ ﺃﻥ ﻳﺠﺘﻤﻊ ﺇﻟﻴﻪ ﺃﺣﺪ، ﻭﻳﻠﺰﻡ ﺑﻴﺘﻪ، ﻭﻻ ﻳﺨﺮﺝ ﺇﻟﻰ ﺟﻤﻌﺔ ﺃﻭ ﺟﻤﺎﻋﺔ
ﻭﻗﺎﻝ ﺍﻹﻣﺎﻡ ﺃﺣﻤﺪ : ( ﺇﻧﻲ ﻷﺭﻯ ﻃﺎﻋﺘﻪ ﻓﻲ ﺍﻟﻌﺴﺮ ﻭﺍﻟﻴﺴﺮ، ﻭﺍﻟﻤﻨﺸﻂ ﻭﺍﻟﻤﻜﺮﻩ ﻭﺍﻷﺛﺮﺓ، ﻭﺇﻧﻲ ﻵﺳﻒ ﻋﻦ ﺗﺨﻠﻔﻲ ﻋﻦ ﺍﻟﺼﻼﺓ، ﻭﻋﻦ ﺣﻀﻮﺭ ﺍﻟﺠﻤﻌﺔ، ﻭﺩﻋﻮﺓ ﺍﻟﻤﺴﻠﻤﻴﻦ ) . _ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ ._

ﻭﻓﻲ ﺳﻨﺔ 233 ﻫـ ﻭﻟﻲ ﺍﻟﺨﻼﻓﺔ
( ﺍﻟﻤﺘﻮﻛﻞ ) ﻓﻜﺸﻒ ﺍﻟﻠﻪ ﺑﻪ ﺍﻟﻐﻤّﺔ،
ﻭﺃﻇﻬﺮ ﺍﻟﺴﻨﺔ،
ﻭﻣﺤﺎ ﺍﻟﺒﺪﻋﺔ، ﻭﺃﺧﻤﺪ ﺍﻟﻔﺘﻨﺔ،
ﻭﺃﻛﺮﻡ ﺍﻹﻣﺎﻡ ﺃﺣﻤﺪ ﻭﻋﻈّﻤﻪ
ﺣﺘﻰ ﻛﺎﻥ ﻻ ﻳﻮﻟﻲ ﺃﺣﺪﺍً ﻭﻻﻳﺔ ﺇﻻ ﺑﻤﺸﻮﺭﺗﻪ .

ﻗﺎﻝ ﺑﺸﺮ ﺑﻦ ﺍﻟﺤﺎﺭﺙ : ﺇﻥ ﺃﺣﻤﺪ ﺃُﺩﺧﻞ ﺍﻟﻜﻴﺮ، ﻓﺨﺮﺝ ﺫﻫﺒﺎً ﺃﺣﻤﺮ .

ﻭﻗﺎﻝ ﺍﺑﻦ ﺍﻟﻤﺪﻳﻨﻲ : ﺃﻋﺰّ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺪﻳﻦ ﺑﺎﻟﺼﺪّﻳﻖ ﻳﻮﻡ ﺍﻟﺮِّﺩّﺓ، ﻭﺑﺄﺣﻤﺪ ﻳﻮﻡ ﺍﻟﻤﺤﻨﺔ .

ﻗﺎﻝ ﺍﻟﻤﻴﻤﻮﻧﻲ : ﻗﺎﻝ ﻟﻲ ﻋﻠﻲ ﺑﻦ ﺍﻟﻤﺪﻳﻨﻲ : ﻳﺎ ﻣﻴﻤﻮﻧﻲ، ﻣﺎ ﻗﺎﻡ ﺃﺣﺪ ﻓﻲ ﺍﻹﺳﻼﻡ؛ ﻣﺎ ﻗﺎﻡ ﺃﺣﻤﺪ ﺑﻦ ﺣﻨﺒﻞ

ﻓﻌﺠﺒﺖُ ﻣﻦ ﻫﺬﺍ ﻋﺠﺒﺎً ﺷﺪﻳﺪﺍً،

ﻭﺫﻫﺒﺖ ﺇﻟﻰ ﺃﺑﻲ ﻋﺒﻴﺪ ﺍﻟﻘﺎﺳﻢ ﺑﻦ ﺳﻠّﺎﻡ، ﻓﺤﻜﻴﺖ ﻟﻪ ﻣﻘﺎﻟﺔ ﺍﻟﻤﺪﻳﻨﻲ، ﻓﻘﺎﻝ : ﺻﺪﻕ، ﺇﻥَّ ﺃﺑﺎ ﺑﻜﺮ ﻭﺟﺪ ﻳﻮﻡ ﺍﻟﺮﺩﺓ ﺃﻧﺼﺎﺭﺍً ﻭﺃﻋﻮﺍﻧﺎً، ﻭﺇﻥَّ ﺃﺣﻤﺪ ﺑﻦ ﺣﻨﺒﻞ ﻟﻢ ﻳﻜﻦ ﻟﻪ ﺃﻧﺼﺎﺭ ﻭﻻ ﺃﻋﻮﺍﻥ ... ﻟﺴﺖ ﺃﻋﻠﻢ ﻓﻲ ﺍﻹﺳﻼﻡ ﻣﺜﻠﻪ .

📚 ﺍﻟﻤﺼﺪﺭ :
( ﺍﻟﻤﺤﻨﺔ، ﻭﺃﺛﺮﻫﺎ ﻓﻲ ﻣﻨﻬﺞ ﺍﻹﻣﺎﻡ ﺃﺣﻤﺪ )
فخلف من بعدهم خلف تثقل عليهم النوافل حتي الرواتب منها و تثقل عليهم سورة الملك في الصبح إن أكملها الإمام صار عرضا للغيبة و الطعن ، يثقل عليهم صوم الخميس أو الإثنين، يثقل عليهم و لو رد عبريق المسجد إلي حيث أخذوها لكنهم حملوا مهنة طرد فلان من أهل السنه و رمي فلان بالفسق و بالنفاق، هذه هي أقصى السنة عندهم و إن هاجرت مجلسهم فأنت الآن غير سني بل أنت صوفي أو أنت إخوان و عندهم لا فسق و لا عصيان فوق أن تكون إخوان.
نسأل الله العفو و الهداية.
5/1/17, 1:32 AM - Alfanuuuuuu:

مغني اللبيب ج1

فهرسة الكتاب

ص 45
وأما الثانية فلان المعنى على الاخبار عنهم باعتقاد الشركاء، قال الفراء: يقولون (هل لك قبلنا حق أم أنت رجل ظالم) يريدون بل أنت. ومن الثاني (أم له البنات ولكم البنون) تقديره: بل أله البنات ولكم البنون، إذ لو قدرت للاضراب المحض لزم المحال. ومن الثالث قولهم (إنها لابل أم شاء) التقدير: بل أهى شاء. وزعم أبو عبيدة أنها قد تأتى بمعنى الاستفهام المجرد، فقال في قول الاخطل: 56 - كذبتك عينك أم رأيت بواسط * غلس الظلام من الرباب خيالا إن المعنى هل رأيت. ونقل ابن الشجرى عن جميع البصريين أنها أبدا بمعنى بل والهمزة جميعا، وأن الكوفيين خالفوهم في ذلك، والذى يظهر لى قولهم، إذ المعنى في نحو (أم جعلوا لله شركاء) ليس على الاستفهام، ولانه يلزم البصريين دعوى التوكيد في نحو (أم هل تستوى الظلمات) ونحو (أم ماذا كنتم تعملون) (أم من هذا الذى هو جند لكم) وقوله: 57 - أنى جزوا عامرا سوأ بفعلهم * أم كيف يجزوننى السوأى من الحسن ؟ أم كيف ينفع ما تعطى العلوق به * رئمان أنف إذا ما ضن باللبن ؟ العلوق - بفتح العين المهملة - الناقة التى علق قلبها بولدها، وذلك أنه ينحر ثم يحشى جلده تبنا ويجعل بين يديها لتشمه فتدر عليه، فهى تسكن إليه مرة، وتنفر عنه أخرى.
ص 46

وهذا البيت ينشد لمن يعد بالجميل ولا يفعله، لانطواء قلبه على ضده، وقد أنشده الكسائي في مجلس الرشيد بحضرة الاصمعي، فرفع (رئمان) فرده عليه الاصمعي، وقال: إنه بالنصب، فقال له الكسائي: اسكت، ما أنت وهذا ؟ يجوز الرفع والنصب والجر، فسكت. ووجهه أن الرفع على الابدال من (ما) والنصب بنعطى، والخفض بدل من الهاء، وصوب ابن الشجرى إنكار الاصمعي، فقال: لان رئمانها للبو بأنفها هو عطيتها إياه لا عطية لها غيره، فإذا رفع لم يبق لها عطية في البيت، لان في رفعه إخلاء تعطى من مفعوله لفظا وتقديرا، والجر أقرب إلى الصواب قليلا، وإنما حق الاعراب والمعنى النصب، وعلى الرفع فيحتاج إلى تقدير ضمير راجع إلى المبدل منه، أي رئمان أنف له. والضمير في (بفعلهم) لعامر، لان المراد به القبيلة، ومن بمعنى البدل مثلها في (أرضيتم بالحياة الدنيا من الآخرة) وأنكر ذلك بعضهم، وزعم أن من متعلقة بكلمة البدل محذوفة. ونظير هذه الحكاية أن ثعلبا كان يأتي الرياشى ليسمع منه الشعر، فقال له الرياشى يوما: كيف تروى (بازل) من قوله: 58 - ما تنقم الحرب العوان منى * بازل عامين حديث سنى * لمثل هذا ولدتني أمي * [ص 682] فقال ثعلب: المثلى تقول هذا ؟ إنما أسير (1) إليك لهذه المقطعات والخرافات يروى البيت بالرفع على الاستئناف، وبالخفض على الاتباع، وبالنصب على الحال. ولا تدخل (أم) المنقطعة على مفرد، ولهذا قدروا المبتدأ في (إنها لابل أم شاء) وخرق ابن مالك في بعض كتبه إجماع النحويين، فقال: ل
5/2/17, 4:56 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
5/1/17, 5:57 AM - ‪+234 803 781 5109‬: http://www.voahausa.com/a/3832538.html
5/1/17, 9:54 AM - ‪+234 9074619096‬: <Media omitted>
5/1/17, 9:57 AM - ‪+234 9074619096‬: 🔃 _*INA MASU CEWA KARANTAR DA MATA HARAMUNNE!?*_
➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖

🍃 _*Ga hadisai sahihai daga Manzon Allah{صلى الله عليه وسلم}:-*_
⬇👇🏻⏬
💎 Daga *Abu-Sa'id Al-Khudriy*(R.A) yace:-
_"Mata sun cewa Manzon Allah(صلى الله عليه وسلم):-_
_*Maza sun rinjaye mu agunka ya Manzon Allah, kasaka mana rana da zamuzo muyi karatu."*_
_*Abu-Sa'id yace:-*_
_*"Sai Annabi yasaka musu rana, ranar sai yayi musu wa'azi:*_
_Babu wata mace da yaranta uku zasu mutu face sai sun kasance mata kãriya ga wuta, sai wata mata tace ko yaran biyu? sai Annabi yace ko biyu ne zasu kãre ta._
_*Bukhari(101 )*_

® _Manzon Allah(صلى الله عليه وسلم) yace:-_
_*"Mafi aikhairiñ cikinku shine wanda ya koyi al-qur'ani kuma ya koyar"*_
_*Bukhari(5027 )*_

_Manzon Allah yace:-_
_*"Ku isar daga gareni koda ãya ce"*_

*SHIN WANNAN BA HADISAI SAHIHAI BANE⁉*

_*Annabi ma yakoyar kuke cewa haramunne?*_

_*Kai!! Sunnah ce mai karfi ka koyar*_

_KUNZO KUNA HANA MATA KARATU, WANI HADISI NE YACE MAKA BAZAIYU MACE TA NEMI ILIMI AWAJEN MAZA BA‼_

_*SHAWARA GA 'YAN UWA NA:-*_

_Kada ku yarda da maganan da bai tabbata a Musulunci kokuma Magabata na kwarai ba, kuma ku zabi *Islamiyyah da ake koyarwa irinta sunnah* kuje kunemi ilimi._
_Idan mun zauna haka zasu karbe mune awajen Allah?_
➖➖➖➖➖➖➖➖➖
_*Allah ka shaida mun fada iya abunda muka sani*_

_Daga 'dan uwanku mai suna:-_
👉✍🏻 _*Ya'u .B. Tahir*_

_*Idan ka/kin karanta katura kuma kafadawa 'yan uwanka/ki da baki*_

❌❌ _*Kada ka canja komai katura kawai*_ ❌❌
5/1/17, 1:44 PM - Fakawa: Allah yagafartawa alhaji ladan allahyayayemasa dukkan zunubansa yasaaljannace makomarshi amin
5/1/17, 1:47 PM - NA'IBIN SUNNAH: Amin
5/1/17, 2:04 PM - ‪+234 806 454 5636‬: Amen summa Amen
5/1/17, 7:22 PM - ‪+234 9074619096‬: ____________انا مسلم____________

" بسم الله الرحمن الرحيم
______________________________

*HURU'EEN*


*HAKURI DA MIJIN DA ALLAH YABAKI*


*_PART 1_*

_shine program dinmu a yau_


Tare dani:- *ummee* ( *mrs abdul* )✍🏻


👉🏻Da farko dai miji wani ni'imane da jindadi da allah yabamu mu mata, kuma ya wajabta mana yimusu biyayya a matsayinsu na maxajenmu sannan ya dauramusu nauye nauyenmu gaba daya na rayuwa.


👉🏻Miji shine mai ciyardake
👉🏻Miji shine mai ilimar taddake
👉🏻Miji shine mai shayar dake
👉🏻Miji shine mai tufatar dake
👉🏻Miji shine mai nemamiki hurin kwana (muhalli)
👉🏻Miji shine mai kula da lafiyarki
👉🏻Miji shine sayomiki kayan tsafta
👉🏻Miji shine mai sayomiki kayan kwalliya
👉🏻Miji shine mai dauke miki sha awarki
👉🏻Miji shine mai kiyaye miki mutuncinki kuma shine kariyarki shine darajarki,
👉🏻Miji shine duk xafi duk sanyi duk damuna suna fita sune mikudi dan su sauke nauyin da allah ya daura musu,

👉🏻Miji shine.……… Miji shine…………Miji shine………haba 'yar uwata amman har xaki iyah raina mijinki,


Na tabbata acikin abubuwan da na lissafa a sama babu macen da xatace kaf acikinsu mijinta baiyaymata koda kuwa daya neba


Kiyi tinani da kwakwalwarki yau ace kece mai fita kinemo da huya irin mijinki amman idan kinnemo kin kawo arainamiki baxa ai murna ai miki addu ar allah ya kawo wanda yafi hakaba, Anya kuwa sister xaki cigaba da kawowa


To asakama xakicigaba da kawowa amman na tabbata baxakiji gwarin gwiwar nemowarba gaba,


*HAKURI DA MIJI DOLENE MUTUKAR BAKINASAN XAMA BAXAWARABA*

Maxa kala kalane wasu maxan kawai sai addu a dan wani na mijinma har kirkirar rashin kyautawa yakeyi dan ya cuxgunawa matarasa


To 'yar uwata kixama jaruwa wajen yayyafawa xuciyarki ruwan sanyi dan cin moriyar xaman duniya

Muna sane dacewa wasu abubuwan da gangan akeyimiki dan a cuxguna miki amman inah maibaki bakii 'yar uwata kicigaba hakuri insha allahu sai allah ya ganar dashi gaskiya

*INNALLAHA MA ASSABIRIN*

Ki dubi girma na sallah amman Allah baice yana tare damasu sallahba sai yace yana tare damasu hakuri
*ALLAHU AKBAR*

Mai hakuri shine mai riba a rayuwa


*NOTE* maxa kuji tsoron allah kusani cewa akwai ranar sakayya akwai ranar nadama ranar hisabi ranar da allah xai tambayeka abisa kiwon dayabaka (wato iyalanka), kaxama mai kyautatawa iyalinka sai allah yajikanka

Wallahi yanxu sakamoko tun a duniya allah yake nuna wa bawansa karkaga saki na hannunka hakan yabaka damar hulakanta matarka kana cuxguna mata da munanan da bi unkuka wlhy wlhy allah xai sakamata tun a duniya


*ANAN XAN TSAYA BADANBANIDA ABIN CEWABA*


Fatan Allah ya shirya maxan da matan abisa sunnar *Annabi muhammadu* (s a w)👏🏻

*Ameen thummah Ameen*


Taku har kullum *ummee* ( *mrs abdul* )✍🏻 & *saudat*
04/01/1438
05/10/2016

*Daga zauren:*👇
```Ana muslim.```

• Ga ma su sha'awar shiga ANA MUSLIM{☝أنا مسلم}
a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA zuwa ga lambar mu *+2348066-686177* or
*+234 8029099260*
ta whatsApp.

GAMASU SON TAMBAYA ZASU IYA TA WANNAN AMMA TEXT BA KIRA BA DAN ALLAH👏
Ta: e-mail: aliyusadis@gmail.com
Ko a ziyarcemu a yanar gizo, a :
htt:// munbarin-musulunci.blogspot.com
5/1/17, 8:21 PM - ‪+234 806 084 4942‬: BAFULATANI DA PROFESSOR
Profesa yace idan nayi maka tambaya baka amsa ba zaka bani 5000. Idan kuma kayi min tambaya bansaniba zan baka 20000.Profesa ya tambayi bafulatani "nawa ne nisan sama zuwa kasa?" Bafulatani yace bai sani ba. Bafulatani ya ba da 5000. Bafulatani yace saura ni."Wace dabba ce idan tana kasa tana da kafa 4 idan ta soma tashi tana da kafa 3 idan tayi sama sai ta koma kafa 2 idan ta tashi saukowa sai ta sauko da kafa 1?" Profesa ya zaro 20000 ya bayar dan bai sani ba. Bafulatani zai tafi sai profesa yace "menene ansar?". sai bafulatani ya zaro 5000 ya karawa profesa yace NIMA BAN SANI BA.😄😄😀😀😀😀😀😀😀😀😀😀😀😀😀😀😀pls share as recieve dont laugh alone👇
*MUNEER(ACIDIC)*
5/1/17, 8:32 PM - ‪+234 803 656 5364‬: Ina son na kasance mutum na farko☝ daxan fara neman afuwar kowa akan laifukana, domin AZUMIN watan 🌙 ramadan ya matso hakane ya bani damar neman afuwarku domin ibada ta 👏 taxama kar6a66iya, ina rokonku akan laifin danayi muku wanda nasani da wanda ban sani ba, kokuma nayi muku laifi ta wata hanyar da ban saniba, kokuma nasaku kuka 😭akan rashin sani ta hakane kawae zan gyara tsakanina da mahaliccina, 4GIVE ME MY FRIENDS & FAMILY 👏
5/1/17, 9:10 PM - ‪+234 803 752 8256‬: Hukumar yan sanda ku fito ku fada mana abun da kuka samu domin yanzu sharri da karya baya ci anyi walkiya mun gano ku, Goje yayi gaba kuma inshAllah gaba gaba har inda yan hasada basa so. http://www.premiumtimesng.com/news/headlines/230012-nigeria-police-found-senator-gojes-home-concerning-sheikh-jaafars-murder.html
5/1/17, 9:33 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Bi ubangijinka da taqawa, ka kyautata kuma ka mika wuya ga umurnin Allah...


...Binkhal...
5/2/17, 5:56 AM - ‪+234 813 892 1977‬: ​NASIHOHI 35 zasu taimakeka wurin samun ingantacciyar rayuwa​
______________________________________
1- ka fara yininka da sallar asubahi da azkar domin samun rabo da tsira.

2- ka zarce da istgfari har sai shaidan ya debe
tsammanin samun rabo a jikinka.

3-kar ka daina addu'a dumin itace igiyar tsira

4-ka tuna cewa mala'iku suna rubuta maganganunka.

5-kyawun yatsu shine ka rika qidaya TASBIH dasu.

6- idan ka shiga damuwa da qunci kace" la ila ha illallah".

7- ka sayi addu'ar talakawa da soyayyan marayu da kudadenka.

8-doguwar sujada 1 wanda aka yita saboda tsoron ALLAH yafi maka bene da aka gina na zinari.

9- ka tauna magana kafin kafadeta domin tana iya zama ajalinka.

10- ka guji addu'ar wanda aka zalunta da hawayen wanda aka hana.

11- kafin ka karanta jaridu da mujallu mai zai hana.kafara karanta alqur'ani.

12- ka zama dalilin gyaruwan iyalanka.

13- ka tilastawa ranka wurin bin dokokin Allah ,
domin ita rai tana umarni ne da sabon Allah.

14- kafin tsufar iyayanka ka daure ka samu yardarsu.

15-tsoffin tufafinka sababbi ne a wurin talakawa.

16- kar kayi fushi , domin rayuwa kadan ce ba kamar yadda kake tsammani ba.

17- tare dakai akwai wanda yafi kowa qarfi yafi kowa wadata, shine Allah.

18- kar ka rufe qofar tuba saboda sabon Allah.
19- sallah itace mafi alkhairin abun da zata taimakeka akan musibu da wahalhalu.

20- ka nisanci munanan zato, zaka huta kuma zaka hutar.

21- dalilin kowane damuwa juyawa Allah bayane, ka juyo zuwa gareshi mana.

22-kayi sallah irin wacce kakeso a shigar dakai qabari tare da ita.

23- idan kaji wanda yake gulma , kace dashi: yaji tsoron Allah.

24-ka dawwamar da kanka wurin karanta suratul MULK domin tana tseratarwa.

25- wanda aka hana( yayi hasara) shine wanda aka hanawa sallar dake cike da tsoron Allah , da idon dake zubar da hawaye.

26- kar ka cutar da bayin Allah nagari wadanda suka shagaltu da bautar Allah.

27- ka sanya soyayyar ka duka zuwa ga Allah da manzonsa.

28- ka yafewa wanda yayi gulmarka, domin ya baka kyautar kyakyawan aikinsa ne.

29- Sallah da ambaton Allah da karatun alqur'ani alqawurane masu nauyi akan qirjinka.

30- duk wanda ya tuna da zafin wuta zai iya hakuri akan sabon Allah .

31- indai ana dare gari yana wayewa, to watarana sai labari tsanani zai zama sauqi.

32- ka nisanci ANCE-KACE ( jita-jita) domin kai game da ayyuka kamar dutsene.

33- kayi sallah da tsoron Allah , domin duk abun da zakayi bayan sallar bai kai sallah ba.

34- ka sanya alqur'ani daf dakai , domin karanta aya daya acikinsa yafimaka duniya da abun dake cikinta.

35- rayuwa akwai dadi, mafi dadin rayuwa shine kaganka da iimaninka.
________________________________
ALLAH Yasa Mudace!
____________________________
​TEMAKA KA YADA DOMIN ANFANIN ALUMMA​
5/2/17, 6:06 AM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
5/2/17, 6:31 AM - DANSABO: <Media omitted>
5/2/17, 6:51 AM - ABDULLAH YAJO: Amin
5/2/17, 6:51 AM - ABDULLAH YAJO: Masuyi Allah yashiryesu
5/2/17, 7:02 AM - ‪+234 816 343 4160‬: Ameen summa Ameen
5/2/17, 8:53 AM - ‪+234 808 066 0679‬: 💜Wanda ya fika wadata ba lallai yafika arzikiba;wadatacce shine wanda yake samun biyan bukatunsa✍🏻
5/2/17, 8:54 AM - ‪+234 808 066 0679‬: 💛Rinjayar mai karfi ba shine gwanintaba;gwani shine wanda ya iya bakinsa;ya rinjayi zuciyarsa sannan yaji tausayin mai rauni✍🏻
5/2/17, 8:54 AM - ‪+234 808 066 0679‬: 🖤Wahalallu aduniya biyu ne:
Wanda Allah ya kawo lokacin abu yace baza'a yishiba
Da wanda Allah bai kawo lokacin abuba yace sai anyishi;
Kayarda da hukuncin Allah shine zaman lafiya agareka✍🏻
5/2/17, 8:54 AM - ‪+234 808 066 0679‬: 💖Kyau iri ukune:
Na jiki;na hali;Na xuciya
Kyau na zuciya shi ke sadaka da Allah.
Kyau na hali shike sadaka da mutanan kirki
Kyau na jiki kuwa akullum sai ya jawo maka fitina;duba tarihin Annabi yusuf✍🏻
5/2/17, 8:54 AM - ‪+234 808 066 0679‬: 💔Zuciyarka itace adreshinka;harshanka shine ma'auninka;gyara zuciyarka sannan ka kula da harshanka✍🏻
5/2/17, 8:55 AM - ‪+234 808 066 0679‬: ❣Rayuwa kamar kasuwace;ka zagaya ka tsinci abinda kake so amma ka sani akwai ranar da zaka biya dukka abinda ka dauka✍🏻
5/2/17, 11:41 AM - DANSABO added ‪+234 814 050 5555‬
5/2/17, 11:53 AM - ‪+234 706 761 9629‬: Ina son na kasance mutum na farko☝ daxan fara neman afuwar kowa akan laifukana, domin AZUMIN watan ramadan ya matso hakane ya bani damar neman afuwarku domin ibada ta taxama kar6a66iya, ina rokonku akan laifin danayi muku wanda nasani da wanda ban sani ba, kokuma nayi muku laifi ta wata hanyar da ban saniba, kokuma nasaku kuka akan rashin sani ta hakane kawae zan gyara tsakanina da mahaliccina, 4GIVE ME MY FRIENDS & FAMILY
5/2/17, 2:32 PM - ‪+234 903 204 2657‬: Assalamualaikum,
Did anyone of us imagine how the sun is gonna rise from the west as said by our prophet muhammed (peace be upon him) 1400 yrs ago..

but now scientists found how it happens..scientists were making researches on MARS for long time....MARS which rotates in the same direction of the EARTH has now started to rotate in the opposite direction...now the sun rises from west in MARS..this is named as RETROGRADE MOTION...and this happens to all planets..amazingly EARTH is next.!!

ALLAH says when the sun rises from the west the doors of FORGIVENESS will be closed..no more dua for repentance will be accepted..it's not too far for this to happen..!!

Let's not waste time on movies, music, parties, etc..spend more time to read and learn QURAN and HADITHS..PRAY five times..and teach our kids on islam..these acts will only benefit us in our GRAVE..

ISLAM is a beautiful religion and ALLAH has made it so easy for us to follow through our beloved PROPHET MUHHAMMED (peace be upon him)...

Don't just forward this to all..for a sec ask urself..Have we done anything in our life for LIFE AFTER DEATH...??
Are we ready to meet ALLAH on the day of JUDGEMENT???
Remember.. we are all alone on that day..
▪ Have you ever wondered what would have happened if we treated the Quran the way we treat our mobile phone...?

▪ What if we can carry it with us wherever we go;
In our bags .... & in our pockets?

▪ What if we looked at the pages several times a day

▪ What if we went back to take it if it's forgotten

▪ What if we treated it as though we cannot live without it..?
- And really, we cannot live without it...!

▪ What if we give it to our children as gifts

▪ What if we read it while travelling ?

▪ What if we made it a priority every day??

Let our logo be :
" The Quran is my best friend.

▪ Only 7% will re- send this message.

▪ Be amongst them & send it to the largest possible number of people

▪ Don't be of the 93% who will not share the message....

▪ Think ... Even once... Day of Judgement... we will realise we daily opened messages from friends ...

▪ We shared/forwarded the jokes & gossips ...

▪ But how many times do we open the Quran and read the messages sent from Allah Subhaana WaTa'aala Himself

❇ Scientifically proven :
Listening to Quran reduces the prevalence of cancerous cells in the human body and even destroys them.

💠 The prolongation of prostration strengthens memory , and prevents stroke

Shaitan said :
"I wonder how humans claim to Love Allah and disobey Him, and claim they hate me yet they obey me!"

▪ Will take 60 seconds to benefit your loved ones, pass it on as a reminder.

Warning -
Do not send later.
Send now.
May Allah SWT grant success to everyone who reads and
sends Ameen.
5/2/17, 5:01 PM - Alfanuuuuuu: https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=1954738734761899&id=100006773732551&_rdr
5/2/17
, 5:29 PM - Alfanuuuuuu: JazakAllahu khair.
[5/1, 7:40 AM] ‪+966 58 022 6120‬: Malami ya tambayi dalibai yan Aji Daya :

Kowa ya fadi abinda yake so ya zama idan ya girma ?

Wani yace mai tuqa jirgi, wani yace likita, wani yace injiniya dukkansu amsoshin su baya wuce nan. sai dai daya daga cikinsu sai ya fadi bakon abu. Sai dalibai sukayi masa dariya.


Kunsan me ya fada?

Yace : ina son na zamo Sahabi., malamin yayi mamakin dalibin. sai yace danme kake son zama Sahabi?
Sai yace
Mamana kullum kafin na kwanta tana bani labarin sahabi. Sahabi yana son Allah, yana son Manzon Allah, yana biyayya ga Umarnin su. Ina son na zamo irinsa.

Sai malamin yayi shiru.
Yana qoqarin hana hawayen sa zuba saboda wannan amsan. yasan lallai bayan wannan yaro akwai Uwa mai girma, ta gari.
Saboda hakane burinsa ya zama mai girma.

Daya daga cikin Malaman tarbiyya tana cewa wata ran...

Na nema daga gun daya daga cikin azuzuwan primary suyi
min zanen dausayi (cikin damina ).

Sai wata daliba tazo ta zana Al'qur'ani sai nayi mamakin zanenta.
Sai nace ki zanamin dausayi ba qur'ani ba, baki fahimta bane?!

Amsarta kadan ce, bayyananniya kaman takadda agani na ...


Tace : qur'ani shine dausayin zuciyata, hakanan Mamana ta koyamin !

Wace tarbiyya ce waccan?!

Saifullahil maslul Khalid bin Walid idan ya dauki Alqur'ani sai ya shafe shi yana kuka yana cewa( jihadi ya shagaltad damu ga barin ka) me yakai wannan uzurin kyau?

Amma yanzu ( ababen kallo sun shagaltad damu ga barin ka)
Banbancin su harafi ne wane harafu!!

Shin sakon ya cancanci a karanta shi kuma a turashi?

(Eh) ko (A'A)?

Idan eh ne to kada ka ajiye ta katura ma mafi darajan mutane a gunka minti daya daga rayuwarmu . .
Numfashi ne wanda bazai dawoba .. to ka kasance kana yiwa Allah da'a....

🌹🌹🌹
[5/2, 9:39 AM] أبو اللَّوَالي 8 جديد: [Error!] is good,have a look at it! http://www.almaany.com/ar/dict/ar-fr/
5/2/17
, 7:05 PM - Bbl Cottonou: Muhadara
Muhadara

Seminar Day 5 Malam Abbakar Mukthar 002
http://darulfikr.com/s/20541
5/2/17
, 7:06 PM - Bbl Cottonou: Seminar Day 5 Malam Abbakar Mukthar Yola 003 http://darulfikr.com/s/20659
5/2/17
, 7:06 PM - Bbl Cottonou: Seminar Day 5 Malam Abubakar Mukthar Yola 004 http://darulfikr.com/s/20660
5/2/17
, 7:07 PM - Bbl Cottonou: Seminar day 6 with Sheikh Abbakar Mukthar Yola 005 http://darulfikr.com/s/20687
Seminar day 6 with Sheikh Abubakar Mukthar Yola 006
http://darulfikr.com/s/20688
Seminar day 6 with Sheikh Abubakar Mukthar Yola 007
http://darulfikr.com/s/20689
Seminar day 6 with Sheikh Abubakar Mukthar Yola 008
http://darulfikr.com/s/20690
5/2/17
, 7:07 PM - Bbl Cottonou: 🎤 *KARATUN MUWADDA MALIK*
🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘

*( الموطا ماللك*)

📖 *KITABUL HAJJI*.
*(DARASI NA 59 & 60)*

Mallam yana gabatar da wannan karatu duk Mako a ranakun: Asabar/Lahadi Bayan sallar la'asar zuwa abin da ya sauwaka.

Wadannan sune Karatukan da aka gabatar a wannan makon: *29/04/17-30/04/17*

Daga: *Darul Hadith Foundation dake T/Yola Kano*.

Tare da: *Dr Ahamad Ibrahim (BUK)*

*-Insha Allahu zamu cigaba da kawo muku wannan karatu.*

*🎵SHIGA NAN DOMIN SAUKE DARUSSAN BAYA DABAKU DASU.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/m/book/dr-ahmad-buk/Muwadda
===========================

©opy right= *Zauren Majlisin Sunnah Facebook👇🏾*
www.bbchausa.com/majlisinsunnah

*🎵AYI SAURARO LAFIYA.*
👇🏾👇🏾👇🏾
5/2/17, 7:13 PM - NA'IBIN SUNNAH: *LABARAI A TAKAICE*

*Babbar kotun Oshogbo da ke jihar Osun ta tura wani mai sarautar gargajiya Ademola Ademuluyi gidan yari don hannu a kisan gillar al'ummar Hausawa da ke anguwar Sabo da ke Ile Ife.*

*Sauran wadanda matakin kotun ya shafa sun hada da wani jagoran addini Taiwo Fakowajo da shugaban kungiyar direbobi Eluwole Akeem.*

*A na tuhumar wadannan mutane da hada baki wajen shirya kashe mutum 46,sace dukiya ta miliyoyin Naira da kuma haifar da munanan raunuka.*

*Lauyan wadanda a ke tuhuma Muritala Agboola ya nemi a ba da belin mutanen amma Mai shari'a Kudirat Akano ta ki amincewa da tura mutanen gidan yari.*

*Ta umurci lauyan sashen kariya ya rubuce neman belin bisa ka'ida. An janye ci gaba da sauraron karar zuwa 14,15 da 16 ga watan Yuni.*

*A baya wasu manyan Arewa sun bada gudun mawa domin bin kadun wadanda aka zalunta*

*Tsohon gwamnan kano Dr. Rabi'u kwankwaso, da tsohon gwamnan sokoto Attahiru Dalhatu Bafarawa sun bada kudi Naira miliyon goma goma ga wadanda rikicin ya afka musu*

*Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi awun gaba da tsohon gwamnan Jigawa Sule Lamido don zargin zuga mabiyan sa su kawo cikas ga zaben kananan hukumomi na jihar da a ka shirya za a gudanar ranar 1 ga watan Yuli.*

*A lokacin rubuta wannan labari rahotanni sun baiyana tafiya da tsohon gwamnan daga gidan sa a Kano zuwa helkwatar shiyya ta daya na 'yan sanda a Kano.*

*Tun farko mutane sun yada kamun na da nasaba da batun kwarmato kan kudi amma abun da ya fito shine batun na zaben kananan hukumomi.*

*Da alamun al'ummar yankin arewa maso yamma da kuma yankunan arewa maso gabas ba su amsa kiran dashen bishiyoyi ba don kare yaduwar hamada*

*Duk wanda ya ratsa yankin zai ga dazuka sarai ba bishiyoyi sai kura na tashi nan da can.*

*Damuna dai ba ta kankama ba a yankin amma tabkunan da koguna na da ruwa amma ba tare da yawan noman rani ba ko habakar shuke-shuke ba.*

*Hatta gidajen jama'a ba yawan bishiyoyi sai rumfuna da su ke taimakawa wajen samun inuwa daga zafin rana.*

*Ba shakka akwai bukatar maida hankali wajen shuke-shuke na bishiyoyi da za su taimaka wajen tare hamada daga SAHEL da kuma samarda 'ya'yan itace kamar mangoro, dabino, taura, danya, tsada,giginya da sauran su.*

*Sai Da Na Gargadi Jonathan Kan Makircin Da 'Yan Arewa Suke Kullawa Don Ganin A Kada Shi A Zaben 2015, Cewar Tsohon Shugaban Majalisar Dattijai, Sanata David Mark*

*Shugaban Amurka Donald Trump ya kushe 'yan jarida da cewa sun yada bayanan da ba gaskiya ba ne a kan aiyukan gwamnatin sa.*

*Trump da ke magana kan cikar gwamnatin sa kwana 100 kan mulki, ya ce kusan ya cika duk alkawuran sa na kamfen wajen budawa Amurkawa kafafen samun aiyukan yi.*

*Trump ya ce 'yan jarida na sukar sa da ma wassu ke neman koya ma sa ko fada ma sa yadda zai mulki Amurka.*

*Alkaluma sun nuna farin jinin Trump ya sauka zuwa 40% a watan Afirilu.*

*Ibrahim Baba Suleiman*
*Jibwis Social Media*
*04/Shaban/1438*
*01/May/2017*
5/2/17, 8:29 PM - ‪+234 9074619096‬: HUKUNCE-HUKUNCEN AZUMI (1)

FALALA DA HIKMA GAMEDA SHAR'ANTA AZUMI:
1- Ha'bakar imani da taqwa a cikin zuciya da gabobin dan adam (kiyaye dokokin Allaah SWT).
2- Azumi yana kankare zunubbai.
3- Azumi yana ceton ma'abocin shi ranar Al-Qiyãmah.
4- Azumi sababin nasarar bawa ne a rayuwar sa ta duniya da lahira.
5- Azumi yana kashe ko rage sha'awa (abisa gwargwardon imani da tsoron Allaahn bawa).
6- Azumi yana sa Allaah Ya amshi addu'ar bawa.
7- Ana rufe sheďanun aljanu a tsawon watan Ramadan.
8- Ana rufe 'kofofin Wuta dakuma bude 'kofofin Aljannah a watan Ramadan.
9- Azumi yanada kofa na musamman a Aljannah mai suna AL-RAYYÃN wadda ma'abotan sa kaďai ke shiga.
10- Azumi yana tunasar da bawa tsayuwar ranar Al-Qiyãmah cikin sifa da yanayi iri guda.
11- Kara fito da karfin zumunci dake a tsakanin musulmi duk da banbancin yare, wuri, asali da kamanni dasuke dasu.
12- Kashe ko rage kaifin cututtuka irinsu: Hawan jini, Ciwon zuciya, Ciwon hanta, Nauyin jiki, Kasala, Mummunar 'kiba, d.s.
13- Karin koshin lafiya dakuma daidaita yanayin lafiyar dan adam.
14- Azumi yana sanyawa mawadata tausayi da jin-'kan talakawa.
15- Azumi yana kange mutum daga aikata abubuwan da Allaah yahana.
16- Azumi kan kara ha'bbaka arzikin mutane ta hanyar rage cin abinci dasukeyi.
17- Tarbiyyantar da al'ummah akan kyautatawa junansu.
18- Uwa-uba kuma Azumi yana kare ma'abocin sa daga shiga wuta.

Allaah Ya amshi ibadojin mu bakidaya.

Ďan'uwanku: Abdullaahi Almadeeniy Kagarko.
5/2/17, 8:36 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...


Kada ka fada abinda baka aikatawa...


Kada Ku mari fuska a lokacin da kuke hukunci....


Kada ka ketare haddi (almubazzaranci) ga abincinka ko abinshanka ko tufafinka da dukiyarka....

...binkhal...
5/2/17, 9:52 PM - ‪+234 806 089 7228‬: <Media omitted>
5/2/17, 10:03 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Mahaukacin governor dai
5/2/17, 10:04 PM - ‪+234 806 089 7228‬: 😆😆
5/2/17, 10:05 PM - ‪+234 703 355 6700‬: Sosai
5/2/17, 10:13 PM - ‪+234 813 892 1977‬: *Hanyoyin cikar*
*IMÃNI guda 77*

*٧ - الإيمان بالبعث بعد الموت*

7- Imãni da tãsowa bayan Mutuwa:

Allah SWT yana fad'a cikin suratut Tagãbun (7) cewa:
(( Kafirai sunyi zaci/riya cewa baza'a tãso su ba, kace ba haka bane ina Mai rantsuwa da Ubangijina Wallahi tabbas sai an tãyar/tãsar da ku...)).

Kuma ya fad'a cikin suratul Jathiyah (26) cewa:
(( Kace Allah ne yake rayar daku sannan yake matar daku sannan zai tãrãku izuwa ranar tsayuwa babu shakka akan hakan...)).

Kuma yazo a hadisi cewa:
(( Imãni shi ne kayi Imãni da Allah da Mala'ikunsa da Litattafansa da Manzanninsa da kuma tãsowa bayan mutuwa da kuma qaddara )).
Bukhariy & Muslim.

Wani mai hikima yana cewa: " Da ace idan mun mutu za'a qyãlemu to ai da mutuwar ta zama hutu a garemu !!! Sai dai fa cewa in mun mutu za'a tãsomu kuma sai anyi mana tambaya akan kowane aiki !!!

Ya Allah kasa mu cika da Imãni.

Mu hadu a hanya ta (8)
5/2/17, 10:40 PM - ‪+234 9074619096‬: Ameen ya Allah
5/2/17, 10:44 PM - ‪+234 9074619096‬: _*⚖ZAUREN MARKAZUS SUNNAH⚖*_

*_📚AL-KABA'IR📚_*

_Wallafar: *Imam Shamsuddeen Az-Zahabi* (Rahimmahullah)_

_*FITOWA TA TALATIN DA TAKWAS*_

_✒ LAIFI (ZUNUBI) NA GOMA SHA BIYU: *CIN RIBA*_
➖➖➖➖〰〰🕳🕳🕳〰〰➖➖➖➖

_Da Sunan *Allah* Mai *Rahma* Mai *Jinqai*_

_✏ Hakika Ya Tabbata Cewa Lallai Masu Cin Riba Za'a Tashesu da Surar Karenuka da Aladu Saboda Dabarar Da Sukeyi Game da Cin Riba. Kamar Yanda Aka Shafe *As'habus Sabt* A Yayin da Sukeyin Dabaran Zuwa Kamun Kifi Lokacin da *Allah* Ya Hanasu Farauta Ranar Asabar. Sai Su Haqa Rami Ranar Asabar Don Kifayen su Fada Ciki, Sai Suzo Ranar Lahadi Su Kwashe._

_A Yayin da Suka Aikata Haka Sai *Allah* Ya Mayar Dasu Aladu da Birai. Haka Za'a Mayar da Masu Dabara Don Cin Riba. Domin Dabarar Mai Dabara Bata Boyuwa ga *Allah* Madaukaki._

_*✏ Manzon Allah(ﷺ)* Yace: {Riba Tanada Kofofi Saba'in, Mafi Saukin ta Shine Kamar Mutum Yayi Zina da Mahaifiyarsa}. *(Dabarani)*_

_*🖌 Ayubal Sakhtayãni* Yace: {Masu Cin Riba Suna Yaudarar *Allah* Kamar Yanda Suke Yaudarar Yara. Da Ace Zasuzo da Al'amarin a Fili Karara ne, Da Yafi Musu Sauki}._


_Anan Zan Dakata Sai Mun Hadu a Fitowa ta Gaba_

*"سُبْحَانَكَ اللَّهُمَّ وَبِحَمْدِكَ، أَشْهَدُ أَنْ لاإِلَهَ إلاّ اللَّه، أَسْتَغْفِرُكَ وَأَتُوبُ إِلَيكَ"*

_*©✍🏻Sulyman Yahya*_

_MAI SHA'AWAR SHIGA GROUP DIN YA TURO SUNANSA TA WHATSAPP:_
_*+2348034643244*_
_*+2348089074217*_
5/2/17, 10:51 PM - BDMS: <Media omitted>
5/4/17, 7:27 AM - Alfanuuuuuu: عن ابن مسعود رضي الله عنه: أن رَسُول الله صلى الله عليه وسلم قَالَ: ((مَا مِنْ نَبيٍّ بَعَثَهُ اللهُ في أمَّة قَبْلِي إلا كَانَ لَهُ مِنْ أُمَّتِهِ حَوَارِيُّونَ وَأصْحَابٌ يَأخُذُونَ بِسنَّتِهِ وَيَقْتَدُونَ بِأَمْرِهِ، ثُمَّ إِنَّهَا تَخْلُفُ مِنْ بَعْدِهِمْ خُلُوفٌ يَقُولُونَ مَا لا يَفْعَلُونَ وَيَفْعَلُونَ مَا لا يُؤْمَرونَ، فَمَنْ جَاهَدَهُمْ بِيَدِهِ فَهُوَ مُؤْمِنٌ، وَمَنْ جَاهَدَهُمْ بِقَلبِهِ فَهُوَ مُؤمِنٌ، وَمَنْ جَاهَدَهُمْ بِلسَانِهِ فَهُوَ مُؤمِنٌ، وَلَيسَ وَرَاءَ ذلِكَ مِنَ الإيمَانِ حَبَّةُ خَرْدَل)). رواه مسلم.
5/4/17, 5:56 PM - ‪+234 806 477 2822‬ was added
5/4/17, 9:32 AM - ABDULLAH YAJO: Malam salisu nagabayaninka kuma nagode, amma don Allah inaso kafadamun mekake nufi damaganarda kace: wato bada hanzari da kokarin kare mai daraja ko alfarma abune mai kyau kuma haline namagabata
5/4/17, 9:44 AM - ‪+234 816 717 8586‬: Abdullahi yajo idan na fahinceshi yana nufin idan mutum yayi abu na kuskure musamman mai qima to bashi hanzari abu ne mai kyau.

Kuma wannan ba ra'ayin malam Salis bane domin *Shehu Uthman bn fodio* shima wannan ne ra'ayinsa kamar yadda ya bayyana a cikin littafinsa mai suna
إحياء السنة وإخماد البدعة
Ya bayyana cewa *"Idan mutum yayi kuskure kayi kokari ka nemo wani hanzari da zaka bashi da ya ingiza zuwa ga wannan kuskuren, amma ba ka ci zarafinshi ba bisa wannan kuskuren"*

Wannan jawabin a muqaddimar littafin yayi shi,bazan iya tuna dai-dai gurin ba,amma dai tabbas akwai a ciki.


Da fatan zamu qyale wannan chapter haka,sai dai kuma watanta.
5/4/17, 10:19 AM - ABDULLAH YAJO: Malam halilu nasan wajibine kabawa mai laifi hanzari idan akwai kofar dazakasamamasa hanzarin kuma wannan hakkin dukkan musulmine basai mai alfarma kadaiba to kamar hakane kuma wajibine dukkan Wanda yayi wata kwaba acikin addini wajibine afito ayiwa mutane bayanin gaskiya, sannan kuma yanadakyau ace kun fahimci bayanina domin niban aibanta Dr gumi ko ml.shamsuba illa iyaka tambayoyine nayi Wanda idan shi bai amsaba masu fahimta dahankali zasu amsa , kuma yakamata kugane cewa duk wanda zaiyi magana acikin group tofa badamutum daya yakeyiba Idan kai zaka fahimci kuskurensa balallaibane kowa yafahimta wannanne yasa yazama wajibi muyi bayanin gaskiya aduk lokacinda wani zaiyi kwaba acikin addini, amma sai naga shi ml.salisu kamarma baifahim ceniba ammakuma yana cewa koban fahimceshiba? sannan Idan akace zaabawa mai daraja da alfarma kariya alokacinda yayi badaidaiba to ilimin الجرح والتعديل meye maanarsa kenan? Maganan dan fodio kuwa insha allahu zanbaka amsarsa daga baya
5/4/17, 10:44 AM - ‪+234 816 717 8586‬: 🙊🙊🙊🙊🙊
5/4/17, 11:12 AM - NA'IBIN SUNNAH: Yana daya daga cikin tarkon shaidan yasaka daukar abu mai muhimmanci sama da mafi muhimmanci.
Allah ya gafartawa Ibnu Maeen,Sufyanuth Thawry da Imamu Malik👏🏻
5/4/17, 11:15 AM - NA'IBIN SUNNAH: Ajjurhu watta'deel dalibai keyi ko malamai?
Ko dayake M. Hilal ya ja hankalin cewa mu hakura wanda ina ganin zaifi kowa yaje yyi abinda yafi muhimmanci ko kuma muhadu a private mu ukun sai mu tattauna
5/4/17, 11:17 AM - NA'IBIN SUNNAH: Amma kafin nan Sheikh Nasirudden albany yayi maganganu masu tsada akan wannan mas'ala da zaka leka Raf'ul malam an aimmatil........ Bayan Ihya'ussunnah
5/4/17, 11:49 AM - ABDULLAH YAJO: Lallaikuwa hakane, babu abunda kuwa yafi baiwa addini kariya muhimmanci
5/4/17, 11:55 AM - ABDULLAH YAJO: الجرح والتعديل dalibai sunayi hakama malamai yadanganda daga matakin mutum akaratu, kodayake baabani amsan tambayanda nayiba gameda wannan iliminbau
5/4/17, 12:02 PM - ABDULLAH YAJO: Haduwanmu mu uku akan wannan maganar zaifi akan ace munayi acikin group, amma saidai karka manta wanda yakawo maganannan yayine acikin group, nima da ace wanizaimun wannan maganar atsakaninmu balallaibane na amsamasa amma awannan halin dole muyi bayani India munada abin fada aciki kuma muna da hali
5/4/17, 12:03 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ok
5/4/17, 12:05 PM - Fakawa: Mudaimatsayinmuna almajiranku munatasauraronkune kawai
5/4/17, 12:06 PM - NA'IBIN SUNNAH: Mukaddara Dr. Yayi kwaba kuma gashi za'a yi masa gyara a wannan group din mun baka fage ka taimaka mana da jawabin da zai taimaka mu dashi mu gyara saboda akare sunnah.
Nagode!👏🏻👏🏻
5/4/17, 12:07 PM - ABDULLAH YAJO: رفع الملام عن أءمة الأعلام، هل هذا تأليف للشيخ الألباني؟ من فضلك أعد النظر!!!!
5/4/17, 12:09 PM - ABDULLAH YAJO: To kaddarama albani yafada to sowaye أءمة الأعلام din
5/4/17, 12:09 PM - NA'IBIN SUNNAH: Afwan ibnu tymiyya
5/4/17, 12:10 PM - NA'IBIN SUNNAH: Hannunane ya rinjayeni
5/4/17, 12:16 PM - ABDULLAH YAJO: Idan kadubi tambayoyinda nayi tun afarko, bance Dr.yayi kwaba ba, nayi maganan gwabane alokacinda naga kana maganan cewa bada kariya wa masu daraja abune mai kyau, to duk inda kaga nayi wannan lafazin to wannan magananne tajawo,
5/4/17, 12:17 PM - ABDULLAH YAJO: Amma ni ina inkarin abinda ml.Shamsu yaturane acikin majmua
5/4/17, 12:18 PM - ABDULLAH YAJO: Badamuwana Dr.ba,
5/4/17, 12:19 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ni kuma ina magana akan doctor ne ko Shamsu
5/4/17, 12:20 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ai inda ka lura ba Dr. Ne yayi kokarin kare kansa ba
5/4/17, 12:21 PM - NA'IBIN SUNNAH: Shi kamar yanaso ya bashi hanzari ne koda yayi kuskure ai dalibi ne
5/4/17, 12:22 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ni ba kare maganar shamsu nake ko shi Dr. ma kansa ba
5/4/17, 12:23 PM - NA'IBIN SUNNAH: Kuma yadda m. Hilal ke cewa abubuwa da yawa da doctor yake kai ni da malamai na bama tare dasu
5/4/17, 12:24 PM - NA'IBIN SUNNAH: ?
5/4/17, 2:56 PM - ‪+234 816 717 8586‬: Danuwa Abdullahi M Yajo bijiro da tambayoyin ka da iznin Allah za'a amsa maka su,tunda naga da alamun kana bukatar amsarsu.......
5/4/17, 7:14 PM - ‪+234 803 690 8439‬: RAMADAN TIME TABLE FOR 2017

Day Ramdan date sahur Iftaar
Fri 01 28/05 4:30 6:24
------------------------ Sat 02 29/05 4:30 6:24
------------------------
Sun 03 30/05 4:31 6:24
------------------------
Mon 04 31/05 4:31 6:24
------------------------
Tue 05 01/06 4:32 6:24
------------------------
Wed 06 02/06 4:32 6:24
------------------------
Thu 07 03/06 4:33 6:24
------------------------
Fri 08 04/06 4:33 6:24
------------------------
Sat 09 05/06 4:34 6:24
------------------------
Sun 10 06/06 4:34 6:24
------------------------
Mon 11 07/06 4:35 6:24
------------------------
Tue 12 08/06 4:35 6:24
------------------------
Wed 13 09/06 4:36 6:24
=========================
Thu 14 10/06 4:36 6:24
------------------------
Fri 15 11/06 4:37 7:24
------------------------
Sat 16 12/06 4:37 6:23
------------------------
Sun 17 13/06 4:37 6:23
------------------------
Mon 18 14/06 4:38 6:23
------------------------
Tue 19 15/06 4:38 6:23
------------------------ Wed 20 16/06 4:39 6:23
------------------------
Thu 21 17/06 4:39 6:22
------------------------
Fri 22 18/06 4:40 6:22
------------------------
Sat 23 19/06 4:40 6:22
------------------------
Sun 24 20/06 4:41 6:21
------------------------ Mon 25 21/06 4:41 6:21
------------------------
Tue 26 22/06 4:42 6:21
------------------------
Wed 27 23/06 4:42 6:21
------------------------
Thu 28 24/06 4:43 6:20
------------------------
Fri 29 25/06 4:43 6:20 bhi
------------------------
Sat 30 26/06 4:44 6:20
------------------------
Passed it forward to Muslims
5/4/17, 8:02 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
5/4/17, 8:02 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
5/4/17, 8:13 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Kada kayi da wani (gulma) kada kayi annamimanci (hada fada), kada ka aikata barna, kada ka zama bakin ganga, kada ka zama mai kirkiran karya don burge wasu, kada kayi shaidan zur, kada ka zagi dabbobinka, kar ka aibanta abincinka, kar ka zagi mutane, kada ka zagi matattu, kar ka cutar da mutane ko ka aibantasu (bata Sunan su). Banda hassada da qeta da yanke ma juna ko juya bata, banda mugun zato ko binciken laifin wani.
Banda cin fuska.
Banda yin mugun lakabi maimakon suna mai kyau.
Banda qin gaskiya.
Banda dariyar mugunta.
Banda aibanta kabilar wani ko nuna fifikon asali.
Banda algush ko zamba cikin aminci da yaudara...


Ya Allah ka shiryar damu hanyar aljanna...


...binkhal...
5/4/17, 10:56 PM - ‪+234 816 530 5633‬ changed to +234 703 019 6592
5/4/17, 8:47 PM - ‪+234 809 787 4234‬: 👏
5/4/17, 10:13 PM - ‪+234 9074619096‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركا ته

*Ana мυѕlιм*
*__انا مسلم____________*

" بسم الله الرحمن الرحيم
*______________________*

*TAMBAYOYI TARE DA ANSOHIN SU DAGA DR JAMILU YUSUF ZAREWA*

_*Tambaya :*_
Assalamu alaikum, malam da fatan kana lafiya, wasu tambayoyi nake rokon
Malam daya taimakamin da amsoshinsu in Allah yasa malam yasansu,
shin malam wai akwai wasu abubuwa uku da ake so mace tafi mijin da
za ta aura da su,sannan shima akwai abu guda uku da akeso ya fita da
su?, sannan akwai wadanda sukayi musharaka akansu, dafatan
malam ya sansu, kuma za'a taimakamin da su.nagode

*Amsa :*
Wa'alakumus Salam Warahmatullahi wabarkatuhu
To dan'unwa masana ilimin zamantakewar aure suna cewa, ana so mace ta fi mijinta da abubuwa uku : ta fi shi a kyau, ta fi shi kananan shekaru, ta fi son shi, sama da yadda yake sonta .
Ana so miji ya fi matarsa da abubuwa uku : ya fi ta kudi, ya fi ta ilimi, ya fi ta jarunta
Ana so su hadu a abubuwa uku : ya zama akwai yaran da yake hada su, ya zama addininsu daya, ya zama dukkansu suna son tarbiyya. Idan aka samu wadannan uku-ukun, to za'a samu jin dadin aure.
Allah ne mafi sani


*Tambaya:*
Assalamu alaikum malam ya karatu, Allah ya kara basira, malam wata mata ce take son a fada mata hukuncin zama da mijinta da bai damu da sallah ba, ko da kuwa lokacin Ramdahana ne, sannan kuma yana tilasta mata ya sadu da ita a lokacin watan Ramdhana da rana, bayan haka yana saduwa da ita tana jinin haila, kuma ta fada masa haramun ne amma ya ki ya daina, shin malam za ta iya neman saki tun da ba ya bin dokokin Allah ko ta cigaba da zama da shi? , na gode Allah ya karawa malam basira da hazaka .

*Amsa :*
Wa alaikum assalam To 'yar'uwa mutukar an yi masa nasiha bai bari ba, to za ki iya neman saki, saboda duk wanda ba ya sallah kafiri ne a zance mafi inganci, kamar yadda Annabi s.a.w. ya fada a hadisin da Muslim ya rawaito mai lamba ta : 81.
Ga shi kuma aya : 10 a suratul Mumtahanah ta tabbatar da rashin halaccin musulma ga kafiri, kin ga cigaba da zamanku akwai matsala a addinan ce.
Allah ya hana saduwa da mace mai haila a suratul Bakara aya ta : 222, Saduwa da mace da rana a Ramadhana babban zunubi ne kamar yadda hadisin Bukhari mai lamba ta : 616 ya tabbatar da hakan.
Saidai zunubin barin sallah shi kadai ya isa ya raba aure, idan har bai sake ki ba, za ki iya kai shi kotu, alkali ya raba ku.

Allah ne mafi sani.
Don neman Karin bayani duba Al-minhajj na Nawawy 2\69.

*Daga zauren:*👇
```Ana muslim.```

➖➖➖➖➖➖➖➖


```•Ga ma su sha'awar shiga Zauren ANA MUSLIM{☝أنا مسلم}
a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA tare da Address nasu zuwa ga lambar mu```

👇👇👇👇👇👇
*+2348066-686177*
_or_
*+234 802 909 9260*
_ta whatsApp._


*DOKA*⚖🔨
*BAZAMU AMSA DUK WATA SALLAMA DABATA CIKA BA DAN HAKA DAN ALLAH A CIKA SALLAMA IN ZA'A MANA MAGANA*

*GAMASU SON TAMBAYA ZASU IYA TA WANNAN AMMA TEXT BA KIRA BA DAN ALLAH*👏
_Ta: e-mail:_ 👉aliyusadis@gmail.com
5/4/17, 10:39 PM - ‪+234 803 656 5364‬: الهم بلغ ايامنا الى رمضان ورزقنابمافيه من الخيرات،
Addu a ce, da manzon Allah saw yacewa sahabbai suringayi in ramadan yakusanto,
Ma anar Addu ar shine:
Ya Allah kaja kwanakinmu ixuwa watan ramdan, kuma Ka Azurtamu da Alkhirin dake cikin watan. Ameen👏🏼👏🏼👏🏼 Don Allah daure katura wani grup din don kasamu ladan tunatarwa.
5/4/17, 11:02 PM - Alfanuuuuuu: Assalamu alaikum
Ina son na kasance mutum na mutane☝ da zan fara neman afuwar dukkan en-uwa akan laifukan da na yi wa kowa, domin AZUMIN watan 🌙 ramadan ya matso hakane ya bani damar neman afuwarku domin ibada ta 👏 ta zama kar6a66iya, ina rokonku akan laifin danayi muku wanda na sani da wanda ban sani ba, ko kuma na yi muku laifi ta wata hanyar da ban sani ba da niyya jo da kuskure ba, ko kuma na sa ku ku ka yi akan rashin sani🤧 ta haka ne kawae zan gyara tsakani na da mahaliccina, afwa,,, FRIENDS & FAMILY 👏
ALLAH YA YI MANA GAFARA DA ALBARKA.
5/5/17, 8:32 AM - Alfanuuuuuu: 👍🏽
5/5/17, 2:15 PM - ‪+234 803 925 3407‬ left
5/5/17, 7:39 AM - ‪+234 803 752 8256‬:
5/5/17, 8:23 AM - ‪+234 803 445 7259‬: oday's Beautiful Hadith is about Envy 

'Abdullah b. Mas'ud reported Allah's Messenger (peace be upon him) as saying: There should be no envy but only in case of two persons: one having been endowed with wealth and power to spend it in the cause of Truth, and (the other) who has been endowed with wisdom and he decides cases with the help of it and teaches it (to others).

(Sahih Muslim, Book 6, Hadith 324)
5/5/17, 8:25 AM - ABDULLAH YAJO: Ml.salisu toai maganarmu tazo dasauki tunda munyi ittifaki awurare dayawa, unda kawai mukeda sabani shine kai kana ganin ml.Shamsu yana nemawa Dr. hazarine koda yayi kuskure amaganarsa, nikuma inaganin ml.Shamsu yana kokarin fahimtar damutanene abinda Dr. Yafada hakayake, ( fikihune yatsare hadisi kuma shine uba hadisine da) akan haka yayi bayani harma ya ambaci wassu mustalahat dadama nailimin hadisi, saboda haka inaga kowa zai iya rike fahimtarsa balallaibani sai wani yakarbi raayin wani, kuma babu bukatanma kayi maganar wani littafi anan ko ihyaussunna ko raful malam, domin susuna maganane akan bawa malami uzuri tareda tabbatarda kuskurensa amatsayin kuskure, bawai ace bakuskure yayiba domin abashi uzuri, kuma babu watakalma da yafada datake nuna Dr.yayi kuskure amma amasa uzuri shi yana kokarine akan afahimci Dr.akan abinda yake nufi, sabodahaka yakamata mudinga kokarin fahimtar masail yanda suke karmudinga hada abinda baya haduwa
5/5/17, 8:32 AM - ABDULLAH YAJO: Ml. Hilal idan zakabada amsa aiyanadakyau sai kakoma baya zaka samu dukkan tambayoyin nayisu mawadanda suka shafa idan kakga bazasu iya amsawaba kokafisu cancantar kabada amsa toaibalaifi, ammadai kabada amsar saboda asamu faidar amsar badomin kaga inada bukatar amsanba kamar yanda kafada, dafatan Allah yabaka ikon amsawa daidai kuma ya amfanarda aluma yasakamaka da alkhairi amin
5/5/17, 8:40 AM - ‪+234 803 656 5364‬: BARKA MU DA SAFIYA
Ya Allah Ka ciyar damu daga halal cikin neman mu. Ka sa albarka a cikin al'amuranmu. Ka biya mana bukatunmu na alheri. Ka kare mu daga dukkan fitinu da musifu. Ka tsare mu daga sharrin mutane da aljannu. Ka fisshe mu jin kunya duniya da lahira. Ka yi wa mahaifanmu gafara da rahma.

Allah Ka yi mana tsari da kunci, bashi, talauci da bakin ciki. Ka yi wa 'ya'yanmu albarka, Ka kuma taya mu tarbiyyarsu bisa sunnar Manzon Ka (S.A.W)

Assalamu alaikum ✋🏼
5/5/17, 8:42 AM - ‪+234 816 717 8586‬: Hmmmm,Allah ya kyauta ya shiryar damu.
5/5/17, 9:04 AM - ‪+234 816 343 4160‬: Ameen
5/5/17, 9:17 AM - ABDULLAH YAJO: الإرادة من صفات الله تعالى الفعلية العقلية، وتنقسم إلى: الإرادة الكونية والإرادة الشرعية. فا الجبرية أخذوا بالكونية وأهملوا الشرعية لذالك أسلبواللخلق الإرادة، أما القدريةأخذوا باالشرعية دون الكونية لذالك أسلبوا للخالق الإرادة.فضلا وأضلا، أما أهل السنة والجماعة جمعوا بين اثنين هذه هي الوسطية، الفرق الناجية، قال تعالى: وماتشاؤون إلاأن يشاءالله رب العالمين.
5/5/17, 9:21 AM - ABDULLAH YAJO: Amin ml. Hilal
5/5/17, 10:51 AM - ‪+234 806 250 3478‬: <Media omitted>
5/5/17, 1:05 PM - Bbl Cottonou: muhadara ta malam Dalhatu lagos kan saki hannu a sallah shi sunah kuma mazhaban Imam Malik bn Anas da kuma raddi mai zafi mai cike da bincike na ilimi da naqadi da akayi masa daga bakin malam Abubakar Muhammad Isaah Albarnawiy Assalafi
5/5/17, 1:40 PM - Fakawa: Labarin lafiyar shugaban kasa daga bakin wani DSS officer na cikin villa.
5/5/17, 1:40 PM - Fakawa: <Media omitted>
5/5/17, 2:19 PM - NA'IBIN SUNNAH: M. Baballe ina audion?
5/5/17, 2:39 PM - Alfanuuuuuu: Na ina?
5/5/17, 3:26 PM - ‪+234 806 089 7228‬: President
Muhammadu
Buhari has attended
Friday Muslim
prayers at the
Mosque inside the
presidential villa.
The president, who
has been ill, had
not been seen in
public for weeks,
fuelling
speculations about
his health.
Mr. Buhari also
missed cabinet
meetings for three
consecutive weeks,
but his wife, Aisha,
said his health was
not as bad as
"perceived".
The president has
not disclosed the
nature of his
ailment.
On Friday, Mr.
Buhari arrived the
Mosque at 1:28
p.m., escorted by a
retinue of aides.
Dressed in all white
attire, he walked
briskly from his
official residence to
the mosque and
back, covering
about 600 metres.
He stopped to greet
people who told
him they wished
him full recovery,
answering " Amen".
5/5/17, 7:35 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ameen
5/5/17, 7:37 PM - ‪+234 9074619096‬: Ameen
5/5/17, 7:45 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Kar kazamto cikin masu saba alkawari. Kada ka zamo cikin masu wa mutane gori. Kar kazamto cikin masu Alfahri ko Taqama...

Binkhal...
5/5/17, 8:44 PM - MusaHabibQaninMiko: <Media omitted>
5/5/17, 9:18 PM - ‪+234 803 690 8439‬: Ameen yaa Allah
5/5/17, 9:22 PM - ‪+234 806 477 2822‬: Allah yasa muna daya daga cikin masu kyakykyawan hali amin
5/5/17, 9:24 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Amin
5/5/17, 9:25 PM - ‪+234 9074619096‬: Ameen
5/5/17, 9:26 PM - Fakawa: Amenn
5/5/17, 9:30 PM - Fakawa: Wannan gaskiyane yayanban sunmaidamu mahaukatakawai sutaturamana karyan banzakawai Allah yabada ladan malan musa
5/5/17, 9:42 PM - ‪+234 806 502 5278‬: *MASJID SULTAN BELLO*

_Fassaran Khuduba... daga Chief imam Shiekh Dr Muhammad Sulaiman Adam
Daga
Masallacin *SULTAN BELLO Kaduna.
*Date: 5/05/2017*
Khudubar tana bayani ne akan Mutum yayiwa kansa hisabi kafin ayi masa, mutum yayiwa kansa tanadi ka kafin gobe kiyama

*_ALLAH MUKE DA YA TAIMAKA MANA YA BAMU IKON KYAUTATA AIYUKANMU AMIN_*
Ayi sauraro Lafiya

👇👇👇👇
5/5/17, 9:44 PM - ‪+234 806 502 5278‬: <Media omitted>
5/5/17, 9:45 PM - ‪+234 816 717 8586‬: Amim
5/6/17, 6:05 AM - ‪+234 803 781 5109‬: Amen
5/6/17, 6:22 AM - ‪+234 9074619096‬: Ubangiji Allah yasa mu dace AMEEN
5/6/17, 6:26 AM - ‪+234 803 747 2182‬: Amen
5/6/17, 7:57 AM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
5/6/17, 8:05 AM - ‪+234 816 717 8586‬: <Media omitted>
5/6/17, 8:05 AM - ‪+234 816 717 8586‬: Hukuncin yin bikin birthday daga bakin marigayi sheikh Ja'afar Mahmud Adam.
5/6/17, 9:40 AM - NA'IBIN SUNNAH: 😄
5/6/17, 12:02 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Littafin Sahihul Bukhari daga Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a, Sheikh Abdulwahab Abdallah. 06/05/2017
5/6/17, 12:02 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
5/6/17, 8:26 PM - ‪+234 808 291 2191‬ was added
5/6/17, 1:51 PM - NA'IBIN SUNNAH: 🕋🕋 *بسم الله الرحمن الرحيم🕋🕋*
🌟🌟 *LECTURE MAI TAKEN*🌟🌟
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
🌻🌻🌻 *Duniyar Aljanu da Shedanu Wa'azin ABU ZARIA Kongo campus*🌻🌻

🌲🌲🌲no (1-10)🌲🌲🌲

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Daga bakin marigayi Shaykh Albaniy Zaria (Allah Ya gafarta masa).
👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇👇👇👇
🔜 *Ayi sauraro 👂👂👂 Lafiya

〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
✍ SA Hannu Maga takardan MPU
5/6/17, 1:51 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/6/17, 1:51 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/6/17, 1:52 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/6/17, 1:52 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/6/17, 1:52 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/6/17, 1:52 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/6/17, 1:53 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/6/17, 1:53 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/6/17, 1:53 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/6/17, 1:53 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/6/17, 3:12 PM - ‪+234 816 717 8586‬: Allah ya saka
5/6/17, 3:26 PM - ‪+234 803 376 8342‬: Allah ya saka da alkhairi abokina
5/6/17, 4:13 PM - Fakawa: Alhamdulilla Allah yasakada alkairi
5/6/17, 4:38 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ameen wa iyyakum
5/6/17, 4:38 PM - ‪+234 803 656 5364‬: Aiki yana kyau fa Allah yasaka da alkhairi
5/6/17, 5:51 PM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
5/6/17, 6:21 PM - ‪+234 816 717 8586‬: Khudbah daga bakin malam Abdullahi G/qaya inda yake nasiha akan riqo da sunnah da nesantar bidi'oi
5/6/17, 6:21 PM - ‪+234 816 717 8586‬: <Media omitted>
5/6/17, 6:52 PM - ‪+234 9074619096‬: 😭😭😭😭😭😭😭😭
*budurcina gidan mijina*

Daure ka/ki turawa wani koda bazaka samu damar karantawa ba burinmu ya'isa gurin iyayenmu 🙏🏻

Assalam alaikum"yen uwa musulmai dan ALLAH duk wanda yasamu wannan sako yayi kokarin turawa gaba har ALLAH yasa iyayenmu suji koda labarine agun wasu bana rubuta ko dan tozarta wasu iyayen bane na rubutane dan abi mana hakkinmu *budurcina gidan mijina*anan yakamata nasaukesa a gaskiya iyayenmu na yanzu basa mana adalci ko kadan mun kasance masu son aure amman sai suce zamuyi karatu kamar su sunyi wannan shine babban kuskurenda ake samu wallahi duk wanda danta ko yerta ta lalace ita tagadama da batayi maganin matsalar tundaga farko ba tun ice yana danye ake kokarin lankwasa sa kafin yagirma ya bushe ana samun babban kuskurenda kukuke samu ana barinmu muna tafiya karatu ba'asan me mukejiba ba'asan me muke kallo ba ba'asan me mukeyiba ba'asan me mukejiba ba'asan suwaye malaman mu ba balle kawayen mu ana cutar damu wanda hakan yasa muke samun matsaloli na kallon xvideos da sex pics wanda hakan yake sawa muce zamu gwada muji dadin wallahi iyaye kuji tsoron ALLAH kutayamu rike mutuncinmu amana aka baku mu kafin ranar da zaku kaimu gidan mazajenmu kuna jawo nama zunubai ganin munsamu duniya dan muyi boko muzamo wasu abun kwatance wanda hakan bayi bane a gurin ALLAH kurufawa kanku asiri kurufa ma muma wallahi zaku kashemu tun bamusan dadin aure ba zaku mayarmu zawarawa tun bamuyi aure ba kuna jefamu ga halaka kuna cin amanarmu aure baya hana karatu kuma dole sai da aure za'asamu damar yin karatu hankali kwance sai kuga wata a kalma sunanta budurwa amman azahirance ba budurwar bace sabida ta tsiyaye budurcin duk yakare a hanyar makaranta darajarmu gidan miji tunda har muka kawo kukanmu gurinku kuyi hakuri kumana kafin ALLAH yayi fishi daku dan akan hakkinmu muke duk mai kishin ALLAH da manzonsa duk mai neman rahmar ALLAH da manzonsa duk wanda ya yarda da ayar alqur'ani ya yarda da musulunci gaskiya ne ya yarda da aure sunnar annabi (s a w) yaturawa yen uwa domin sako ya'isa gurin iyayenmu sufito damu halinda suka jefamu sannan sunemi yafiyar ALLAH irin halinda suka jefamu ALLAH yatayamu kare mutuncinmu kafin muje gida jenmu (ameen)

😭😭😭😭😭😭😭🙏🏻
5/6/17, 6:55 PM - ‪+234 9074619096‬: Allah ya saka da alkhairi
5/6/17, 6:56 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ameen
5/6/17, 6:56 PM - ‪+234 9074619096‬: Ka dawo ne?
5/6/17, 8:47 PM - ‪+234 9074619096‬: <Media omitted>
5/6/17, 9:12 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Banda ganawa tsakanin mutun 2 a qaurace ma na 3...


Kada ka cutar da ya'ya' ko yaran gidanka...


Ba'a yin horo ko kisa da wuta...


Ba'a qone daji ko sanya wuta a makarantu da gidaje...


Ba'a qone dukiyar jama'a ko wuraren ibadah...


...binkhal...
5/6/17, 9:15 PM - ‪+234 814 477 7338‬: ADDU'A A MA'AUNIN SHARI'AH
BISA KARANTARWAR QUR'ANI DA SUNNAH KAN FAHIMTAR MAGABATA NA KWARAI


(ABU MUHAMMAD)
HASSAN M. HASSAN MAIGATARI
-Ex-Ameer MSSN ACE Branch
-Sec Gen NACOSS
-SECRETARY ISLAMIC AFFAIRS C'TTEE
YOUTH COOPERATIVE ENLIGHTENMENT FORUM (YOUCEF)
DAURAWA QTRS, MAIDUGURI ROAD TARAUNI LOCAL GOVT. KANO STATE.


-+



MATASHIYA
Kasancewar addu'a mafi girman ibadah kuma mafi tsadar kadarar da alummarmu ta yau ke matukar kishirwa,shi yasa naga cancantar dan takaitaccen bincike don tattaro bayanan addu'a kan ingantacciyar hanya.kamar yadda mutum ba zai bautawa Allah ta hanyar sallah ko azumi da ra'ayi,tunani ko ganin dama ba,haka itama addu'a da azkar suna cikin UMURUN TAUQIFIYYAH dole mu takaita ga abin da ya tabbata na nassosin Qur'ani,Sunnah bisa fahimtar sahabbai,tabi'ai da sauran nagartattun magabata.
Don haka na takaita kaina kan bayanin abubuwan da suka inganta a litittafan amintattun malaman alummar musulmai,tare da jingina kowacce Magana ga ma'abotanta,na kasa wannan maqalah zuwa bangarori goma sha biyar,kamar haka;
MA'ANAR ADDU'A A MAHANGAR YARE (LUGATAN) DA SHARI'AH (ISDILAHAN)
Ibnu Manzur al-Ifriqiy yana cewa;
''Asalin kalmar ''du'a'' masdar ne na fi'ilin da'a wanda yana nufin 'kira' ko 'nema'1 11
Kalmar du'a tazo a Qur'ani mai girma da ma'anoni mabanbanta kamar;ibadah2,neman taimako3,roko4,kira5,Magana6,tambaya7,kiran suna8,azaba da ukuba9 d.s.Ta fuskar adadi kuma lafazin du'a yazo sama da gurare 90,tazo da sigar suna a gurare arba'in da takwas(48),ta kuma zo da sigar fi'ili sau arba'in da hudu(44).
Imam al-Khaddabiy10 da Ibnul Qayyim al-jauziyyah11 sun bada ma'anar addu'a a isdilahin shari'ah makusanciyar juna;
''Addu'a wata ibadah ce da bawa ke neman mahaliccinsa ya biya masa bukatunsa na janyo alkhairi ko tunkude sharri tare da kubuta daga karfi ko dubara'' 12
RABE-RABEN ADDU'A A MUSULUNCI13
1. Dua'ul Mas'alah(Addu'ar roko).
2. Dua'ul Ibadah(Addu'ar ibadah).
DUA'UL MAS'ALAH
Dua'ul mas'alah itace nau'in addu'ar da bawa zai roki mahaliccinsa biyan bukata kai tsaye ta jawo alkhairi ko tunkude sharri ,misalinta a suratul Namli;62

DUA'UL IBADAH
Dua'ul ibadah ita ce nau'in ibadar roko ta hanyar ibadah kamar sallah,azumi,zakkah,azkar d.s wanda bawa ke aikatawa yana mai nufin cika umarnin Allah,neman yardarsa da kariya ga azaba da fushinsa misalinta a suratil hajj;73
Ma'abota ilimi suna cewa wannan nau'ikan na ibada sashensu yana shiga sashe,dukkan dua'ul mas'alah ta kunshi dua'ul ibadah,kuma dukkan dua'ul ibadah tana lazimtar da dua'ul mas'alah,shi yasa Allah ya hadasu a fadinsa;
''Iyyaka na'abudu wa iyyaka nasta'een'' suratul fatihah;5

MATSAYI ,MUHIMMANCI DA FALALAR ADDU'A A MUSULUNCI14
Girman matsayin addu'a,muhimmancinta,fa'idodinta da falalarta ba zasu lissafu ba a nassosin shari'ah,za dai mu kawo goma daga ciki;
1. Addu'a ita ce mafi girma,mafi karamci da mafi kaunar nau'ikan ibadah gun Allahu jalla wa'ala.
2. Addu'a tana cikin siffofin annabawa,muminai da nagartattun bayin Allah.
3. Addu'a tana karfafa aqidar tauhidi15 da kuma kara imanin mai imani.
4. Addu'a sababi ce na sauki,aminci,walwala da nutsuwar rayuwa.
5. Addu'a tana kara karfin tawakkali da halawatil iman.
6. Addu'a tana tunkude bala'I kafin saukarsa da kaudashi bayan saukarsa.
7. Allah yana kusa kuma yana kusanto da bawa mai yawan addu'a.
8. Addu'a waraka ce daga dukkan nau'ikan cuta kuma makami ce ta tunkude dukkan sharri.
9. Allah yana kaunar mai rokonsa yana kuma fushi da wanda baya rokonsa.
10. Addu'a sababi ce ga rinjaye da nasara kan makiya bayyanannu da boyayyu.
LOKUTA, YANAYI, DA GURAREN AMSA ADDU'A16
Yana cikin kamala da girman karamci da rahamar Allah ya sanya a kowanne lokaci dare da rana bawa ya fuskanci Allah yayi addu'a za'a amsa masa,tare da akwai wasu lokuta da gurare wadanda Allah jalla wa'ala ya albarkacesu da daraja ta musamman,wanda addu'a acikinsu keda tasiri na musamman,ga wasu daga ciki;
1. Addu'a ranar Arafah. 2. Addu'a a Lailatul kadr.
3. Addu'a akashi daya cikin ukun karshen dare17. 4. Addu'a bayan tahiyar karshe.
5. Addu'a a cikin sujadah. 6. Addu'a tsakanin kiran Sallah da Ikama.
7. Addu'a yayin saukar ruwan sama. 8. Addu'a ranar juma'a.
9. Addu'a yayin shan ruwan zam – zam. 10. Addu'a yayin da ake kiran sallah
11. Addu'a yayin tashi daga bacci. 12. Addu'a a kwanaki goman farko na Dhul-hijjah.
13 .Addu'a a cikin ka'abah. 14. Addu'a yayin gama karatu ko karantarwa.
15. Addu'a yayin da mayaka sukayi sahu. 16. Addu'a a majalissan da ake ambaton Allah.
17. Addu'a yayin da imani ya karu a zuciya. 18 .Addu'a bayan zare ran mamaci.
19. Addu'a yayin jifan jamraat.18 20.Addu'a akan dutsen safa.
21. Addu'a akan dutsen marwa 22.Addu'a a mash'aril haram.
23. Addu'a yayin ziyarar marar lafiya. 24. Addu'a gabannin sallar azzahar.
25. Addu'a a watan Ramadhan. 26. Addu'a yayin sahur ga mai azumi.
27. Addu'a yayin buda-baki ga mai azumi. 28. Addu'a yayin shiga tsanani,matsi da kunci.
29. Addu'a da addu'ar zun-nun Alaihis salaam19. 30. Addu'a da Istirja'i20.
31. Addu'a a multazam. 32. Addu'a a Makam Ibrahim.
33. Addu'a yayin karatun suratul fatiha. 34. Addu'a yayin karfafuwar Mahabbah da Ikhlasi a zuciya. 35. Addu'a yayin carar zakara.
SHARUDDAN AMSA ADDU'A20
Kamar yadda sallah bata zama kammalalliya karbabbiya sai an kamanta cika rukunnanta,sharuddanta,farillanta,mustahabbanta an kuma nisanci makruhanta da masu bata ta,kuma anyi a lokacinta haka itama addu'a take.mun ambaci lokutan amsa addu'a a sama,yanzu zamu ambaci sharuddan da yakamata mu cika kafinta,kamar yadda kafin sallah sai munyi tsarki,alwala,fuskantar alkibla,rufe sutura d.s haka addu'a ma ana son cika wadannan sharuddan kafin yinta;
Mai addu'a yayi yakini akan Allah ne kadai mai cikakken ikon biyan bukatunsa.
Tauhidin Allah da ikhlasi acikin addu'a.
Addu'a da tawassali21 tabbatacce na shari'ah.
Nisantar al-Isti'ijal22 da al-I'itida'a23
Cin halal, kyakkawar niyya da halartowar zuciya.
LADUBBAN ADDU'A DA SABUBBAN AMSATA
Banbancin wannan babin da wanda ya gabata shine, su wadannan ladubban ana kiyaye sune aciki da bayan addu'a su kuma sharuddan ana cika sune kafin addu'a,ga kadan daga cikinsu24:
Fuskantar alkibla da daga hannaye.
Yin amfani da lafuzzan Annabi sallallahu alaihi wa sallam tare da halaccin waninsu25.
Tsarkin zuciya da halatto zuciyar yayin addu'a.
Tsarkin gangar jiki,tufafi da bigiren da za'ayi addu'a.
Kyautata zato ga Allah, naci tare da yakinin amsawa.
Rokon Allah tsakanin kwadayi(n amsawa) da tsoro(n azabarsa)
Fara addu'a da godiya ga Allah,yabo gareshi da salati ga Annabi sallallahu alaihi wa sallam.
Mutum ya fara yiwa kansa addu'a kafin waninsa.
Yin addu'a a yanayin tsanani da walwala.
Addu'a tare da kaskantar da kai,I'itirafi da ikirarin zunubi.
Yin addu'a tsakanin daga sauti da asirtawa tare da khushu'i26.
Fara yiwa kai addu'a sai iyaye,yan'uwa,malamai,shawagabanni da sauran musulmai.
Tawassali da sunayen Allah ko siffofinsa da suka dace da bukata.
Maimaita addu'a sau uku da rufeta da ta'amin(Ameen).
Kiyaye matakan addu'a guda shida,bisa mustahabbanci;
Matakin farko;Godiya da yabo ga Allah.
Mataki na biyu;Salati ga Annabi sallallahu alaihi wa sallam.
Mataki na uku;Tuba da neman gafarar Allah.

20.Duba SHURUDID DU'A WA MAWANI'IL IJABAH na Dr.SA'EED QAHDANIY 21.Maganar tawassali zata zo a shafi na 6 22.ISTI'IJAL shine misalin mutum yaceALLAH bani kaza yanzu-yanzu.ko yake cewa nayi addu'a nayi addu'a har yanzu shiru. 23. Al-I'itida'u shine ta'addanci da wuce iyaka acikin addu'a. 24.Ma'abota ilimi sun ambaci ladubban addu'a masu yawa agurare mabanbanta,nemi;ADDUA'UWAL ILAJU BIRRUQAA NA Dr.SA'EED BN WAHF ALQAHDANIY asalin littafin shafi na 88-121,ko talkhisinsa shafi na 8-11,FIQHUS SUNNAH NA SAYYID SABIQ 1/420-424, 25.Shaikhul Islam Ibnu Taimiyyah a majmu'ul fataawa(1/346)ya ce;''zaifi kyau mutane suke bibiyar addu'o'in da suka zo a Qur'ani da sunnah sbd ba shakka suna cike da tasiri da albarka'' 26.Suratul A'araf,55.


Mataki na hudu;Godiya ga Allah akan ni'imominsa.
Mataki na biyar;Bijiro da bukatu.
Mataki na shida;Rufe addu'a da salatin Annabi sallallahu alaihi wa sallam.

ABUBUWAN KI (MAKRUHAAT) ACIKIN ADDU'AH27.
1. Sarrafa lafuzzan addu'ah da wake28 2. Al-I'itidaa'29
3. Cire tsammanin amsawa. 4. Rokon Allah bukatun duniya kadai.
5. Yin amfani da suna ko siffar Allah agun da ba muhallinsu ba.
6. Yiwa kai da iyali mummunar addu'ah. 7. Iltifati30 a cikin addu'ah.
8. Addu'a da la'ana ko tsinewa wani musulmi31. 9.Takaita yalwatacciyar rahamar Allah 10.Kirkiro bid'o'i acikin addu'ah.
WADANDA ALLAH KE GAGGAUTA ADDU'ARSU32
1. Addu'ar Annabawan Allah. 2. Addu'ar malaikun Allah
3. Addu'ar wanda aka zalunta. 4. Addu'ar mai karfin imani da tsoron Allah.
5. Addu'ar Da mai biyayya ga iyayensa. 6. Addu'ar mai Azumi.
7. Addu'ar shugaba adali. 8. Addu'ar iyaye (nagartattu) ga yayansu.
9. Addu'a ga dan uwa abayan idonsa. 10. Addu'ar mai jihadi.
11. Addu'ar mai hajji ko umrah. 12. Addu'ar mai dauwama cikin zikirin Allah.
13. Addu'a ga mai karatun AlQur'ani. 14. Addu'ar matafiyi (tafiya ta halal).
15. Addu'ar mai taka tsan-tsan wajen haram;abincinsa,abin shansa,tufafinsa da mazauninsa.
ABUBUWAN DA SUKE KAWO JINKIRIN AMSA ADDU'A33
1. Shirka karama da babba. 2. Ta'amuli da haram ci,sha ko tufafi.
3. Nauyin zunubai da kekashewar zuciya. 4. Barin umarni da kyakkyawa da hani ga mummuna.
5. Tafseel acikin addu'a34. 6. Wasa da wargi acikin addu'a.
7. Addu'a da zuciya gafalalliya mai shagala. 8. Rashin ladabi agaban Allah jalla wa'ala.
9. Ta'allaqa addu'a ga mashi'ah35. 10. Gaggawa acikin addu'a.
11. Al-Istihsaar36. 12. Rokon abinda hukuncin Allah y agama dashi.37
13.Saja'i acikin addu'a.38 14. Bidi'o'I acikin addu'a. 15. Rokon wani abu da ya shafi sabon Allah ko yanke zumunta.
BIDI'O'I ACIKIN ADDU'A39
Daga cikin mafi girman fitinar da take wahaltar da alummar musulmi(musamman gama-garin musulmi),akwai yadda bid'ah ta shiga kowanne sha'ani na ibadah,wasu bidi'o'in an ginasu ne akan hadisan da basu inganta ba,wasu kuma saboda jahilci ko son zuciya,ga kadan daga cikin bidi'o'in addu'a;
1. Addu'a da wasu kalmomi(Dalasim)40 marassa asali da ma'ana.

27.Duba TASHIHUD DU'A na Dr.BAKR ABU ZAYD da DU'A na Dr.YASIR QADHI shafi na 105-119 28. kamar rhyming 28. fassarar ma'anarsa ta gabata a shafi na 3 footnote na 23 30.Waiwaye na ido da zuciya yayin addu'a 31.Baya cikin dabi'ar musulmi na gari yawan la'ana da tsinuwa hatta ga abubuwa marassa rai;duwatsu,iska,yanayin sanyi da zafi,duba sunan Tirmiziy(Babi na 61 dana 48)to,ina ga mai tsinewa manyan abokai da daliban Annabi(S) Allah ya kare imaninmu da hankalinmu. 32.DU'A shfi na 137-147 na Dr.ABU AMMAR 33.Duba SHURUDU DU'A WA MAWANI'IL IJABAH shafi na 131-145,ko littafin AL-DU':MAFHUMUHU,AHKAMUHU,AKHDA'UHU na ALHAMD 34.Dalla-Dalla acikin addu'a. 35.Shine rataye addu'a misali,Allah ka gafarta min in kaga dama. 36.Shine mutum ya bar addu'a saboda gajiya da kosawa. 37.Misali;Mutum ya roki dauwama a duniya. 38.Saja'I shine mutum ya tilastawa kansa daidaita harafin karshen jumlolin addu'a 39.Duba TASHIHUD DU'A na Dr.BAKR da ARRIYADUN NAZIRAH na Shk.Abdur Rahman Nasir Sa'adiy 40.Dalasim sune kalmomin tsibbu marassa ma'ana da bokaye suke amfani dasu.
2. Addu'a da wasu wuridai marassa tushe a sunnah41.
3. Addu'a a jam'I bayan sallolin farillah. 4. Shafa fuska da kirji bayan an gama addu'a42
5. Kudurin cewa,idan mutum yagama addu'a ya sumbaci saman yatsunsa,ya shafa a ido ba zaiyi makanta ba43.
6. Tawassali da jaahin44 wani halitta.
7. Kebance addu'ah ta musamman a wasu kebantattun gurare da basu inganta a sunnah ba,kamar yayin shiga sabuwar shekara,a alwallah,a wankan gawa ko yayin shiga sanyi ko zafi45.
8. Rokon wanda yake cikin qabari bid'ah ne kuma shirka46.
9. Addu'a da sigar jam'i bayan binne mamaci47.
10. Addu'ar sadakar uku,bakwai,arba'in ko cikon shekara48.
MUJA'ABUD-DA'AWAH49
Mujabud-da'awah sune nagartattun bayi makusanta Allah wanda in sukayi addu'a take ake amsa musu.Tarihin musulunci yaga irin wadannan tsarkakakkun bayi, Ibn Rajab al-Hanbali ya kawo mashahid na wasu daga cikinsu kamar;
Barra'u Ibn Malik Anas Ibn Nadhar Sa'ad Ibn Abi Wakkas
Hasan al-basariy Malik Ibn Dinar Abu muslim al-kaulani
Anas Ibn Malik Sa'eed Ibn Zaid Sa'eed ibn Jubair
Uwaisul Qarniy Abdullahi Bin Jahsh Abu-musal Ash'ariy
Rabi'atul Adawiyyah Mu'azah Adawiyyah Habibul-Ajmiy
MATAKAN DA SUKE SAWA A GAGGAUTA AMSA ADDU'AR MUTUM.
1. Karfin ikhlasi 2.Imani da tsoron Allah. 3. Kyautatawa iyaye
4. Yawaita aikin alkhairi 5.Lazimtar sallolin nafilah.
MAFI GIRMAN ABINDA YA KAMATA MUTUM YA ROKA50
Abune sananne cewa kowa da abinda ya dameshi,kowa da nau'in bukatunsa.Amma tare da haka,akwai lazimammun rayuwa da dukkan dan adam yana da bukatuwa garesu domin inganta duniyarsa da lahirarsa,msl;
1.Shiriya 2.Ilimi mai Amfani 3.Rahamar Allah da Aljannarsa 4.Imani/Tsoron Allah 5.Nutsuwa da Aminci 6.Lafiya da Zaman lafiya7.Kariya daga dukkan sharri da fitintinu 8.Yalwataccen gida da lafiyayyen abin hawa 9.Abokan zama na gari 10.Iyali da zuri'ah ta gari.
GA DAMA GA DAMUWA
Duk mai lafiyayyiyar fidira yana fadake da abubuwan da suke gudana ga alummar musulman Nigeria da sauran sassan duniyar musulmai,tare da babu masu sassaukar hanya ta warware matsala irin alummar musulmai,amma KASH!!! nisantar karatu da karantarwa tasa magani a gonar yaro…… .
Daga karshe ina fadakar da cewa wannan takaitaccen binciken anyi shi ne saboda ya zamo mabudi ga yan uwana dalibai,saukakewa ga gama-garin musulmai,tunatarwa ga manyan dalibai da malamai,wanda muke fatan zasu koma ga asalin litittafan da muka

41.majmu'ul fataawa 22/232. 42.Mas'alar shafa hannu a fuska tana da zurfi,mafi inganci barin shafawa nemi risalar Dr.Bakr Abu Zayd mai suna JUZ'UN FIL MASHI ALAL WAJHI BIL YADAINI BA'ADAD DU'A ya tattaro hadisai 7,Athar 12 da ra'ayoyin malaman mazahib. 44.Domin Maganar tawassal,ALQA'IDATUL JALILAH na IBN TAYMIYYAH ko ATTAWASSUL;AQSAMUHU WA AHKAMUH na Shk.Albaniy 43,45,46,47,48,50Du'a na Dr.Yassir Qadhi shafi na227-233. 49.jami'il ulum wal hikam 355-359


ambata a gurare mabanbanta.Muna gaggawa da farin cikin karbar gyara.Allah ya mana muwafaka.
HASSAN MUHD HASSAN
(ABU MUHAMMAD)
MAIGATARI
0706601288, 0814477738 hmhkaduna@yahoo.com
hmuhdhassan@gmail.com

EDITORS AND CONTRIBUTORS;
1.PROF.KABEER MUSA 2.DR.UTHMAN TAHIR AKTH
3.SHEIKH BARRA'U ABDULLAHI(ABU ABDALLAH) 4.DR.UMAR TIJJANI AHMAD
5.ENGR.BASHEER ABUBAKAR(MR.TUZURU) 6.DR.MAHMOUD B. YAHYA [KARAYE]
5/6/17, 9:41 PM - NA'IBIN SUNNAH: LIE👆🏻👆🏻
5/6/17, 9:42 PM - NA'IBIN SUNNAH: Stop sheafing
5/6/17, 9:43 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Don Allah mu fa musulmi ne a dena yada mana irin wadannan shirmen dazasu iya raunanawa mutane imani!
5/6/17, 9:43 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Waye wani 666😡mtswww
5/7/17, 6:27 AM - ‪+234 806 502 5278‬: *Alaƙar Mazhabobi da Hadisi* - Mufti Ahmad Gumi

Wannan ita ce muhadarar da malam ya gabatar Lahadi biyu da suka gabata wato 23.04.2017 a Katuru Road kaduna.

Salisu Hassan Webmaster
1.05.2017
👇👇👇👇👇👇👇👇👇
5/7/17, 6:28 AM - ‪+234 806 502 5278‬: <Media omitted>
5/7/17, 7:05 AM - ‪+234 803 771 4227‬: Wai ni waye ya nada wannan mutumin a matsayin mufti
5/7/17, 7:20 AM - ‪+234 816 717 8586‬: .
5/7/17, 7:22 AM - ‪+234 816 717 8586‬: *🌟ZAUREN SAQON AN TASHI LAFIYA.🌟*

*Assalaamu alaikum wa rahmatullaahi wa barakaatuh*

Dukkan godiya ta tabbata ga ALLAH (SWT) mai kowa mai komai, tsira da aminci su kara tabbata ga shugabanmu Annabi Muhammad (SAW) da alayensa da sahabbansa masu daraja da wadanda sukayi imani da kyautatawa har izuwa ranar tashin alqiyamah.

*⚜DOKOKI DA TSARE-TSAREN WANNAN GRP DIN⚜*

*1.* Ya kamata kowa ya cika sallama lokacin yinta da kuma amsata domin samun cikakken lada. Sannan duk lokacinda akaga sallama ake amsawa.

*2.*Bamason yawan surutu ko hira da bai shafi darasi ba ko ta ilimi. Muna maraba da duk wata tattaunawa ta ilimi.

*3.*Bamu yadda kowa ya turo post kowane iri ba sai idan ya zama bai saba da addininmu da kuma kyawawan dabi'u ba.

Idan post din ya kunshi sunnar Annabi saw ne ya zama Lallai a kai matuqa wajen tace shi kar a turo gurbataccen abu kuma wani zai dauka yaje yayi aiki dashi.


*4.*Kofa a bude take ga mai so yayi nasiha ko darasi. Sai ya tuntubi daya daga cikin Admins.


*5.*Mun yarda kowane dan Adam ajizi ne, don haka duk lokacin da wani ya yi kuskure to lallai ayi amfani da kyakykyawan lafazi da hikima wajen gyara masa.

*6.*Bamu yarda a canza mana hoton profile ko suna ba.


*7.*Duk sanda mutum zaituro audio ko video yarubuta abunda ya kunsa domin mutum yasan me zai yi downloading kafin yayi.


*8.*Kar a sako saqwanni da basu da alaqa da karatu yayin da ake tsaka da gabatar da karatu.  

*9.*Wajibi ne dukkan mu mu riqa sanin abinda zamu fada. Bamu yarda da hirarraki na fitsara ba. Koda abinda ya shafi ilmantarwa ne dole mutum yayi hikima a zancen sa.

*10.*Duk wanda zaiyi fowarding post da wani yaren da ba hausa ko turanci ko larabci ba to wajibi ne ya fassara zuwa yaren da kowa zai fahimta ko kuma yayi bayani a takaice.


*12.*Dan ALLAH banda nuna warayya. dukkaninmu bayin ALLAH ne, kuma dukkaninmu ALLAH ne ya hadamu kuma dukkaninmu musulmai ne 'Yan uwan juna Ahlus sunnah wal jama'ah.

*13.*Kar aturo duk wani post da ze kai mutum zuwa ga YouTube dan gudun abubuwan da ke cikin YouTube na fitina. Sai dai idan karatuttukan mallamai ne.


*14.*Dan Adam ajizi ne, don haka duk wanda ya karya doka to yayi gaugawa ya bada haquri kamin lokaci yayi tsawo.

*NOTE:-*
*Karya daya daga cikin dokokin nan ka iya sa a cire muntum. A kiyaye don Allah*
5/7/17, 7:22 AM - ‪+234 803 771 4227‬: Mtsww wai mufti
5/7/17, 8:06 AM - ‪+234 806 089 7228‬: Many children thought their parents are rich until PMB came & made them realized their parents are thieves.
5/7/17, 8:43 AM - ‪+234 806 973 6622‬: *Wow ! I just got free 40GB internet pack on my number 08069736622 from here* => http://3GUnlimited.co/en
5/7/17
, 11:02 AM - ‪+234 803 882 3969‬: Littafin Sahihul Bukhari daga Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a, Sheikh Abdulwahab Abdallah. 07/05/2017
5/7/17, 11:03 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
5/7/17, 11:05 AM - ‪+234 816 717 8586‬: Jzkmllh khyrn
5/7/17, 11:05 AM - ‪+234 816 717 8586‬: 😅lallai fa
5/7/17, 2:53 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
5/7/17, 4:04 PM - Alfanuuuuuu: http://www.binbaz.org.sa/noor/1100
5/7/17
, 4:10 PM - ‪+234 703 903 0499‬: THIS IS BIOGRAPHY OF PROPHET
. M U H A M M A D (S. A. W)
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
★NAME : - Muhammad (SAW)
★FATHER :- Abdullah
★MOTHER :- Ameenah
★PROFESSION :- Business man, then a Prophet.
★DATE OF BIRTH :- 12th Rabii' Al- Awwal
★PLACE OF BIRTH:- Makkah
★RESIDENCE:- Makkah then moved to Madina
★LIVE IN MAKKAH: - 50 years
★LIVE IN MADINA: - 13 years
★YEARS OF PREACHING: - 23
★AGE :- 63
★YEARS ACTIVE:-583–609 CE as merchant
609–632 CE as religious leader
★DEATH DATE :- June 8, 632.(11th after Hijra)
. A C T I O N S
(1) Virtue
(2) Preaching
(3) Jihad in Islam
. B E H A V I O U R
(1) Peace and Justice
(2) Loving of every body
(3) Liking of Muslims
(4) Regardful of any organ
(5) philanthropic
WIVES MARRIED PERIOD
(1) Khadija bint Khuwaylid 595–619
(2) Sawda bint Zamʿa 619–632
(3) Aisha bint Abi Bakr 619–632
(4) Hafsa bint Umar 624–632
(5) Zaynab bint Khuzayma 625–627
(6) Hind bint Abi Umayya 625–632
(7) Zaynab bint Jahsh 627–632
(8) Juwayriyya bint al-Harith 628–632
(9) Ramla bint Abi Sufyan 628–632
(10) Rayhana bint Zayd 629–631
(11) Safiyya bint Huyayy 629–632
(12) Maymunah bint al-Harith 630–632
(13) Maria al-Qibtiyya 630–632
. C H I L D R E N
★Boys:-
(1) Al-Qassem
(2) Abdullah
(3) Ibrahim
★Girls:-
(1) Zaynab
(2) Ruqayyah
(3) Ummu Kalthoom
(4) Fatima
Please send it to 11 Muslim people If u love prophet
Muhammad
5/7/17, 4:12 PM - ‪+234 703 903 0499‬: EFFECTS OF SMORKING!!!
it is not good 4 a muslim to smoke,becouse of the following reasons:-
1-smorking is bad for health:-it fills the lungs with tar.it can cause death through diseases of the lungs;
2-it is addictive,like alcohol:-the person who smokes alwayz wants to smokes more,and finds it very difficult to stop;
3-smorking gives the body and breath a bad smell;
4-it is a waste of money&time,as it has no benefit at all for a human being.
##Allah(swt) has said in the QURAN: do not stretch ur hands to what may cause ur own destruction##
Therefore a muslimz should not stretch out his hand to take a cigarette to smoke and thereby destroy his health.
May Allah protect us against smorking.AMEEN THUMMA AMEEN.👏
Philosoper(b@pp@)
5/7/17, 4:19 PM - Alfanuuuuuu: Ni sai dai in tsinewa maqaryaci ba dan ina tausayin kai na da kuma shi maqaryacin ba, ni Musulumci na bai ba wa wata lambar waya tasiri ba.
5/7/17, 4:20 PM - Alfanuuuuuu: No be he made dem, dem made demself finish.
5/7/17, 4:21 PM - Alfanuuuuuu: No be he made dem, dem made demself finish.
5/7/17, 4:45 PM - Alfanuuuuuu: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/2p2Teby8dMR9WGlMY3XECx
5/7/17
, 6:30 PM - Alfanuuuuuu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.appaspect.voicerecorder
5/7/17
, 4:52 PM - Bbl Cottonou: [Lagos in GIRMA TA FADI, KARIYA GA SUNNAH by Muhadara] is good,have a look at it! http://darulfikr.com/m/s/20268
5/7/17
, 4:52 PM - Bbl Cottonou: Assalamu Alaykum Wa Rahmatullah.
'Yan uwa ayi min afuwa dangane da waccen MUHAADARA, nayi tsammanin na turo karatun a lokacin da na aiko bayanin karatun. Amma ga mai buqata yana iya samun karatun ta internet ta wancen saqon da na fara aikowa na 'darulfikr'.
5/7/17, 5:38 PM - ‪+234 9074619096‬: 🔴THINGS TO BE AVOIDED DURING RAMADAAN
____________________________________________

1. Don't sleep during the day and pray all night. By doing this you are converting the day into night and the night into day, which is not the purpose of fasting.

2. Avoid being lazy and inactive during the day.

3. Don't waste time playing games during the day. Rather, please Allah by increasing in your worship of him.

4. Avoid having Iftar parties. Ramadan wasn't meant to be a food extravaganza.

5. Dont ask your wife to spend Ramadan in the Kitchen. Eat something light and quick - she isn't Biryani woman.

6. Spend the last 10 days worshipping Allah rather than trying to prepare for Eid! A day that is better than a thousand months is in these last 10 days. You can't afford to miss this.

7. Dont stay awake the full night. Your body has a right over you, and when it wants rest, then rest.

8. Avoid excessive socialising after Taraweeh

9. Avoid shopping a lot in Ramadhaan.

10. Dont eat the full night.

11. Dont loiter around at night rather than worshipping Allah.

12. Eid doesnt require loads of preparation. Dont fall into this trap! Keep it simple, and it will be blessed.

May we witness this forthcoming Ramadan with sound health -
Aameen....

Common mistakes in Ramadhan:

1. Drinking
Milkshakes made with syrups etc on a daily basis

- Why: It contains high amounts of sugar, additives and colourants
- Solution: If you have to, drink it twice a week maximum


2. Drinking large amounts of water at iftaar time

- Why: Filling the stomach with water is more strenuous to it than with food.
- Solution: have a few sips at iftaar then a glass after every two hours.


3. Exercising directly after iftaar.

- Why: the body's blood flow is concentrated around the stomach at that time.
- Solution: Exercise after two hours of eating to ease digestion.


4. Chewing and swallowing food fast.

- Why: chewing food slowly can speed up digestion and help maintain your weight


5. Having dessert directly after iftaar

- Why: they make you drowsy and sleepy
- Solution: leave at least a two hour gap between iftaar and dessert to stay fresh and awake for ishaa and taraweeh prayers

6. Consuming foods with high amounts of sodium

- Why: Sodium triggers thirst through out the fasting hours of the day
- Solution: instead, eat foods that are high in potassium, they retain water and supress your thirst.


# Bananas are high in potassium. A banana at Suhoor time can control your thirst level through out the day.

# Best sources of potassium for Suhoor time:
- bananas
- milk
- dates
- avocados
- dried peaches
- pistachios
- pumpkin
- peas
- dark chocolate

# Worst choices for Suhoor:
- biryani
- kebab
- pizza
- fast food in general
- cheese
- haleem

# Best choices for Suhoor:
- potato
- rice
- dates
- whole grain bread
- banana

# Drinking lots of water at suhoor is important, but not as much as drinking it through out your non-fasting hours.

The Grave is calling......! Listen very very carefully!
Oh son of Adam! I'm full of darkness so bring with you the light of Salaah.

Please do not keep this reminder to yourself, share with your beloved brothers and sisters اللَّهُ give us the understanding
5/7/17, 5:38 PM - ‪+234 9074619096‬: WOMAN

● changes her name

● changes her home

● leaves her family

● moves in with you

● builds a home with you

● gets pregnant for you

● pregnancy changes her body

● she gets fat

● almost gives up in the labour room due to the unbearable pain of child birth

● even the kids she delivers bear your name

Till the day she dies... everything she does... cooking, cleaning your house, taking care of your parents, bringing up your children, earning, advising you, ensuring you can be relaxed, maintaining all family relations, everything that benefit you..... sometimes at the cost of her own health, hobbies and beauty.

So who is really doing whom a favour?

Dear men, appreciate the women in your lives always, because it is not easy to be a woman.

*Being a woman is priceless*

Happy women's week!

Share this with every woman in your contact to make her feel proud of herself.

Rock the world ladies!

A salute to ladies!

WOMAN MEANS :-

W ➖ WONDERFUL MOTHER
O ➖ OUTSTANDING FRIEND
M ➖ MARVELLOUS DAUGHTER
A ➖ ADORABLE SISTER
N ➖ NICEST GIFT TO MEN FROM GOD

Pass to every man to know the value of women
&
Pass to every woman to feel proud!
5/8/17, 6:03 AM - Alfanuuuuuu: Morning Azkar.vcf (file attached)
5/8/17, 6:03 AM - Alfanuuuuuu: Waking Up Duas.vcf (file attached)
5/8/17, 6:03 AM - Alfanuuuuuu: Evening Azkar.vcf (file attached)
5/8/17, 6:03 AM - Alfanuuuuuu: [4/23, 11:15 AM] أبو اللَّوَالي 8 جديد: Assalamu alaikum
INGANTACCEN MAGANIN ULCER FISABILILLAH
Sabo da matsowar watan Ramadan mai albarka ALFANU ISLAMIC MEDICINE CHEMIST DAKE SAKAN JADEED, GURFAH 8 JAMI'ATUL ISLAMIYYAH BIN NIJAR.
Ya ga Ya dace Ya taimaka ma al'ummar Musulmi da maganin ulcer fisabilIllah Sabo da gudanar da ibadansu na azimi a cikin sauki.
Ga duk mai fama da wannan larurar ta ulcer ko da ta yi tsanani za ya samu waraka da yardar Allah.
A samu GARIN QIRYA KO NA AKURI MAI KYAU A NIQE a TANKADE A SAMU cikin GONGONIN MADARA DAYA.
YANDA AKE SHAN MAGANIN HANYA BIYU NE.
HANYA NA FARKO ZAKA SAMU ZUMANKA LITTER DAYA DA RABI A JUYE MAGANIN A CIKI A JUYA SAI A DINGA SHAN COKALI 3 SAU 3 A RANA KAFIN KO BAYAN CIN ABINCI DA MINTUNA 10.
SAI HANYA NA BIYU KUMA A DINGA ZUBA TEASPOON NA MAGANIN A RUWAN ZUMA COKALI 3 A SHA KULLUM SAU UKU KAFIN ACI ABINCI.
Sai muce Allah Yaba kowa Lafiya
Domin Karin Bayani sai a tuntubeni a +22798776647
Kokuma A GURFA 8, SAKAN JADEED
Don Allah ayi kokarin Yadawa domin Yan'uwa su amfana.
ALLAH YA SA MU AMFANI JUNAN MU DUNIYA DA QIYAMAH.
[4/23, 9:03 PM] ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...

Baron abinci a bude kazantane kuma yana kawo cututtuka...


Kabar abinda kake shakka, kayi Wanda babu shakka a ciki...


Binkhal...
[4/23, 9:34 PM] ‪+234 9074619096‬: Kada ka LA'ANCI duk wanda ka gani a cikin
tarkon SHAIDAN,

Rokar masa Gafara da Shiriya a gun Allah
domin KAI MA baka wuce shiga cikin tarkon
ba.
[4/23, 9:42 PM] NA'IBIN SUNNAH: Gaskiya ne
[4/23, 10:31 PM] ‪+234 803 690 8439‬: 1.Speaker -Bauchi
2.INEC- Bauchi
3.NITDA - Bauchi
4.Custom- Bauchi
5.NNPC - Bauchi
6.NTA - Bauchi
7.SGF - Bauchi
8.AIR FORCE - Bauchi
9.EDUCATION MINISTER- Bauchi
10.AMBASSADOR - Bauchi

Chibiyar soyayyar Buhari - Bauchi. Kano ko oho!!!!
[4/23, 10:33 PM] ‪+234 803 771 4227‬: Saiku binciki kanku tunda ku da kanku kun tabbatar cewa Buhari ya muku abinda ya kamata
[4/24, 7:35 AM] ‪+234 803 771 4227‬: Do U know wat Hijab Is....?
Hijab is A to Z
Our Hijab! Our A-Act of worship!!
Our Hijab! Our B-Beauty!!
Our Hijab! Our C-Cover!!
Our Hijab! Our D-Dignity!!
Our Hijab! Our E-Elegant wear!!
Our Hijab! Our F-Favorite cover!!
Our Hijab! Our G-Gift!!
Our Hijab! Our H-Healthy veil!!
Our Hijab! Our I-Identity!!
Our Hijab! Our J-Justified Covering!!
Our Hijab! Our K-Knowledgeable Right
Our Hijab! Our L-Legal Right!!
Our Hijab! Our M-Modesty!!
Our Hijab! Our N-Nobility!!
Our Hijab! Our O-Obedience to Allah!!
Our Hijab! Our P-Precious Pride!!
Our Hijab! Our Q-Quality Cover!!
Our Hijab! Our R-Right!!
Our Hijab! Our S-Strength!!
Our Hijab! Our T-Treasure!!
Our Hijab! Our U-Unique Cover!!
Our Hijab! Our V-Veil!!
Our Hijab! Our W-World Best Fashion
Our Hijab! Our Z-Zeal for Emancipation for
Good
Behavior!!
Keep on Sharing
Hijab is Your Pride #Women
[4/24, 7:36 AM] ‪+234 703 317 1334‬: Mu yan Bauchi mukan so mutum don Allah, tun fara siyasar baba Buhari muke tare dashi.
[4/24, 8:00 AM] ‪+234 9074619096‬: ILLOLIN CIN AMANA
🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

✏ Cin amana yana daga cikin Halayen munafurci. Manzon Allah (saww) ya lissafta wasu halaye guda uku, yace duk wanda yake dasu acikin halayensa, to hakika shi munafiki ne. Koda yayi sallah yayi Azumi, koda yayi Hajji yayi Umrah, koda yace Shi Musulmi ne (Subhanallah!!!).
👳👳👳👳👳👳👳

✏ CIN AMANA yana daga cikin abubuwan da suke Tauye Imanin Mutum. Mutukar mutum zai rika cin amanar Mutane, to kullum Imaninsa raguwa yake yi.
🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

✏ CIN AMANA yana daga cikin halayen da suke Qaskantar da darajar mutum awajen Allah. Mutukar mutum bai rike amanar bayin Allah ba, to Allah ne zai zama abokin rigimarsa aranar Alqiyamah (Subhanallah🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

✏ CIN AMANA yana sanya mutum yayi baqin jini acikin al'ummah, darajarsa da mutuncinsa su zube, sannan kuma al'ummah su rika gudunsa.
🏃🏃🏃🏃🏃🏃🏃

✏ CIN AMANA yana zama sanadiyyar Dulmiyar mutum acikin wutar Jahannama. Kamar yadda yazo acikin hadisi, Allah zai sanya amanar acikin chan Qasan Wutar Jahannama, sannan a umurci Maciyin amana cewa ya shiga ya dauko-ta. Sai ya dauko ya hauro wani babban Tudu, sannan sai ita kuma Amanar ta subuce ta koma chan Qasan ramin Jahannama. Sai Mala'iku su daka masa Tsawa suce ya koma ya daukota. Haka zai yi ta yi har Illa ma sha'Allahu.
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥

✏ CIN AMANA yana zubar da albarkar dukiya. Domin kuwa komai yawan kudi, in dai aka chudanyashi da kudin Cin amana sai ya lalace.
🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

📢 Yaku Jama'a!!! Ya Zama Wajibi mu rika kiyaye amanar junanmu don samun mutunci awajen Allah da bayin Allah.
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷

💚 Aslm. Yan 'uwa! Ko kun lura da yadda rayuwarmu ke karewa? Dare na saurin yi idan gari ya waye? Shekara ta zama kamar wata, wata kamar sati, sati kamar yini, yini kamar awa, awa kamar minti kamar secon.
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷

📢Ya dan'uwa mu yawaita bautar Allah, biyayya ga iyaye, tuba daga sabo, Sallah akan lokaci, hakuri da juna, adalci, yawaita Istigfari, Hailala da Salatin Annabi muhammadu (s.a.w) Allaah mai kowa da komai Ya jikanmu da Iyayenmu kuma Ya yafemana, laifukanmu Ameen.
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🙏 Don Allah ka turawa wasu sabo da Allah.
🌷🌷🌷 Wai Wani mutum ya zo wajen Saiyidina Khalid Bin Walid ya ce mai : ai wane ya zage ka, sai Khalid Bin Walid ya ce: ya dai ji da takardar sakamakon sa, ya yibqoqarin cika ta da abin da ya ga dama😝😝😝😛
wani mutum ya cewa Wahab Bin Manbah: ai wane ya zage ka, Wahab sai ya ce: ohoo! Yanzu shaidan bai samu dan-aika ba sai kai?☹☹☹☹
wani magulmaci yace wa wani Malami : wane ya zage ka, sai Malamin ya ce: to ai shi ya harbe ni ne da kifiya bai same ni ba sai kai ka dauko kibiyan ka caka ta a zuciya ta, to don meye?
☹😘☹😘☹😘
Wani mutum ya zaike wa Imamu Shafi'i RahimahUllah, ya ce: wane na ta ambaton ka da miyagun maganganu, sai Imam¹ ya amsa : in dai abin da ka fada gaskiya ne to kai magulmaci ne( nammaam) in kuma qarya ne to kai fasiqi ne, sai ya ji kunya ya juya².
🙁😡🙁😡🙁😡😩
Wani mai hikima ya ke cewa a maanar hikimar sa sa:
Kar ka ban labarin abin da mai qee na ke surutun sa a kai na#### bar ni na zauna lafiya da kowa in dinga jin kowa masoyi na ne, duk mu watsar da jita-jita, Manzon wannan Al'umma S.A.W.A.W.S ya ce: kar ku zo min da maganar da ba tai daidai ba daga Sahabbai na, don ni ina son in ke fitowa gare su da qirji mai salama³.
🙂🙂🙂🙂🙂🙂wan nan magana yaya ka gan ta dan- uwa?👍🏽.
Ka na ga akwai riba ka ji alkhairi ka kasa isarwa dan uwan ka?😒😒😒
Ni dai na gani da larabci na fassara maka don ka gane, in dama ka gane qeela ka ga kuskure na sai ka aiko min ga telename di na +22798776647
🕋🕋🕋🕋faata na gare mu.☪☪☪ALLAH KA KAI MU RAMADANA DA WASU 77 A CIKIN SA'A DA KAMALAR IMANI DA LAFIYA, ABU MUSA ALMALIKI, RISHI TORO LGA BAUCHI STATE NIGERIA.🕌🕌🕌🇳🇪☝🏻🇵🇰☪🕋 جاء رجل لخالد بن الوليد فقال له إن فلانا شتمك .. فقال: تلك صحيفته فليملأها بماشاء
🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘
قال رجل لوهب بن منبه: إن فلانا شتمك .. قال: أما وجد الشيطان رسولا غيرك
🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘
قال أحدهم لرجل .. فلان شتمك فقال: هو رماني بسهم ، ولم يصبني فلماذا حملت السهم وغرسته في قلبي
🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘
جاء رجل إلى الشافعي فقال له فلان يذكرك بسوء .. فأجابه: إذا صدقت فأنت نمام ، وإذا كذبت فأنت فاسق
فخجل وانصرف
🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘
لا تخبرني عمن يكرهني أو يتكلم عني .. اتركني أضحك وأضحك مع الجميع وأشعر أن الجميع يحبني ، ولنترك القيل والقال .. فرسول الأمة يقول لا تنقلوا لي شئ عن أصحابي ، فإنني أحب أن أخرج إليهم وأنا سليم الصدر

-👍جميلة جداً👍-

- دنيا فانية -
Duniya mai qaarewa.
🌷🌷🌷 [4/22, 4:01 PM] ‪+234 803 838 8334‬: Alhamdulillah for seeing another bright morning, is not by our power but the will of almighty ALLAH,may we be among those who will get d blessing of today. tomorrow and forever.

Good Morning!
[4/22, 7:49 PM] Musa Habibu Qanin Mi: ثلاث مشاكل تُحل بثلاث وسائل:

الأولى : إذا ابتُليت بحب الشهوات
-الحل: راجع حساباتك مع الصلوات .
-الدليل: قال تعالى ؛ "فخلف من بعدهم خلف أضاعوا الصلاة واتبعوا الشهوات" .

الثانية : إذا احسست بالشقاء وعدم التوفيق.
-الحل: راجع حساباتك مع أمك.
-الدليل: قال تعالى ؛ "وبراً بوالدتى ولم
يجعلني جبارا شقياً" .

الثالثة : إذا شعرت بالاكتئاب والضنك
-الحل: راجع حساباتك مع القرآن.
-الدليل: قال تعالى ؛ "ومن أعرض عن
ذكري فإن له معيشةً ضنكا" .

لا تحتفظ بها في جهازك فهناك من يحتاج لها ' ..قريبآ سترحل يااالغالي ..🕊
[4/22, 10:01 PM] ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...


Ka bawa ma'abocin zumunci hakkinsa, da matalauci da matafiyi, kuma kada kayi almubazzaranci da dukiyarka. Masu almubazzaranci dangin shaidan ne, shi kuma shaidan ya kasance ga ubangijinsa mai yawan kafirci ne....


Ya Allah ka shiryar damu hanya madaidaiciya...


Binkhal....
5/7/17, 9:17 PM - ‪+234 806 250 3478‬: The healthy Senators
5/7/17, 9:18 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah....


Kada ka barnatar da dukiyar Wanda ya baka amana (ko da kafiran amana).


Kada kayi kyauta ka koma ka amshe abinka...


Kada kaci dukiyar maraya...


Banda karbar riba da rashawa ko toshiyar baki ko cin hanci...

Allah ya bamu ikon kiyayewa...

...binkhal...
5/7/17, 9:50 PM - ‪+234 9074619096‬: _*⚖ZAUREN MARKAZUS SUNNAH⚖*_

_*MAFI GIRMAN ZUNUBI AWAJAN ALLAH*_
➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖
_Ya 'Dan'uwa Mai Albarka Shin ko Kasan Wani Zunubi Ne Mafi Girma A Wajan *Allah*??_

_Shin ko Kasan Zunubin da *Allah* baya Yafewa wanda ya Mutu Yana Aikatawa Bai Tuba ba??_

_Shin ko Kasan Mafi Girman Zaluncin da Bawa Zaiyi Ga *Allah*?_

_Shin ko Kasan Zunubin da Yake Haramtawa Bawa Shiga Aljanna da Kuma Tabbatar dashi Acikin Wuta??_

_Shin ko Kasan Mafi Girman Zunubin da Dukkan Annabawan *Allah* da Manzannin *Allah* Sukafi Kashedi ga Al'ummarsu Akansa??_

_Amsar Itace *Shirka*!_

_Shirka Babba da Karama da Shirkar Boye duk Suna Sanyawa Bawa Fadawa Cikin Wadannan Masifa da Bala'i ga Bawa Anan Duniya da Gobe Alqiyama._

_*Allah Yana Cewa:*_

_*( ﻭَﺇِﺫْ ﻗَﺎﻝَ ﻟُﻘْﻤَﺎﻥُ ﻟِﺎﺑْﻨِﻪِ ﻭَﻫُﻮَ ﻳَﻌِﻈُﻪُ ﻳَﺎ ﺑُﻨَﻲَّ ﻟَﺎ ﺗُﺸْﺮِﻙْ ﺑِﺎﻟﻠَّﻪِ ۖ ﺇِﻥَّ ﺍﻟﺸِّﺮْﻙَ ﻟَﻈُﻠْﻢٌ ﻋَﻈِﻴﻢٌ ‏)*_
ﻟﻘﻤﺎﻥ ‏( _13 ) Luqman_

_*Fassara:-*_
_*(Kuma a lõkacin da Luƙmãn ya ce wa ɗansa, alhãli kuwa yanã yi masa wa'azi, "Yã ƙaramin ɗãna! Kada ka yi shirki game da Allah. Lalle shirki wani zãlunci ne mai girma).*_

_Alokacin da Aka Tambayi *Annabi s.a.w* Wane Zunubi ne Mafi Girma??_

_Sai *Annabi s.a.w* Yace: *(Shine kasanyawa Allah kishiya Acikin Bauta Alhali Allah shi ya Halicceka).*_
_@Bukhari da Muslim_

_Don Haka da Wannan Aya da Hadisin *Annabi s.a.w* Sun Bayyana Mana Shirka Itace Mafi Girman Zunubi a Wajan *Allah.*_

_*✍🏽Mustapha Musa*_
5/7/17, 9:51 PM - ‪+234 9074619096‬: *ZIKIRAI GUDA BAKWAI (7) MAFI TSADA A RAYUWAR MUSLIMI*

1- *MAFIFICHIN AMBATON ALLAH*
: ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺍﻟﻠﻪ ﻭﺣﺪﻩ ﻻ ﺷﺮﻳﻚ ﻟﻪ ﻟﻪ ﺍﻟﻤﻠﻚ ﻭﻟﻪ ﺍﻟﺤﻤﺪ ﻭ ﻫﻮ ﻋﻠﻰ ﻛﻞ ﺷﻲﺀ ﻗﺪﻳﺮ
2- *MAFIFICIN TASBIHI*
ﺳﺒﺤﺎﻥ ﺍﻟﻠﻪ ﻭ ﺑﺤﻤﺪﻩ ﻋﺪﺩ ﺧﻠﻘﻪ ﻭﺭﺿﺎ ﻧﻔﺴﻪ ﻭﺯﻧﺔ ﻋﺮﺷﻪ ﻭ ﻣﺪﺍﺩ ﻛﻠﻤﺎﺗﻪ
3- *MAFIFICIYAR ADDUA*
: ﺭﺑﻨﺎ ﺁﺗﻨﺎ ﻓﻲ ﺍﻟﺪﻧﻴﺎ ﺣﺴﻨﺔ ﻭ ﻓﻲ ﺍﻵﺧﺮﺓ ﺣﺴﻨﺔ ﻭ ﻗﻨﺎ ﻋﺬﺍﺏ ﺍﻟﻨﺎﺭ
4- *MAFIFICIN ISTIGHFARI*
: ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺃﻧﺖ ﺭﺑﻲ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ ﺧﻠﻘﺘﻨﻲ ﻭﺃﻧﺎ ﻋﺒﺪﻙ ﻭ ﺃﻧﺎ ﻋﻠﻰ ﻋﻬﺪﻙ ﻭ ﻭﻋﺪﻙ ﻣﺎ ﺍﺳﺘﻄﻌﺖ ﺃﻋﻮﺫ
ﺑﻚ ﻣﻦ ﺷﺮ ﻣﺎ ﺻﻨﻌﺖ ﺃﺑﻮﺀ ﻟﻚ ﺑﻨﻌﻤﺘﻚ ﻋﻠﻲّ ﻭ ﺃﺑﻮﺀ ﺑﺬﻧﺒﻲ ﻓﺎﻏﻔﺮ ﻟﻲ ﻓﺈﻧﻪ ﻻ ﻳﻐﻔﺮ ﺍﻟﺬﻧﻮﺏ ﺇﻻ
ﺃﻧﺖ
5- *MAFIFICIN NEMAN KARIYA DA TSARI*
: ﺑﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺬﻱ ﻻ ﻳﻀﺮ ﻣﻊ ﺍﺳﻤﻪ ﺷﺊ ﻓﻲ ﺍﻻﺭﺽ ﻭﻻ ﻓﻲ ﺍﻟﺴﻤﺎﺀ ﻭﻫﻮ ﺍﻟﺴﻤﻴﻊ ﺍﻟﻌﻠﻴﻢ
6- *MAFIFICIN ZIKIRIN NEMAN YAYE DAMUWA DA BAKIN CIKI*
: ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ ﺳﺒﺤﺎﻧﻚ ﺇﻧﻲ ﻛﻨﺖ ﻣﻦ ﺍﻟﻈﺎﻟﻤﻴﻦ
7- *MAFI ZIKIRIN DOGARO GA ALLAH DA SALLAMAWA A GARESHI*
: ﻻ ﺣﻮﻝ ﻭﻻ ﻗﻮﺓ ﺍﻻ ﺑﺎﻟﻠﻪ ﺍﻟﻌﻠﻲ ﺍﻟﻌﻈﻴﻢ

ALLAH KA BAMU IKON DAUWAMA AKAN YAWAITA AMBATON KA A KOWANE
LOKACI.
5/7/17, 9:54 PM - ‪+234 803 752 8256‬: Choose one of the following boxes What will you give before 2017 ends 🎅. Choose one box 1 📦 2 📦 3 📦 4 📦 5 📦 6 📦 7 📦 8 📦 9 📦 10📦 11 📦 12📦 13📦 13 📦14📦 15 📦 16📦 17📦
5/7/17, 9:56 PM - ‪+234 803 771 4227‬: 3
5/7/17, 9:56 PM - ‪+234 803 752 8256‬: There u are 😁😁
📦1 car
📦2 House
📦3 sex
📦4 boyfriend
📦5 kiss 💋
📦6 $10,000
📦7 happiness
📦8 Balloon 🎈
📦9 slipper
📦10 slap
📦11 IPhone 7
📦12 A Laptop 💻
📦13 Pen
📦14 Eggs
📦15 child
📦16 Cake 📦17 Love Thanks for your gift 🎁
5/7/17, 9:57 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ku koma private
5/7/17, 9:57 PM - ‪+234 803 752 8256‬: Hhhh
5/7/17, 9:57 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ya'isa haka
5/7/17, 9:57 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Kai😡😡😡😡😡😡
5/7/17, 9:58 PM - ‪+234 803 771 4227‬: This joke must be stopped by the admin
5/7/17, 9:59 PM - ‪+234 803 752 8256‬: Hhhh
5/7/17, 10:00 PM - ‪+234 9074619096‬: 👂👂👂
5/7/17, 10:37 PM - ‪+234 806 973 6622‬: Akwai wani suna me harafi shida idan KA dau nafarko KA mayar baya ze baka sunan nan de, kyautar kati GA Wanda yabada amsa
5/7/17, 10:53 PM - ‪+234 817 992 1042‬: Mu'awiya Ja'afar Hussain
TASKAR HIKIMA (85)
KABAWA KOWA GIRMANSA DAIDAI DASHI BA RAGI BA QARI
babu mai rainaka sai wanda kabashi girma fiye da cancantarsa kada ka kaskantar da kanka dan girmama wani.
idan balambalo ya fashe a fuskarka to kaine ka hurashi fiye da girmansa.
# abun_lura :- duk wanda ya kalleka da idon girman kai to kakalleshi da idaniyar wofantarwa amma duk wanda ya kalleka da idon kankan dakai to ka kalleshi da idaniyar kulawa da lura.
ALLAH KASA MUSAN DARAJAR KAWUNANMU
5/7/17, 11:12 PM - ‪+234 803 690 8439‬: Ramadan is coming soon
💙 R 🌙 Remember
💚 A 🌙 Allāhﷻ
💜 M 🌙 Morning
❤ A 🌙 Afternoon
💛 D 🌙 Day
💙 A 🌙 And
💚 N 🌙 Night..❤
5/8/17, 7:08 AM - ‪+234 806 089 7228‬: MAGU YA CAPKE KARIBULLA

EFCC arrested a Kano based African leader of Islamic sect known as Qadiria, Sheik Qaribullah Nasiru Kabara for collecting almost N2 billion (N1.986b) Arms money from #DasukiGate. During investigation, the sum of N2.188billion was found in his bank account.

Wace irin salatin ne za a kwama? Ina ma ace za a iya yin kafa biliyan biyu cikin minti biyu!
5/8/17, 7:42 AM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
5/8/17, 7:57 AM - NA'IBIN SUNNAH: 🙏🏼
5/8/17, 9:33 AM - ‪+234 813 336 7720‬: Tnx
5/8/17, 11:26 AM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
5/8/17, 11:28 AM - NA'IBIN SUNNAH: Jawabin bayan taro akan da Malamai suka yi akan Mas'alar jinin Shk Ja'afar Mahmud Adam RHL
Daga bakin Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto.

11 Sha'aban 1438 = 7 May 2017
5/8/17, 11:30 AM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/8/17, 3:57 PM - ‪+234 803 729 2467‬: If you marry the right person, everyday is Valentine's Day.

Marry the wrong person, everyday is Martyrs Day.

Marry a lazy person, everyday is Labour Day.

Marry a rich person everyday is New Year's Day

Marry an immature person, everyday would seem like Children's Day.

Marry a cheater or liar, everyday will become April Fool's Day.

And if you don't get married, everyday is Independance Day!

Marriage is the only school where you get the Certificate before you start.

It's also a school where you will never graduate.

It's a school without a break or a free period.

It's a school where no one is allowed to drop out.

It's a school you will have to attend every day of your life.

It's a school where there is no sick leave or holidays.

It's a school founded by God:

1.On the foundation of love.

2.The walls are made out of trust.

3.The door made out of acceptance.

4.The windows made out of understanding

5.The furniture made out of blessings

6.The roof made out of faith.

Be reminded that you are just a student not the principal.

God is the only Principal.

Even in times of storms, don't be unwise and run outside.

Keep in mind that, this school is the safest place to be.

Never go to sleep before completing your
assignments for the day.

Never forget the C-word...Communicate.

Communicate with your classmate and with the Principal.

If you find out something in your classmate (spouse) that you do not appreciate,

Remember your classmate is also just a student not a graduate,

God is not finished with him/her yet.

So take it as a challenge and work on it together.

Do not forget to study the Holy Book (the main textbook of this school).

Start each day with a sacred assembly and end it the same way.

Sometimes you will feel like not attending classes, yet you have to.

When tempted to quit find courage and continue.

Some tests and exams may be tough but remember,

the Principal knows how much you can bear and yet

it's a school better than any other.

It's one of the best schools on earth;

joy, peace and happiness accompany each lesson of the day.

Different subjects are offered in this school, yet love is the major subject.

After all the years of theorizing about it, now you have a chance to practice it.

To be loved is a good thing, but to love is the greatest privilege of them all.

Marriage is a place of love, so love your spouse.
More grace from God.

Send this to all your married friends to encourage them, and to your unmarried friends to counsel and educate them.
5/8/17, 6:06 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...


Kar kayi aiki don riya. Don mutane su gani ba don Allah ba...


Banda cudanya da matan wadansu ko kuma kebanta da matar da ba taka ba...


Banda koyi da dabi'un yahudawa...


....binkhal...
5/8/17, 7:34 PM - NA'IBIN SUNNAH: *Karatun Littafin*
〰〰〰〰〰〰
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷
✔ *WATHEEQATUL-IKHWAAN*

✔ *Wallafar:Shaykh Uthman bn Fodio*

✔ *Wada marigayi Shaykh Albaniy Zaria (Allah Ya gafarta masa),ya gabatar alokacin rayuwar sa*.
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
✍🏻: *Sa hannu maga takardan MPU*
5/8/17, 7:35 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/8/17, 7:35 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/8/17, 7:35 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/8/17, 7:35 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/8/17, 7:54 PM - ‪+234 806 945 2450‬: ABOKI NAGARI !!

👉🏼Annabi SAW yana cewa:- "Mutum yana tafiya ne akan dabi'ar Abokin sa. Don haka kowa a cikinku ya duba yaga da wa ya kamata yayi abota".

👉🏼Sayyadina Umar Allah ya kara masa yarda yana
cewa: "Babu wata ni'ima bayan ni'imar musulunci data wuce abaka aboki nagari. Don haka
duk wanda ya dace da aboki nagari a cikin ku yayi riko dashi Qaaam".

👉🏼Imamul-shafi'I Allah ya jikan sa da rahama yana cewa:-
"In Allah ya azurta ka da aboki nagari to ka rike shi Gam da hannunka, Domin samun Aboki nagari abune me wahalar gaske, kuma rasashi abu ne mai saukin gaske".

👉🏼Imam Hasanul Basari yana cewa:-
"Muna son Abokan mu nagari fiye da yanda muke son Iyalanmu da 'ya'yan mu. Domin
iyalan mu da 'ya'yan mu suna tuna mana Duniya.
Shi kuma Aboki Nagari yana tuna mana Lahira ne, Yace yana daga Siffar Aboki nagari ya fifita
bukatarka akan tasa bukatar".

👉🏼Luqmanul Hakim yake
cewa da 'Dansa.Ya kai 'Dana, farkon Abunda zaka tsururuta arayuwar ka bayan imani da Allah
shi ne Aboki nagari. Domin Aboki na gari tamkar bishiya ce, in ka zauna akasanta, sai inuwarta ta lullubeka gabarin Rana. In ka tsinki Dan itacenta ta kosar dakai daga yunwa. In har bata anfanar da kai
ba kuma bazata taba cutar da kai ba. Allah ka bani Aboki nagari, kasa in zama nagari da kuma sauran al'ummar musulmai bakidaya.

👉🏼duk aboki nagari zai so wannan sako zuwa
ga abokinsa, don ya samu falalar abin da zai zama alkhairi agareshi. da sauran Musulmi...

GODIYA GA ABOKAINA NAGARI!!!
5/8/17, 10:09 PM - ‪+234 803 656 5364‬: <Media omitted>
5/8/17, 10:25 PM - ‪+234 9074619096‬: WALLAHI TALLAHI........................

👉 Da A ce Mautum👱👱�👱� Yana Tsoron Ubangijin Sa Fiye Da Yadda Yake Tsoron Talauci, To Da Ya Samu Aljannarsa.

👉 Da A ce Mutum 👱�👱�👱�Ya Damu Da Kula Da Ibadar🕌🕌🕌 Sa Fiye Da Yadda Damu Da Kula Da Gidan🏡🏡🏡 Sa, To Da Ya Rabauta.

👉 Da A ce Mutum Ya Damu Da Asarar Lokacin ⏰⏰⏰Sa Fiye Da Yadda Yake Damuwa Da Asarar Dukiyar 💵💴💶Sa, To Da Ya Kara Nagarta.

👉 Da A ce Mutum Zai Kulle Bakin 😷😷😷Sa Daga Cin Naman🍗🍗🍗 Mutane👩‍👩‍👧‍👦👩‍👩‍👧‍👦 Fiye Da Yadda Yake Kulle Gidan 🏡🏡🏡Sa Daga Barayi, To Da Ya Samu Soyayyar Ubangijin Sa.

👉 Da A ce Mutum Zai Dage Wajan Fadin Gaskiya Fiye Da Yadda Yake Dagewa Wajen Neman Abincin 🍝🍜🍲Sa, To Da Ya Samu Karbuwa A Wajan Ubangijin Sa.

👉 Da A ce Mutum 👱�👱�👱�Zai Dage Wajan Neman Ilimi Fiye Da Yadda Yake Dagewa Wajan Neman Magani Idan Bashi Da Lafiya, To Da Ya Samu Daukaka.

👉 Da A ce Mutum 👱👱👱Zai Tura Wannan Sakon Zuwa Ga Wasu Domin Su Karanta📖📖📖 Suma Su Karu, To Da Ya Samu Lada.🌺🌺🌺
5/8/17, 10:26 PM - ‪+234 9074619096‬: *Musulunci addini mai dadi*
_______________________

1- Idan kayiwa dan uwanka murmushi a rubuta maka lada.

2- Idan ka kwanta rashin lafiya a rubuta maka ladan jarabawa. (Ko tuntunbe kayi a kan hanya zaka samu lada)

3- Idan kayi hakuri akan tsanani a rubuta maka lada, kuma sauqi ya biyo bayan tsanani ta hanya biyu.

4) idan ka ciyar da iyalinka a baka ladan sadaka. (Ciyar da iyali shine babbar sadakar da tafi ko wacce girman lada).

5) idan kaci abinci ko ka sha ruwa daga halal a baka lada.

6) idan ka kyamaci mummunan aiki a zuciyar ka a baka lada.

7) idan ka kwanta bacci a baka lada.

8) Idan ka tafi neman Arziki a baka lada

9) Idan ka kawar da abin cutarwa a kan hanya a baka lada.

10) Idan ka so mutum ko ka Qi shi don Allaah a baka lada.

..... Idan ....... Idan ..... Idan ...... Idan .... Gasu nan da yawa.

Wani addini ne yafi musulunci dadi? Babu wannan addinin.

Alhamdu Lillahi ala Ni'imatil Islam.
5/8/17, 10:39 PM - ‪+234 806 250 3478‬: Wannan ai Tsohon lbr ne
Dan Allah a daina posting kawai Dan Shakiyanci
5/8/17, 11:12 PM - NA'IBIN SUNNAH: Kuma ga tayar da hankalin musulmi
5/8/17, 11:12 PM - NA'IBIN SUNNAH: A kiyaye don Allah
5/8/17, 11:49 PM - NA'IBIN SUNNAH: Please pass On:

This is to inform all JAMB Candidates that the JAMB UTME examination has been scheduled to hold on Saturday, 13th May ,2017 . Candidates are therefore advised to REPRINT THEIR SLIPS on the 8th of MAY,2017 to see the CENTRES assigned to them. We wish you all the best and God's guidance.

Plz pass around if you've got a candidate.
5/9/17, 2:36 AM - ‪+234 703 365 6401‬ left
5/9/17, 3:29 AM - ‪+234 814 050 5555‬ left
5/9/17, 5:58 AM - ‪+234 706 379 2677‬: <Media omitted>
5/9/17, 7:07 AM - NA'IBIN SUNNAH: Title?
5/9/17, 7:09 AM - ‪+234 9074619096‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركا ته


*Ana мυѕlιм*
*__انا مسلم____________*

" بسم الله الرحمن الرحيم
*______________________*

*SUNNAH OF THE PROPHET*


*Using the siwak*

Abu Hurairah raḍyAllāhu 'anhu (may Allāh be pleased with him) narrated that Allah's Messenger ṣallallāhu 'alayhi wa sallam (peace and blessings of Allāh be upon him) said:

"If it were not that it would be difficult on my nation, then I would have ordered them to use the siwak for each prayer."
[Tirmidhi]

This hadith indicates the view of the Prophet ṣallallāhu 'alayhi wa sallam (peace and blessings of Allāh be upon him) towards the siwak. Siwak comes from the Salvadora persica tree and has many anti-bacterial qualities, making it a great way to maintain hygiene of the mouth. It can be said, given how often the Prophet ṣallallāhu 'alayhi wa sallam (peace and blessings of Allāh be upon him) would have liked us to use the siwak, that there is a big emphasis on maintaining oral hygiene. It is narrated that the Prophet ṣallallāhu 'alayhi wa sallam (peace and blessings of Allāh be upon him) would use siwak upon waking. The teeth are delicate and when problems occur can cause tremendous amount of pain, so this sunnah introduces preventative measures against a problem that can have you rolled up in bed for days. Siwak is easily purchasable and relatively cheap, making it an easy sunnah to uphold. It keeps the mouth clean and fresh naturally and effortlessly all the time.

Abdur-Rahman bin Abu 'Atiq said: "My father told me: 'I heard 'Aishah say, (narrating) from the Prophet ṣallallāhu 'alayhi wa sallam (peace and blessings of Allāh be upon him): "Siwak is a means of purification for the mouth and is pleasing to the Lord."
[Sunan an-Nasa'i]

*HADITH QUDSI*

On the authority of Abu Hurayrah (may Allah be pleased with him), who said that the Messenger of Allah (ﷺ) said:
The gates of Paradise will be opened on Mondays and on Thursdays, and every servant [of Allah] who associates nothing with Allah will be forgiven, except for the man who has a grudge against his brother. [About them] it will be said: Delay these two until they are reconciled; delay these two until they are reconciled.

It was related by Muslim (also by Malik and Abu Dawud).


*From the Group of*
👇
```Ana muslim.```


➖➖➖➖➖➖➖➖

👉🏻✍🏻 ```• Who ever is interested to the Group of ANA MUSLIM{☝أنا مسلم}
on whatsApp he/she should send their names along with Address to these Numbers```

*+2348066-686177*
_or_
*+234 802 909 9260*
_Through whatsApp._

```Rules to be follow before sending a name```⚖🔨

*SHORT SLM/ ASLM IS NOT ALLOW. WE ARE NOT GOING TO ANSWER ANYONE PLEASE TRY TO FULL IT.*
5/9/17, 7:23 AM - ‪+234 9074619096‬: *Dabba Yafi Dan Mutum Daraja!!!*
A wannan Zamanin da muke cikinsa dabba yafi da mutum mutunci da kima, ya ya zaka gane haka shine wajen yadda ake bada kulawa da sosai akan dabba, amma shi dan mutum ba'a masa wannan kulawa da bibiya ina yake shiga, yau in wani zaiga a kama dabbanka za'a gudu da ko wani bokansa yace sai ya sadu da dabba zai samu biya bukatarsa, in a kama wannan mutumi da dabba tini za'a masa ihoo jama'a unguwa su taru a kai shi wajen hukuma ko sun masa dukan tsiya, amma yau ko Makwabcinka ne yaga wani yana zina da 'Yar ka bazai musu magana komai ba, bare ya yi iho mutane Unguwa sun zo su, mai kokari a cikinsu shine zaije gefe yana tallenta akan abun da ya gani sunayi, wasu kuma in kula da dabba sune su iya waje duba lafiyarsa da shiga da fitansa, amma 'ya'yansu kan babu ruwarsu da rayuwarsu a barsu suyi abun da suke son, mutum in dare ya yi ya iya kora dabbansa cikin gida, amma in dare ya yi bai iya kora yar'sa cikin gida ba, sai dai ya barta a waje ita da saurayi suyi abun da suke son.
Allah ya bamu ikoh gyara wannan barna Amin
5/9/17, 7:50 AM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
5/9/17, 7:56 AM - NA'IBIN SUNNAH: *Karatun Littafin*
〰〰〰〰〰〰
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷
✔ *WATHEEQATUL-IKHWAAN*

✔ *Wallafar:Shaykh Uthman bn Fodio*

✔ *Wada marigayi Shaykh Albaniy Zaria (Allah Ya gafarta masa),ya gabatar alokacin rayuwar sa*.
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
✍🏻: *Sa hannu maga takardan MPU*
5/9/17, 7:57 AM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/9/17, 7:57 AM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/9/17, 7:58 AM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/9/17, 7:58 AM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/9/17, 8:13 AM - Bbl Cottonou: Back in the days when Germany was divided, a huge wall separated East and West Berlin.

One day, some people in East Berlin took a truck load of garbage and dumped it on the West Berlin side.

The people of West Berlin could have done the same thing, but they didn't. Instead they took a truck load of canned goods, bread, milk and other provisions, and neatly stacked it on the East Berlin side.

On top of this stack they placed the sign:

*"EACH GIVES WHAT HE HAS"*

How very true! You can only give what you have.

What do you have inside of you? Is it hate or love?
Violence or peace?
Death or life?
capacity to build or capacity to destroy?

What have you acquired over the years?

*"EACH GIVES WHAT HE HAS"*

Think about it! Please give out the good in you.
5/9/17, 8:14 AM - Bbl Cottonou: سنن الترمذي كتاب صفة الجنة
*🎙KARATUN LITTAFIN SUNANUT TIRMIZI.*
➰➰➰➰➰➰➰➰➰➰
_-Daga Masjidul Qur'an dake kan titin Bauchi Road Cikin Garin jos._
*---------------------------------------------------*

*-Daga bakin👉🏾 SHEIKH IBRAHIM IMAM GWANDU.*
(Abu Maryam)
===========================

*KARATUN YAU ASABAR.*
*-Babin dake bayanin Ganin Allah A cikin Aljannah.*

*-Gaskiya wannan karatu yanada matuqar muhimmanci A saurara.*

*🎵SHIGA NAN DOMIN SAMUN DARUSSAN BAYA DASUKA WUCE.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/m/book/dr-ibrahim-gwandu/Sunan+Attirmidhi
--------------------------------------------------

Darulfikr.com👉🏾 *Takuce Domin Yada Sunnah.*
*©opy right= Majlisin Sunnah.*
www.facebook.com/majlisinsunnah
5/9/17
, 8:15 AM - Bbl Cottonou: 083 kararatu cikin littafin Risala tare da Dr Basheer Imam Ali (Hafizahullah) 06-05-2017566999036 http://darulfikr.com/s/20845
5/9/17
, 8:17 AM - Bbl Cottonou: *Assalamu Alaikum*
.
.
.
*Tambaya ta 1,905*
.
Idan za,a yiwa mutum abokiyar zama zai iyayin istikara Kuma don Allah yazaiga alkairine ko ba alkairibane????
.
.
Amsa
.
.
_Toh gaskiya abinda ya bayyana garemu bansaiba inda akace wata daga cikin magabata tayi istikhara akan za,ayi mata abokiyar zama, seda nasan sukanyi addu'a akan Allah ya sadasu da alkhairinda zatazo dashi, kuma Allah ya tsaresu daga sharrin da zatazo dashi, Allah yahada kansu, yakauda shaidan da dukkan fitina a tsakaninsu, wannan shine abinda nasan magabata sunayi kawai***_
=
_Amma ace wai kije kiyi istikhara toh gaskiya bansan wannanba a tarihi, kuma ni inaganin hakan kamar wata hanyace ta bude qofar rashin jituwa tsakaninku dakuma hanyarda boka zaisamu shiga tsakaninku****_
.
.
.
Allah yasa mudace
.
.
.
*DAGA ZAUREN*
.
*KITABU WAS SUNNAH*
.
*مجلس التعليم الكتاب والسنة*
📓📔
Watsaps
08036222795
08136182627
.
.
Zaku iya samun shafinmu na facebook tawannan hanyar
https://m.facebook.com/Kitabu-Wassunah-1522000298067561/
.
ﺳﺒﺤﺎﻧﻚ ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻭﺑﺤﻤﺪﻙ, ﺃﺷﻬﺪ ﺃﻥ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ، ﺃﺳﺘﻐﻔﺮﻙ ﻭﺃﺗﻮﺏ ﺇﻟﻴﻚ.
.
Subhanak Allahumma wabi hamdika ash hadu anla ila ha illah anta astagfiruka Wa,atubu ilaika
5/9/17, 8:17 AM - Bbl Cottonou: *Assalamu Alaikum*
.
.
.
*Tambaya ta 1,906*
.
Shin ya halasta indauko kayan Sayarwa amma Bazan bada kudi ba sai idan na saida sai in bashi kudin shi in riqe riba ta?
.
.
Amsa
.
.
_Toh wannan shima wani nau'in dillanci ne, kuma yana daga cikin kasuwanci wanda musulinci ya halasta, dan kuwa babu wata illa acikinta, daidai yake da mutuminda bashida jari, sai wani yabashi bashin kudi yaja jari, dan haka wannan ya halasta matuqar baza,a sanya wani sharadi mara kyau acikiba, kawai kaya zai baka kaje kasiyar kacire ribarka, bawai irin abinda wasu sukeyiba basukeda kayanba saisu shiga tsakanin maisiya damai siyarwa suyi yanda zasuyi acuci mai siyan idan yasiya yatafi saisu dawo abasu nasu kason, wannan shine haramun, amma idan yazama kayan zebaka katafi can kayi talla inka siyar kadawo masa da kudin kayanshi ka riqe ribarka wannan babu laifi insha Allahu****_
.
.
.
Allah yasa mudace
.
.
.
*DAGA ZAUREN*
.
*KITABU WAS SUNNAH*
.
*مجلس التعليم الكتاب والسنة*
📓📔
Watsaps
08036222795
08136182627
.
.
Zaku iya samun shafinmu na facebook tawannan hanyar
https://m.facebook.com/Kitabu-Wassunah-1522000298067561/
.
ﺳﺒﺤﺎﻧﻚ ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻭﺑﺤﻤﺪﻙ, ﺃﺷﻬﺪ ﺃﻥ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ، ﺃﺳﺘﻐﻔﺮﻙ ﻭﺃﺗﻮﺏ ﺇﻟﻴﻚ.
.
Subhanak Allahumma wabi hamdika ash hadu anla ila ha illah anta astagfiruka Wa,atubu ilaika
5/9/17, 8:18 AM - Bbl Cottonou: *Assalamu Alaikum*
.
.
.
*Tambaya ta 1,907*
.
Shine menene gaskiyar wannan maganar?👇🏽👇🏽
-
Watan azimi zai fara ranar 27-05-2017 insha Allahu, manzon Allah (S. A. W ) yace duk wanda ya sanar da dan uwansa labarin Watan Ramadan to wuta ta haramta agareshi.
.
.
Amsa
.
.
_Toh wannan munsha yin maganarsa abaya cewa ba hadisin Annabi (s.a.w) bane, wani qaton maqaryacine yaci abinci yaqoshi sai yarasa abinda zaiyi shine yazabi ya kantarawa Annabi (s.a.w) qarya, dayayi qaryar sukuma mutane dayake basa karatu sai suka dinga taimaka masa wajen yada qaryar tasa, duk da cewa sun sani Annabi (s.a.w) yace: Duk wanda yayimin qarya da gangar, toh yayi tanadin wajen zamansa a wutar jahannama****_
=
_Shiyasama duk inda zakaga wannan qaryar bazakaji ance gawanda ya ruwaitoshiba, kokuma kaji an ambaci littafinda zaka iya samun hadisin, Aa sedai kawai ace maka Annabi yace, wato sunajin tsoron kada su jingina qaryar ga wani malami ko wani littafi, amma sai suka za6i kawai su jingina qaryar zuwaga Annabi (s.a.w) kai tsaye****_
=
Allah ta,ala ya tsaremu da yada irin wannan
.
.
.
Allah yasa mudace
.
.
.
*DAGA ZAUREN*
.
*KITABU WAS SUNNAH*
.
*مجلس التعليم الكتاب والسنة*
📓📔
Watsaps
08036222795
08136182627
.
.
Zaku iya samun shafinmu na facebook tawannan hanyar
https://m.facebook.com/Kitabu-Wassunah-1522000298067561/
.
ﺳﺒﺤﺎﻧﻚ ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻭﺑﺤﻤﺪﻙ, ﺃﺷﻬﺪ ﺃﻥ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ، ﺃﺳﺘﻐﻔﺮﻙ ﻭﺃﺗﻮﺏ ﺇﻟﻴﻚ.
.
Subhanak Allahumma wabi hamdika ash hadu anla ila ha illah anta astagfiruka Wa,atubu ilaika
5/9/17, 8:18 AM - Bbl Cottonou: بسم الله الرحمن الرحيم
.
زاد الزوجين في أحاديث سيد الثقلين صلى الله عليه وسلم، مشتملة على ماعة وعشرون حديثا،
..
*ZADUZ ZAUJAINI*
.
.
*DAGA ZAUREN*
.
*KITABU WAS SUNNAH*
.

*مجلس التعليم* *الكتاب والسنة*
📓📔
Watsaps
+2348036222795
+2348136182627
.
.
Cigaba da karatun littafin
ZADUZ ZAUJAINI***
.
.
:
*darasina (75)*
=
=
*(٧٥)الحديث الخامس والسبعون*
=
عن عبد الله بن عمر رضي الله عنهما ،أنه طلق امرأته وهي حاعض فى عهد رسول الله صلى الله عليه وسلم:
فسأل عمر بن الخطاب رسول الله صلى الله عليه وسلم عن ذلك؟
فقال له النبي صلى الله عليه وسلم: .مره فليراجعها ثم ليتركها حتى تطهري ثم تحيض ثم تطهري ثم إن شاء أمسكها بعد،وإن شاء طلق قبل أن يمس فتلك العدة التى أمر الله عز وجل أن تطلق لها النساء.
=
*(رواه مسلم)*
=
=
*Hadisina sabain da Biyar*
=
Ankarbo daga Abdullahi Dan umar Allah yakaramusu yarda lallai shi yasaki matarsa alhalin ita tana haila azamanin manzon Allah (s.a.w.) se umar Dan kaddabi yatambayi manzon Allah (s.a.w.) akan haka?
sai Annabi yace masa umurceshi da yadawo da ita, sa,annan yabarta harsetayi tsarki sa,annan tayi haila, sa,nnan tayi tsarki, sa,annan inyaso yariketa bayansa
ko inyaso yasaketa kafin ya shafeta, wancanne iddan da Allah subuhanahu wata ala yayi umurni da asake mata da ita
=
*(musulune yarawaito)*
=
=
=
*الفاعدةالحيث*
=
faidan hadisin
=
_wannan hadisi yana maganane akan saki acikin haila kuma yin hakan bidi,ane sakin mace tana cikin haila***_
=
_Danhaka idankasaki macetana haila to wajibine ka dawo da ita kabarta tayi tsarki, intakarayin haila setayi tsarki to awannan lokacin inkagadama kabarta inkaga dama sai kasaketa kafun kashafeta wannan shine sakinda Allah yayi umurni wato mutum yasaki mace cikin tsarki
kamar inda Allah yacewa Annabi (s.a.w)_
*يأيها النبي اذا طلقتم النساء فطلقوهن لعدتهن*
_Yakai Annabi idan zaku saki mata sai kusakesu ga iddarsu_
=
_Ammafa idan mutum yasaki matarsa tana cikin haila toh matar tasaku amma shikuma yayi bidi'a wato ya sa6ama Allah da manzonsa ammafa wannan sakin za,a zartar dashi, abisa zancenda yafi inganci***_
:
:
:
zantsaya anan sai darasi nagaba in Allah yakai mu
.
..
ﺃﺧﺘﻴﻜﻢ ﻓﻰ ﺍﻹﺳﻼﻡ ﻣﺮﻳﻢ ﻧﻮﺭﺍﻟﺪﻳﻦ
.
yar uwanku amusulunci maryam nurudden
.
.
.
.
Allah yasa mudace,
.
.
Zaku iya samun shafinmu na facebook tawannan hanyar
https:/t/m.facebook.com/Kitabu-Wassunah-1522000298067561/
.
ﺳﺒﺤﺎﻧﻚ ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻭﺑﺤﻤﺪﻙ, ﺃﺷﻬﺪ ﺃﻥ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ، ﺃﺳﺘﻐﻔﺮﻙ ﻭﺃﺗﻮﺏ ﺇﻟﻴﻚ.

Subhanak Allahumma wabi hamdika nash hadu anla ila ha illah anta nastagfiruka Wanatubu ilaika
5/9/17, 8:48 AM - ‪+234 703 317 1334‬ left
5/9/17, 9:00 AM - Alfanuuuuuu: https://www.google.com/search?q=htc+tablet+ibadan&oq=htc+tablet+ibadan&aqs=chrome..69i57.17210j0j4&sourceid=chrome-mobile&ie=UTF-8
5/9/17
, 9:04 AM - ‪+234 806 084 4942‬: MAS'ALOLI GUDA 50 GAME DA AZUMI

DARASI NA FARKO

*1-Mas'ala ta Farko*
"Ma'anar Azumi*

Ma'anar Azumi
*ﺍﻟﺤﺎﻓﻆ ﺍﺑﻦ ﺣﺠﺮ ـ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ*
Yana cewa:
"Azumi yana nufin kamewa kebantacciya,daga wadansu abubuwa sanannu,awani zamanin sananne,da wani sharadi sananne"

Wato yana nufin
*"Kamewa daga ci da sha da kusantar iyali da sabon Allah,tun daga fitowar alfijir har yazuwa faduwar rana"*
@التعليق علي فتح الباري

*ﺍﻟﻌﻼﻣﺔ ﺍﻟﻌﺜﻴﻤﻴﻦ رحمه الله*
Yana cewa:
*"Azumi shine bautama Allah shi kadai ta hanyar kamewa daga ci da sha,da nisantar dukkan abinda yake karya azumi tun daga fitowar alfijir na gaskiya har ya zuwa faduwar rana"*
@الشرح الممتع.

*2-Mas'ala ta Biyu*
"Minene abubuwa da azumi ya Kumsa"

Azumi ya kunshi abubuwa guda ukku manya.
i-Abu na farko
Shine kamewar zuciya da ruhin adam da dukkan gabbansa daga dukkan ketara dokar Allah ko taba hakki ko mutuncin bayin Allah.
ii-Abu na biyu
Kamewa daga cin abinci da shan abin sha da kusantar iya da dukkan abubuwa da suke karya azumi.
iii-Abu Na ukku
Anyi hakan ne da niyyar ibada da neman kusancin zuwa ga Allah shi kadai.

Wasu malamai suna kasa azumi zuwa gida biyu;-

●Azumin Zuciya da ruhi

●Azumin ganganjiki da sauran gabbai.


*3-Mas'ala ta Ukku*
"Karkasuwar Azumi"
Azumi ya kasu zuwa kashi biyu:-

i-Azumi na wajibi.
Shima ya kasu gida biyu:-

AZUMIN WAJIBI

-Azumin wajibi wanda shari'a ta wajabta ba tare da dalili ba,shine azumin watan Ramadhana.

-Azumin wajibi wanda wani dalilin na shari'a ya ke dorawa mutum yayi dole saboda da wani abu,kamar azumin kaffara da azumin bakance da azumin ramuwa.

Ibnu Abdil Barri yana cewa:
*"Malamai gaba daya sun hadu akan babu wani azumi na farilla wani baya da wani dalili,sai Azumin watan Ramadhana shi kadai"*
@التمهيد 22/148

AZUMIN NAFILA
ii-Azumin Nafila
Shine azumin da sharia ta kwadaitar akanyinsa amma kuma ba wajibi bane ba,wanda yayi yana da lada wanda baiyi ba baya da laifi,shi karine akan farilla.

Azumin nafila shima kashi biyu.

-Azumin nafila wanda ba iyakace sa ba da wani lokaci ko rana ko yawa ba,shine mutum ya ware wani yini dan yin Azumin dan Allah,kamar yadda Manzon Allah s.a w yake cewa:
*(Babu wani bawa da zaiyi azumin wani yini yana mai neman yardar Allah,face sai Allah ya tseratar da shi daga shiga wuta tafiyar shekara saba'in)*
@صفة الصوم

-Azumin nafila wanda yake da dalili an sanya masa lokaci da rana da adadi,kamar azumin Tasu'a da Ashura,ko azumi guda shida acikin watan Shawwal ko azumin ranar Arfa ko yawaita azumi acikin wannan wata na sha'aban.
@الفتاوی الهندية 1/113

*4-Mas'ala ta Hudu*
"Azumin da shari'a ta yi hani akansa"

Hakika Shari'ar musulinci tayi hani da yi azumi wasu lokatu da wasu rana,sannan tayi hani da yin wasu azumi na bidi'a.

Azumin da shari'a ta hana ya kasu kashi biyu akwai:-

Azumin da shari'a ta hana kuma hanine na haramci,wanda yayi wannan azumin baya da ladar azumi kuma ya fada cikin sabon Allah,kamar
-Azumi ranar idi
-Azumin bidi'a,kamar ware watan Rajab shi kadai da azumi.
-Azumin rayuwa baki daya,wato mutum kullum yana cikin azumi baya hutawa.
-Azumin ranar shakka ko ranar kokonto.

Akwai kuma azumin da shari'a ta hana hani na karhanci,wato azumin da rashin yinsa yine yafi kuma yafi sanun lada akansa,saboda kiyaye umarnin Allah da na manzonsa.
Kamar azumin;-
-Karshen kwanakin Watan Sha'aban
-Azumin ranar arfa ga wanda yake aikin hajji.
@صحيح فقه السنة


Allah ne mafi sani

*Ya Allah ka isar da rayuwar mu watan Ramadhana muna imani da kyakkyawar niyya*.


Mu hadu a Fitowa ta gaba,insha Allah.
5/9/17, 9:06 AM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
5/9/17, 10:53 AM - ‪+234 806 969 2926‬ changed to +234 806 560 2334
5/9/17, 5:14 PM - ‪+234 803 789 3943‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركاته

It is possible that one day I have spoken in your absence about you, the language, whether I am alone or with an assembly, deviates incontestably, voluntarily or involuntarily. I hope that you will forgive me if I have been slandering you. I KNOW THAT ALLAH WILL NOT FORGIVE ME AS MY PERSON ON WHICH I SPEAKED IN HIS ABSENCE DOES NOT DISPUTE ME FIRST. I send this message to all my contacts, not out of weakness on my part but out of fear of the one who holds all the kingdoms.

If you have forgiven me send me this message which is an invitation to mutual forgiveness.
Purify our souls, forgive me, for sudden deaths are frequent.
I take Allah as a witness that I forgive you.

Let this message be a mutual invitation to forgiveness before Ramadan, to a purification before Ramadan.
5/9/17, 5:22 PM - ‪+234 803 445 7259‬: Alhmdlh
5/9/17, 5:22 PM - ‪+234 803 445 7259‬: This is a Gud habbit
5/9/17, 5:22 PM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
5/9/17, 7:24 PM - ‪+234 9074619096‬: MashaAllah
5/9/17, 7:26 PM - ‪+234 9074619096‬: Allah yasa'ya'yan mu a danshin sa AMIN
5/9/17, 8:15 PM - ‪+234 803 752 8256‬: Ameen summa Ameen
5/10/17, 7:18 AM - Alfanuuuuuu: AkramakAllah, irin wannan sallar da ake dadewa a sujadar qarshe, sallar en shiah ce, babu ita a karantarwa Ma'aiki SAW, Allah Ya sa ka fahimceni.
ما قلت هو: أمثال هذه الصلوات التي تطال سجودها الأخير ليست من هدي نبينا محمد صلي الله عليه وسلم، إنما هي من مخترعات عبادة الشيعة المبتدعة ، أرجوا أنك ستفهمني جيدا.
أخوك الصغير أبو اللوالي سكن 8 جديد.
+22798776647
+2347033278434
وفقنا الله الي ما يحبه و يرضاه، ويسعدنا طول الحياتين و يعيذنا من الشقاوتين.
5/10/17, 8:20 AM - ‪+234 802 062 4869‬ left
5/9/17, 10:05 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Karatun littafin Sunan Abi Dawda daga bakin Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a, Sheikh Abdulwahab Abdallah. 09/05/2017
5/9/17, 10:05 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
5/10/17, 4:56 PM - Alfanuuuuuu: Wasu Daga Cikin Jerin Muhadarori Da *Sheikh Musa Yusuf Asadussunnah (Hafizahullah)* Ya Gabatar A Watan Da Ya Gabata A *Niger State* Da Kuma *Kebbi State*.

1. *MAKIRCIN SHI'A*
http://darulfikr.com/s/20821

2. *KAR KABARI A BAKA LABARI AKAN AQIDUN SHI'A*
http://darulfikr.com/s/20822

3. *KUNNE MAI JIN BARI TAJI BARI AKAN AQIDUN SHI'A*
http://darulfikr.com/s/20823

4. *KOWA YA ZAUNA LAFIA SHI YASO HATTARA GWAMNATI*
http://darulfikr.com/s/20824

5. *HATSARIN NI SANTAR ILIMI GA AL'UMMAH DUNIYA DA LAHIRA*
http://darulfikr.com/s/20825

6. *DAGA QIN GASKIA SAI BATA*
http://darulfikr.com/s/20826

7. *ALLAH TA'ALA ZAI TAMBAYE KU AKAN AMANAR DA YA BAKU TA YA'YA*
http://darulfikr.com/s/20827

8. *ZAKU GA SHEKARU NA YAUDARA NAN GABA MAI GASKIA YAYI MAGANA ACE QARYA YAKE YI*
http://darulfikr.com/s/20828

9. *BA DAN KARANTARWAR SUNNAH BA DA YANZU ALLOLI DA ANNABAWA SUNYI YAWA A NIGERIA*
http://darulfikr.com/s/20831

10. *YADDA ALLAH TA'ALA YA HALICCI JUYAWAR DARE DA RANA AKWAI ABUN LURA GA MASU HANKALI*
http://darulfikr.com/s/20829

11. *RIYADUS SALIHIN*
http://darulfikr.com/s/20830

12 *KARBALA TAFI MAKKA DA MADINA A WAJEN YAN'SHI'A*
http://darulfikr.com/m/s/20836

13 *GUDUN MAWAR DA SAHABBAI SUKA BAWA ADDINI*
http://darulfikr.com/s/20834


Ayi sauraro Lafiya

Kasance da darulfikr.com dan samun karatun malaman sunnah a saukake.

Darulfikr.com Ta Kowa da Kowa ce Domin Yada Sunnah.

© Copyright:-
*Nura Ibrahim Maigoro*

10/Sha'aban/1438 A.H
07/ May / 2017 C.E
5/10/17, 5:14 AM - ‪+234 816 717 8586‬: Jzkmllh khyrn
5/10/17, 6:05 AM - ‪+234 803 445 7259‬: Shaykh Maher (imam of Harem Makkah) gives some very practical advice here:

He says:

Ideas for the last ten days of Ramadan :

1. Give 1 dinar in charity every night, so if it falls on laylatul qadr it's as if u gave charity everyday for 84 years.

2. Pray two ra'kaat every night, so if it falls on laylatul qadr it's as if u prayed everyday for 84 years.

3. Read Surah ikhlaas three times a night, so if it falls on laylatul qadr it's as if u read the whole Quran everyday for 84 years.

He then says spread this as you may find it on your account [of good deeds].

Allah make us of the victorious.
5/10/17, 7:05 AM - ‪+234 806 874 4490‬: *TSUMAGIYAR KAN HANYA*

Babu bala'i a duniya kamar mutum ya mutu bai koyar da 'ya' yan shi addini ba.

Ya gama wahalar tara musu duniya amma ko yanda za su roka masa gafara ba su sani ba.

Shi ya sa mai hankali shi ne wanda ya gina duniyar shi kafin mutuwar ta dauke shi, domin ba lallai ba ne 'ya' ya su tausaya maka bayan mutuwarka ballanta ka bar su babu ilimin addini.

✍🏼 Dan uwanku a Musulunci:
*_Umar Shehu Zaria_*
08/05/2017.

Daga: *ZAUREN FIQHUS SUNNAH*
5/10/17, 12:02 PM - ‪+234 706 109 7361‬: SHEIKH AMINU
IBRAHIM DAURAWA
KARANTA WANNAN
SAKO KUMA KA
TURASHI ZUWA
GA YAN
UWA MUSULMI!!! Kasar
Holland ta fitarda wani
film
(film786) kuma
Sunyi batanci da isgilanci ga Annabi
Muhammad
(s.a.w.) a
cikinsa. Don haka,
kakasance daya daga
cikin musulmai
miliyan sittin a Nigeria
wadanda zasu karya
tattalin arzikin
Holland ta hanyar daina
siyan kayansu kuma ka
tura wannan
sako zuwa ga yan'uwa
musulmi kafin minti
biyar da shigowa
wayarka domin Allah zai
tambayeka wane
matakika dauka
yayinda aka wulakanta
masoyinsa annabi
Muhammad(s.a.w)
ka/ki sharing din grups din daduk kake ciki
via ===>AA
5/10/17, 12:12 PM - ‪+234 803 408 8803‬: <Media omitted>
5/10/17, 12:13 PM - ‪+234 803 656 5364‬: Hello my dear friend good afternoon
5/10/17, 12:15 PM - ‪+234 803 656 5364‬: ✅Duniyar da za'a barta; me ya
kawo hadama
✅Rayuwar da zata kare; Ina wani
farin ciki
✅Ana sauraren mutuwa; ina wata
walwala
✅Jikin da zai zama gawa; me ya
jawo girman kai
✅Karshen da makomarsa kabari;
me zai sa alfahari
✅Wanda duk ya manta da
wadannan, a ina yabar hankalinsa
✅Idan ka turashi domin 'yan
uwanka su karanta su karu, wace
hasara kayi?
Allah Yasa muyi kyakkyawan
karshe!!!
5/10/17, 12:15 PM - ‪+234 803 408 8803‬: Afternoon
5/10/17, 12:34 PM - ‪+234 803 729 2467‬: Amin
5/10/17, 1:49 PM - ‪+234 803 729 2467‬: DOES IT MAKE SENSE?

"THE PASSWORD ON YOUR PHONE"

URGENT PLEASE READ

Today, technology and modernization has made it in such a way that every one want his/her privacy.

The word "trust" is even questionable and no more trusted by people. There is password on almost everything from phone to everything we can, just to protect our information and keep our privacy.

But what sense does it make when keeping a password on our phone send us or another to the grave instead of saving life?
What then are we "securing"?.

*THE BIG SCENARIOS*

Three friends had an accident in a car and became unconscious.
A stranger got to the scene and wanted to call for help. He had no phone. There were six mobile phones in the accident car but all had password on them. They all died as a result.

A pregnant lady collapsed at home with her little daughter(a minor). The little girl had no idea of what was happening but saw her mother gasping for air. She picked her mother's phone to call her daddy but there was a password on the phone. By grace, her big brother left his phone on his bed while going to school and she called the father and her mother was saved because her brother had no password on his phone else the pregnant woman would have lost her life. Whose fault would that have been?

An armed men came to rob a family. The second child happen to be in a little room which the armed men thought it was a store room and never entered. He had no phone but his sister's phone was on charge in his room. He tried to call for help but there was password on his sister's phone. They raped and killed them leaving only the little one. He saw everything through the key hole. Police station and military barracks were closer. He knew numbers he could call for help but "password" was on the sister's phone.

A young man died with so much wealth in an unknown bank. The information was on his phone. No one could access the information because there is password on the phone.

My advice is this. You are too precious than the information you are securing on your phone.

if you so want to put a password I guess you can download Applock from Play Store and only put password on your whatsapp, text messages, Facebook, files, etc and *leave the call side free*.
You may one day save your life or the life of your loved ones.
*The password on your phone can be your death warrant.*
5/10/17, 6:42 PM - ‪+234 817 992 1042‬: Mu'awiya Ja'afar Hussain
# TABA_KA_LASHE
.
KEFA SARAUNIYA CE IDAN KIKAYO NAZARI.
1--duk addinin da yayi maganar wajen gida to lallai kasani cewa yagama da cikin gida.
2--kiduba kigani:- akace ki suturta jikinki saiga wanda kika yarda dashi "mijinki ko muharramanki"
3--kiduba kigani:- aka ce kada kowa yakusanceki sai wanda kika yarda sannan yaje wajen iyayenki sannan su nemi amincewarki.
4--kiduba kigani:- idan kin amince dashi sai ace yaturo magabatanshi a tattauna sannan a kulla alaqar auratayya.
4--kiduba kigani:- idan aka zo daurin auren dubban jama'a ne masu halarta cewa amba da amanarki.
5--kiduba kigani:- bayan ankai ki dakinki baruwanki da neman abinci shine zaiyi kwadago ya nemo miki mafita .
6--kiduba kigani:- idan zaki fita shi zai kaiki sannan yadawo dake .
7--kiduba kigani:- duk arzikin da Allah ya miki baizama wajibi akanki ciyar da kanki ko tufatar da kanki ba amma duk talaucin shi yazama wajibi a gareshi.
8--kiduba kigani:- idan ya mutu 'ya'yanki su zasu dauki nauyinki.
To akwai wani 'yanci bayan wannan!? har zaki yarda da tunanin wanda suke ganin mace zata cakudu da maza dasunan 'yanci!?
wani 'yanci ne yace a dauko hoton mace a hada ta da bakar tayar mota wai ana tallen tayar mota komene ne alaqar tayar mota da mace oho!!!!
# orientalist_ 'yan_boko_aqeeda_kunji_fa.
5/10/17, 8:02 PM - ‪+234 806 008 8920‬: Forwarded as received

Watch "One eyed baby born in Israel" on YouTube - http://www.youtube.com/watch?v=BLWLG3WvHY4&feature=youtube_gdata_player

A baby born in israel which looks exactly like the dajjal, Allah (s.w.t) has said in the Qur'an that a baby just like dajjal will be born in israel and that this is a sign of the day of judgement. It has also said in the Qur'an that israel will take over palestine. Allah (s.w.t) has said in the Qur'an that these are some of the signs before the day of judgement. So brothers & sisters please start changing yourself, start praying. You never know when the day of judgment will take place.#Free Palestine*waiting*

The signs of Qiyamah.....

-Homosexual
-People speaking ill of others ancestors
-Clothing that shows off most of the body
-No more stars in the sky
-People Dissappearing
-Tall buildings
-Appearance of Imam Mahdi. 👤
-Appearance of Dajjal.👹
-Descending of Prophet Isa (A.S.).👤
-Appearance of Yajooj Majooj👥
-The rising of the sun☀from the west after which the doors of forgiveness will be closed.
-The Dab'bat al-Ard will emerge from the ground & will mark all the true Muslims👏
-40 days of fog🌁 that will kill all the true believers so that they do not have to experience the other signs.
-A huge fire🌋will cause destruction.
-Destruction of the Kabah.
-The writing📝 in the Quran will vanish.
-The trumpet will be blown the 1st time & all animals 🐅🐉🐎& kafirs left will die & all mountains & buildings will crumble.
The 2nd time the trumpet will be blown all of Allahs creation🌐will resurrect & meet on the plains of Arafat for their judgment.
-The sun will lower itself with the earth.🌞
Our Prophet S.A.W. said, 'Whoever delivers this news. to someone else, I will on the Day of Judgment make for him a place in Jannah..🚪
Let's just see if shaytan stops this one.


Send this to all on your contacts in the list. If you ignore it, just remember that Muhammad S.a.w said, 'If you deny me before man, I will deny you in the day of judgment
5/10/17, 8:02 PM - ‪+234 806 008 8920‬: <Media omitted>
5/10/17, 9:40 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...


Ba'a wanke qazanta da hannun damage...


Kada kayi tafiya da takalmi kafa data...


Ba'a yin barci a bar wuta ko fitila a kunne...


Allah ya bamu ikon kiyayewa...


...binkhal...
5/10/17, 9:53 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...


Ba'a wanke qazanta da hannun dama...


Kada kayi tafiya da takalmi kafa daya...


Ba'a yin barci a bar wuta ko fitila a kunne...


Allah ya bamu ikon kiyayewa...


...binkhal...
5/10/17, 10:12 PM - A B-U. R: <Media omitted>
5/10/17, 10:12 PM - A B-U. R: <Media omitted>
5/10/17, 10:18 PM - A B-U. R: <Media omitted>
5/10/17, 10:19 PM - Fakawa: Wayannan iyamiraine ko tibabe
5/10/17, 10:19 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Ko lfy ?
5/10/17, 10:19 PM - A B-U. R: Kuya hakuri kuskurene
5/10/17, 10:19 PM - Fakawa: Aifa anatallene dawayo
5/10/17, 10:21 PM - NA'IBIN SUNNAH: Aminu meye haka kuma
5/10/17, 10:21 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ya isa haka!!!
5/10/17, 10:22 PM - Fakawa: Yakoma dillanchine malam
5/10/17, 10:25 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ok
5/10/17, 10:26 PM - Fakawa: Kumazamucireka acikin ahalilsunna
5/10/17, 10:28 PM - Fakawa: ♍♍♍♍⬜INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN........ Bayan wani nazari da bincike an gano wani symbol a whatsApp mai dauke da sunan "ALLAH" 👉👉♍♍♍👈 da 👉♑♑.. wanda idan ka juya wayar ka up side down Zaka gani. 'yan Uwa musulmi muyi hattara. Sannan don ALLAH kayi forwarding din wannan sakon ga duk wanda yake contact dinka musulmi. ♍♍♍♍♍♑♑♑♑♑♑♑ plz beware of it.
5/10/17, 10:28 PM - ‪+234 703 355 6700‬: Hahahaha
5/10/17, 10:28 PM - ‪+234 703 355 6700‬: Iliya dama anacire mutanene
5/10/17, 11:07 PM - ‪+234 803 467 8247‬: <Media omitted>
5/10/17, 11:08 PM - ‪+234 803 467 8247‬: <Media omitted>
5/11/17, 8:55 AM - Alfanuuuuuu: [4/23, 11:15 AM] أبو اللَّوَالي 8 جديد: Assalamu alaikum
INGANTACCEN MAGANIN ULCER FISABILILLAH
Sabo da matsowar watan Ramadan mai albarka ALFANU ISLAMIC MEDICINE CHEMIST DAKE SAKAN JADEED, GURFAH 8 JAMI'ATUL ISLAMIYYAH BIN NIJAR.
Ya ga Ya dace Ya taimaka ma al'ummar Musulmi da maganin ulcer fisabilIllah Sabo da gudanar da ibadansu na azimi a cikin sauki.
Ga duk mai fama da wannan larurar ta ulcer ko da ta yi tsanani za ya samu waraka da yardar Allah.
A samu GARIN QIRYA KO NA AKURI MAI KYAU A NIQE a TANKADE A SAMU cikin GONGONIN MADARA DAYA.
YANDA AKE SHAN MAGANIN HANYA BIYU NE.
HANYA NA FARKO ZAKA SAMU ZUMANKA LITTER DAYA DA RABI A JUYE MAGANIN A CIKI A JUYA SAI A DINGA SHAN COKALI 3 SAU 3 A RANA KAFIN KO BAYAN CIN ABINCI DA MINTUNA 10.
SAI HANYA NA BIYU KUMA A DINGA ZUBA TEASPOON NA MAGANIN A RUWAN ZUMA COKALI 3 A SHA KULLUM SAU UKU KAFIN ACI ABINCI.
Sai muce Allah Yaba kowa Lafiya
Domin Karin Bayani sai a tuntubeni a +22798776647
Kokuma A GURFA 8, SAKAN JADEED
Don Allah ayi kokarin Yadawa domin Yan'uwa su amfana.
ALLAH YA SA MU AMFANI JUNAN MU DUNIYA DA QIYAMAH.
[4/23, 9:03 PM] ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...

Baron abinci a bude kazantane kuma yana kawo cututtuka...


Kabar abinda kake shakka, kayi Wanda babu shakka a ciki...


Binkhal...
[4/23, 9:34 PM] ‪+234 9074619096‬: Kada ka LA'ANCI duk wanda ka gani a cikin
tarkon SHAIDAN,

Rokar masa Gafara da Shiriya a gun Allah
domin KAI MA baka wuce shiga cikin tarkon
ba.
[4/23, 9:42 PM] NA'IBIN SUNNAH: Gaskiya ne
[4/23, 10:31 PM] ‪+234 803 690 8439‬: 1.Speaker -Bauchi
2.INEC- Bauchi
3.NITDA - Bauchi
4.Custom- Bauchi
5.NNPC - Bauchi
6.NTA - Bauchi
7.SGF - Bauchi
8.AIR FORCE - Bauchi
9.EDUCATION MINISTER- Bauchi
10.AMBASSADOR - Bauchi

Chibiyar soyayyar Buhari - Bauchi. Kano ko oho!!!!
[4/23, 10:33 PM] ‪+234 803 771 4227‬: Saiku binciki kanku tunda ku da kanku kun tabbatar cewa Buhari ya muku abinda ya kamata
[4/24, 7:35 AM] ‪+234 803 771 4227‬: Do U know wat Hijab Is....?
Hijab is A to Z
Our Hijab! Our A-Act of worship!!
Our Hijab! Our B-Beauty!!
Our Hijab! Our C-Cover!!
Our Hijab! Our D-Dignity!!
Our Hijab! Our E-Elegant wear!!
Our Hijab! Our F-Favorite cover!!
Our Hijab! Our G-Gift!!
Our Hijab! Our H-Healthy veil!!
Our Hijab! Our I-Identity!!
Our Hijab! Our J-Justified Covering!!
Our Hijab! Our K-Knowledgeable Right
Our Hijab! Our L-Legal Right!!
Our Hijab! Our M-Modesty!!
Our Hijab! Our N-Nobility!!
Our Hijab! Our O-Obedience to Allah!!
Our Hijab! Our P-Precious Pride!!
Our Hijab! Our Q-Quality Cover!!
Our Hijab! Our R-Right!!
Our Hijab! Our S-Strength!!
Our Hijab! Our T-Treasure!!
Our Hijab! Our U-Unique Cover!!
Our Hijab! Our V-Veil!!
Our Hijab! Our W-World Best Fashion
Our Hijab! Our Z-Zeal for Emancipation for
Good
Behavior!!
Keep on Sharing
Hijab is Your Pride #Women
[4/24, 7:36 AM] ‪+234 703 317 1334‬: Mu yan Bauchi mukan so mutum don Allah, tun fara siyasar baba Buhari muke tare dashi.
[4/24, 8:00 AM] ‪+234 9074619096‬: ILLOLIN CIN AMANA
🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

✏ Cin amana yana daga cikin Halayen munafurci. Manzon Allah (saww) ya lissafta wasu halaye guda uku, yace duk wanda yake dasu acikin halayensa, to hakika shi munafiki ne. Koda yayi sallah yayi Azumi, koda yayi Hajji yayi Umrah, koda yace Shi Musulmi ne (Subhanallah!!!).
👳👳👳👳👳👳👳

✏ CIN AMANA yana daga cikin abubuwan da suke Tauye Imanin Mutum. Mutukar mutum zai rika cin amanar Mutane, to kullum Imaninsa raguwa yake yi.
🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

✏ CIN AMANA yana daga cikin halayen da suke Qaskantar da darajar mutum awajen Allah. Mutukar mutum bai rike amanar bayin Allah ba, to Allah ne zai zama abokin rigimarsa aranar Alqiyamah (Subhanallah🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

✏ CIN AMANA yana sanya mutum yayi baqin jini acikin al'ummah, darajarsa da mutuncinsa su zube, sannan kuma al'ummah su rika gudunsa.
🏃🏃🏃🏃🏃🏃🏃

✏ CIN AMANA yana zama sanadiyyar Dulmiyar mutum acikin wutar Jahannama. Kamar yadda yazo acikin hadisi, Allah zai sanya amanar acikin chan Qasan Wutar Jahannama, sannan a umurci Maciyin amana cewa ya shiga ya dauko-ta. Sai ya dauko ya hauro wani babban Tudu, sannan sai ita kuma Amanar ta subuce ta koma chan Qasan ramin Jahannama. Sai Mala'iku su daka masa Tsawa suce ya koma ya daukota. Haka zai yi ta yi har Illa ma sha'Allahu.
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥

✏ CIN AMANA yana zubar da albarkar dukiya. Domin kuwa komai yawan kudi, in dai aka chudanyashi da kudin Cin amana sai ya lalace.
🐅🐅🐅🐅🐅🐅🐅

📢 Yaku Jama'a!!! Ya Zama Wajibi mu rika kiyaye amanar junanmu don samun mutunci awajen Allah da bayin Allah.
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷

💚 Aslm. Yan 'uwa! Ko kun lura da yadda rayuwarmu ke karewa? Dare na saurin yi idan gari ya waye? Shekara ta zama kamar wata, wata kamar sati, sati kamar yini, yini kamar awa, awa kamar minti kamar secon.
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷

📢Ya dan'uwa mu yawaita bautar Allah, biyayya ga iyaye, tuba daga sabo, Sallah akan lokaci, hakuri da juna, adalci, yawaita Istigfari, Hailala da Salatin Annabi muhammadu (s.a.w) Allaah mai kowa da komai Ya jikanmu da Iyayenmu kuma Ya yafemana, laifukanmu Ameen.
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷

🙏 Don Allah ka turawa wasu sabo da Allah.
🌷🌷🌷 Wai Wani mutum ya zo wajen Saiyidina Khalid Bin Walid ya ce mai : ai wane ya zage ka, sai Khalid Bin Walid ya ce: ya dai ji da takardar sakamakon sa, ya yibqoqarin cika ta da abin da ya ga dama😝😝😝😛
wani mutum ya cewa Wahab Bin Manbah: ai wane ya zage ka, Wahab sai ya ce: ohoo! Yanzu shaidan bai samu dan-aika ba sai kai?☹☹☹☹
wani magulmaci yace wa wani Malami : wane ya zage ka, sai Malamin ya ce: to ai shi ya harbe ni ne da kifiya bai same ni ba sai kai ka dauko kibiyan ka caka ta a zuciya ta, to don meye?
☹😘☹😘☹😘
Wani mutum ya zaike wa Imamu Shafi'i RahimahUllah, ya ce: wane na ta ambaton ka da miyagun maganganu, sai Imam¹ ya amsa : in dai abin da ka fada gaskiya ne to kai magulmaci ne( nammaam) in kuma qarya ne to kai fasiqi ne, sai ya ji kunya ya juya².
🙁😡🙁😡🙁😡😩
Wani mai hikima ya ke cewa a maanar hikimar sa sa:
Kar ka ban labarin abin da mai qee na ke surutun sa a kai na#### bar ni na zauna lafiya da kowa in dinga jin kowa masoyi na ne, duk mu watsar da jita-jita, Manzon wannan Al'umma S.A.W.A.W.S ya ce: kar ku zo min da maganar da ba tai daidai ba daga Sahabbai na, don ni ina son in ke fitowa gare su da qirji mai salama³.
🙂🙂🙂🙂🙂🙂wan nan magana yaya ka gan ta dan- uwa?👍🏽.
Ka na ga akwai riba ka ji alkhairi ka kasa isarwa dan uwan ka?😒😒😒
Ni dai na gani da larabci na fassara maka don ka gane, in dama ka gane qeela ka ga kuskure na sai ka aiko min ga telename di na +22798776647
🕋🕋🕋🕋faata na gare mu.☪☪☪ALLAH KA KAI MU RAMADANA DA WASU 77 A CIKIN SA'A DA KAMALAR IMANI DA LAFIYA, ABU MUSA ALMALIKI, RISHI TORO LGA BAUCHI STATE NIGERIA.🕌🕌🕌🇳🇪☝🏻🇵🇰☪🕋 جاء رجل لخالد بن الوليد فقال له إن فلانا شتمك .. فقال: تلك صحيفته فليملأها بماشاء
🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘
قال رجل لوهب بن منبه: إن فلانا شتمك .. قال: أما وجد الشيطان رسولا غيرك
🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘
قال أحدهم لرجل .. فلان شتمك فقال: هو رماني بسهم ، ولم يصبني فلماذا حملت السهم وغرسته في قلبي
🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘
جاء رجل إلى الشافعي فقال له فلان يذكرك بسوء .. فأجابه: إذا صدقت فأنت نمام ، وإذا كذبت فأنت فاسق
فخجل وانصرف
🔘🔘🔘🔘🔘🔘🔘
لا تخبرني عمن يكرهني أو يتكلم عني .. اتركني أضحك وأضحك مع الجميع وأشعر أن الجميع يحبني ، ولنترك القيل والقال .. فرسول الأمة يقول لا تنقلوا لي شئ عن أصحابي ، فإنني أحب أن أخرج إليهم وأنا سليم الصدر

-👍جميلة جداً👍-

- دنيا فانية -
Duniya mai qaarewa.
🌷🌷🌷 [4/22, 4:01 PM] ‪+234 803 838 8334‬: Alhamdulillah for seeing another bright morning, is not by our power but the will of almighty ALLAH,may we be among those who will get d blessing of today. tomorrow and forever.

Good Morning!
[4/22, 7:49 PM] Musa Habibu Qanin Mi: ثلاث مشاكل تُحل بثلاث وسائل:

الأولى : إذا ابتُليت بحب الشهوات
-الحل: راجع حساباتك مع الصلوات .
-الدليل: قال تعالى ؛ "فخلف من بعدهم خلف أضاعوا الصلاة واتبعوا الشهوات" .

الثانية : إذا احسست بالشقاء وعدم التوفيق.
-الحل: راجع حساباتك مع أمك.
-الدليل: قال تعالى ؛ "وبراً بوالدتى ولم
يجعلني جبارا شقياً" .

الثالثة : إذا شعرت بالاكتئاب والضنك
-الحل: راجع حساباتك مع القرآن.
-الدليل: قال تعالى ؛ "ومن أعرض عن
ذكري فإن له معيشةً ضنكا" .

لا تحتفظ بها في جهازك فهناك من يحتاج لها ' ..قريبآ سترحل يااالغالي ..🕊
[4/22, 10:01 PM] ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu Alaikum warahmatullah...


Ka bawa ma'abocin zumunci hakkinsa, da matalauci da matafiyi, kuma kada kayi almubazzaranci da dukiyarka. Masu almubazzaranci dangin shaidan ne, shi kuma shaidan ya kasance ga ubangijinsa mai yawan kafirci ne....


Ya Allah ka shiryar damu hanya madaidaiciya...


Binkhal....
5/11/17, 8:57 AM - Alfanuuuuuu: Yanzu kai kana tare da Er ta wa kake dillanci?
5/11/17, 5:47 AM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
5/11/17, 6:09 AM - ‪+234 803 781 5109‬: Jarule ALLAH ya shiryemu
5/11/17, 6:10 AM - ‪+234 803 781 5109‬: Dama Kiran ruwa na nan
5/11/17, 6:23 AM - ‪+234 803 445 7259‬: Today's Beautiful Hadith is about Afflictions

Narrated Abu Said Al-Khudri: Allah's Messenger (peace be upon him) said, "A time will soon come when the best property of a Muslim will be sheep which he will take on the top of mountains and the places of rainfall (valleys) so as to flee with his religion from afflictions." 

(Sahih al-Bukhari, Vol. 1, Book 2, Hadith 12)
5/11/17, 8:51 AM - ‪+234 806 945 2450‬: <Media omitted>
5/11/17, 8:51 AM - ‪+234 806 945 2450‬: <Media omitted>
5/11/17, 9:12 AM - ‪+234 803 408 8803‬: Please SHARE This with friends. You may not know the great miracle you have done.
FULL LIST OF SCHOLARSHIPS FOR NIGERIANS IN 2017 & 2018

1. NNPC / ADDAX Scholarships
http://worldscholarshipforum.com/nnpc-addax-scholarships-20172018-see-details/

2. PTDF SCHOLARSHIP (OVERSEAS & LOCAL) – APPLY
http://worldscholarshipforum.com/ptdf-scholarship-20172018-overseas-local-apply/

3. AGBAMI SCHOLARSHIP FOR UNDERGRADUATE STUDENTS
http://worldscholarshipforum.com/apply-agbami-scholarship-20172018-undergraduate-students/

4. APPLY FOR THE JIM OVIA SCHOLARSHIP FOR NIGERIAN GRADUATES AND UNDERGRADUATES
http://worldscholarshipforum.com/apply-jim-ovia-scholarship-nigerian-graduates-undergraduates/

5.Shell Undergraduate Scholarships for Nigerian Students [SEE DETAILS]
http://worldscholarshipforum.com/shell-undergraduate-scholarships-nigerian-students-20172018-see-details/

6. MTN Foundation Scholarships for Nigerian Students
http://worldscholarshipforum.com/application-mtn-foundation-scholarships-20172018-nigerian-students/

7. Nigeria Women Association of Georgia (NWAG) Undergraduate Female Students Scholarship
http://worldscholarshipforum.com/nigeria-women-association-georgia-nwag-undergraduate-female-students-scholarship-2017-2018/

8. Nigerian Agip Oil Company (NAOC) Undergraduate Scholarships
http://worldscholarshipforum.com/nigerian-agip-oil-company-naoc-undergraduate-scholarships-2017-2018/

9. EXXON- MOBIL UNDERGRADUATE SCHOLARSHIP
http://worldscholarshipforum.com/exxon-mobil-undergraduate-scholarship-application-20172018share/

10. TOTAL E&P SCHOLARSHIPS FOR NIGERIAN STUDENTS
http://worldscholarshipforum.com/total-ep-scholarships-20172018see-details/

11. BAT Iseyin Agronomy (BATIA) Undergraduate Scholarship
http://worldscholarshipforum.com/bat-iseyin-agronomy-batia-undergraduate-scholarship-scheme-20172018/

12. ONGOING: BEA Awards for Nigerians to Study Abroad, 2017/2018 -APPLY
http://worldscholarshipforum.com/ongoing-bea-awards-nigerians-study-abroad-20172018-apply/

13. SNEPco National Merit University Award Scheme
http://worldscholarshipforum.com/snepco-national-merit-university-award-scheme-20172018-share/

14. 2017/2018 Fully Funded Scholarships – APPLY NOW
http://worldscholarshipforum.com/20172018-fully-funded-scholarships-apply-now/

15. SEE ALL OTHER SCHOLARSHIPS FOR NIGERIAN UNDERGRADUATE AND POSTGRADUATES HERE
http://worldscholarshipforum.com/category/scholarships-by-countries/scholarships-for-nigerians/
GOODLUCK
World Scholarship Forum (WSF) Team
5/11/17, 11:39 AM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
5/11/17, 12:32 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
5/11/17, 12:43 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Narrow escape
5/11/17, 1:23 PM - ‪+234 816 717 8586‬: Da kune kuka Sanya shi a cikin ahlus sunnah din?
5/11/17, 1:25 PM - ‪+234 816 717 8586‬: Wannan rubutu bashi da inganci daga sheikh Daurawa don haka bai kyautu a cgb da yada shi ba.


Dadin dadawa ma ya kai sama da shekara yana yawo kaga koda ma ya tabbata daga gareshi yanzu amfaninsa ya qare kenan
5/11/17, 3:48 PM - ‪+234 817 992 1042‬: Mu'awiya Ja'afar Hussain
ORIENTALIST IS A VIRUS IN ISLAMIC SOCIETY .
DUK WANDA YA KE KIMANTA SHARI'AR ANNABI S.A.W DA GURBATACCEN HANKALINSA TO LALLAI ZAI BATA SANNAN KUMA ZAI BATAR.
idan ba kasurgumin jahili ba waye zai dinga daukan ilimin addini a iska sannan yazo yana tunqaho yana karyata wanda yaga dama sannan ya gasgata wanda yabi san zuciyarsa.
To lallai mu mutane ne wanda idan hadisi ya tabbata muka bibici hanyoyinsa idan mukaga babu shuzuzi ko nakaarah sai muyi aiki dashi idan kuma mun sami wani hadisi daban mai irin wannan maanar to zamu aiki ne dashi amma ba wanda akwai rauni a tattare dashi ba.
dan haka addinin musulunci ba doki ne da za aita sukuwa akanshi ba ...
shiyasa 'yan boko aqeeda suke ikirarin adalci da daidaito suna masu dogaro da hankalinsu akan sharia sai kuma asami 'yan kan titi suna goya musu baya saboda anbi son zuciyarsu.
to iren irensu su sani cewa koda takardar dakta ce dasu a fagen ilimi to mahangar sharia itace madubin dubawa da ya dace da kowanne zamani da kuma kowacce al'umma.
amma fa sharia bata tarbiyyance mu akan kawo rudani ko farraqa jama'a ba misali mas'alar iyayen annabi s.a.w ba mas'ala ce da zamuzo munata yayata ta ba saboda bazata amfanemu ba amma fa mutum yasani cewa duk abun daya tabbata a nassin sharia kuma aka bibici hanyoyinsa idan sun tabbata to baka da ikon qaryatashi koda ya sabawa ra'ayinka to shine madoqara kuma qaryatashi qaryata manzo ne kuma qaryata wanda ya aiko manzon ne.
dan haka yazama wajibi a garemu mu guje daukan maganganun 'yan boko aqeeda masu kimanta addini da qwaqwalensu gurbatattu kuma musani cewa su virus ne acikin al'umma.
# orientalist_ 'yan_boko_aqeeda_ba_abun_amincewa_bane
5/11/17, 5:39 PM - ‪+234 806 008 8920‬: *40 LESSONS BY HOLY PROPHET (S.A.W)*

------------------------------
*01. Refrain from sleeping between fajr and Isha, Asr and Maghrib, Maghrib and Isha.*
------------------------------
*02. Avoid sitting with smelly people. i.e (onion)*
------------------------------
*03. Do not sleep between people who talk bad before sleeping.*
------------------------------
*04. Don't eat and drink with your left hand.*
------------------------------
*05. Don't eat the food that is taken out from your teeth.*
------------------------------
*06. Don't break your knuckles.*
------------------------------
*07. Check your shoes before wearing it.*
------------------------------
*08. Don't look at the sky while in Salaat.*
------------------------------
*09. Don't spit in the toilet.*
-----------------------------
------------------------------
*11. Sit and wear your trousers.*
------------------------------
*12. Don't break tough things with your teeth.*
------------------------------
*13. Don't blow on your food when it's hot but u can fan it.*
------------------------------
*14. Don't look for faults of others.*
------------------------------
*15. Don't talk between iqamath and adhan.*
------------------------------
*16. Don't speak in the toilet.*
------------------------------
*17. Don't speak tales about your friends.*
------------------------------
*18. Don't antagonize your friends.*
------------------------------
*19. Don't look behind frequently while walking.*
------------------------------
*20. Don't stamp your feet while walking.*
------------------------------
*21. Don't be suspicious about your friends.*
------------------------------
*22. Don't speak lies at anytime.*
------------------------------
*23. Don't smell the food while you eat.*
------------------------------
*24. Speak clearly so others can understand.*
------------------------------
*25. Avoid travelling alone.*
------------------------------
*26. Don't decide on your own but do consult others who know.*
------------------------------
*27. Don't be proud of yourself.*
------------------------------
*28. Don't be sad about your food.*
------------------------------
*29. Don't boast.*
------------------------------
*30. Don't chase the beggars.*
------------------------------
*31. Treat your guests well with good heart.*
------------------------------
*32. Be patient when in poverty.*
------------------------------
*33. Assist a good cause.*
------------------------------
*34. Think of your faults and repent.*
------------------------------
*35. Do good to those who do bad to you.*
------------------------------
*36. Be satisfied with what you have.*
------------------------------
*37. Don't sleep too much - it causes forgetfulness.*
------------------------------
*38. Repent at least 100 times a day (Istighfaar).*
------------------------------
*39. Don't eat in darkness.*
------------------------------
*40. Don't eat mouth-full.*
-------------------------------------------
*'Send to others to remind them'.*
-----------------------------------------*May Allah Bless You...!* *Aameen.*
------------------------------------------
*Love is real.*
-------------------------------------------
*Why do we sleep in the masjid but stay awake in parties?*
-------------------------------------------
*Why is it so hard to talk to Allah but so easy to gossip?*
------------------------------------------
*Why is it so easy to ignore a Godly text message but re-send the nasty ones?*
-----------------------------------------
*Are u going to send this to ur friends or are u going to ignore it?*
------------------------------------------
*Allah said: "if u deny me in front of ur friends, i will deny u on the day of Resurection"*
------------------------------------------
*For the sake of Allah, send this to 10 of your friends or more.*
*Nothing to loose so please forward.*
5/11/17, 5:57 PM - Bbl Cottonou: As received;

Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!

Jamiatul Azhar Egypt (Cairo) Tafara amsan takardun dalibai anan najeria daga yau zuwa 15/5/2017 Don baiwa dalibai minha (منحة دراسية)harkagama karatunka awannan jamiar kyauta.

Don haka Wanda yasan takardunsa sun cika saiyayi maza maza yatuntubeni

Sannan alura lokaci yakure adaure ayada sanarwan saboda yan'uwa.

Don Karin bayani 07030802063

Allah yataimakemu.
5/11/17, 5:57 PM - Bbl Cottonou: Saurin fushi shike kawo dana sani👇

TUNDA NAKE BANKO TABAJIN
LABARI MAI TAUSAYI IRIN
WANNAN BA...........👇


Wata rana wani mutum ya sayi
sabuwar mota, daga sayanta
yaxo kofar gida yai packng,
bayan ya shiga gida ya fito sai ya
tarad da dansa yana rubutu a
jikin motar tasa!!!
nan take uban yaron ya hau
yaron da bugu
kamar xai kasheshi ...👇

Ya kama yaron ya daure
masa
hannuwa ta baya yayimai daurin
GORO, yadaukeshi ya saka a wani
daki ya kulle ya tafi da dan
mabudin...👇

Uwar yaron tanata kuka tarasa
yadda xatayi ta bude dakin ta
kwanceshi,haka tanaji dan nata
yana kuka tun yana kuka har
yagaji ya daina...👇

Bayan wani lokaci mai tsawo
uban xuciyarsa ta sauko sai
yadawo domin ya kwance yaron
koda ya bude dakin ya sami dan
nasa a sume ko motsi baya
iyayi....👇👇

nan take ya daukeshi xuwa asibiti...👇

Bayan
likitoci sun kammala
bincike sai suka shaidawa
ubanyaron cewa sai an yanke
hannuwan yaro sakamakon
dadewa da yayi a daure...👇

haka
uban yasa hannu a takarda aka yanke hannuwan
dan nashi...👇

Bayan wani lokaci yaron ya
farfado daga aikin da akayi masa
sai uban nasa ya shigo domin
yaga dan nasa yana shigowa
suka hada ido da yaron,sai yaron
ya fashe da kuka yace:👇


"BABA DAN ALLAH KAYI
HAKURI KA DAWOMIN DA
HANNUNA BAZAN KARA MAKA
RUBUTU A JIKIN MOTAR KABA.."😭😭


Nan take da uban da likitoci da
duk wanda ke wajen kowa ya
fashe da kuka.

Bayan mutumin yafita waje sai
ya tsaya ya kalli rubutun da dan
nasa yayi da kyau sai yaga yaron
ya rubuta "I LOVE U DADDY"!!!😭😭😭

nan
take uban ya kara fashewa da
kuka. Ya matsa kusa da motar ya taba rubuttun
sai yaga yana gogewa ashe bai lalata pentin
motaba😭😭😭😭😭😭


Allahu'akbar saurin fushi ke kawo da nnasani
Allah yasa mufi karfin zuciyarmu.

Ameen yaa Rabbi....
5/11/17, 5:57 PM - Bbl Cottonou: Zaynab said to her Husband, Hamzah...

Zaynab: Honey did you remember Mariam that my old sister we graduated together?
Hamzah: Yes, What happen to her?
Zaynab: Nothing, Just that I feel for her she's 30 years now, but She haven't a Man ( a Husband )
Hamzah: Subhanallah! May Allah provide a good Muslim to Marry her.
Zaynab: Amin, Honey but you are a good Muslim, can you bring her in?
Hamzah: You mean I should Marry her a Second wife?
Zaynab: Yes Honey, please help her am ready to welcome her, the Prophet (SAW) said you are not a believer until you wish for others what you wish for yourself.......

My Question goes to the Sisters can you Accept this or can you advice your husband to do this??
5/11/17, 6:14 PM - ‪+234 806 089 7228‬: <Media omitted>
5/11/17, 7:56 PM - ‪+234 803 838 8334‬: ```_Azumin watan Ramadana zai fara Ranar 27 05 2017 in Shaa Allahu.
Annabi SAW. yace Duk Wanda ya Sanar Da Wani Labarin Zuwan Watan Ramadana, Wuta ta Haramta Gareshi. Allah yasa mudace Ameen kuma yanuna mana watan cikin lafiya da koshin arziki Albarkar Annabi s.a.w_```
5/11/17, 8:37 PM - ‪+234 9074619096‬: *Abin al'ajabi*

Mai bayar da labarin yace: Watarana ina tafiya bisa hanya, zanje cin kasuwar kauyenmu, sai naga wani yaro karami bai wuce shekara uku ba.
Yana tsugunne gefen wani mutum ya kura masa ido kurrr.....
Sai na lura ashe mutuminan abinci yake ci shikuma yaron ga dukkan alamu yanason abincinne. Amma kuma mutuminnan ya hanashi. Karshema saiya koreshi yana fadin: 'yaro sai shegen kwadayi daga ganin abinci yaxo ya tsuguna. To bazan bakaba'.

Yaron kuwa sai hadiyar miyau yakeyi. Daga karshema mutumin ya dau abin duka zai dakeshi,sai kuwa natare.
Nadubi mutumin bace : "bawan Allah idan bazaka bashiba ai basai ka dakeshiba ko'

Na kama hannun yaron , 'inji mai bada labarin' na jashi gefe sannan nace dashi: " yasunanka"? Yace: "Ahmad" nace: inane gidanku? Yace: " can kwanarne".
Saiga wani yaro yaxo wucewa sai yace: " Ahmad mamanka tana ta nemanka".
Sai nace da yaron kassnshine? Sai yace: " eh kusa da gidanmu yake bahansa ma ya rasu.
Koda naji haka sai tausayin yaron yakamani, na kamoshi na rakashi har gida.

Nayaiwa mahaifiyarsa bayanin kome sannan nace mata nadau nauyin kula da Ahmad har yagirma ya mallaki hankalinsa.

Tai murna sosai,sannan na basu wani kudi nace tasai musu abinci kuma gobe zanxo domin asashi a makaranta.

Bayan Ahmad yashiga makaranta ya zama yaro mai kwaxo wanda har malamai suna mamakin hazaqarsa.

Kassncewar matata bata haihuwa sai na nemi shawarar ta kancewa zan auri mahaifiyar Ahmad,abin mamaki kuwa saita amince.

Lokacin Ahmad na aji uku a primary.
Akai biki amarya ta tare.
Nikuma cikin ikon Allah sai bunqasa nake samu cikin kasuwancina.

Na gina mana gida babba muka tare alokacin Ahmad yana secondary

Sannan kuma ikon Allah saiga uwargidana wadda likitoci suka haqiqance bazata sake haihuwaba ta haifi yan uku. Biyu maxa daya mace.

Ita kuma mahaifiyar Ahmad ta haifi da namiji.

Ahmad ya girma har yashiga jamia kannensa suna secondary. Nakoyawa Ahmad kasuwanci in bashida makaranta sai yazo kasuwa.
Ahaka yagama yazama babban engineer a babban banking Nigeria CBN.

Watarana Ahmad yadawo daga abuja yabiya ya daukoni a Asibiti kasancewar ina zuwa aduba lafiya ta duk wata uku sabida shekaru sun fara ja.
Munzo daidai danja sai ga wani mutum yana mana bara mutaimaka masa da kudi zaisai abinci.

Na bude Glass din motar, abin mamaki Ashe dai wannan mutuminne wanda ya hana Ahmad abinci kuma ya koreshi shekaru ashirin da biyar da uku da suka wuce. Nacewa Ahmad kabashi dubu goma kuma kace masa yaxo gida yasameni. Ahmada yabashi kudin sannan ya kwatanta masa gidanmu.

Bayan munkoma gida munhuta naiwa Ahmad bayanin wannan mutum wanda kuma shine silar haduwata dashi dama dukkan alkhairan da nake ciki.

Ahmad yai mamaki yace ni ai namanta ma anyi hakan.

Bayan kwana biyu mutuminnan yazo gida akai masa iso zuwa parlour. Bayan mungaisa na nuna Ahmad nace kasan wannan? Ya gyada kai alamar aa. Nace katuna wasu shekaru akwai wani lokaci da kanacin abinci guri kaza wani yaro yaxo yanason abincin amma ka koreshi kahanashi.

Mutumin yai Jim... Sannan yace kwarai natuna hawaye nazubo masa. Sai nace dashi to wannan shine yaron.

Ya kalleshi a firgice yace ikon Allah yanxu shine wannan yasake fashewa da kuka.wuri wui..


Nace kaga ikon Allah ko. Tokasani dukkan abinda kayi shi domin Allah zakasami sakamakonka tun daga duniya. Abinda kaciyar shine ladanka. Maraya Allah yace katausaya maka.
Allah daya baka abin duniya ai bafin saura kayiba. Allah yace kuciyar kuciyar daga abinda ya wadataku dashi. Amma kowa yasamu bakinsa shi kadai.

Nace kaga yadda Allah ya juya lamarinsa gashi ya rays marayan ta yadda baka zataba

Mutumjnnan dai kuka kawai yakeyi yace tunda abinnan yafaru bai sami zaman lafiya arsyuwarsaba. Kome yataba sai yalalace.
Yadubi Ahmad yace: yaro kayafemin kaji.

Ahmad yace nayafemaka Allah yayafe mana baki daya.

Anannema yace mana sunansa idrisu kuma saiyayi bara yake cida iyalinsa.

Sai Ahmad yace min yakamata abashi aiki yadena barar. Na dubeshi naga yagaji dayawa nasa aka kawo masa abinci yaci.
Sannan nace zaa kaishi gidan gona yadinga kula mana da dabbobi sabida dama mai kula dasu yarasu.


Wannan shine labarin abinda yafaru ga Ahmad maraya dani Alh Sani.
5/11/17, 8:40 PM - ‪+234 9074619096‬: _*⚖ZAUREN MARKAZUS SUNNAH⚖*_

_*MU RURIQA YIWA YAN UWANMU ADDUA TA ALKHAIRI*_
➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖

_Yana cikin Nuna soyayya da jin kai da sadar da zuminci ga yan uwanka musulmai ka riqa yi masu Addua ta Alkhairi, Sannan yana cikin hanyar samun lada da Amsa Adduar bawa idan yana yawaita Addua ta alkhairi ga yan uwansa musulmai._

_*Manzon Allah ﷺ* yana cewa: {Dukkan wanda ya Nemawa masu imani gafara, *Allah* zai Rubuta masa Lada ga dukkan wani musulmai da ya nema masa gafara}._
@ ﺻﺤﻴﺢ ﺍﻟﺘﺮﻏﻴﺐ

_*Manzon Allah ﷺ* yana fada: {Kada kuriqa yin Addua ga yan uwanku sai Addua ta alkhairi, domin Mala'iku suna fadar Amin ga dukkan abinda kuke fada a cikin Adduarku}._
ﺻﺤﺤﻪ ﺍﻻﻟﺒﺎﻧﻲ ﻓﻲ ﺻﺤﻴﺢ ﺍﻟﺠﺎﻣﻊ ‏( ٧٢٦٦ ).

_*Manzon Allah ﷺ* yana cewa: {Kada kuyiwa kanku Addua sai ta Alkhairi. Kada kuyiwa 'yayanku Addua ko masu yi maku hidima Addua sai ta alkhairi............}._
ﺻﺤﺤﻪ ﺍﻻﻟﺒﺎﻧﻲ ﻓﻲ ﺻﺤﻴﺢ ﺃﺑﻲ ﺩﺍﻭﺩ ‏( ١٥٣٢ ).

ﺍﻟﻌﻼﻣﺔ / ﻣﺤﻤﺪ ﺑﻦ ﺻﺎﻟﺢ ﺍﻟﻌﺜﻴﻤﻴﻦ - ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ ﻭﻏﻔﺮ ﻟﻪ -
_Yana cewa: (Kuriqa Mallakar harshenku Alokacin fishi. Kada kayiwa 'yayanka da iyalinka Addu'a sai ta Alkhairi)._
@ ﻟﻘﺎﺀ ﺍﻟﺒﺎﺏ ﺍﻟﻤﻔﺘﻮﺡ 】 ١٨٧ 】

_*Allah* Kayi Rahama da Jinqai ga Dukkan Musulmai Baki Daya_

_*✍🏼Mustapha Musa*_
5/11/17, 9:23 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Karka tilastawa kanka wajen yin abinda yafi karfinka...


Ba'a rantsuwa da kowa sai Allah , (shi kadai)...


Ba'a rantsuwa wajen ciniki, ( saye ko sayarwa)...


Ba'a zagin zamani ko yanayi ko iska ko ciwo...


Ba'a barin kofa a bude lokacin bacci...


Ba'a barin kayan abinci ko abinsha da kayan aiki a bude lokacin dare...


Ba'a yanke kauna da rahamar Allah ...

Ya Allah kayi muna rahma...


....binkhal...
5/11/17, 9:27 PM - ‪+234 9074619096‬: Ameeeen
5/11/17, 9:51 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Idan kana son Annabih Muhammad (S.A.W) katura wanna zuwa group uku kachel domin yan uwa musulmi su amfana, idan mutum ya karan ta wannan zikirin (allahumma inni as'aluka minal khairi ma sa'alaka nabiyuka wa habibuka muhammadin (S.A.W) wa'a uzubika minassharri masta'a zaka minhu nabiyuka wa habibuka muhammadin (S.A.W)Ameen. Ka gaggau ta tura wa yan uwa musulmi domin kasamu wanna ladda. Zamu gani inkana da locacin addinin ka
5/12/17, 6:05 AM - ‪+234 806 945 2450‬: "Accounting is the only Profession practised on earth and in heaven" "Account for all ur actions on earth and account for same in heaven". Now look at this 👉🏻*BALANCE SHEET Of LIFE*

Birth is your
*Opening Stock.*

What comes to you
is
*Credit.*

What goes from you
is
*Debit.*

Your ideas are your
*Assets.*

Your bad habits are
your
*Liabilities.*

Your character is
your
*Capital*

Your happiness is
your
*Profit.*

Your sorrow is your
*Loss.*

Your knowledge is
your
*Investment*

Your age is your
*Depreciation.*

Death is your
*Closing Stock.*

And finally :
GOD IS YOUR AUDITOR
.
Always endeavor to have a perfect Balance Sheet because your AUDITOR will come back sooner than later. Share with all and Keep your books correctly.✍
5/12/17, 7:33 AM - ‪+234 803 729 2467‬: The Heart that believes & fears ALLAH Shall always have Peace &
Contentment. May you & ur Family remain peaceful & contented forever. May Allah fulfil all our needs, may HE accept all our duas, remove our difficulties & Protect us from Shaytaan (Ameen). Alhamdulillah it's Friday, remember the Sunnah's of the day, especially reciting Surat Al-Kahf. Juma'at Mub@r@k
5/12/17, 8:56 AM - ‪+234 806 084 4942‬: *Security alert*
Bad boys/girls are going with P.O.S machine inside taxi or commercial bus, when you board their vehicle they demand for your ATM card and pin @ gun point, your money will be withdrawn through POS. Be at alert and take caution please (copied)

Also try to share this vital information for us to very be careful.

Thanks
5/12/17, 9:04 AM - ‪+234 803 752 8256‬: ```JAMB 2017
For those of You writing jamb this year may your score be great.
.
For every hands typing amen may you score Be more than 260
.
For every hand that'll share this post may you score above
280
.
For every hand sharing and typing amen may you score more
than 300.```
.
5/12/17, 9:15 AM - Alfanuuuuuu: LATEST POLITICS SPORTS GOSSIP
384
USD/NGN
EFCC exposes governor who allegedly used N945 million Paris Club refund to build a hotel in Lagos
How to flush out STD & other veneral disease completely
Updated: 2 months ago

Author: Mitchelle Okuku

Views: 40183

FACEBOOK
EMAIL
WHATSAPP
Advertise with us
According to the book of pathology that studies diseases written by Williams Boyd in 1932 after 18 years of research on staph it was concluded in 1970 that staph is a deadly and dangerous disease.


21 children were injected with toxic generic strain of staph mistakenly, 12 died after few hours , the result showed that staph affects the deeper organs like eye, bone, lungs, kidney and also the reproductive organ .it has long life spam in the system which can multiply from millions to billions in less than an hour and this problem persist after undergoing a lot of treatment and spending huge money in different health centers .the book explain explain that staph cannot be destroy by antibiotic no matter the degree as it can only suppress it and may re occur

Sexually transmitted Infections attacks the reproductive system, leading to infertility in humans.

STI is a form of infections that can be contracted through indiscriminate sexual contact with the opposite or same sex. It comes in various form such as Gonorrhea, Syphilis, Candidiasis, Herpes, warts and Staphylococcus etc to mention a few. Staphylococcus is a form of sexually transmitted infection caused by bacteria (coccus). Its arises due to presence of coccus bacteria in the reproductive organs. This bacteria is spiral in shape and when left unattended to multiplies rapidly to cause infections to various vital internal organs like liver, lungs and heart. It peradventure damage the reproductive system leading to infertility in both sexes. The following symptoms are observed when infected with infections - General body weakness, inability to go more than a round, rashes develop on the skin, irregular menstruation (in woman), incessant burning sensation during urination, private part sore, seized menstruation, low abdominal pain, constant headaches and slight fever. The only way to treat staph completely is through evacuation method preparing herbs which are in sizes single PACK, DELUXE PACK, ROYAL PACK OF HERBS depends how long your system which will determine which is suitable for Ur system {purely herbal preparation)Look no further, because you are now at the solution bus – stop (Contact Dr Kolaq on 09027342185 Whatsapp), 08157065742, 09096519765).

Infertility in men and women?

According to some world health clinics the following infertility statistical facts were made.

About 20% of cases of infertility are due to health problems in men. About 40% - 50% of cases of infertility are due to a problem in women. About 30% - 40% of infertility are due to problems in both cases. In the world today, there are different horrible situations that may turn a once beautiful and peaceful marriage into a nightmare for the couple. The causes of the problem differs in different marriages all over the world. Are you still pondering over why you cannot bear children? The most and major sign that enables a couple to know whether they are infertile is when the woman failed to conceive after exposure to unprotected sex over a year or more. As we know that an infertile couple in our society isn't highly regarded no matter their attainment in life. Some couples even resort to artificial insemination or child adoption. Instead of several spending on artificial insemination & surrogacy in either local or foreign hospitals, why not try herbal clinic (Kolaq Herbs Ltd) for advice and solution. Where your dream of bearing your own healthy and beautiful children through the "Natural Process" of reproduction comes true. Our positive achievements in this fields for decades speaks volume.

Male Infertility: It can be divided into primary and secondary infertility. Primary and Secondary Infertility: This refers to when a man has never impregnated a woman in his entire life. This may be as a resul
5/12/17, 9:21 AM - ‪+234 803 752 8256‬: Success is not final, failure is not fatal: it is the courage to continue that counts.

- HAPPY JUMMU AT KAREEM
5/12/17, 10:02 AM - Alfanuuuuuu: A wanne addinin ka samu wannan jakar magiyar da girman gaban malam ba ya irin ta?
5/12/17, 10:04 AM - Alfanuuuuuu: At where it ever happen?
5/12/17, 11:14 AM - ‪+234 706 109 7361‬: <Media omitted>
5/12/17, 11:19 AM - ‪+234 703 754 6468‬: Assàlamu alaikum.
Inatunasantàr daku karanta suratul khafi
Donsamun hasken ubangiji.danna kikarantata cukinsauki.
5/12/17, 11:19 AM - ‪+234 703 754 6468‬: سورة الكهف 📖.vcf (file attached)
5/12/17, 2:30 PM - Fakawa: SUNAYEN MATAN MANZON ALLAH (S.A.W)

1.Khadija 'yar khuwailid
2.Saudatu 'yar Zam'atu
3. Hafsah 'yar Umar
4. Aisha 'yar Abubakar
5. Zainab 'yar Khuzaimah
6. Zainab 'yar Jahshin
7. Juwairiyya 'yar Haris
8. Ummu Salama (HINDU)'yar Abu Umayyah
9. Safiyya 'yar Huyayyu
10. Ramlatu 'yar Abu Sufyan
11. Maimunah 'yar Haris

SUNAYEN 'YA'YAYEN ANNABI (S.A.W)

1. Ibrahim
2. Alkasim
3. Abdullahi
4. Zainab
5. Rukayyah
6. Ummukulsum
7. Fadimatu

SAHABBAI GOMA DA AKA YI WA BUSHARA DA ALJANNAH

1. Abubakar Assiddik.
2. Umar Dan Khaddab.
3. Usman Dan Affan.
4. Aliyu Dan Abi Dalib.
5. Dalha Dan Abaidullahi.
6. Zubairu Dan Awwam.
7. Abu Ubaida Dan Jarrah.
8. Abdurrahman Dan Aufu.
9. Sa'adu Dan Abi Wakkas.
10. Sa'idu Dan Zaid.

SHIKA SHIKAN MUSULUNCI GUDA BIYAR

1. Tauhidi.
2. Sallah.
3. Azumi.
4. Zakkah.
5. Hajji.

SUNAYEN WATANNIN MUSULUNCI:

1. Almuharram.
2. Safar.
3. Rabi'ul Awwal.
4. Rabi'ul Sani.
5. Jumada Awwal.
6. Jumada Sani.
7. Rajab.
8. Sha'aban.
9. Ramadhan.
10. Shawwal.
11. Zulkidah.
12. Zulhijji.

Ya Allah👏🏻 duk wanda ya tura wa wasu groups👨‍👩‍👧‍👧 din don su amfana da wannan tagomashin. Ya Allah ka haskaka rayuwarsu da annurrinka, ka sa su yi kyakkyawar karshe, ka sa su a inuwar Al'arshenka ranar kiyama, kuma ka shayar da su ruwan Alkausara, ya Allah ka sa mu ziyarci juna a gidan Aljannah Amin Summa Amin 👏🏻
5/12/17, 2:34 PM - Fakawa: *HADISI NA FARKO*
Manzon Allah (S.A.W) ya na cewa Wanda ya karanta Qulhuwallahu Ahad kafa 10x Allah ya yi masa Alkawarin zai gina masa katafaren gida a gidan Aljanna. Sai Sayyidina Umar ya ce Ai to in haka ne sai mu dinga yawaitawa, sai Manzon Allah ya ce Allah shine mai yawaitawa Allah shine mai tsabtacewa.

*HADISI NA BIYU*
Manzon Allah ya na cewa duk wanda ya karanta suratul Kahfi a ranar jumaa Allah zai cika masa hasken sa har zuwa wata jumaa mai zuwa yana cikin haske yana cikin farin ciki.

*HADISI NA UKU*
Annabi Muhammad (S.A.W) ya ce duk wanda ya haddace ayoyin goma na farkon kahfi Allah zai kiyaye shi daga fitinar Dujjal.

*HADISI NA HUDU*
Manzon Allah yana cewa Wanda ya karanta ayatul kursiyu bayan kowace Sallah ta farillah ba abinda zai hana shi shiga Aljanna sai in bai mutu ba.

*HADISI NA BIYAR*
Idan kazo zaka kwanta a shimfidar ka da daddare to ka karanta kulya ayyu hal kafirun to bazaka mutu mushriki ba idan ka mutu a wannan daren.

*HADISI NA SHIDA*
Wanda ya yi alwala, bayan ya kare alwala sai ya ce Ash-hadu alla ilAha illallAh wahadahu lasharika lahu wa anna muhammadan Abduhu wara suluhu. Allahumma Ja'alni minattauwabina waja'alni minal mutadhahhirina.
Duk wanda ya fadi wannan bayan gama Alwalar sa to za'a bude masa kofofin Aljanna guda takwas ya zabi wadda ya ke son shiga.

*HADISI NA BAKWAI*
Wanda ya yi alwala bayan ya kammala alwalar sa kaf, sai ya ce Subhanakallahumma Wabihamdika ash -hadu allah Ilaha illallah anta astagfiruka wa'atubu ilaika.
Zaa rubuta wannan acikin wata takarda baza'a bude ta ba sai ranar lahira ya ga alkhairin da ke cikin ta.

*HADISI NA TAKWAS*
Wani Sahabi ya ke cewa wata rana muna tare da Manzon Allah Sallallahu Alaihi wasallama sai wani mutum daga cikin sahabbai ya ce Allahu Akbar kabirah, Walhamdulillahi kasirah, Wasubhanallahi bukratan waasilah, Sai Manzon Allah ya ce wanene cikin ku ke fadar wannan kalma, sai ya ce ni ne Ya rasulullah sai Manzon Allah ya ce nayi mamakin wadan nan kalmomi da ka fada, anbude kofofin sama gaba daya saboda wannan kalma da ka fada. Sai Abdullahi Dan Umar ya ce tun daga wannan rana kullum sai na fadi wannan kalma, ban taba tsallake wata rana ko wani lokaci da bana fadar wannan kalma ba.

*HADISI NA TARA*
Wata rana mun kasance muna Sallah a bayan Manzon Allah (S.A.W) da Annabi ya dakko daga ruku'u sai ya ce Sami'Allahu Liman Hamidahu sai wani mutum daga cikin sahabbai yace Rabbana Walakal Hamdu, Handan Kasiran Dayyiban Mubarakan Fihi da aka gama sai Manzon Allah ya waiwayo sai ya ce Wanene ya fadi wannan sai mutumin yace Ni ne ya Manzon Allah sai Manzon Allah ya ce Naga Malaika talatin da "yan kai suna rigagato wazai rubuta wannan aiki yaje ya gayawa Allah.

*HADISI NA GOMA*
Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam ya ce Wanda ya yi sallar nafila rakaa goma sha! biyu tsakanin dare da rana Allah zai gina masa gida a cikin gidan Aljanna.

*HADISI NA SHA DAYA*
Wanda ya kiyaye yana yin nafila raka'a hudu kamin sallar azahar da kuma raka'a hudu kamin sallar la'asar to Allah zai haramta masa shiga wuta.

*HADISI NA SHA BIYU*
Manzon Allah Yana cewa Allah ya jikan wanda ya yi sallar nafila raka'a hudu kamin la'asar.

*HADISI NA SHA UKU*
Wanda yake karanta ayoyi goma da daddare to baza'a rubuta shi cikin gafalallu ba, wanda ya ke karanta ayoyi dari to za'a rubuta shi cikin masu bauta ga Allah, wanda kuma ke karanta ayoyi dubu a cikin dare kullum to za'a rubuta shi daga cikin masu arzikin lahira.

*HADISI NA SHA HUDU*
Wanda da yi Sallar nafila a cikin duhu inda bawanda zai ganshi to Allah zai' linka masa sau ashirin da biyar na sallar da zai yi wani ya ganshi.

*HADISI NA SHA BIYAR*
Annabin tsira ya ce Wanda yayi sallar walha (Sallar hantsi/Luha) rakaa hudu kuma yayi rakaa hudu kamin sallar laasar, Allah zai gina masa gida a cikin aljanna.

HADISI NA SHA SHIDA
Hakika malaiku suna yin salati ga wadanda suke cika sahun farko, idan suka ga wata kafa a cikin Sallah suna cikata basa barin ta.
Allah y asa mudace x

*Kai/Ke ma tura zuwa ga wasu* DUNIYA MAKARANTA
5/12/17, 3:02 PM - ‪+234 803 729 2467‬: Allahu Akbar, may Allah make it easy for us.
5/12/17, 6:54 PM - ‪+234 9074619096‬: *MACE 'YAR GATA,*
💜💜
*Mace 'gatan baban ta,*
💜💜
*Idan tayi aure tazama*
*yar gatan mijinta,*
💜💜
*Ka fita aiki saboda mace,*
💜💜
*Ka shiga tashin hankali*
*saboda mace,*
💜💜
*Kayi gaba da dan uwanka sabida mace,*
💜💜
*Duk girmanka idan bakada*
*mace bakayiba,*
💜💜
*Duk mulkinka idan babu*
*mace beyiwa,*
💜💜
*Komai girman gida*
*idan babu mace kangone,*
💜💜
*Mace 'yar gata,*
💜💜
*mace sha lelen namiji*
*Babu namijin da zai* *iya rayuwa babu*
*mace,*
💜💜
*Idan kuma akwai ina jiran comment.
5/12/17, 6:59 PM - ‪+234 803 752 8256‬: Gani
5/12/17, 7:10 PM - Alfanuuuuuu: ﺍﻟﻨﻜﺘﺔ ﺍﻟﺴﺎﺑﻌﺔ
ﺇﻥَّ ﺻﻴﺎﻡ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﻣﻦ ﺣﻴﺚ ﺗﻄﻠّﻌﻪ ﻟﻜﺴﺐ ﺍﻹ ﻧﺴﺎﻥ ﺍﻟﺬﻱ ﺟﺎﺀ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﺪﻧﻴﺎ ﻷ ﺟﻞ ﻣﺰﺍﻭﻟﺔ ﺍﻟﺰﺭﺍﻋﺔ ﺍﻷ ﺧﺮﻭﻳﺔ ﻭﺗﺠﺎﺭﺗﻬﺎ ﻟﻪ ﺣﻜﻢٌ ﺷﺘﻰ .ﺇﻟّﺎ ﺃﻧﻨﺎ ﻧﺬﻛﺮ ﻭﺍﺣﺪﺓ ﻣﻨﻬﺎ ﻫﻲ ﺃﻥَّ ﺛﻮﺍﺏ ﺍﻷ ﻋﻤﺎﻝ ﻓﻲ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﺍﻟﻤﺒﺎﺭﻙ ﻳُﻀﺎﻋَﻒ ﺍﻟﻮﺍﺣﺪُ ﺇﻟﻰ ﺍﻷ ﻟﻒ. ﻭﻣﻦ ﺍﻟﻤﻌﻠﻮﻡ ﺃﻥ ﻛﻞ ﺣﺮﻑ ﻣﻦ ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ ﺍﻟﺤﻜﻴﻢ ﻟﻪ ﻋﺸﺮُ ﺃﺛﻮﺑﺔ، ﻭﻳﻌﺪُّ ﻋﺸﺮ ﺣﺴﻨﺎﺕ، ﻭﻳﺠﻠﺐ ﻋﺸﺮ ﺛﻤﺎﺭ ﻣﻦ ﺛﻤﺮﺍﺕ ﺍﻟﺠﻨﺔ ﻛﻤﺎ ﺟﺎﺀ ﻓﻲ ﺍﻟﺤﺪﻳﺚ ﺍﻟﺸﺮﻳﻒ ﻓﻔﻲ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﻳﻮﻟّﺪ ﻛﻞُّ ﺣﺮﻑ ﺃﻟﻔﺎً ﻣﻦ ﺗﻠﻚ ﺍﻟﺜﻤﺮﺍﺕ ﺍﻷ ﺧﺮﻭﻳﺔ ﺑﺪﻻ ً ﻣﻦ ﻋﺸﺮٍ ﻣﻨﻬﺎ، ﻭﻛﻞُّ ﺣﺮﻑ ﻣﻦ ﺣﺮﻭﻑ ﺁﻳﺎﺕ ﻛﺂﻳﺔ ﺍﻟﻜﺮﺳﻲ ﻳﻔﺘﺢ ﺍﻟﺒﺎﺏَ ﺃﻣﺎﻡ ﺍﻷ ﻟﻮﻑ ﻣﻦ ﺗﻠﻚ ﺍﻟﺤﺴﻨﺎﺕ ﻟﺘﺘﺪﻟﻰ ﻓﻲ ﺍﻵ ﺧﺮﺓ ﺛﻤﺎﺭﺍً ﺣﻘﻴﻘﻴﺔ. ﻭﺗﺰﺩﺍﺩ ﺗﻠﻚ ﺍﻟﺤﺴﻨﺎﺕ ﺑﺎﻃﺮﺍﺩ ﺃﻳﺎﻡ ﺍﻟﺠُﻤَﻊ ﻓﻲ ﺭﻣﻀﺎﻥ، ﻭﺗﺒﻠﻎ ﺍﻟﺜﻼ ﺛﻴﻦ ﺃﻟﻔﺎً ﻣﻦ ﺍﻟﺤﺴﻨﺎﺕ ﻟﻴﻠﺔَ ﺍﻟﻘﺪﺭ.
ﻧﻌﻢ، ﺇﻥَّ ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ ﺍﻟﻜﺮﻳﻢ ﺍﻟﺬﻱ ﻳﻬﺐ ﻛﻞُّ ﺣﺮﻑ ﻣﻨﻪ ﺛﻼ ﺛﻴﻦ ﺃﻟﻔﺎً ﻣﻦ ﺍﻟﺜﻤﺮﺍﺕ ﺍﻟﺒﺎﻗﻴﺔ ﻳﻜﻮﻥ ﺑﻤﺜﺎﺑﺔ ﺷﺠﺮﺓ ﻧﻮﺭﺍﻧﻴﺔ ﻛﺸﺠﺮﺓ ﻃﻮﺑﻰ ﺍﻟﺠﻨﺔ ﺑﺤﻴﺚ ﻳُﻐﻨِﻢ ﺍﻟﻤﺆﻣﻨﻴﻦ ﻓﻲ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﺍﻟﻤﺒﺎﺭﻙ ﺗﻠﻚ ﺍﻟﺜﻤﺮﺍﺕ ﺍﻟﺪﺍﺋﻤﺔَ ﺍﻟﺒﺎﻗﻴﺔ ﺍﻟﺘﻲ ﺗﻌﺪّ ﺑﺎﻟﻤﻼ ﻳﻴﻦ.. ﺗﺄﻣﻞ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﺘﺠﺎﺭﺓ ﺍﻟﻤﻘﺪﺳﺔ ﺍﻟﺨﺎﻟﺪﺓ ﺍﻟﻤُﺮﺑِﺤﺔ ﻭﺃﺟِﻞ ﺍﻟﻨﻈﺮَ ﻓﻴﻬﺎ، ﺛﻢ ﺗﺪﺑّﺮ ﻓﻲ ﺃﻣﺮ ﺍﻟﺬﻳﻦ ﻻ ﻳﻘﺪّﺭﻭﻥ ﻗﻴﻤﺔ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﺤﺮﻭﻑ ﺍﻟﻤﻘﺪﺳﺔ ﺣﻖَّ ﻗﺪﺭﻫﺎ، ﻣﺎ ﺃﻋﻈﻢ ﺧﺴﺎﺭﺗﻬﻢ ﻭﻣﺎ ﺃﻓﺪﺣَﻬﺎ؟
ﻭﻫﻜﺬﺍ، ﻓﺈﻥ ﺷﻬﺮ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﺍﻟﻤﺒﺎﺭﻙ ﺃﺷﺒﻪ ﻣﺎ ﻳﻜﻮﻥ ﺑﻤﻌﺮﺽ ﺭﺍﺋﻊ ﻟﻠﺘﺠﺎﺭﺓ ﺍﻷ ﺧﺮﻭﻳﺔ ﺃﻭ ﻫﻮ ﺳﻮﻕ ﻓﻲ ﻏﺎﻳﺔ ﺍﻟﺤﺮﻛﺔ ﻭ ﺍﻟﺮﺑﺢ ﻟﺘﻠﻚ ﺍﻟﺘﺠﺎﺭﺓ ﻭﻫﻮ ﻛﺎﻷ ﺭﺽ ﺍﻟﻤُﻨﺒﺘﺔ ﻓﻲ ﻏﺎﻳﺔ ﺍﻟﺨﺼﻮﺑﺔ ﻭﺍﻟﻐَﻨﺎﺀ ﻹ ﻧﺘﺎﺝ ﺍﻟﻤﺤﺎﺻﻴﻞ ﺍﻷ ﺧﺮﻭﻳﺔ.. ﻭﻫﻮ ﻛﺎﻟﻐﻴﺚ ﺍﻟﻨﺎﺯﻝ ﻓﻲ ﻧﻴﺴﺎﻥ ﻹ ﻧﻤﺎﺀ ﺍﻷ ﻋﻤﺎﻝ ﻭﺑﺮﻛﺎﺗﻬﺎ.. ﻭﻫﻮ ﺑﻤﺜﺎﺑﺔ ﻣﻬﺮﺟﺎﻥ ﻋﻈﻴﻢ ﻭﻋﻴﺪ ﺑﻬﻴﺞ ﻣﻘﺪّﺱ ﻟﻌﺮﺽ ﻣﺮﺍﺳﻴﻢ ﺍﻟﻌﺒﻮﺩﻳﺔ ﺍﻟﺒﺸﺮﻳﺔ ﺗﺠﺎﻩ ﻋﻈﻤﺔ ﺍﻟﺮﺑﻮﺑﻴﺔ ﻭﻋﺰﺓ ﺍﻷ ﻟﻮﻫﻴﺔ.
ﻷ ﺟﻞ ﻛﻞ ﺫﻟﻚ ﻓﻘﺪ ﺃﺻﺒﺢ ﺍﻹ ﻧﺴﺎﻥ ﻣﻜﻠَّﻔﺎً ﺑﺎﻟﺼﻮﻡ، ﻟﺌﻼ ﻳﻠﺞ ﻓﻲ ﺍﻟﺤﺎﺟﺎﺕ ﺍﻟﺤﻴﻮﺍﻧﻴﺔ، ﻛﺎﻷ ﻛﻞ ﻭﺍﻟﺸﺮﺏ ﻣﻦ ﺣﺎﺟﺎﺕ ﺍﻟﻨﻔﺲ ﺑﺎﻟﻐﻔﻠﺔ، ﻭﻟﻜﻲ ﻳﺘﺠﻨﺐ ﺍﻻ ﻧﻐﻤﺎﺱَ ﻓﻲ ﺷﻬﻮﺍﺕ ﺍﻟﻬﻮﻯ ﻭﻣﺎ ﻻ ﻳﻌﻨﻴﻪ ﻣﻦ ﺍﻷ ﻣﻮﺭ.. ﻭﻛﺄﻧﻪ ﺃﺻﺒﺢ ﺑﺼﻮﻣﻪ ﻣﺮﺁﺓً ﺗﻌﻜﺲ ﺍﻟﺼﻤﺪﺍﻧﻴﺔ ﺣﻴﺚ ﻗﺪ ﺧﺮﺝ ﻣﺆﻗﺘﺎً ﻣﻦ ﺍﻟﺤﻴﻮﺍﻧﻴﺔ ﻭﺩﺧﻞ ﺇﻟﻰ ﻭﺿﻊ ﻣﺸﺎﺑﻪٍ ﻟﻠﻤﻼ ﺋﻜﻴﺔ، ﺃﻭ ﺃﺻﺒﺢ ﺷﺨﺼﺎً ﺃُﺧﺮﻭﻳﺎً ﻭﺭﻭﺣﺎً ﻇﺎﻫﺮﺓ ﺑﺎﻟﺠﺴﺪ، ﺑﺪﺧﻮﻟﻪ ﻓﻲ ﺗﺠﺎﺭﺓ ﺃُﺧﺮﻭﻳﺔ ﻭﺗﺨﻠّﻴﻪ ﻋﻦ ﺍﻟﺤﺎﺟﺎﺕ ﺍﻟﺪﻧﻴﻮﻳﺔ ﺍﻟﻤﺆﻗﺘﺔ. ﻧﻌﻢ، ﺇﻥَّ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﺍﻟﻤﺒﺎﺭﻙ ﻳُﻜﺴِﺐ ﺍﻟﺼﺎﺋﻢَ ﻓﻲ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﺪﻧﻴﺎ ﺍﻟﻔﺎﻧﻴﺔ ﻭﻓﻲ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻌﻤﺮ ﺍﻟﺰﺍﺋﻞ ﻭﻓﻲ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﺤﻴﺎﺓ ﺍﻟﻘﺼﻴﺮﺓ ﻋﻤﺮﺍً ﺑﺎﻗﻴﺎً ﻭﺣﻴﺎﺓً ﺳﺮﻣﺪﻳﺔ ﻣﺪﻳﺪﺓ، ﻭﻳﺘﻀﻤﻦ ﻛﻠﻬﺎ. ﻓﻴﻤﻜﻦ ﻟﺸﻬﺮ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﻭﺍﺣﺪ ﻓﻘﻂ ﺃﻥ ﻳﻤﻨﺢَ ﺍﻟﺼﺎﺋﻢ ﺛﻤﺮﺍﺕِ ﻋﻤﺮٍ ﻳﻨﺎﻫﺰ ﺍﻟﺜﻤﺎﻧﻴﻦ ﺳﻨﺔ. ﻭﻛﻮﻥ ﻟﻴﻠﺔ ﺍﻟﻘﺪﺭ ﺧﻴﺮﺍً ﻣﻦ ﺃﻟﻒ ﺷﻬﺮ ﺑﻨﺺ ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ ﺍﻟﻜﺮﻳﻢ ﺣﺠﺔ ﻗﺎﻃﻌﺔ ﻟﻬﺬﺍ ﺍﻟﺴﺮ.
ﻓﻜﻤﺎ ﻳﺤﺪﺩ ﺳﻠﻄﺎﻥ ﺃﻳﺎﻣﺎً ﻣﻌﻴﻨﺔ ﻓﻲ ﻓﺘﺮﺓ ﺣُﻜﻤﻪ، ﺃﻭ ﻓﻲ ﻛﻞ ﺳﻨﺔ، ﺳﻮﺍﺀً ﺑﺎﺳﻢ ﺗﺴﻨّﻤﻪ ﻋﺮﺵ ﺍﻟﺤُﻜﻢ ﺃﻭ ﺃﻱ ﻳﻮﻡ ﺁﺧﺮ ﻣﻦ ﺍﻷ ﻳﺎﻡ ﺍﻟﺰﺍﻫﺮﺓ ﻟﺪﻭﻟﺘﻪ، ﺟﺎﻋﻼ ً ﻣﻦ ﺗﻠﻚ ﺍﻷ ﻳﺎﻡ ﻣﻨﺎﺳﺒﺎﺕ ﻭﺃﻋﻴﺎﺩﺍً ﻟﺮﻋﻴﺘﻪ، ﻓﺘﺮﺍﻩ ﻻ ﻳﻌﺎﻣﻞ ﺭﻋﻴﺘَﻪ ﺍﻟﺼﺎﺩﻗﻴﻦ ﺍﻟﻤﺴﺘﺤﻘﻴﻦ ﻓﻲ ﺗﻠﻚ ﺍﻷ ﻳﺎﻡ ﺑﺎﻟﻘﻮﺍﻧﻴﻦ ﺍﻟﻤﻌﺘﺎﺩﺓ، ﺑﻞ ﻳﺠﻌﻠﻬﻢ ﻣُﻈﻬﺮﺍً ﻹ ﺣﺴﺎﻧﻪ ﻭﺇﻧﻌﺎﻣﻪ ﻭﺃﻓﻀﺎﻟﻪ ﺍﻟﺨﺎﺻﺔ. ﻓﻴﺪﻋﻮﻫﻢ ﺇﻟﻰ ﺩﻳﻮﺍﻧﻪ ﻣﺒﺎﺷﺮﺓ ﺩﻭﻥ ﺣﺠﺐ، ﻭﻳﺨﺼّﻬﻢ ﺑﺮﻋﺎﻳﺘﻪ ﺍﻟﺨﺎﺻﺔ ﻭﻳﺤﻴﻄﻬﻢ ﺑﻜﺮﻣﻪ ﻭﺑﺈﺟﺮﺍﺀﺍﺗﻪ ﺍﻻ ﺳﺘﺜﻨﺎﺋﻴﺔ، ﻭﻳﺠﻮﺩ ﻋﻠﻴﻬﻢ ﺑﺘﻮﺟﻬﺎﺗﻪ ﺍﻟﻜﺮﻳﻤﺔ.. ﻛﺬﻟﻚ ﺍﻟﻘﺎﺩﺭ ﺍﻷ ﺯﻟﻲ ﺫﻭ ﺍﻟﺠﻼ ﻝ ﻭﺍﻹ ﻛﺮﺍﻡ ﻭﻫﻮ ﺳﻠﻄﺎﻥ ﺍﻷ ﺯﻝ ﻭﺍﻷ ﺑﺪ ﻭﻫﻮ ﺍﻟﺴﻠﻄﺎﻥ ﺍﻟﺠﻠﻴﻞ ﻟﺜﻤﺎﻧﻴﺔَ ﻋﺸﺮ ﺃﻟﻒ ﻋﺎﻟَﻢ ﻣﻦ ﺍﻟﻌﻮﺍﻟﻢ، ﻗﺪ ﺃﻧـﺰﻝ ﺳﺒﺤﺎﻧﻪ ﻓﻲ ﺷﻬﺮ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﺃﻭﺍﻣﺮﻩ ﺍﻟﺤﻜﻴﻤﺔَ ﺍﻟﺴﺎﻣﻴﺔ ﻭﻗﺮﺁﻧَﻪ ﺍﻟﺤﻜﻴﻢ ﺍﻟﻤﺘﻮﺟﻪ ﺇﻟﻰ ﺗﻠﻚ ﺍﻷ ﻟﻮﻑ ﻣﻦ ﺍﻟﻌﻮﺍﻟﻢ، ﻟﺬﺍ ﻓﺈﻥ ﺩﺧﻮﻝَ ﺫﻟﻚ ﺍﻟﺸﻬﺮ ﺍﻟﻤﺒﺎﺭﻙ ﻓﻲ ﺣﻜﻢ ﻋﻴﺪ ﻭﻣﻨﺎﺳﺒﺔ ﺇﻟﻬﻴﺔ ﺧﺎﺻﺔ ﺑﻬﻴﺠﺔ، ﻭﻓﻲ ﺣﻜﻢ ﻣﻌﺮﺽ ﺑﺪﻳﻊ ﺭﺑﺎﻧﻲ، ﻭﻣﺠﻠﺲ ﻣﻬﻴﺐ ﺭﻭﺣﺎﻧﻲ، ﻫﻮ ﻣﻦ ﻣﻘﺘﻀﻰ ﺍﻟﺤﻜﻤﺔ. ﻓﻤﺎ ﺩﺍﻡ ﺷﻬﺮُ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﻗﺪ ﺗﻤﺜﻞ ﺑﺘﻠﻚ ﺍﻟﻤﻨﺎﺳﺒﺔ ﺍﻟﺒﻬﻴﺠﺔ ﻭﺫﻟﻚ ﺍﻟﻌﻴﺪ ﺍﻟﻤﻔﺮﺡ ﻓﻼ ﺑﺪ ﺃﻥ ﻳﺆﻣَﺮ ﻓﻴﻪ ﺑﺎﻟﺼﻮﻡ، ﻟﻴﺴﻤﻮَ ﺍﻟﻨﺎﺱُ ﺇﻟﻰ ﺣﺪٍ ﻣﺎ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻤﺸﺎﻏﻞ ﺍﻟﺤﻴﻮﺍﻧﻴﺔ ﺍﻟﺴﺎﻓﻠﺔ. ﻓﺎﻟﻜﻤﺎﻝ ﻓﻲ ﺫﻟﻚ ﺍﻟﺼﻮﻡ ﻫﻮ ﺟﻌﻞُ ﺟﻤﻴﻊ ﺣﻮﺍﺱ ﺍﻹ ﻧﺴﺎﻥ ﻛﺎﻟﻌﻴﻦ ﻭﺍﻷ ﺫﻥ ﻭﺍﻟﻘﻠﺐ ﻭﺍﻟﺨﻴﺎﻝ ﻭﺍﻟﻔﻜﺮ ﻋﻠﻰ ﻧﻮﻉ ﻣﻦ ﺍﻟﺼﻮﻡ، ﻛﻤﺎ ﺗﻘﻮﻡ ﺑﻪ ﺍﻟﻤﻌﺪﺓ. ﺃﻱ ﺗﺠﻨﻴﺐ ﺍﻟﺤﻮﺍﺱ ﺗﻠﻚ ﻣﻦ ﺍﻟﻤﺤﺮﻣﺎﺕ ﻭﺍﻟﺴﻔﺎﻫﺎﺕ ﻭﻣﺎ ﻻ ﻳﻌﻨﻴﻬﺎ ﻣﻦ ﺃﻣﻮﺭ، ﻭﺳﻮﻗﻬﺎ ﺇﻟﻰ ﻋﺒﻮﺩﻳﺔ ﺧﺎﺻﺔ ﻟﻜﻞ ﻣﻨﻬﺎ.
ﻓﻤﺜﻼ ∫
ﻳﺮﻭّﺽ ﺍﻹ ﻧﺴﺎﻥ ﻟﺴﺎﻧَﻪ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﺼﻮﻡ ﻣﻦ ﺍﻟﻜﺬﺏ ﻭﺍﻟﻐﻴﺒﺔ ﻭﺍﻟﻌﺒﺎﺭﺍﺕ ﺍﻟﻨﺎﺑﻴﺔ ﻭﻳﻤﻨﻌﻪ ﻋﻨﻬﺎ، ﻭﻳﺮﻃّﺐ ﺫﻟﻚ ﺍﻟﻠﺴﺎﻥ ﺑﺘﻼ ﻭﺓ ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ ﺍﻟﻜﺮﻳﻢ ﻭﺫﻛﺮ ﺍﻟﻠﻪ ﺳﺒﺤﺎﻧﻪ ﻭﺍﻟﺘﺴﺒﻴﺢ ﺑﺤﻤﺪﻩ ﻭﺍﻟﺼﻠﻮﺍﺕ ﻭﺍﻟﺴﻼ ﻡ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﺮﺳﻮﻝ ﺍﻟﻜﺮﻳﻢ ﺹ ﻭﺍﻻ ﺳﺘﻐﻔﺎﺭ، ﻭﻣﺎ ﺷﺎﺑﻬﻪ ﻣﻦ ﺃﻧﻮﺍﻉ ﺍﻷ ﺫﻛﺎﺭ.
ﻭﻣﺜﻼ ً∫
ﻳﻐﺾّ ﺑﺼﺮَﻩ ﻋﻦ ﺍﻟﻤﺤﺮَّﻣﺎﺕ، ﻭﻳﺴﺪ ﺃﺫﻧَﻪ ﻋﻦ ﺍﻟﻜﻼ ﻡ ﺍﻟﺒﺬﻱﺀ، ﻭﻳﺪﻓﻊ ﻋﻴﻨَﻪ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﻨﻈﺮ ﺑﻌﺒﺮﺓٍ ﻭﺃُﺫﻧَﻪ ﺇﻟﻰ ﺳﻤﺎﻉ ﺍﻟﻜﻼ ﻡ ﺍﻟﺤﻖ ﻭﺍﻟﻘﺮﺁﻥ ﺍﻟﻜﺮﻳﻢ. ﻭﻳﺠﻌﻞ ﺳﺎﺋﺮ ﺣﻮﺍﺳﻪ ﻋﻠﻰ ﻧﻮﻉ ﻣﻦ ﺍﻟﺼﻴﺎﻡ. ﻭﻣﻦ ﺍﻟﻤﻌﻠﻮﻡ ﺃﻥَّ ﺍﻟﻤﻌﺪﺓ ﺍﻟﺘﻲ ﻫﻲ ﻣﺼﻨﻊ ﻛﺒﻴﺮ ﺟﺪﺍً ﺇﻥ ﻋﻄّﻠﺖ ﺃﻋﻤﺎﻟَﻬﺎ ﺑﺎﻟﺼﻴﺎﻡ ﻓﺈﻥ ﺗﻌﻄﻴﻞ ﺍﻟﻤﻌﺎﻣﻞ ﺍﻟﺼﻐﻴﺮﺓ ﺍﻷ ﺧﺮﻯ ﻳﻜﻮﻥ ﺳﻬﻼ ً ﻣﻴﺴﻮﺭﺍً.

المكتوبات - 508
5/12/17, 8:12 PM - ‪+234 9074619096‬: Wannan larabci zalla haka bamu san fassara ba
5/12/17, 8:25 PM - ‪+234 9074619096‬: Duk wanda ya tashi daga bacci cikin dare yace La'ilaha illallahu wahdahu la'sharikalahu lahul mulku walahul hamdu wahuwa ala kulli shai'inkadir. Subhanallahil Walhamdulillahi Wala'ilaha illahu Wallahu akbar Walahaula walakuwwata illa billahi Rabbigfirli Annabi S.A.W. Yace" za'a gafartama. Inkai addu'a za'a kar6a. In ka tashi kai sallah za'a kar6a. Tura kai tarayya a cikin ladan. ISLAMIC RESEARCH ☪
5/12/17, 8:57 PM - ‪+234 806 089 7228‬: <Media omitted>
5/12/17, 9:29 PM - ‪+234 803 656 5364‬: Waye zaiwa matar aure comment
5/12/17, 9:35 PM - ‪+234 806 084 4942‬: Gaka
5/12/17, 9:36 PM - ‪+234 803 656 5364‬: To na gode
5/12/17, 9:37 PM - ‪+234 803 656 5364‬: ⭕JOKE OF THE DAY! ⭕

An old farmer wrote a letter to his son in prison. "Son, this year I will not plant cassava
and yam because I can't dig the field, I know if you were here you would have helped me". The son replied his father "Dad don't even think of digging the field because that's where I buried the money I stole".
The POLICE & PRISON'S on reading this letter went early in the morning and dug the whole field in search of the money but nothing was found. The next day the son wrote his father again "Dad you can now plant your cassava and yam this is the best I can do from here."
Dad replied "haaa my son, you are too powerful indeed, even in prison you still command police men to work for me. I was so
surprised to see the IGP and his team holding hoes and shovels, digging my farm. I will write to you when I want to harvest. 😃😃😄

MORAL LESSON🎯 : Nobody can imprison your mind. Think big.
5/12/17, 9:40 PM - ‪+234 803 656 5364‬: Brief tadabbur of the Quran,1 juz a day with Ustadh Nouman Ali Khan~

If you're planning to Read & Understand Quran this Ramadan but don't have enough time to go through the entire text and translation then spare some time & listen to the short explanation of some verses from each Juz per day. It will hardly take 5-10mins!

Juz 1:
https://www.youtube.com/watch?v=pt9fUcL8njY

Juz 2: https://www.youtube.com/watch?v=gWZDVYom3RE

Juz 3: https://www.youtube.com/watch?v=wFsYnwI6zEA

Juz 4: https://www.youtube.com/watch?v=h2kwFI7bKi0

Juz 5: https://www.youtube.com/watch?v=9C6QyjX53cg

Juz 6: https://www.youtube.com/watch?v=KVh-W6CjIOc

Juz 7: https://www.youtube.com/watch?v=tXsMMj7m9tQ

Juz 8: https://www.youtube.com/watch?v=6NFo35g7zo8

Juz 9: https://www.youtube.com/watch?v=2i80milYJAc

Juz 10: https://www.youtube.com/watch?v=RlKDxmw466Y

Juz 11: https://www.youtube.com/watch?v=Btsvfuu2eE4

Juz 12: https://www.youtube.com/watch?v=K1uQ1l4LQFE

Juz 13: https://www.youtube.com/watch?v=eThSNtJe7SY

Juz 14: https://www.youtube.com/watch?v=Vvn2WCO_zPg

Juz 15: https://www.youtube.com/watch?v=3xOK85qRQ_o

Juz 16: https://www.youtube.com/watch?v=WAwI1MvBViE

Juz 17: https://www.youtube.com/watch?v=x9nMCACgvqk

Juz 18: https://www.youtube.com/watch?v=y5YpDilwN04

Juz 19: https://www.youtube.com/watch?v=T_DMb8o32c8

Juz 20: https://www.youtube.com/watch?v=DzSDr5xiGIE

Juz 21: https://www.youtube.com/watch?v=0qAhT7MV0Fg

Juz 22: https://www.youtube.com/watch?v=bFUACCm25ok

Juz 23: https://www.youtube.com/watch?v=PKFc1o8Yvzk

Juz 24:https://www.youtube.com/watch?v=R6XHHcbcitI

Juz 25: https://www.youtube.com/watch?v=iLvV_1JT2Ik

Juz 26: https://www.youtube.com/watch?v=v_zrDh9Ny8g

Juz 27: https://www.youtube.com/watch?v=kvUU1g4i2bk

Juz 28: https://www.youtube.com/watch?v=xJRf_4tojx4

Juz 29:
https://www.youtube.com/watch?v=Ugx4MZK3EGQ

Juz 30:
https://www.youtube.com/watch?v=9JL09VjJQWE

PS: Please forward and help your fellow Muslims to Understand some portion of Quran.
5/12/17, 9:52 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Ci daga guminka ya fi maka ci daga gumin wani, watau ka nemi na kanka yafi ka rataya ga wani...


Ci daga abinda yake halal mai dadi...
Kada kabi hanyoyin shaidan ga halastar da abinda Allah ya haramta, ko ka haramta abinda Allah ya halatasta...

Ya Allah kar ka barmu da son zuciyarmu gurin bauta maka...

...binkhal...
+2348068744490
5/12/17, 9:55 PM - ‪+234 803 690 8439‬: Ameen Dan 'uwa
5/12/17, 9:59 PM - ‪+234 806 874 4490‬: 👍🏽
5/12/17, 10:21 PM - ‪+234 706 939 3353‬: Slm
5/12/17, 10:21 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Waalaikumussalam
5/12/17, 10:21 PM - ‪+234 706 939 3353‬: Barkada dare
5/12/17, 10:24 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Yauwa
5/13/17, 7:22 AM - ‪+234 803 445 7259‬: Today's Beautiful Hadith is about Approved Deeds

Narrated Abu Huraira: The Prophet (peace be upon him) said, "A man saw a dog eating mud from (the severity of) thirst. So, that man took a shoe (and filled it) with water and kept on pouring the water for the dog till it quenched its thirst. So Allah approved of his deed and made him to enter Paradise."

(Sahih al-Bukhari, Vol. 1, Book 4, Hadith 39)
5/13/17, 8:46 AM - ‪+234 706 939 3353‬: Ykk
5/13/17, 9:08 AM - ‪+234 803 752 8256‬: 2017 JAMB CBT English language ANSWERS (DAY1-MAY 13)
1(a)out-of -hand
2(a)a possible idea
3(d)outlined
4(a)exclude
5(b)debunked
6(d)burst
7(d)used to work
8(a)whenever
9(b)fourtnight
10(c)ferreted about
11(a)does
12(b)scoured
13(a)what time it was
14(b)eclectic
15(b)in furtherance
16(c)pronunciation
17(a)pleading
18(d)naughtiest
19(c)carrier
20(b)makeup
21(b)seize
22(c)uphill
23(b)medddle
24(b)answering
25(a)certain reason
26(a)call
26(a)said
28(c)break
29(a)breathe
30(a)of
31(d)measure
32(c)bleat
33(c)part
34(c)cite
35(a)valeDICtory
36(b)congratuLAtion
37(b)conspiraCY
38(a)what did my mother buy yesterday
39(b)who went to Abuja by air
40(a)is musa staying in Enugu


Plzz qo thru et ooo...eys correct die...qot et from a real source!!!!
5/13/17, 7:25 PM - ‪+234 806 008 8920‬: If you know anybody with a PhD, MSc or BSc. (First class or very good second class upper) in Biochemistry, Physiology or Anatomy who is interested in lecturing should kindly as a matter of urgency forward a copy of his or her cv to my email address nngarba@abu.edu.ng for further action. Thank u
5/13/17, 7:25 PM - ‪+234 806 008 8920‬: <Media omitted>
5/13/17, 8:43 PM - ‪+234 9074619096‬: Duk mai karanta Kula'uzu birabbil-falak kafa 5 da kula'uzu birabbin nass kafa 6 Bayan yagama sallar Asubahin da sallar Magariba Wallahi wannan Addu'ar daga bakin Manzon Allah s.a.w tafito Duk Wanda yake karantawa kullun Allah zai kareshi da duk masu binsa da asiri ko bokaye da matsafa zai samu kariyar jikinsa da dukiyarsa
Dan Allah Idan ka karanta kaima katura zuwa group da Abokananka
Share this to another group & ur friends
5/14/17, 12:52 PM - Alfanuuuuuu: SAKAMAKON FARKO NA MUSAYEN 'YAN MATAN CHIBOK DA KWAMANDOJIN BOKO HARAM

A yammacin jiya Juma'a 'yan ta'addan Boko Haram da sukeyiwa kungiyar aikin hada video karkashin jagorancin #Abu_Bakr_Sulaiman suke daurawa a shafin youtube sun fitar da sabbin faifan video guda biyu sai suka daura a youtube

Video na farko da suka fitar za'a iya samunshi a wannan link din https://youtu.be/nQdNN-LKZ4U, a cikin videon dayane daga cikin kwamandojin Boko Haram wanda gwamnatin Nigeria tayi musayensu da 'yan matan Chibok mai suna #Abu_Dardaa wanda yafi shahara da #Moni ya bayyana, har ya gabatar da bayani kamar haka:

"Nine Abu Dardaa wanda akafi sani da Moni wanda arna kuka kamani a Gombe saboda na tayar muku bomabomai a cikin kasashenku na kafirci, yanzu na dawo sambisa cikin 'yan uwana na addini, kuna Qarya kuna cewa kun Qarar da sambisa Qarya kuke, 'yan uwana sunanan lafiya, nima ina cikin koshin lafiya, kuma ina muku gargadi da cewa kwanannan zaku ganmu akanku, ba bomb kuke tsoro ba? Bakwa tsoron Allah bakwa tsoron shirkan da kukeyi wa Allah bakwa tsoron kafircin da kukeyi wa Allah, bomb kuke tsoro? to kwanannan zakuji bama-bamai a cikin garinku
!
Abuja ne kuke bata tsaro?, kai Buhari bazaka iya da Allah ba, Buratai Qaryanka, Kuka Sheka baka isa ba, ku tuba kwai ku bautawa Allah kuyi addinin Allah kuyi abinda Allah yake so ku zauna lafiya
!
Wai kuna cewa kun sake kwamandoji kwaya biyar (5) Qaryanku, bakusan kun sake kwamandoji ba sai kunji bama-bamai a garinku, sai kunji bamabamai a church dinku, baku karar damu ba, ba wanda ya isa ya karar damu, addinin Allah mukeyi, na Allah mukeyi, wallahi bari kuji ko ran mu dubu ne daya zai fita a bayan daya wallahi sai kun ganmu a kanku"

A cikin video na biyu kuma da suka fitar wanda za'a iya gani a wannan link https://youtu.be/9OxZpyLbl2U sun nuna wasu daga cikin 'yan matan Chibok sanye da abaya da kuma niqab kowacce tana rike da bindiga samfurin AK47, a cikin jawabin da sukeyi matan sun tabbatar da cewa sune 'yan matan Chibok

Matan sun kuma bayyana cewa su bazasu koma gaban iyayensu ba, saboda iyayen nasu sun kafirta, sun tabbatar da cewa suma sun zama asalin rikakkun 'yan Boko Haram

Abu na farko da zamu lura dashi shine munsan wannan wata sabuwar hanyace ta yaudara wanda 'yan ta'addan Boko Haram suke amfani dashi domin su tsorata al'umma, barazanace ta banza sukeyi a halin yanzu, suna cika baki wai zasu tayar da bamabamai a cikin kasa, idan ma ya tabbata dagaske zasuyi hakan inaga wannan tamkar wata satar amsa ce suke baiwa jami'an tsaronmu, wanda hakan kuwa zaisa kungiyar ta Boko Haram ta rasa nasarar abinda sukayi kudurin zasu aiwatar a cikin kasa

Wannan dai shine kadan daga cikin sakamakon farko na musayen 'yan matan chibok da gwamnatin Buhari tayi kenan, harma daya daga cikin 'yan Boko Haram din da sukeyiwa kungiyar hidimar daura sakonnin video a youtube Abu Bakr Sulaiman yake tabbatar min da cewa gwamnatin Buhari sai da ta hada har da makudan kudade da kuma sakin kwamandojinsu kafin suka saki 'yan matan Chibok, kuma nan gaba zasu fitar mana da sakon video akai su nuna makudan kudaden

Abu na gaba shine, da farkon al'amari bayan an sace 'yan matan Chibok Boko Haram sun bayyana cewa sun sayar da matan a kasuwannin bayi tsakanin kasashen dake sahara, daga baya kuma sai suka fitar da wani video suka nuna cewa wai jirgin yakin Nigeria yayi sanadin hallakar wasu daga cikin 'yan matan na Chibok a wani farmaki da yakai ta sama cikin dajin Sambisa

To tambayar da mukeyi shin Boko Haram ta warware cinikin matan Chibok din da a karon farko Shekau yace ya sayar dasu a kasuwar bayi ne?
Sannan Boko Haram ta sake busa rai ne ga 'yan matan Chibok din da akace mana wai jirgin yakin Nigeria ya kashe?

Me yasa kuke wasa da hankalin mutane akan 'yan matan Chibok kuke yada karairayi da tufka da warwara akan batun su?

Sannan akwai tunanin cewa nan gaba cikin 'yan matan Chibok da za'a sako zasu zama babban barazana ga iyayensu da kuma al'ummar kasa gaba daya

Wannan sakonni guda biyu da Boko Haram ta fitar babbar iznace ga gwamnati da hukumomin tsaronmu, a kullun shi abokin gaba musamman 'yan ta'adda duk abinda suka bayyana koda sakon Qaryace ko gaskiya ba abune da yakamata mahukunta suyi wasa dashi ba, dole a dauki lamarin da muhimmanci sannan ayi karatun ta nutsu.

Allah Ya kawo mana mafita
5/14/17, 5:49 PM - Alfanuuuuuu: https://www.naij.com/1104291-emir-bauchi-allegedly-rejects-pastor-adeboyes-visit-palace.html
5/14/17, 5:49 PM - Alfanuuuuuu: Assalamu alaikum, don Allah in da Malaman usulu a zauren nan a taimake mu da tasabbutin wannan maqálah:
☝🏻☝🏻☝🏻☝🏻☝🏻 فضل ليلة النصف من شعبان

وردت عدة أحاديث في فضل ليلة النصف من شعبان صححها بعض أهل العلم منها :

١- قال صلى الله عليه وسلم ( ﻳﻄﻠﻊ اﻟﻠﻪ ﺗﺒﺎﺭﻙ ﻭﺗﻌﺎﻟﻰ ﺇﻟﻰ ﺧﻠﻘﻪ ﻟﻴﻠﺔ اﻟﻨﺼﻒ ﻣﻦ ﺷﻌﺒﺎﻥ، ﻓﻴﻐﻔﺮ ﻟﺠﻤﻴﻊ ﺧﻠﻘﻪ ﺇﻻ ﻟﻤﺸﺮﻙ ﺃﻭ ﻣﺸﺎﺣﻦ )
صححه الألباني في السلسلة الصحيحة رقم ١١٤٤

٢- قال صلى الله عليه وسلم ( ﺇﻥ اﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ ﻳﻨﺰﻝ ﻟﻴﻠﺔ اﻟﻨﺼﻒ ﻣﻦ ﺷﻌﺒﺎﻥ ﺇﻟﻰ اﻟﺴﻤﺎء اﻟﺪﻧﻴﺎ، ﻓﻴﻐﻔﺮ ﻷﻛﺜﺮ ﻣﻦ ﻋﺪﺩ ﺷﻌﺮ ﻏﻨﻢ ﻛﻠﺐ )
صححه الألباني في السلسلة الصحيحة ج٣ ص١٣٨

٣- قال صلى الله عليه وسلم ( ﺇﺫا ﻛﺎﻥ ﻟﻴﻠﺔ اﻟﻨﺼﻒ ﻣﻦ ﺷﻌﺒﺎﻥ اﻃﻠﻊ اﻟﻠﻪ ﺇﻟﻰ ﺧﻠﻘﻪ ﻓﻴﻐﻔﺮ ﻟﻠﻤﺆﻣﻨﻴﻦ ﻭﻳﻤﻠﻲ ﻟﻠﻜﺎﻓﺮﻳﻦ ﻭﻳﺪﻉ ﺃﻫﻞ اﻟﺤﻘﺪ ﺑﺤﻘﺪﻫﻢ ﺣﺘﻰ ﻳﺪﻋﻮه )
حسن - صحيح الجامع رقم ٣٦٨

٤- قال صلى الله عليه وسلم ( ﻓﻲ ﻟﻴﻠﺔ اﻟﻨﺼﻒ ﻣﻦ ﺷﻌﺒﺎﻥ ﻳﻐﻔﺮ اﻟﻠﻪ ﻷﻫﻞ اﻷﺭﺽ ﺇﻻ ﻟﻤﺸﺮﻙ ﺃﻭ ﻣﺸﺎﺣﻦ )
(ﺻﺤﻴﺢ) صحيح الجامع برقم 4268

ويستفاد من هذه الأحاديث :

١- إثبات فضيلة ليلة النصف من شعبان

٢- مشروعية الفرح بها ،
قال تعالى ( قل بفضل الله وبرحمته فبذلك فليفرحوا هو خير مما يجمعون )

٣- مشروعية الدعاء فيها الدعاء المشروع لكونها ليلة فاضلة

٤- مشروعية قيام الليل فيها القيام الشرعي لفضلها فالليالي الفاضلة يستحب قيامها في الشريعة مثل ليلة القدر

٥- مشروعية ذكر الله فيها الذكر الشرعي كما هو شأن الأيام والليالي الفاضلة مثل ليلة القدر ويوم الجمعة ويوم عرفة

أقوال العلماء في فضل ليلة النصف من شعبان

١- قال في تحفة الأحوذي ج٣ص٣٦٧
(ﻓﻬﺬﻩ اﻷﺣﺎﺩﻳﺚ ﺑﻤﺠﻤﻮﻋﻬﺎ ﺣﺠﺔ ﻋﻠﻰ ﻣﻦ ﺯﻋﻢ ﺃﻧﻪ ﻟﻢ ﻳﺜﺒﺖ ﻓﻲ ﻓﻀﻴﻠﺔ ﻟﻴﻠﺔ اﻟﻨﺼﻒ ﻣﻦ ﺷﻌﺒﺎﻥ ﺷﻲء ﻭاﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ ﺃﻋﻠﻢ )

- وقال أيضا ج٣ص٣٦٥
( اﻋﻠﻢ ﺃﻧﻪ ﻗﺪ ﻭﺭﺩ ﻓﻲ ﻓﻀﻴﻠﺔ ﻟﻴﻠﺔ اﻟﻨﺼﻒ ﻣﻦ ﺷﻌﺒﺎﻥ ﻋﺪﺓ ﺃﺣﺎﺩﻳﺚ ﻣﺠﻤﻮﻋﻬﺎ ﻳﺪﻝ ﻋﻠﻰ ﺃﻥ ﻟﻬﺎ ﺃﺻﻼ )

٢- وقال الفقيه ابن حجر الهيتمي في الفتاوى الفقهية الكبرى ج٢ ص٨٠
( ﻭاﻟﺤﺎﺻﻞ ﺃﻥ ﻟﻬﺬﻩ اﻟﻠﻴﻠﺔ ﻓﻀﻼ ﻭﺃﻧﻪ ﻳﻘﻊ ﻓﻴﻬﺎ ﻣﻐﻔﺮﺓ ﻣﺨﺼﻮﺻﺔ ﻭاﺳﺘﺠﺎﺑﺔ ﻣﺨﺼﻮﺻﺔ ﻭﻣﻦ ﺛﻢ ﻗﺎﻝ اﻟﺸﺎﻓﻌﻲ - ﺭﺿﻲ اﻟﻠﻪ ﻋﻨﻪ - ﺇﻥ اﻟﺪﻋﺎء ﻳﺴﺘﺠﺎﺏ ﻓﻴﻬﺎ )

٣- و في الدرر السنية في الأجوبة النجدية ج٥ ص٣٦١
قال الشيخ / عبدالله بابطين ( ﻭﺇﻥ ﻛﺎﻧﺖ ﺗﻠﻚ اﻟﻠﻴﻠﺔ ( أي ليلة النصف من شعبان ) ﻓﻴﻬﺎ ﻓﻀﻞ. )

٤- وجاء في فتاوى دار الافتاء المصرية ج١٠ ص١٣١
قال الشيخ / عطية صقر ( ﺑﻬﺬﻩ اﻷﺣﺎﺩﻳﺚ ﻭﻏﻴﺮﻫﺎ ﻳﻤﻜﻦ ﺃﻥ ﻳﻘﺎﻝ: ﺇﻥ ﻟﻠﻴﻠﺔ اﻟﻨﺼﻒ ﻣﻦ ﺷﻌﺒﺎﻥ ﻓﻀﻼ، ﻭﻟﻴﺲ ﻫﻨﺎﻙ ﻧﺺ ﻳﻤﻨﻊ ﺫﻟﻚ )

٥- وقال شيخ الاسلام ابن تيمية في اقتضاء الصراط المستقيم ج٣ص١٣٦
( ﻭﻣﻦ ﻫﺬا اﻟﺒﺎﺏ: ﻟﻴﻠﺔ اﻟﻨﺼﻒ ﻣﻦ ﺷﻌﺒﺎﻥ، ﻓﻘﺪ ﺭﻭﻯ ﻓﻲ ﻓﻀﻠﻬﺎ ﻣﻦ اﻷﺣﺎﺩﻳﺚ اﻟﻤﺮﻓﻮﻋﺔ ﻭاﻵﺛﺎﺭ ﻣﺎ ﻳﻘﺘﻀﻲ ﺃﻧﻬﺎ ﻟﻴﻠﺔ ﻣﻔﻀﻠﺔ، ﻭﺃﻥ ﻣﻦ اﻟﺴﻠﻒ ﻣﻦ ﻛﺎﻥ ﻳﺨﺼﻬﺎ ﺑﺎﻟﺼﻼﺓ ﻓﻴﻬﺎ،
ﻭﺻﻮﻡ ﺷﻬﺮ ﺷﻌﺒﺎﻥ ﻗﺪ ﺟﺎءﺕ ﻓﻴﻪ ﺃﺣﺎﺩﻳﺚ ﺻﺤﻴﺤﺔ.
ﻭﻣﻦ اﻟﻌﻠﻤﺎء: ﻣﻦ اﻟﺴﻠﻒ ﻣﻦ ﺃﻫﻞ اﻟﻤﺪﻳﻨﺔ، ﻭﻏﻴﺮﻫﻢ ﻣﻦ اﻟﺨﻠﻒ، ﻣﻦ ﺃﻧﻜﺮ ﻓﻀﻠﻬﺎ، ﻭﻃﻌﻦ ﻓﻲ اﻷﺣﺎﺩﻳﺚ اﻟﻮاﺭﺩﺓ ﻓﻴﻬﺎ، ﻛﺤﺪﻳﺚ: «ﺇﻥ اﻟﻠﻪ ﻳﻐﻔﺮ ﻓﻴﻬﺎ ﻷﻛﺜﺮ ﻣﻦ ﻋﺪﺩ ﺷﻌﺮ ﻏﻨﻢ ﻛﻠﺐ» " ﻭﻗﺎﻝ: ﻻ ﻓﺮﻕ ﺑﻴﻨﻬﺎ ﻭﺑﻴﻦ ﻏﻴﺮﻫﺎ.
ﻟﻜﻦ اﻟﺬﻱ ﻋﻠﻴﻪ ﻛﺜﻴﺮ ﻣﻦ ﺃﻫﻞ اﻟﻌﻠﻢ، ﺃﻭ ﺃﻛﺜﺮﻫﻢ، ﻣﻦ ﺃﺻﺤﺎﺑﻨﺎ ﻭﻏﻴﺮﻫﻢ -ﻋﻠﻰ ﺗﻔﻀﻴﻠﻬﺎ،
ﻭﻋﻠﻴﻪ ﻳﺪﻝ ﻧﺺ ﺃﺣﻤﺪ، ﻟﺘﻌﺪﺩ اﻷﺣﺎﺩﻳﺚ اﻟﻮاﺭﺩﺓ ﻓﻴﻬﺎ، ﻭﻣﺎ ﻳﺼﺪﻕ ﺫﻟﻚ ﻣﻦ اﻵﺛﺎﺭ اﻟﺴﻠﻔﻴﺔ، ﻭﻗﺪ ﺭﻭﻱ ﺑﻌﺾ ﻓﻀﺎﺋﻠﻬﺎ ﻓﻲ اﻟﻤﺴﺎﻧﻴﺪ ﻭاﻟﺴﻨﻦ . ﻭﺇﻥ ﻛﺎﻥ ﻗﺪ ﻭﺿﻊ ﻓﻴﻬﺎ ﺃﺷﻴﺎء ﺃﺧﺮ. )

٦- وقال الشافعي في كتاب الأم ج١ ص٢٦٤ ﻭﺑﻠﻐﻨﺎ ﺃﻧﻪ ﻛﺎﻥ ﻳﻘﺎﻝ: ﺇﻥ اﻟﺪﻋﺎء ﻳﺴﺘﺠﺎﺏ ﻓﻲ ﺧﻤﺲ ﻟﻴﺎﻝ ﻓﻲ ﻟﻴﻠﺔ اﻟﺠﻤﻌﺔ، ﻭﻟﻴﻠﺔ اﻷﺿﺤﻰ، ﻭﻟﻴﻠﺔ اﻟﻔﻄﺮ، ﻭﺃﻭﻝ ﻟﻴﻠﺔ ﻣﻦ ﺭﺟﺐ، ﻭﻟﻴﻠﺔ اﻟﻨﺼﻒ ﻣﻦ ﺷﻌﺒﺎﻥ،
ﺃﺧﺒﺮﻧﺎ اﻟﺮﺑﻴﻊ ﻗﺎﻝ ﺃﺧﺒﺮﻧﺎ اﻟﺸﺎﻓﻌﻲ ﻗﺎﻝ ﺃﺧﺒﺮﻧﺎ ﺇﺑﺮاﻫﻴﻢ ﺑﻦ ﻣﺤﻤﺪ ﻗﺎﻝ ﺭﺃﻳﺖ ﻣﺸﻴﺨﺔ ﻣﻦ ﺧﻴﺎﺭ ﺃﻫﻞ اﻟﻤﺪﻳﻨﺔ ﻳﻈﻬﺮﻭﻥ ﻋﻠﻰ ﻣﺴﺠﺪ اﻟﻨﺒﻲ - ﺻﻠﻰ اﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ - ﻟﻴﻠﺔ اﻟﻌﻴﺪ ﻓﻴﺪﻋﻮﻥ ﻭﻳﺬﻛﺮﻭﻥ اﻟﻠﻪ ﺣﺘﻰ ﺗﻤﻀﻲ ﺳﺎﻋﺔ ﻣﻦ اﻟﻠﻴﻞ،
ﻭﺑﻠﻐﻨﺎ ﺃﻥ اﺑﻦ ﻋﻤﺮ ﻛﺎﻥ ﻳﺤﻴﻲ ﻟﻴﻠﺔ ﺟﻤﻊ، ﻭﻟﻴﻠﺔ ﺟﻤﻊ ﻫﻲ ﻟﻴﻠﺔ اﻟﻌﻴﺪ ﻷﻥ ﺻﺒﻴﺤﺘﻬﺎ اﻟﻨﺤﺮ ،
(ﻗﺎﻝ اﻟﺸﺎﻓﻌﻲ) : ﻭﺃﻧﺎ ﺃﺳﺘﺤﺐ ﻛﻞ ﻣﺎ ﺣﻜﻴﺖ ﻓﻲ ﻫﺬﻩ اﻟﻠﻴﺎﻟﻲ ﻣﻦ ﻏﻴﺮ ﺃﻥ ﻳﻜﻮﻥ ﻓﺮﺿﺎ.

٧- وقال شيخ الاسلام ابن تيمية في الفتاوى الكبرى ج٥ ص٣٤٤
( ﻭﺃﻣﺎ ﻟﻴﻠﺔ اﻟﻨﺼﻒ ﻣﻦ ﺷﻌﺒﺎﻥ ﻓﻔﻴﻬﺎ ﻓﻀﻞ، ﻭﻛﺎﻥ ﻓﻲ اﻟﺴﻠﻒ ﻣﻦ ﻳﺼﻠﻲ ﻓﻴﻬﺎ )

٨- وقال ابن رجب في لطائف العارف ج١ ص١٣٩
( ﻓﻴﻨﺒﻐﻲ ﻟﻠﻤﺆﻣﻦ ﺃﻥ ﻳﺘﻔﺮﻍ ﻓﻲ ﺗﻠﻚ اﻟﻠﻴﻠﺔ ﻟﺬﻛﺮ اﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ ﻭﺩﻋﺎﺋﻪ ﺑﻐﻔﺮاﻥ اﻟﺬﻧﻮﺏ ﻭﺳﺘﺮ اﻟﻌﻴﻮﺏ ﻭﺗﻔﺮﻳﺞ اﻟﻜﺮﻭﺏ ﻭﺃﻥ ﻳﻘﺪﻡ ﻋﻠﻰ ﺫﻟﻚ اﻟﺘﻮﺑﺔ ﻓﺈﻥ اﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻰ ﻳﺘﻮﺏ ﻓﻴﻬﺎ ﻋﻠﻰ ﻣﻦ ﻳﺘﻮﺏ،

ﻓﻘﻢ ﻟﻴﻠﺔ اﻟﻨﺼﻒ اﻟﺸﺮﻳﻒ ﻣﺼﻠﻴﺎ
ﻓﺄﺷﺮﻑ ﻫﺬا اﻟﺸﻬﺮ ﻟﻴﻠﺔ ﻧﺼﻔﻪ

ﻓﻜﻢ ﻣﻦ ﻓﺘﻰ ﻗﺪ ﺑﺎﺕ ﻓﻲ اﻟﻨﺼﻒ ﺁﻣﻨﺎ
ﻭﻗﺪ ﻧﺴﺨﺖ ﻓﻴﻪ ﺻﺤﻴﻔﺔ ﺣﺘﻔﻪ

ﻓﺒﺎﺩﺭ ﺑﻔﻌﻞ اﻟﺨﻴﺮ ﻗﺒﻞ اﻧﻘﻀﺎﺋﻪ
ﻭﺣﺎﺫﺭ ﻫﺠﻮﻡ اﻟﻤﻮﺕ ﻓﻴﻪ ﺑﺼﺮﻓﻪ

ﻭﺻﻢ ﻳﻮﻣﻬﺎ ﻟﻠﻪ ﻭﺃﺣﺴﻦ ﺭﺟﺎءﻩ
ﻟﺘﻈﻔﺮ ﻋﻨﺪ اﻟﻜﺮﺏ ﻣﻨﻪ ﺑﻠﻄﻔﻪ

ﻭﻳﺘﻌﻴﻦ ﻋﻠﻰ اﻟﻤﺴﻠﻢ ﺃﻥ ﻳﺠﺘﻨﺐ اﻟﺬﻧﻮﺏ اﻟﺘﻲ ﺗﻤﻨﻊ ﻣﻦ اﻟﻤﻐﻔﺮﺓ ﻭﻗﺒﻮﻝ اﻟﺪﻋﺎء ﻓﻲ ﺗﻠﻚ اﻟﻠﻴﻠﺔ،
ﻭﻗﺪ ﺭﻭﻱ: ﺃﻧﻬﺎ: اﻟﺸﺮﻙ ﻭﻗﺘﻞ اﻟﻨﻔﺲ ﻭاﻟﺰﻧﺎ ﻭﻫﺬﻩ اﻟﺜﻼﺛﺔ ﺃﻋﻈﻢ اﻟﺬﻧﻮﺏ ﻋﻨﺪ اﻟﻠﻪ ﻛﻤﺎ ﻓﻲ ﺣﺪﻳﺚ اﺑﻦ ﻣﺴﻌﻮﺩ اﻟﻤﺘﻔﻖ ﻋﻠﻰ ﺻﺤﺘﻪ ،

٩- وقال شيخ الإسلام ابن تيمية رحمه الله:

"إذا صلَّى الإنسان ليلة النصف وحده أو في جماعة خاصة كما كان يفعل طوائف من المسلمين فهو حَسَنْ، وأما الاجتماع في المسجد على صلاة مقدرة كالاجتماع على مائه ركعة بقراءة ألف ((قل هو الله أحد)) دائماً، فهذه بدعة ،لم يستحبها أحد مِن الأئمة ، والله أعلم"

مجموع الفتاوي (23/ 131 ).
5/13/17, 9:51 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...


Cika alkawari, kuma kayi imani da Allah, kuma kaji tsoronsa shi kadai...
Kada ka lullube gaskiya da karya don boye gaskiyar ...

....binkhal... +2348068744490
5/13/17, 10:44 PM - MusaHabibQaninMiko: ﺇﻟﻰ ﻛﻞ ﻣﻦ ﻳﺸﺎﻫﺪ ﺍﻷﻓﻼﻡ ﺍﻻﺑﺎﺣﻴﺔ:
ﺇﻧﻬﺎ ﻧﺼﻴﺤﺔ ﻟﻠﻪ، ﻻ ﺃﻛﺜﺮ ﻭﻻ ﺃﻗﻞ.
-1 ﻫﻞ ﺗﻌﻠﻢ ﺃﻥ ﻣﺎ ﺗﺸﺎﻫﺪﻩ ﻣﻦ ﺻﻮﺭ ﻋﺎﺭﻳﺔ ﻣﻦ ﺍﻟﻜﺒﺎﺋﺮ.
-2 ﻫﻞ ﺗﻌﻠﻢ ﺃﻥ ﻣﺸﺎﻫﺪﺓ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﻤﻨﺎﻇﺮ ﺗﻮﺭﺙ
ﺍﻟﺬﻝ ﻭﺍﻟﻀﻌﻒ .
-3 ﻫﻞ ﺗﻌﻠﻢ ﺃﻥ ﻣﺸﺎﻫﺪﺓ ﻫﺆﻻﺀ ﺍﻟﺰﻧﺎة ﺗﺠﻌﻠﻚ ﺻﻐﻴﺮﺍً ﻓﻲ ﺃﻋﻴﻦ ﺍﻟﻨﺎﺱ .
-4 ﻫﻞ ﺗﻌﻠﻢ ﺃﻥ ﺗﻠﻚ ﺍﻟﻤﻌﺼﻴﺔ ﺗﺴﻘﻂ ﺍﻟﻌﺒﺪ
ﻣﻦ ﻋﻴﻦ ﺍﻟﻠﻪ .
-5 ﻫﻞ ﺍﺳﺘﻘﺮ ﻓﻲ ﺫﻫﻨﻚ ﺻﻮﺭﺓ ﻫﺆﻻﺀ ﺍﻟﺰﻧﺎﺓ ‏( ﻫﺬﺍ ﻏﻀﺐ ﻣﻦ ﺍﻟﻠﻪ ‏) ؛ ﻭﻛﻠﻨﺎ ﻳﺬﻛﺮ ﻗﺼﺔ ﻋﺎﺑﺪ ﺑﻨﻲ ﺇﺳﺮﺍﺋﻴﻞ ﺍﻟﺬﻱ ﺩﻋﺖ ﻋﻠﻴﻪ
ﺃﻣﻪ ﺃﻥ ﻳﺮﻯ ﻓﻘﻂ ‏( ﻭﺟﻮﻩ ﺍﻟﻤﻮﻣﺴﺎ ﺕ ‏) .
-6 ﻫﻞ ﺗﻌﻠﻢ ﺃﻥ ﻣﺸﺎﻫﺪﺓ ﺗﻠﻚ ﺍﻟﻤﻨﺎﻇﺮ ﻳﺠﻌﻠﻚ ﺗﺨﺎﻑ ﻣﻦ ﺃﺑﺴﻂ ﺍﻷﻣﻮﺭ .
-7 ﻫﻞ ﺗﻌﻠﻢ ﺃﻧﻚ ﻟﻦ ﺗﺤﺼﻞ على ﻋﻠﻢ ﺇﻥ ﻛﻨﺖ
ﺗﺸﺎﻫﺪ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻌﺮﻱ .
-8 ﻫﻞ ﺗﻌﻠﻢ ﺃﻧﻚ ﺳﺘﺤﺮﻡ ﻣﻦ ﻋﻴﺶ ﺣﻴﺎﺓ ﺯﻭﺟﻴﺔ ﻫﺎﻧﺌﺔ ﻣﻊ ﺯﻭﺟﺔ ﺗﺤﺒﻬﺎ ﻭﺗﺤﺒﻚ .
-9 ﻫﻞ ﺗﻌﻠﻢ ﺃﻥ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻔﻌﻞ ﺍﻟﺸﻨﻴﻊ ﺍﻟﺬﻱ ﺗﻘﻮﻡ ﺑﻪ ﻳﺠﻌﻞ ﺍﻟﺼﺎﻟﺤﻮﻥ ﻳﺒﻐﻀﻮﻧﻚ ؛ ﺣﺘﻰ ﻭﺇﻥ ﻟﻢ ﺗﻘﺺ ﻟﻬﻢ ﻣﺎ ﺗﻔﻌﻞ .
-10 ﻫﻞ ﺗﻌﻠﻢ ﺃﻧﻪ ﻭﺍﺟﺐ ﻋﻠﻴﻚ ﺃﻥ ﺗﻨﻈﺮ ﺇﻟﻰ ﻫﺆﻻﺀ ﺍﻟﺰﻧﺎﺓ ؛ ﻟﻜﻦ ﻋﻨﺪﻣﺎ ﻳﺮﺟﻤﻮﻥ ﺣﺘﻰ ﺍﻟﻤﻮﺕ .
-11 ﻫﻞ ﺗﻌﻠﻢ ﺃﻥ ﻛﻞ ﻣﺎ ﺷﺎﻫﺪﺗﻪ ﺳﺘﺪﻓﻊ ﺛﻤﻨﻪ ﻏﺎﻟﻴﺎً؛ ﺇﻥ ﻟﻢ ﺗﺘﻮﺏ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﻠﻪ؛ ﻭﺃﻥ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﺰﻳﺰ ﺫﻭ ﺇﻧﺘﻘﺎﻡ .
-12 ﻫﻞ ﺗﺮﺿﻰ ﺃﻥ ﻳﺄﺗﻲ ﺇﻟﻴﻚ ﺧﺒﺮ ﻣﻮﺕ ﺃﺣﺪ ﺗﺤﺒﻪ؛ ﻭﺃﻧﺖ ﺟﺎﻟﺲ ﻋﻠﻰ ﺗﻠﻚ ﺍﻟﻤﻮﺍﻗﻊ.
-13 ﻫﻞ ﺗﻌﻠﻢ ﺃﻧﻪ ﻣﻦ ﻗﺒﺢ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﻤﻌﺼﻴﺔ؛ ﻣﻦ ﺍﻟﻤﻤﻜﻦ ﺃﻥ ﻳﺨﺴﻒ ﺍﻟﻠﻪ ﺑﻚ ﺍﻷﺭﺽ.
-14 ﻫﻞ ﺗﻌﻠﻢ ﺇﻧﻚ ﻣﻦ ﺍﻟﻤﻤﻜﻦ ﺃﻥ ﺗﻤﻮﺕ
ﻋﻠﻰ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻮﺿﻊ ‏( ﺳﻮﺀ ﺧﺎﺗﻤﺔ ‏) .
-15 ﺭﺑﻚ ﺣﻠﻴﻢ ؛ ﻳﺘﺮﻛﻚ ؛ ﻟﻜﻦ ﻻ ﺗﻔﺮﺡ ﺑﻬﺬﺍ ؛ ﻓﻼ ﺑﺪ ﻣﻦ ﺩﻓﻊ ﺍﻟﺜﻤﻦ ؛ ﻭﻟﻮ ﺑﻌﺪ
ﺣﻴﻦ ؛ ﺇﻥ ﻟﻢ ﺗﺘﻮﺏ .
-16 ﻫﻞ ﺗﻌﻠﻢ ﺃﻧﻪ ﻣﻦ ﺗﺮﻙ ﺷﻴﺌﺎً ﻟﻠﻪ ؛ ﻋﻮﺿﻪ ﺧﻴﺮﺍً ﻣﻨﻪ.
-17 ﻫﻞ ﺗﻌﻠﻢ ﺃﻥ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﻐﻨﻲ ﺍﻟﺤﻤﻴﺪ ﻳﻔﺮﺡ
ﺑﺘﻮﺑﺔ ﻋﺒﺪﻩ .
-18 ﻫﻞ ﺗﻌﻠﻢ ﺃﻥ ﺍﻟﻠﻪ ﺳﻴﻐﻨﻴﻚ ﻣﻦ ﻓﻀﻠﻪ
ﺇﻥ ﺍﺳﺘﻌﻔﻔﺖ.
ﺃﺧﻴﺮﺍً ﻗﺎﺭﻥ ﻧﻔﺴﻚ ﺑﻤﻦ ﻳﺠﺎﻫﺪ ﻓﻲ ﺳﺒﻴﻞ ﺍﻟﻠﻪ؛ ﻭﺍﺩﺭﺱ ﺟﻴﺪﺍً ﺳﻴﺮ ﺍﻟﺼﺤﺎﺑﺔ ﺍﻟﻌﻈﻤﺎﺀ ؛ ﻭﺳﻴﺮ ﺍﻟﺼﺎﻟﺤﻴﻦ؛ ﻭﺍﻋﻠﻢ ﺃﻥ ﻫﻨﺎﻙ ﻋﺒﺎﺩﺍً ﻟﻠﻪ ﺍلآﻥ ﻳﺘﻘﻮﻩ ﺣﻖ
ﺗﻘﺎﺗﻪ؛ ﻛﻞ ﻫﺬﺍ ﻭﺃﻧﺖ ﺗﺤﺎﺭﺏ ﺭﺏ ﺍﻟﻌﺎﻟﻤﻴﻦ
ﺑﺎﻟﻤﻌﺎﺻﻲ. ﻭﻻ ﺗﺠﻌﻞ ‏(ﺍﻟﺸﺎﺷﺎﺕ ‏) ﻛﻤﺒﻴﻮﺗﺮ ؛
ﻭﺗﻠﻴﻔﻮﻥ ؛ ﻳﻜﻮﻧﻮﺍ ﺳﺒﺒﺎً ﻓﻲ ﺧﺰﻯ ﺍﻟﺪﻧﻴﺎ ؛ ﻭﻋﺬﺍﺏ ﺍﻷﺧﺮﺓ .
ﺇﻧﻚ ﺑﻌﺪ ﻧﺰﻭﻝ ﺍﻟﻘﺒﺮ ﺗﺘﺄﻛﻞ ﻋﻴﻨﺎﻙ ؛ ﻭﺗﺒﻘﻰ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﺼﻮﺭ ﺍﻟﺘﻲ ﺷﺎﻫﺪﺗﻬﺎ ؛ ﻭﺳﺘﻜﻮﻥ
ﺣﺴﺮﺍﺕ ﻋﻠﻴﻚ ﺇﻥ ﻟﻢ ﺗﺘﻮﻗﻒ؛ ﻭﺗﺘﻮﺏ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﺭﺏ ﺍﻟﻌﺎﻟﻤﻴﻦ.
اللهم اغفر لنا ذبوبنا، واهدنا سبل السلام، آمين.
ﺍﻧﺸﺮﻩ ﻟﻴﻜﻮﻥ ﻓﻰ ﻣﻴﺰﺍﻥ ﺣﺴﻨﺎﺗﻚ ﻭﻳﺴﺘﻔﻴﺪ ﻏﻴﺮﻙ ﺑﺴﺒﺒﻚ ﻭﻟﻚ ﺍﻷﺟﺮ.
منقول.
5/13/17, 10:47 PM - ‪+234 806 084 4942‬: Asslm..

Ƴan uwana ga wata _muhawara_ da ya kamata mu tattauna, daga nan ƙilan a samu mafita.

Ga muhawarar kamar haka:

_"Removed_ or _Left"_


Akwai wata matsala da yake faruwa ga masu yin _whatsapp_, musamman mutanen da sukan sayi sabuwa ko tsohuwar waya a yayin da suka rasa/sayar da wanda sukayi amfani da ita abaya.

Matsalar itace: _daga lokacin da mutum yae *downloadin* din new *whatsapp* version a wayarsa kuma yayi *activating* ya koma online kamar da, a maimakon yaci gaba da shiga *groups* din da yake ciki a waccan wayar kafin ya rabu da ita don ci gaba da saada zumunci da sauran abokannin zaure, Sai kuma ya zamana yana samun akasin hakan wato sai aga kawae ba zato ba tsammani yana fita daya-bayan-daya daga *groups* din dayake ciki automatically ba wae don yasan hakan ba, ko don bayason groups din ba, sae dae kawae arinka ganin *"wane has left"*,ko kuma aga *"wane removed"*_

Misali: alamomi da mutun zai tabbatar da hakan, ko kuma yanda su mutanen dake cikin _groups_ din za su shaida hakan itace, sai dae aga _*"080346789 left"*_ ko kuma aga *_"080343789 removed"_*

Wannan al'amarin yana bawa ma'abota chatting a _whatsapp groups_ haushi mai ban takaici matukar gaaya! Sbd basu san ya zasuyi su sake komawa cikin wadannan _groups_ din ba tunda dae _whatsapp_ ba irin *FACEBOOK* bane bare suce zasuyi searching har su cimmasu, bare ma facebook basuyin irin wannan shirmen.

Da yawan mutanen da sukeyin chattin a whatsapp groups, *_kamar irin wannan group mai albarka da muka turo muku wannan sako(post)_*, in kuka lura, zakuga ba kowane yake son barin group din ba sbd irin _karuwa_ da _ilmantuwa_ har da ma _nishadantuwa_ da sukeyi da sauran abokan arziki, ko-da-kuwa ace suna yin fada ko zage-zage irin na chat a group din, a wasu lokutan. Ko nima dinnan alal hakika banason barin wannan group din, sam!!

SHIN AKWAI MAFITA?

*Admin(s)* wanne irin mataki zaku iya dauka, ko kuma muce, menene kuke ganin ya kamata ace an bullo dashi don gujewa irin wadannan matsalolin, domin hakan ya daina faruwa ga ƴan uwanmu members sbd yin hakan zai zamo kyautatawane garemu(members), tunda kuuma kanku Admins din munsan cewa baku jin dadin irin wannan fitan da akeyi ba-gaira-ba-dalili (automatically)?

Kuna iya, in kuna da ra'ayi, tura wannan _muhawarwari_ izuwa wasu zaurukan don jin ra'ayoyin muhawararsu.


WHATSAPP GROUP
*_coммυиιтү нɛаடтн cடаss_*
*_kυzo мυүι иιsнаსו_*


FACEBOOK GROUP
*_ιடмι √ιɢoи ʀаүυพа_*
*_наυsа наʀsнɛ_*

5/13/17, 10:56 PM - ‪+234 803 788 6180‬: 💥 *KHUDBAR JUMUA* 💥
🔦🔦🔦🔦🔦🔦🔦🔦

Daga masallacin 👇🏻
*TRIUMPH FAGE KANO*
🕌🕌🕌

Mai taken 👇🏻👇🏻👇🏻
*A BAIYANA WANDA SUKA KASHE SHEIKH JAAFAR MAHMOUD ADAM (RAHIMAHULLAH)*
⌚⌚⌚⌚⌚⌚⌚⌚⌚⌚

TAREDA 👇🏻👇🏻👇🏻
*SHEIKH LAWAL ABUBAKAR SHUAIB GADON KAYA (HAFIZAHULLAH)*
💎💎💎💎💎💎💎💎💎

http://darulfikr.com/s/20972

15-8-1438
12-5-2017
〰〰〰

🌴 Ayi Sauraro Lafia 🙏🏻
5/13/17, 10:57 PM - ‪+234 803 788 6180‬: <Media omitted>
5/14/17, 7:03 AM - ‪+234 809 787 4234‬: A ina aka samu falqi 5 kuma Nasi 6. Mun dai san uku -uku ya ce in dai maganar manzon Allah ne SAW
5/14/17, 7:11 AM - ‪+234 9074619096‬: To wa yasani ko wata sabuwar fatawa ce
5/14/17, 7:17 AM - ‪+234 809 787 4234‬: Kamata yai a dinga karanta post kafin a tura shi
5/14/17, 2:15 PM - Bbl Cottonou: "البيِّنة علي المدّعي، واليمين علي من أنكر"

Ma'ana; ana buqatar mai da'awar (wani abu) ya kawo hujja/shaida (don tabbatar da abinda ya fada), wanda kuma yayi inkari (bayan tabbatar hujja) sai ya rantse.
Ashe kaga ba rantuwa zaka yi ba hujja (hadisi) zaka kawo.
5/14/17, 5:37 PM - ‪+234 806 089 7228‬: <Media omitted>
5/14/17, 8:44 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Ku cika alwashi idan kunyi bakance...


Ku ciyar daga abincin da Kuka fi bukata ga matalauta da marayu da masu kawaici...


Ku ciyar domin Neman yardar Allah. ..

...Binkhal...
+2348068744490
5/14/17, 9:15 PM - ‪+234 803 408 8803‬: WHAT PROMINENTS NIGERIAN'S SAYS ABOUT BUHARI

"The army after toppling our democratic regime have no option but to install Buhari as head of state so as to avoid credibility problems, especially in the sight of the international community because of his being an epitome of integrity."
- SHAGARI.

"There are only 2 honest & reliable Nigerians. Myself & Buhari. All what PDP is saying of Buhari being fundamentalist is mere hot lies. They just fear, let's go to jail "
– OBJ

General Muhammadu Buhari as a member of the Supreme Military Council and as Head of NNPC was by nature taciturn and introvert. But he took any work that was given to him very seriously. He is reliable as he is hardworking and honest, his path of moral probity and rectitude" Incorruptible
– President Olusegun Obasango , in his book, "Not My Will".

"Buhari was a big brother & a father to some extent that mean nothing in life & to the nation always other than good. So, I fear no harm from him."
– LATE YAR'ADUA.

"Buhari was honest & sincere in all his conduct that perhaps, only very few Nigerians could match in integrity."
–GEN. ABDUSSALAM

"Gen. Muhammadu Buhari was a true patriot, respected former head of state & elder statesman & a nationalist."
-PRESIDENT JONATHAN.

"I have realized our collective mistake in over-throwing you. I have seen the terrible damage which our inaction caused to the Nigerian psyche. I am most sorry. Please, come and do what is best known about you. Patriotic service to the nation."
–LATE ABACHA (PTF inaugural speech).

"If Buhari quit PTF job as he promises & as we knew him to mean his words, all along, I support the idea of scrapping PTF as no one else can do the job as him." –IBB

I respect Buhari. He was my Boss.He was an honorable man. And I can say this anywhere".
-General Ibrahim Babangida.

"As a member PDP BOT, I decided personally to donate the #5,000,000 to Buhari's campaign organization because of my firm believe in his ability to right all the nation wrongs-
ALH. ISIYAKU IBRAHIM.

"Buhari is as clean as the book I am holding"
~ Alhaji Isiaku Ibrahim, a Member of PDP Board of Trustees @ a Book launch in Kaduna

"The issue of Gen. The Buhari's presidency was always being derided by the criminals who looted the nation to stupor by embarking upon a campaign of calumny so as to smear his name with a view to denying Nigerians having a leader who can improve their lots."
–PROF. DAVID WEST.

"If the truth must be said, Buhari remain the only real threat to PDP wither he runs for the presidency or not due to his wider followership among the masses that now hit the elite circle."
-SEN. MAKARFI.

***Kindly share this if really you believed in NEW Nigeria & that another Nigeria is possible***
5/14/17, 9:25 PM - ‪+234 703 355 6700‬: *SEX IS SWEET BUT...*
Have you ever wondered why God carefully
positioned a membrane of blood in a lady's
sexual opening?
It is a tiny membrane that partially or completely
covers the opening of the vagina. It is called the
*HYMEN*.
Why would God, Our Maker put a breakable
tissue full of blood at the very door of the sexual
opening of the female?
Why is it so carefully placed at that entrance,
like a ribbon tied at the entrance of a new house
about to be launched?
Why is it filled with blood that spills away when it
is broken?
Why ? Without doubt, the *HYMEN IS A GATE*! It
was God (our creator) who set that blood-filled
vessel there as a covenant blockage,
a sign and a token of a covenant between the
bearer and whoever plunges into her opening.
Before God, the disvirginity of a lady is not a
casual act of fun. It is a serious covenant struck
and confirmed by the blood shed on that day.
This is God's way of saying, "Whoever plunges
into this woman shall only be able to do so by
making a blood covenant to be joined to her for
the rest of his life, from that point onward.
Little wonder why sexual intercourse was
designed by God to take place only and only
after the marriage contract is sealed.
The one who made the body (the hormones,
organs, nerves, tissues, e.t.c), God said it in
clear term that the body is not for fornication".
Anyone who chooses to use the body for
fornication must know that he/ she is working
directly against God's plan and there would
definitely be a consequence either now or at old
age!
There is a spiritual bonding, a supernatural
process that takes place in a lady's heart to the
first guy that enters into her especially at that
particular time when the hymen breaks. There is
no covenant without blood: this is why the
membrane contains enough of it.
As a matter of fact, what happens the first time
a lady has sex is not just sex but an immersion
and a bathing of the man with her hymen blood
to initiate a covenant that is highly recognized in
the spirit realm of both light and darkness!
Many have struck irreversible covenants with
men that have nothing to do with their destiny.
Many have shared that hymen blood in sexual
activity with demon-possessed men while some
others have struck such precious covenants with
candle sticks as they exercised sex with it.
If only they knew, many girls who carelessly
allowed themselves to be disvirgined in a bid to
be among the so called "big girls" would never
have done so. Then let me say it in clear terms:
"Or do you not know that he who is joined to a
harlot (through sexual activity) is one with her?
Dear Singles, know today that there is a definite
proportion of your virtue that leaves you each
time a man enters into you and, when that man
leaves you, he leaves with it. Just imagine how
much of yourself would be lost each time a man
enters into you without any properly signed
marriage bond or contract.
Sex is a spiritual affair. A giving of yourself to
another. All of these things have strong and
terrible spiritual implications.
A broken hymen opens you up to the spirit of the
man that broke it; any other spirit whatsoever
that may have mingled with that man's spirit,
those who have mingled theirs with his, as well
as the spirit of any other man that enters into
you thereafter.
The interesting part is that pre-marital sex is not
funny at all. What happens between the lines
could be deadly and dangerous. The very first
day a lady, or a man does that there will be
spiritual transfer of destiny. The sin of
fornication gives demons and occultic people
direct access into your God-given destiny. So
guys, zip up! Girls, wise up!!
People may think it doesn't matter, or maybe 4th
is is too spiritual but it matters a lot.
BIG THINGS COME FROM LITTLE THINGS WE
DO!!!
And for those who have lost it, God's grace is
available to redefine you if you are ready to put
a stop to it and make a new decision of waiting
again from today.... Your past doesn't matter as
far as you're ready to change without looking
back....
Share with all your friends and to many groups
and help save those who are ready to lose that
today again and for the benefits of those who
will be ready to change. No matter who you are or have done .... *Allah is Most Merciful *Just for educative and informative purposes*
5/14/17, 11:52 PM - MusaHabibQaninMiko: إنا لله وإنا إليه راجعون

توفي ........... ؟!!
والصلاة عليه في جامع ......... ؟!!
وسيدفن في مقبرة ......... ؟!!
بعد صلاة .......... ؟!!

" سيكون أسمك أو إسمي في هذه الفراغات طال الزمن أو قصر "
هذه هي الحقيقة اللتي يهرب منها الكثيرون

فأحسن العمل ..
واستدرك ما بقي من العمر ..

الموت لا ينتظر استقامتك بل استقم وانتظر الموت ، وخالق الناس بخلق حسن .

تنبيه لجميع سالكي طرق :

المباراة 90 ﺩﻗﻴﻘة

ﺍﻟﻤﺴﻠﺴﻞ 60 ﺩﻗﻴﻘة

ﺍﻟﻔﻴﻠﻢ 130 ﺩﻗﻴﻘة

ﺍﻟﺼﻼﺓ 5 ﺩﻗﺎﺋﻖ

و ﺟﻬﻨﻢ ﻣﺪى ﺍﻟﺤﻴﺎﺓ
و الجنة مدى الحياة

للعقوول الراقية ، تأملوها

فالواتساب 300 صديق
فالهاتف 80 صديق
و في المنطقه 50 صديق

في الشده (1)
في جنازتك ( أهلك )
في القبر ( وحدك )

لا تستغرب فهذه هي الحياة

حقيقة ( لا ينفعك إلا صلاتك )
إذا وجدت غباراً على مصحفك فأبكي على نَفسك

فمن ترك قراءة القرآن ♡
ثلاثة أيام منْ غير عذر " سُميّ هاجراً "

ملاحظة : لا أجبرك على إرسالها .

قال الله تعالى :
(وذكّر فإن الذكرى تنفعُ المؤمنين )


جنازة تِلو جنازة . . وفاةٌ بعد وفاة ..

وأخبار الموت كالصواعق ، فلان بحادث سيارة ، وآخر بمرض ، وآخر كان يمشي وسقطَ ،
كلهم تركوا الدنيا وراء ظهورهم
ودفنّاهم تحت التراب ، فحتماً سيأتِي
يومي ويومك فجهّز العدّة لسفر ليس له رجوع ..

يامن تؤخر التوبة بحجة أنك صغير
عفواً فالمقابر ليس مكتوب عليها
( للكبار فقط )

الدنيا ثلاثة أيام :
الأمس : عشناه ولن يعود
اليوم : نعيشه ولن يدوم
والغد : لا ندري أين سنكون

فصافح -- وسامح -- وتصدق

ف ( أنا ) و ( أنت ) و ( هم )

----------- راحلون ------------

اللهم إنا نسألك حسن الخاتمة ؛ والفوز بالجنة والنجاة من النار !

أخي الكريم :
من عاش على شىء مات عليه ،
ومن مات على شىء بـُعِثَ عليه ،

إذا قرأت هذه الرسالة كسبت ثوابها ،
وإن عممتها وانتفع الآخرون بما فيها قد يكتب الله لك الأجر باذن الله .*
5/15/17, 7:01 PM - ‪+234 806 622 4349‬ left
5/15/17, 7:10 AM - ‪+234 803 445 7259‬: Today's Beautiful Hadith is about Reciting Quran

Narrated Abu Hurairah: regarding Allah, Most High, saying: "And recite the Qur'an in the early dawn. Verily the recitation of the Qur'an in the early dawn is ever witnessed (17:78)." The Prophet (peace be upon him) said: "It is witnessed by the angels of the night and the angels of the day."

(Jami` at-Tirmidhi, Vol. 5, Book 47, Hadith 3427)
5/15/17, 7:11 AM - ‪+234 706 939 3353‬: Slm
5/15/17, 7:12 AM - ‪+234 706 939 3353‬: Antashilapiya
5/15/17, 7:41 AM - Bbl Cottonou: WALLAHI HAKA NE
👇🏾👇🏾👇🏾
JARRABAWAR ALLAH
Kowannenmu nan akwai Jarrabawar da yake ciki.
Wani An jarabceshi da talauci. Wani kuma Wadatar ce jarra bawa agareshi.
Wasu an jarrabesu da rashin haihuwa, wasu kuma haihuwar ce ta zama babbar musiba agaresu. 'Ya'yansu sun zama abokan jayayya agaresu.
Wasu an jarrabesu da rashin samun aure, wasu kuma sunyi auren amma auren ya zama musiba agaresu.
Wasu an jarabcesu da rashin lafiya, wasu kuma lafiyar ce ta zama babbar Musibar da zata kaisu wuta.
Wadansu rashin ilimi ke damunsu, wasu kuma sun samu ilimin amma shine zai zama linzamin da za'a jasu dashi zuwa wutar Jahannama.
Don haka 'yan'uwana ayi hakuri, ayi hakuri ayi hakuri...
A jure..
Hakurin zama da bakin ciki ko damuwa na tsawon shekaru dubu, wallahi yafi sauki akan zaman minti guda a Jahannama.
Ya Allah ka bamu ikon yin juriya da hakuri akan duk abin da ka jarrabemu dashi Ameen.
5/15/17, 8:07 AM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
5/15/17, 11:35 AM - ‪+234 806 973 6622‬: <Media omitted>
5/15/17, 11:35 AM - ‪+234 806 973 6622‬: <Media omitted>
5/15/17, 11:44 AM - ‪+234 808 066 0679‬: *ABDULSALAM SHE * Sent You a Special Happy Ramadan Surprising Wish. 🎑

_Click here to See_ -> https://fest-wishes.com/ramadan/?n=ABDULSALAM
5/15/17
, 11:49 AM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/15/17, 11:58 AM - ‪+234 806 084 4942‬: KWAZAZZABON WUTAR JAHANNAMA
****************************************
Hakika Wutar Jahannama tana da kwarurruka da kwazazzabai da dama wadanda Allah ya tanadesu domin azabtarwa ga Kafirai da Fasikai da masu sa'bonsa.

Wasu daga cikin wadannan Kwazazzabai ambatonsu yazo acikin Alqur'ani, wasu kuma acikin hadisai. Wasu kuma ba za'a sansu ba. Sai dai wadanda suka shiga wutar su zasu gansu (Allah shi kiyayemu don karfin ikonsa).

1. WAILUN : Shine wanda ambatonsa yazo awurare da dama cikin Alqur'ani da hadisai.

Abu Sa'eed Alkhudriy (ra) yace Manzon Allah (saww) yace : "WAILUN WANI KWARI NE ACIKIN JAHANNAMA WANDA SAI KAFIRI YAYI SHEKARU ARBA'IN YANA WULWULAWA ACIKINSA KAFIN YA KAI QASANSA".

(Imamu Ahmad ne da Tirmidhiy suka ruwaitoshi).

Acikin wata riwayar ta Tirmidhiy cewa yayi "WANI RAMI NE ATSAKANIN DUWATSU BIYU (NA WUTA). KAFIRI KAFIRI ZAI YI SHEKARU SABA'IN YANA WULWULAWA ACIKINSA KAFIN YA KAI QARSHEN QASANSA".

Ibnu Hibban ma ya ruwaitoshi kuma Imamul Hakim ya ruwaitoshi kuma ya inganta Isnadinsa.

Daga cikin wadanda zasu shiga wannan ramin na "WAILUN" akwai :

- Masu wasa da sallah.
- Masu tauye
2. SA'OOD : Shima ambatonsa yazo acikin suratul Mudatthir ayah ta 17.

Abu Sa'eed Alkhudriy (ra) ya karbo daga Manzon Allah (saww) yana cewa: "WANI DUTSE NE NA WUTA ZA'A TILASTASHI (SHI 'DAN WUTA) CEWA SAI YA HAURO SAMANSA. AMMA IDAN YA DORA HANNUNSA AKANSA SAI HANNUN YA NARKE.

IDAN KUMA YA DAUKE HANNUN SAI HANNUN YA DAWO. IDAN YA DORA QAFARSA AKANSA SAI QAFAR TA NARKE. IDAN YA DAUKETA SAI TA DAWO. SAI YAYI SHEKARU SABA'IN YANA HAWANSA KAMAR HAKA".

(Imamu Ahmad da Hakim ne suka ruwaitoshi kuma Hakim ya inganta isnadinsa).

Acikin riwayar Imamut Tirmidhiy kuma cewa yayi "ZAI YI SHEKARU SABA'IN YANA HAUROWA SAMANSA, KUMA ZAI YI KAMAR HAKA (SHEKARU SABA'IN DIN) YANA GANGAROWA.. HAKA ZAI YI HAR ABADA".


3. GAYYU : Ambatonsa yazo acikin Suratu Maryam (as) ayah ta 59.

Abdullahi 'dan Mas'ud (ra) yace "WANI RAMI NE ACIKIN JAHANNAMA WANDA CIKINSA AKE JEFA MASU BIN SHA'AWARSU". (WATO DUK WANDA YAKE BIYE MA SHA'AWA, AWANNAN RAMIN ZA'A JEFASHI IN BAI TUBA BA).

Imam Tabaraniy da Baihaqiy ne suka riwaitoshi.

Acikin wata riwayar daga Imamul Baihaqiy kuma cewa yayi "(GAYYU) WANI KOGI NE MAI TSANANIN ZURFI DA KUMA QAZAMIN DANDANO".


4. MAUBIQ: Acikin fassara ayar nan ta 52 acikin suratul Kahfi, (WA JA'ALNA BAINAHUM MAUBIQA). Sayyiduna Anas bn Malik (ra) yace "(MAUBIQ) WANI KOGI NE NA 'DIWA DA JINI".

(BAIHAQIY NE YA RUWAITO).


5. JUBBIL HUZNI (RAMIN BAQIN CIKI) : Shi kuma acikin hadisi ne ambatonsa yazo. Wato hadisin da Imamul Baihaqiy ya ruwaito daga Sayyiduna Aliyu bn Abi Talib (ra) shi kuma yaji daga Manzon Allah (saww) yana cewa:

"KU NEMI TSARIN ALLAH DAGA JUBBIL HAZNI".

Sai suka ce "Ya Rasulallahi menene Jubbul Huzni?".

Sai Annabi (saww) yace "WANI KWARI NE ACIKIN JAHANNAMA WANDA ITA KANTA JAHANNAMA A KULLUM TANA NEMAN TSARI DAGA SHARRINSA HAR SAU SABA'IN.

ALLAH YA TANADAR DASHI NE SABODA QARI'AI (WATO MAHADDATAN ALQUR'ANI) MASU YIN RIYA".

(Imamul Baihaqiy ne ya ruwaitoshi da isnadi mai kyau).

An karbo kusan irin wannan hadisin daga Sayyiduna Abu Hurairah (ra) yace Manzon Allah (saww) yace:

"KU NEMI TSARIN ALLAH DAGA RAMIN NAN NA BAKIN CIKI".

Sai suka ce "Ya Ma'aikin Allah shin menene Ramin Bakin ciki?".

Sai yace "WANI RAMI NE ACIKIN JAHANNAMA WANDA ITA JAHANNAMA TAKE NEMAN TSARIN ALLAH DAGA GARESHI KULLUM SAU DARI HUDU".

Sai suka ce "Ya Rasulallahi su waye zasu shiga cikinsa?".

Sai yace "AN TANADAR DASHI NE SABODA QURRA'U (MASU KARATU) WADANDA SUKE YIN RIYA DA AYYUKANSU. KUMA HAKIKA MALAMAN QUR'ANIN DA SUKE ZIYARTAR AZZALUMAN SARAKUNA, SUNA DAGA CIKIN WADANDA ALLAH YADI QINSU DAGA CIKIN QURRA'U".

Ibnu Maajah da Tirmidhiy ne suka ruwaitoshi).
5/15/17, 12:07 PM - Bbl Cottonou: *=KARATUN LITTAFIN MADARIJIS SALIKIN.*

_Daga Masjidul Qur'an dake Kan Titin Bauchi Road Cikin Garin Jos._

*-Tareda\ SHEIKH IBRAHIM IMAM GWANDU.*
*(Abu Maryam)*

*-KARATUN JIYA LAHADI.*

*🎵SHIGA NAN DOMIN SAMUN DARUSSAN BAYA DASUKA WUCE.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/m/book/dr-ibrahim-gwandu/Madarijis+salikeen
--------------------------------------------------

-Darulfikr.com👉🏾 *Takuce Domin Yada Sunnah.*
-©opy right= *Majlisin Sunnah.*
www.facebook.com/majlisinsunnah
5/15/17
, 12:15 PM - ‪+234 803 888 0737‬: Allah gafarta masa ya masa rahma
5/15/17, 12:24 PM - NA'IBIN SUNNAH: Allah ya gafarta masa
5/15/17, 1:01 PM - ‪+234 803 729 2467‬: Amin
5/15/17, 9:08 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Ku cire kazanta ko Abu mai cutarwa akan hanya...


Ciyar daga mai kyau abinda Kuka sana'anta da hannunku...

Ciyar da matalauta masu kamun kai, basu rokon mutane da nacewa...

...binkhal...
+2348068744490
5/15/17, 10:02 PM - Alfanuuuuuu: (((( خطر الذنوب على القلوب ))))
◾قال العلامة الإمام ابن القيم رحمه الله:
 ▪قال بعض المتقدمين من أئمة الطب : من أراد عافية الجسم فليقلل من الطعام والشراب ومن أراد عافية القلب فليترك الآثام
▪وقال ثابت بن قرة : راحة الجسم في قلة الطعام وراحة الروح في قلة الآثام وراحة اللسان في قلة الكلام 
▪والذنوب للقلب بمنزلة السموم إن لم تهلكه أضعفته ولا بد وإذا ضعفت قوته لم يقدر على مقاومة الأمراض قال طبيب القلوب عبد الله بن المبارك 
 ( رأيت الذنوب تميت القلوب ... وقد يورث الذل إدمانها ) 
 ( وترك الذنوب حياة القلوب ... وخير لنفسك عصيانها ) 
 فالهوى أكبر أدوائها ومخالفته أعظم أدويتها ... ( زاد المعاد ٢/ ٤/ ١٠٦)
5/15/17, 10:04 PM - Alfanuuuuuu: 4- kada katona asirin masoyi, komin kaima baka rasa abinda kake gudun aji daga asirinka

Wannan 👆shawarace👌
5/15/17, 10:51 PM - Alfanuuuuuu: ًيقول ﺍﻟﺪﻛﺘﻮﺭ/ ﺟﺎﺑﺮ ﺍﻟﺒﻠﻮﺷﻲ ﺭﺋﻴﺲ ﻗﺴﻢ ﺃﻣﺮﺍﺽ ﺍﻟﻜﻠﻰ ﻭﻫﻮ ﺃﺧﺼﺎﺋﻲ ﺧﺒﻴﺮ ﻓﻲ ﺃﻣﺮﺍﺽ ﺍﻟﻜﻠﻰ ، اﻧﺎﺷﺪ جميع الناس ﺑﻌﺪﻡ ﺷﺮﺏ ﺍﻟﻤﺸﺮﻭﺑﺎﺕ ﺍﻟﻐﺎﺯية ﻣﺜﻞ ﺍﻟﺒﻴﺒﺴﻲ ، ﻭﺍﻟﻜﻮﻛﺎ ﻛﻮﻻ ، ﻭﺍﻟﺴﻔﻦ ﺃﺏ ، ﻭﺩﻳﻮ ، ﻭﻏﻴﺮﻫﺎ ﻓﻲ رمضان في ﻭﻗﺖ ﺍﻹﻓﻄﺎﺭ ، ﻭﺫﻟﻚ ﺑﺴﺒﺐ ﺃﻥ ﺍﻟﻴﻮﻡ ﺍﻟﻄﻮﻳﻞ ﻣﻦ ﺍﻟﺼﻴﺎﻡ ﻳﺴﺒﺐ ﺟﻔﺎﻑ ﺍﻟﻜﻠﻴﺘﻴﻦ ، ﻭﺃﻥ ﺗﻨﺎﻭﻝ ﺍﻟﻤﺸﺮﻭﺑﺎﺕ ﺍﻟﻐﺎﺯية ﺍﻟﺒﺎﺭﺩة ﺑﺸﻜﻞ ﻣﻔﺎﺟﺊ ﻳﺆﺩﻱ ﺇﻟﻰ ﻓﺸﻞ ﺍﻟﻜﻠﻰ ، ﻟﺬﺍ ﻧﺮﺟﻮ ﻋﺪﻡ ﺷﺮﺏ ﺃي ﻣﺸﺮﻭﺑﺎﺕ ﻏﺎﺯية ، ﻭﺧﺼﻮﺻﺎً ﻓﻲ ﻭﻗﺖ ﺍﻹﻓﻄﺎﺭ ﻭﺃﻧﺼﺢ ﺑﺸﺮﺏ ﺍﻟﻤﻴﺎﻩ ﺍﻟﻌﺬبة ﻭﺍﻟﻌﺼﺎﺋﺮ ﺍﻟﻄﺎﺯجة وهذه ﺭﺳﺎلة مهمة وﻣﻘﺪمة ﻣﻦ ﻗﺴﻢ ﺃﻣﺮﺍﺽ ﺍﻟﻜﻠﻰ .

👈🏻 ﻳﺮﺟﻰ ﺗﻤﺮﻳﺮﻫﺎ ﻟﻌﺎﺋﻠﺘﻚ، ﻭﺃﺻﺪﻗﺎﺋﻚ ، ﻭﺃﺣﺒﺎﺋﻚ ﻟﺘﻜﻮﻥ ﻓﻲ ﻣﻴﺰﺍﻥ ﺣﺴﻨﺎﺗﻚ إن شاء الله .
5/15/17, 10:51 PM - Alfanuuuuuu: *▓▩-تلاوة فريدة في غاية الجمال-▩*

*🔳▓[ونقر في الأرحام ما نشاء]▓🔳*

*🌫🖱القارئ إسماعيل عواض🖱🌫*

*🎞🔉لسماع التلاوة مِن اليوتيوب⇩*
https://youtu.be/JjhZWwBGdfw

*🕓 مدة التلاوة 00 : 04 دقيقة↓🕜*

*​​⏬-تلاوة فريدة في غاية الجمال-💽*
5/15/17, 10:51 PM - Alfanuuuuuu: *🌫▓-أطيب من الذهب الأحمر-▓🌫*

*⤵◻▩-من أقوى المقتطفات▩◻*
*عن أم المؤمنين عائشة رضي الله عنها*

*🌫 للشيخ الفاضل رشاد الحبيشي 🌫*
*➖حفظه الله تعالى➖*

*🔉🎞لسماع المقطع مِن اليوتيوب📥*
https://youtu.be/k3c0siGRdO8

*📟مدة المقطع 55 : 06 دقائق↓📟*

*👇💿أطيب من الذهب الأحمر↓👇*
*​⏬🎞➖ الفيديو الصوتي 🎞⏬​*
5/15/17, 10:51 PM - Alfanuuuuuu: https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=924984100977243&id=355392177936441
5/15/17
, 10:51 PM - Alfanuuuuuu: *⬜◻◽▫{☜ ولا تحسبن الله غافلاً عما يعمل الظالمون }▪◾◼*

*🌫🖱💠-تلاوة خاشعة جداً🖱🌫*

*🎞🔉لسماع التلاوة مِن اليوتيوب⇩*
https://youtu.be/UUuTx__PYYU

*📟مدة التلاوة 05 : 05 دقيقة↓📟*

*​​⏬💿 ☜تلاوة خاشعة جداً-💿⏬*
5/15/17, 10:51 PM - Alfanuuuuuu: *🖱🖱← يريد الله بكم اليسر 🖱🖱*

*​🎙↓خطبة قيمة للشيخ الفاضل↓🎙​*
*​🌫 عبدالكريم الدولة - حفظه الله 🌫​*

*​🎙​ألقيت في مسجد خالد بن الوليد🕌​*
*🇾🇪 اليمن 🌴 مدينة🌴 الحديدة ​🌇*

*🗓بتأريخ 15 من شعبان لعام 1438هـ*
*📇الموافق ➖➖ 12 / 5 / 2017 م*

*🎞📥回لسماع الخطبة مِن اليوتيوب*
https://youtu.be/cwIcIXBxFiA

*​🕰مدة الخطبة 40 : 25 دقيقة↓🕰*

​ *⏬📀- يريد الله بكم اليسر 📀⏬*
5/15/17, 10:51 PM - Alfanuuuuuu: *🔳▩-النبأ العظيم -الجزء الأول▩🔳*
*◻◽▫ عظمة القرآن▫◽◻*

*🎙​خطبة الجمعة 👇 للأخ الداعية🎙*

*​🌫أبي مسلم-عبدالعزيز المحويتي-🌫*
*➖ حفظه الله تعالى➖​*

*🎙ألقيت بمسجدالوحيين بالحديدة🕌*

*🗓بتأريخ 15 من شعبان لعام 1438هـ*
*📇الموافق ➖➖ 12 / 5 / 2017 م*

*🎞👇回لسماع الخطبة مِن اليوتيوب*
https://youtu.be/XAOBuCt9-XE

*🕰 -مدة الخطبة 30 : 32 دقيقة- 🕰*

*▦↓ النبأ العظيم - الجزء الأول ↓▦*
*⏬💿 ➖ عظمة القرآن➖ 💿⏬*
5/15/17, 10:51 PM - Alfanuuuuuu: *⬜🔰فــضـل الـقــران الكريم 🔰⬜*

*🎙محاضرة قيمة↓للشيخ الفاضل🎙*

*​​​⬜▓ محمد بن معوضة اليماني ▓⬜​​​*
*➖حفظه الله تعالى➖​​*

*☜ألقيت بقريةالسرايم محافظة إب🛣*
*🗓ليلة الجمعة 15 من شعبان 1438هـ*
*📇 الموافق ➖➖12 / 5 / 2017 م*

*​​​​​​​🎞↓回لسماع المحاضرة مِن اليوتيوب​*
https://youtu.be/Mtg3tM-zvvE

*📟مدة المحاضرة 45 : 47 دقيقة📟*

*⏬💿فــضـل الـقــران الكريم💿⏬*
5/15/17, 10:51 PM - Alfanuuuuuu: *⬜◻◽◽الجليس ■◾◼⬛*

*🎙خطبةالجمعة👇للشيخ الفاضل🎙*

*▓▩عيسى بن سيف القباطي-▩▓*
*➖ حفظه الله تعالى➖*

*ألقيت بمسجد السنةبالراهدة-اليمن تعز*

*🗓بتأريخ 15 من شعبان لعام 1438هـ*
*📇الموافق ➖➖ 12 / 5 / 2017 م*

*🎞📥回لسماع الخطبة مِن اليوتيوب*
https://youtu.be/Up5sRaWA2KE

*​⏰ مدة الخطبة 41 : 30 دقيقة↓⏰*

*⤵💿◽▫☜الجليس▪◾◼*
5/15/17, 10:51 PM - Alfanuuuuuu: *🖱🖱🖱🖱[ يوم تجد كل نفس ما عملت من خير محضرا ]🖱🖱🖱🖱*

*🎙تلاوة عذبة👇 للشيخ الفاضل🎙*

*​​▒▦ عائض الربيعي- حفظه الله▦▒​​*
*➖حفظه الله تعالى➖*

*​​🎙➖إمام دار الحديث بمعبر ➖​​🕌*

*​​🎞لسماع التلاوة مِن اليوتيوب👇​​*
https://youtu.be/kuVHpxk7Zyk

*​​🕓مدة المقطع ٠٥ : ٠٥ دقائق↓🕝*

*​​🔰📀➖ تلاوة عذبة ➖📀🔰*
5/15/17, 10:51 PM - Alfanuuuuuu: *🔵☜ يا من تريد العتق من النار -🔴*

*⤵📀-مقطع مؤثر جداً للشيخ ↓↓*
*🌫◻☜ محمد الزواعقي ▦◻🌫*
*➖حفظه الله تعالى➖*

*🔉🎞لسماع المقطع مِن اليوتيوب📥*
https://youtu.be/RoRVv9LBCTg

*⏰مدة المقطع 34 : 05 دقائق↓⏰*

*🔻📀 يا من تريد العتق من النار -🔻*
*​⏬🎞 ➖ الفيديو الصوتي 🎞⏬​*
5/15/17, 10:51 PM - Alfanuuuuuu: *🖱🖱🖱 الأدب مع الله 🖱🖱🖱*

*🎙خطبة الجمعة↓ للشيخ الفاضل🎙*
*🌫☜عبدالله المقري - حفظه الله-🌫*

*🕌-ألقيت ➖ في جامع الفرقان-🕌*
*🇾🇪اليمن-حي النهضة- العاصمة صنعاء*

*🗓بتأريخ 15 من شعبان لعام 1438هـ*
*📇الموافق ➖➖ 12 / 5 / 2017 م*

*🎞📥回لسماع الخطبة مِن اليوتيوب*
https://youtu.be/6WfsPbCLbp8

*📟مدة الخطبة 33 : 34 دقيقة↓📟*

*🔰💽🔰 ​الأدب مع الله 🔰💽🔰*
5/15/17, 10:51 PM - Alfanuuuuuu: *🔲▓⏰ علامات الساعة ⏰▓🔲*

*🎙محاضرة قيمة↓لفضيلة الشيخ🎙*
*🔳▩عبدالله بن عثمان الذماري▩🔳*
*➖حفظه الله تعالى➖*

*🎙ألقيت في مسجد الصديق بذمار🕌*
*​🗓 بتأريخ 16 مِن شهر شعبان 1438هـ​*

*​🎞-لسماع المحاضرة مِن اليوتيوب👇*
https://youtu.be/Voe7rJGAF6A

*🔉للإستماع المباشر من هذا الرابط⇩*
https://aldhamari.al3ilm.com

*⌚مدة المحاضرة 10 : 47 دقيقة⌚*

*⏬💽⏰☜ علامات الساعة⏰⏬*
5/15/17, 10:51 PM - Alfanuuuuuu: *▦[واستفتحوا وخاب كل جبار عنيد]▦*


*🌫🖱 تلاوة خاشعة ومبكية 🖱🌫*

*🔉🎞لسماع المقطع مِن اليوتيوب🔻*
https://youtu.be/KWL2J0CmuNs

*⌚مدة التلاوة 35 : 04 دقيقة↓⌚*


*🌫🖱 تلاوة خاشعة ومبكية 🖱🌫*
*⤵📀➖ من سورة إبراهيم-📀⤵*
5/15/17, 10:51 PM - Alfanuuuuuu: *💎-💎 الماء من أجل النعم 💎-💎*

*​🎙↓↓ خطبة الأخ الداعية↓↓🎙*

*​🌫- محمود البوطي - حفظه الله -🌫​*

*🎙ألقيت بمسجد الهدايه بالحديدة🕌*

*🗓بتأريخ 15 من شعبان لعام 1438هـ*
*📇الموافق ➖➖ 12 / 5 / 2017 م*

*🎞📥回لسماع الخطبة مِن اليوتيوب*
https://youtu.be/OymrN1KfPFw

*​⏱-مدة الخطبة 05 : 25 دقيقة↓⏱​*

*🔰💿💎الماء من أجل النعم💿🔰*
5/15/17, 10:51 PM - Alfanuuuuuu: *⬜🌫▓ ​​​​بعض العقوبات ▓🌫⬜*
*↩➖☜ لمن كانت الدنيا همه➖↪*

*​🎙خطبة الجمعة↓للشيخ الفاضل🎙​*
*​▓▩☜أحمد بن عبدالله الحسني ▩▓​*
*➖حفظه الله تعالى➖​*

*🎙ألقيت في جامع الخير-الشرقي 🕌*
*​🇾🇪اليمن - خط الشام- شفر- بني حسن​*

*🗓بتأريخ 15 من شعبان لعام 1438هـ*
*📇الموافق ➖➖ 12 / 5 / 2017 م*

*🎞🔰回لسماع الخطبة مِن اليوتيوب*
https://youtu.be/Jwbja5z8CI8

*​⏱مدة الخطبة 07 : 23 دقيقة↓⏱*

*🌫◻🔰​​​​بعض العقوبات🔰◻🌫*
*⤵💽☜لمن كانت الدنيا همه 💽⤵*
5/15/17, 10:51 PM - Alfanuuuuuu: ☑ *قَـالَ الـحَسَـنُ الـبَصْـرِي/رَحِـمَهُ الله*

▪ابـن آدم لا تـغتر بـقول مـن يـقول : المـرء مـع مـن أحـب ، إنـه مـن أحـب قـوما اتـبع آثـارهم ؛ ولـن تـلحق بـالأبرار حـتى تـتبع آثـارهم ، وتـأخذ بـهديهم ، وتـقتدي بـسنتهم وتـصبح وتـمسي وأنـت عـلى مـنهجهم ؛ حـريصا عـلى أن تـكون مـنهم ، فـتسلك سـبيلهم ، وتـأخذ طـريقهم وإن كـنت مـقصرا فـي الـعمل ، فـإنما مـلاك الأمـر أن تـكون عـلى اسـتقامة ؛ أمـا رأيـت الـيهود ، والـنصارى ، وأهـل الأهـواء المـردية يـحبون أنـبياءهم ولـيسوا مـعهم ، لأنـهم خـالفوهم فـي الـقول والـعمل ، وسـلكوا غـير طـريقهم فـصار مـوردهم الـنار ،
نـعوذ بـالله مـن ذلـك .


*📓[ استنشاق نسيم الأنس ]📓*
*[ لابن رجب صـ (٨٧) ]*
5/15/17, 11:37 PM - ‪+234 803 752 8256‬: I loved whatsapp new colors http://%D1%88%D2%BB%D0%B0%D1%82%D1%95%D0%B0%D1%80%D1%80.com/?colors
5/16/17
, 12:12 AM - ‪+234 9074619096‬: Allah ya gafarta masa
5/16/17, 12:13 AM - ‪+234 9074619096‬: BAMBANCIN DUNIYA DA LAHIRA

DUNIYA: babu tabbas
LAHIRA : akwai tabbas

DUNIYA: akwai mutuwa
LAHIRA : babu mutuwa

DUNIYA: akwai samu idan aka rasa
LAHIRA : babu samu idan aka rasa

DUNIYA: akwai rashi idan aka samu
LAHIRA : babu rashi idan aka samu

DUNIYA: karya ce
LAHIRA : gaskiya ce

DUNIYA: akwai najasa
LAHIRA : babu najasa

DUNIYA: tana gushewa
LAHIRA : bata gushewa

DUNIYA: akwai tsanani ga muminai
LAHIRA : akwai dadi ga muminai

DUNIYA: akwai dadi ga mushrikai
LAHIRA : akwai tsanani ga mushrikai

DUNIYA: masu tsoron Allah sune ake wulakantawa
LAHIRA : masu tsoron Allah sune ake girmamawa

DUNIYA: mafi yawan masu kudi suna cikin jindadi
LAHIRA: mafi yawan talakawa suna cikin jindadi

DUNIYA: gidan da ba'a bambanta mumini da kafiri
LAHIRA : gidan da ake bambanta mumini da kafiri

wannan shine kadan daga cikin bambancin duniya da lahira,
ya kai 'dan uwana a musulunci, ina maka nasiha da kaji tsoron Allah kayi adalci a cikin addininka ka guji zalunci, domin zalunci yana kama da shirka, ka guji karya domin tana kama da bautawa gumaka.

ya kai musulumi ka sani cewa ba zaka zama mumini ba, har sai ka kasance kamar haka:

1 sai kaji tsoron Allah a cikin sallar ka
2 sai ka hakura da yawan wasanni
3 sai ka zama mai bada zakka
4 sai ka kiyaye farjin ka daga zina
5 sai ka zama mai alkawari
6 sai ka zama mai amana
7 sai ka zama mai kiyaye sallolinka

haka kema 'yar uwa sai kin kiyaye da wadannan abubuwan sannan zaki zama mumina kuma kamilar mace a cikin al'umma sannan kuma ki zama uwa ta gari

Allah yasa mu dace, idan ka samu dama ka tura wannan bayanin zuwa, wasu al'umma, yin hakan zai sanya ka samu lada mai yawa a wajen Allah, domin ka yada abun da yake mai kyau, amma idan baka tura ba babu laifi a gareka, sai dai kawai ka zama marowaci, kuma ka zama daga cikin wadanda basa hani da mummuna, kuma basa umarni da kyakkyawa,

Ya Allah kajikanmu ka yafe mana kura-kuranmu kada ka sanya riya a cikin ayyukanmu

WASSALAMU ALAIKUM WA RAHMATULLAH WA BARAKATUHU Ubangiji kabarmu da Manxon Allah (S.A.W) saboda darajar sa Ameen, FAD
5/16/17, 6:08 AM - ‪+234 806 502 5278‬: ME YASA AKE JARRABAR MATA A GIDAN AURE?
*************************************************
Babu shakka Aure shine mafi girman ibada da
Allah S.W.T ya karrama macce da ita, kuma Allah
yayi mata kwallia dashi a tsakan-kanin
tsarekunta.
Lallai daraja mai tsada irin wannan bazai yiwu
SHAIDAN ya zurawa mata ido akanta ba.
DOMIN RIWAYA TA TABBATA CEWA SAHABIYYA
ASMA'U BINT YAZEED (R.A) TAJE WAJEN
SHUGABA (S.A.W) ALHALIN YANA TSAKIYAR
SAHABBANSA.
SAI TACE:HAQIQA ALLAH(SWA) ya aikoka ne
zuwa MAZA da MATA, mun bika munyi imani
dakai, Amma mu mata muna da RAUNI, muke
GADIN GIDA, mune ma'ajiyar SHA'AWAR MAZA,
muyi RAINON 'YA'YANSU
Sannan su kuma maza an qara fifitasu da sallar
JUMA'A, JAM'I, SALLAR GAWA da kuma fita
JIHADI, shin zamu samu lada irin nasu ya
MANZON ALLAH?
sai ANNABI (SAW) ya waiga wa SAHABBANSA
yace dasu:
"SHIN KUN TABA JIN WATA MACE DA TAKAI
WANNAN IYA KYAKKYAWAR TAMBAYA AKAN
ADDININTA?"
sai sukace:
"WALLAHI BAMUYI ZATON MACE NA SAMUN
SHIRIYA IRIN WANNAN BA. SAI SHUGABANMU
(S.A.W) YA JUYO GARETA YANA MAI CEWA:
"asma'u ki koma ki sanar da matan dake bayanki
cewa: DUK WACCE TA KYAUTATA
ZAMANTAKEWARTA DA MUJINTA, KUMA TAKE
FARANTA MASA DON SAMUN YARDARSA, KUMA
TA BISHI CIKIN UMARNINSA, HAQIQA ZATA
SAMU DUK IRIN LADAN DA MAZA KE SAMU" sai
ASMA'U BINT YAZEED ta juya cikin farin ciki sai
HAILALA TAKEYI TANA YIN KABBARA saboda
wannan bushara data samu wajen ANNABI
MUHAMMAD (SAW).
>>YANZU 'YAR UWA KINA ZATON SHEDAN ZAI
QYALEKI DA IBADA 1 TAK DA A QARQASHINTA
ZAKI SAMU WANNAN ROMON???
LALLAI A CIGABA DA HAQURI GAMI DA JURIYA A
CIKIN ZAMANTAKEWAR AUREDON BAWA
SHAIDAN KUNYA DA KUMA SAMUN YARDAR
ALLAH.
ALLAH YEMANA JAGORANCI. Forward to Men and Women
5/16/17, 6:17 AM - ‪+234 803 445 7259‬: Today's Beautiful Hadith is about Pain

It was narrated that 'Uthman bin Abul-'As Thaqafi said: "I came to the Prophet (peace be upon him) and I was suffering pain that was killing me. The Prophet (peace be upon him) said to me: 'Put your right hand on it and say: Bismillah, a'udhu bi'izzatil-lahi wa qudratihi min sharri ma ajidu wa uhadhiru. (In the Name of Allah, I seek refuge in the might and power of Allah from the evil of what I feel and what I fear)," seven times.' I said that, and Allah healed me."

(Sunan Ibn Majah, Vol. 4, Book 31, Hadith 3651)
5/16/17, 6:28 AM - ‪+234 9074619096‬: MAJLISIN SUNNAH

>>ZUWA GA SABUWAR BUDURWA(A GIDAN MUSULMI)<<
na MUHAMMAD ABDULLAH ASSALAF
>>>>>>>>SHIGA SAHUN MANYA
Darasi na 1 rubutu na 2

>wata mahaifiya ce ta zaunar da 'yarta da maraice tace mata:
ya kamata yanxu in fara koya miki Karatun Manya, tunda na ga kin fara girma, kina neman shigowa sahun manya.

>sai ita kuma 'yar ta tambayeta:
yaushe ne ake shiga sahun manya?

>Mahaifiyar kuma sai ta amsa mata da cewa:
Da farko, duk wani babban mutum - NAMIJI ko MACE da kika taba ji ko kika taba gani a wannan duniyar, in ban da kakanninmu na farko: Annabi ADAM da HAUWA'U ya taba zama qaramin yaro. Kuma sai daga baya ne ya zama babban mutum, bayan ya samu reno ko tarbiyya da kulawar iyayensa da 'yan uwansa. Watau, sai in mutum ya kai wani lokaci a cikin rayuwarsa, shine yake fita daga sahun qananan yara, ya shiga sahun manya: 'mukallafai'. Wannan shi ake kira 'Lokacin Balaga

>Yarinya tace: Menene amfanin lokacin BALAGA a wurina?

>Mahaifiyar tace:
Haqiqa! Wannan lokaci ne mai matuqar muhimmanci a cikin rayuwarki. Don haka, naga dacewar in zauna tare da ke domin in baki wadansu nasihohi ko shawarwari, wadanda suka shafi wannan sabon yanayi, ko halin da zaki shigo nan gaba kadan.

Gabatarwa MUNEER YUSUF ASSALAFY
5/16/17, 6:29 AM - ‪+234 9074619096‬: MAJLISIN SUNNAH

>>ZUWA GA SABUWAR BUDURWA(A GIDAN MUSULMI)<<
na MUHAMMAD ABDULLAH ASSALAFY
>>>>>>>>SHIGA SAHUN MANYA
Darasi na1 rubutu na3

a rubutun mu daya gabata mun tsaya a inda yarinya ta tambayi mahaifiyar ta amfanin lokacin balaha a gareta...kuma mahaifiyar ta bata amsa yanda ya dace to yau ma zamu daura

>Yarinyar ta ce: MAMA, menene muhimmancin wadannan nasihohin?

>Mahaifiyar ta ce: kwarai da gaske! Kin ga da farko dai, duk wanda ya kai wannan lokacin, lallai a yi masa barka da marhabin, saboda isowarsa wannan matsayin lami lafiya.
Sannan ina ba ki shawarar cewa: ki dauki wadannan bayanan da matuqar muhimmanci, ki saurare su kuma ki fahimce su sosai yadda ya kamata. Domin qunshe suke da nasihohi masu haskaka miki hanya a cikin wannan sabuwar rayuwa. Kuma muddin dai kika riqesu, kuma kikayi aiki da su yadda ya dace, to babu shakka za ki ji dadin rayuwa, kuma za ki samu kyakkawar sakamako in shaa'al Laah. Allah nake roqo ya sanya mana albarka baki daya.

>Yarinyar ta ce: Me ake nufi da lokacin BALAGA?

>Mahaifiyar ta ce: lokacin BALAGA wani yanayi ne da matasa suke shiga a cikin rayuwarsu, bayan sun fita daga matsayin yarantaka. Wannan yanayin ya qunshi samun wadansu sauye sauye a ciki da wajen jikkunansu.
A wurin mace, wadannan sauye-sauyen alamu ne masu nuna cewa: yarinya ta kai lokacin da za ta iya daukar jariri a cikinta, kamar yadda mahaifiyarta ta dauketa.
A wurin namiji kuwa, suna nunawa ne cewa: ya kai lokacin iya samar da jariri da izinin Allah, idan ya 'sadu' da wata mace.

Amma ki sani cewa: Allah mahaliccinmu bai yarda da saduwa a tsakanin namiji da mace ba, sai bayan an qulla musu sahihin aure na sunnah. Duk wanda ya yarda ya yi haka kuma, to babu shakka ya afkar da kansa a cikin fushin Allah, domin ya aikata haram. Allah ya kiyaye.

anan zamu tsaya sai kuma rubutu na gaba
Gabatarwa MUNEER YUSUF ASSALAFY
5/16/17, 6:29 AM - ‪+234 9074619096‬: MAJLISIN SUNNAH

>>ZUWA GA SABUWAR BUDURWA(A GIDAN MUSULMI)<<

>>>>>>>>SHIGA SAHUN MANYA
Darasi na1 rubutu na4

a rubutun mu daya gabata mun tsaya a inda yarinyar take tambayar mahaifiyarta me ake nufi da 'lokacin Balaga' inda mahaifiyar ta bata amsa to yau ma zamu dora

>Yarinya ta ce: Yaya ake gane mutum ya balaga?

>Mahaifiyar ta ce: fitowar haila daga 'gaban' yarinya ita ce alamar balaga mafi bayyana, amma kuma ba ita ce kadai alamar ba. Manyan malaman musulunci da likitocin zamani sun bayyana cewa, akwai alamomi da yawa wadanda suke zama ko dai alamu na kai tsaye, da kuma masu nuna kusantowar balagar a wurin yarinya. Ga su a dunqule kamar haka:
>Yarinya ta samu qarin tsawo da qarin fadi, wani lokaci ma da qarin nauyi a jikinta.

>Bayyanar nono a qirjinta, wanda kuma yake cigaba da girma kadan-kadan.

>Bayyanar wadansu quraje a fuskarta(watau: pimples) masu wahalar magani

>Samun sauyi a cikin gashin kanta, ta yadda yakan qara zama mani'imci, mai santsi da laushi.

>Qaruwar yawan yin zufa a jikinta da samuwar warin jiki,(abin da wadansu ke kira:Warin Balaga).

>Tsirowar gashi mai qarfi, mai duhu a hammatarta da mararta.

>Qarin fadin qugunta da fara bayyanar surar cikakkiyar mace sosai.

>Samun yawan danshi, ko kuma samuwar wani farin ruwa mai fita daga gabanta.

>Samuwar fitar maniyyi daga gare ta a cikin barci ko a farke.

>Sai kuma samuwar jinin haila.

Amma alamun balaga ga saurayi sun hada da: Fitar maniyyi daga gareshi a cikin barci ko a farke, da tsirar gashi a mararsa da hammatarsa da fuskarsa, sannan kuma da budewar muryarsa, da warin jiki da sauransu.

anan zamu tsaya sai kuma rubutu na gaba

rubutawa MUHAMMAD ABDULLAH ASSALAFY
Gabatarwa MUNEER YUSUF ASSALAFY
5/16/17, 6:29 AM - ‪+234 9074619096‬: MAJLISIN SUNNAH

>>ZUWA GA SABUWAR BUDURWA(A GIDAN MUSULMI)<<

>>>>>>>>SHIGA SAHUN MANYA
Darasi na1 rubutu na 5

a rubutun daya gabata mun tsaya a inda yarinya ta tambayi mahaifiyarta (yaya ake gane mutum ya balaga) kuma mahaifiyar ta bata amsa to yauma zamu dora

>Yarinyar ta ce: Wannan lokacin yana tare da wadansu matsaloli ko?

>Mahaifiyar ta amsa: Hakane, wadansu daga cikin wadannan alamomin kan iya zama matsaloli, abin damuwa ga yawancin 'yan mata. Amma idan kika yi haquri, kuma kika dauki matakan da suka kamata, a dai dai lokutan da suka kamata, sai ki ga sun wuce ba tare da wata mummunar wahala ko matsala ba, in Allah ya yarda.

>Yarinyar ta ce: yaya ake iya yin maganin qurajen fuska?

>Mahaifiyar ta ce: Yawancin 'yan mata sukan samu damuwa, kuma su yi ta shafe-shafe da matse-matse don neman yin maganin qurajen. A qarshe sai fuskar ta koma dabbare-dabbare, ba kyawun gani. Amma in da sun yi haquri, sun dauki matakan da masanaa suka bayar, da sun warware matsalar cikin ruwan sanyi, da yardar Allah. Domin abin da likitoci suka fada akan maganin wannan matsalar shi ne:

>Ta riqa wanke fuskarta da ruwa mai tsafta da sabulu, a kai-akai.

>Ta nisanci yawan sosa fuskar, ko qoqarin matsewa ko farfasa qurajen.

>Ta nisanci shafe-shafen wadansu magunguna ba tare da samun izinin kwararren likita ba.

>Ta yawaita cin kayan marmari irin na lambu da 'ya'yan itace gwargwadon hali.

>Ta yawaita shan ruwa mai tsafta.

>Ta riqa kulawa da wanke rigar matashin kanta a kai-a kai.

anan zamu tsaya sai kuma rubutu na gaba
rubutawa MUHAMMAD ABDULLAH ASSALAFY
Gabatarwa MUNEER YUSUF ASSALAFY
5/16/17, 6:30 AM - ‪+234 9074619096‬: MAJLISIN SUNNAH

>>>>>MAGANIN MATA<<<<

Na MALAM: MUHAMMAD ABDULLAH ASSALAFY
mu hadu a rubutu na gaba
Rubutu na 11

>>>>8 MENENE: 'AT-TIWALAH'?


Game da ma'anar wannan kalmar: At-Tiwalah ko At-Tuwalah kamar yadda ta zo a cikin wannan hadisin, bari mu bar manyan malamai su fassara:

Sahabi Abdullaahi bn Mas'uud (Radiyal Laahu Anhu) wanda ya riwaito hadisin, ya fassara At-Tiwalah da cewa: 'Wani abu ne da mata suke aikata shi, kuma suke ƙara soyuwa da shi a wurin mazajensu.' Ibn Hibbaan da Al-Haakim suka riwaito shi.18

Al-Imaam As-Sindiy ya ce: 'Wani nau'i ne na sihiri, wanda yake janyo mace zuwa ga mijinta.'19

Ibn Al-Athiir kuma ya ce: 'Abin da yake soyar da mace ga mijinta ne, na sihiri ko waninsa.' An-Nihaayah.20

Al-Khattaabiy kuma ya ce: 'Ana cewa shi wani nau'in sihiri ne. Al-Asma'iy ya ce: Kuma shi ne wanda yake soyar da mace ga mijinta.'21

Ibn Hajr kuwa cewa ya yi: 'Wani abu ne da mace take jawo soyayyar mijinta da shi, kuma shi wani nau'in sihiri ne.'22

Ibnu Abdilwahhab kuma ya ce: 'Wani abu ne da suke aikata shi kuma suke riya cewa, yana soyar da mace ga mijinta kuma ya soyar da miji ga matarsa.' Kitaabut-Tawhiid.23

Albaaniy kuma ya ce: 'Wani abu ne na sihiri da yake sanya mace ta ƙara soyuwa a wurin mijinta.'24

Babban abin lura dai daga waɗannan fassarorin shi ne: Ba su faɗi suna, ko nau'i abin ba. Sai dai kawai suka ce: '…wani abu…' ne.

Wannan ya nuna cewa: Duk abin da mata suke amfani da shi da manufar jawo ƙarin soyayya ga mazajensu, wanda kuma ya kauce wa ƙa'idojin shari'a to ya shiga cikin wannan, da gwargwadon kaucewar da ya yi.

Sannan babu bambanci ko wannan abin shan sa ake yi ko shafawa ko shaƙawa ko tattaunawa. Haka kuma ko tsarki da shi ake yi ko wanka ko zubawa a abinci ko a abin sha. Duk dai sunansa ke nan: At-Tiwalah. Allaah ya ƙara mana fahimta.

________________________________

18 Fat-hul Majiid: 147.
19 Kifaayatul Haajah fi Sharhi Sunan Ibn Maajah: 1/803.
20 Dubi: 1/200.
21 Sharhin Sunan Abi Daawud: 4/1672, As-Sayyid Muhammad Sayyid.
22 Fat-hul Majiid: 147.
23 Fat-hul Majiid: 147.
24 Silsilah Sahihah: 1/584.


dan uwanku: MUNEER YUSUF ASSALAFY

ku kasance da MAJLISIN SUNNAH a shafin mu na sada zumunta wato facebook
www.facebook.com/majlisinsunnah

ko ta whatsapp ga mai sha'awa sai a aiko da cikakken suna da state ta lambar mu
08164363661
5/16/17, 6:30 AM - ‪+234 9074619096‬: MAJLISIN SUNNAH

>>ZUWA GA SABUWAR BUDURWA(A GIDAN MUSULMI)<<

>>>>>>>>SHIGA SAHUN MANYA
Darasi na1 rubutu na6

a rubutun mu daya gabata mun tsaya a inda yarinyar ta tambayi mahaifiyarta yanda ake maganin kurajen fuska. Inda mahaifiyar ta bata amsa to yauma zamu daura

>Yarinyar ta ce: To, warin jiki kuma ta yaya ake maganinsa?

>Mahaifiyar ta ce: Likitoci sun ce hanyoyin ragewa, ko warware wannan matsalar sun hada da:
-Yawaita yin wanka a kai- a kai.
-Yin amfani da tufafi da aka saka da auduga kawai, maimakon na roba ko na leda.
-Yin wanka a duk lokacin da ta yi gumi ko zufa, kamar a bayan motsa jiki, ko wani aikin karfi.
-Babu laifi ta shafa turaren da ya dace da karantarwar sunnah.
-Kar ki manta: A musulunci ba a yarda mace ta shafa turare mai kamshi a lokacin da za ta hadu da wadansu mazan da ba muharramanta ba.

>Yarinyar ta ce: Ta yaya 'danshin gaba' yake zama matsala?

>Mahaifiyar ta ce: Masana sun nuna cewa, samuwar wannan da yawaitarsa daga 'gaban' yarinya a daidai wannan lokacin, ba wata matsala abar damuwa bace. Abin da suka ce dai shi ne:
-Yana taimaka wa mace ne wurin hana bushewa, ko kekashewar gaban nata.
-Yana hana ta kamuwa da wadansu kwayoyin cuta, ta wannan wurin.
-Alama ce mai karfi nacewa yarinya ta kusa soma yin al'ada! Don haka sai ta kiyaye
-Amma idan ruwan ya zama mai kauri, mai duhu ko rawaya-rawaya, mai wari-wari, kuma mai jawo kaikayi ko radadi a jiki, to watakila kwayoyin cuta sun shiga ne. Sai ta tuntubi likita

anan zamu tsaya sai kuma rubutu na gaba

Rubutawa MUHAMMAD ABDALLAH ASSALAFY
Gabatarwa MUNEER YUSUF ASSALAFY
5/16/17, 6:31 AM - ‪+234 9074619096‬: MAJLISIN SUNNAH

>>ZUWA GA SABUWAR BUDURWA(A GIDAN MUSULMI)<<
na MUHAMMAD ABDULLAH ASSALAF
>>>>>>>>SHIGA SAHUN MANYA
Darasi na 1 rubutu na 2

>wata mahaifiya ce ta zaunar da 'yarta da maraice tace mata:
ya kamata yanxu in fara koya miki Karatun Manya, tunda na ga kin fara girma, kina neman shigowa sahun manya.

>sai ita kuma 'yar ta tambayeta:
yaushe ne ake shiga sahun manya?

>Mahaifiyar kuma sai ta amsa mata da cewa:
Da farko, duk wani babban mutum - NAMIJI ko MACE da kika taba ji ko kika taba gani a wannan duniyar, in ban da kakanninmu na farko: Annabi ADAM da HAUWA'U ya taba zama qaramin yaro. Kuma sai daga baya ne ya zama babban mutum, bayan ya samu reno ko tarbiyya da kulawar iyayensa da 'yan uwansa. Watau, sai in mutum ya kai wani lokaci a cikin rayuwarsa, shine yake fita daga sahun qananan yara, ya shiga sahun manya: 'mukallafai'. Wannan shi ake kira 'Lokacin Balaga

>Yarinya tace: Menene amfanin lokacin BALAGA a wurina?

>Mahaifiyar tace:
Haqiqa! Wannan lokaci ne mai matuqar muhimmanci a cikin rayuwarki. Don haka, naga dacewar in zauna tare da ke domin in baki wadansu nasihohi ko shawarwari, wadanda suka shafi wannan sabon yanayi, ko halin da zaki shigo nan gaba kadan.

Gabatarwa MUNEER YUSUF ASSALAFY
5/16/17, 6:31 AM - ‪+234 9074619096‬: MAJLISIN SUNNAH

>>ZUWA GA SABUWAR BUDURWA(A GIDAN MUSULMI)<<
na MUHAMMAD ABDULLAH ASSALAFY
>>>>>>>>SHIGA SAHUN MANYA
Darasi na1 rubutu na3

a rubutun mu daya gabata mun tsaya a inda yarinya ta tambayi mahaifiyar ta amfanin lokacin balaha a gareta...kuma mahaifiyar ta bata amsa yanda ya dace to yau ma zamu daura

>Yarinyar ta ce: MAMA, menene muhimmancin wadannan nasihohin?

>Mahaifiyar ta ce: kwarai da gaske! Kin ga da farko dai, duk wanda ya kai wannan lokacin, lallai a yi masa barka da marhabin, saboda isowarsa wannan matsayin lami lafiya.
Sannan ina ba ki shawarar cewa: ki dauki wadannan bayanan da matuqar muhimmanci, ki saurare su kuma ki fahimce su sosai yadda ya kamata. Domin qunshe suke da nasihohi masu haskaka miki hanya a cikin wannan sabuwar rayuwa. Kuma muddin dai kika riqesu, kuma kikayi aiki da su yadda ya dace, to babu shakka za ki ji dadin rayuwa, kuma za ki samu kyakkawar sakamako in shaa'al Laah. Allah nake roqo ya sanya mana albarka baki daya.

>Yarinyar ta ce: Me ake nufi da lokacin BALAGA?

>Mahaifiyar ta ce: lokacin BALAGA wani yanayi ne da matasa suke shiga a cikin rayuwarsu, bayan sun fita daga matsayin yarantaka. Wannan yanayin ya qunshi samun wadansu sauye sauye a ciki da wajen jikkunansu.
A wurin mace, wadannan sauye-sauyen alamu ne masu nuna cewa: yarinya ta kai lokacin da za ta iya daukar jariri a cikinta, kamar yadda mahaifiyarta ta dauketa.
A wurin namiji kuwa, suna nunawa ne cewa: ya kai lokacin iya samar da jariri da izinin Allah, idan ya 'sadu' da wata mace.

Amma ki sani cewa: Allah mahaliccinmu bai yarda da saduwa a tsakanin namiji da mace ba, sai bayan an qulla musu sahihin aure na sunnah. Duk wanda ya yarda ya yi haka kuma, to babu shakka ya afkar da kansa a cikin fushin Allah, domin ya aikata haram. Allah ya kiyaye.

anan zamu tsaya sai kuma rubutu na gaba
Gabatarwa MUNEER YUSUF ASSALAFY
5/16/17, 6:31 AM - ‪+234 9074619096‬: MAJLISIN SUNNAH

>>ZUWA GA SABUWAR BUDURWA(A GIDAN MUSULMI)<<

>>>>>>>>SHIGA SAHUN MANYA
Darasi na1 rubutu na4

a rubutun mu daya gabata mun tsaya a inda yarinyar take tambayar mahaifiyarta me ake nufi da 'lokacin Balaga' inda mahaifiyar ta bata amsa to yau ma zamu dora

>Yarinya ta ce: Yaya ake gane mutum ya balaga?

>Mahaifiyar ta ce: fitowar haila daga 'gaban' yarinya ita ce alamar balaga mafi bayyana, amma kuma ba ita ce kadai alamar ba. Manyan malaman musulunci da likitocin zamani sun bayyana cewa, akwai alamomi da yawa wadanda suke zama ko dai alamu na kai tsaye, da kuma masu nuna kusantowar balagar a wurin yarinya. Ga su a dunqule kamar haka:
>Yarinya ta samu qarin tsawo da qarin fadi, wani lokaci ma da qarin nauyi a jikinta.

>Bayyanar nono a qirjinta, wanda kuma yake cigaba da girma kadan-kadan.

>Bayyanar wadansu quraje a fuskarta(watau: pimples) masu wahalar magani

>Samun sauyi a cikin gashin kanta, ta yadda yakan qara zama mani'imci, mai santsi da laushi.

>Qaruwar yawan yin zufa a jikinta da samuwar warin jiki,(abin da wadansu ke kira:Warin Balaga).

>Tsirowar gashi mai qarfi, mai duhu a hammatarta da mararta.

>Qarin fadin qugunta da fara bayyanar surar cikakkiyar mace sosai.

>Samun yawan danshi, ko kuma samuwar wani farin ruwa mai fita daga gabanta.

>Samuwar fitar maniyyi daga gare ta a cikin barci ko a farke.

>Sai kuma samuwar jinin haila.

Amma alamun balaga ga saurayi sun hada da: Fitar maniyyi daga gareshi a cikin barci ko a farke, da tsirar gashi a mararsa da hammatarsa da fuskarsa, sannan kuma da budewar muryarsa, da warin jiki da sauransu.

anan zamu tsaya sai kuma rubutu na gaba

rubutawa MUHAMMAD ABDULLAH ASSALAFY
Gabatarwa MUNEER YUSUF ASSALAFY
5/16/17, 6:31 AM - ‪+234 9074619096‬: MAJLISIN SUNNAH

>>ZUWA GA SABUWAR BUDURWA(A GIDAN MUSULMI)<<

>>>>>>>>SHIGA SAHUN MANYA
Darasi na1 rubutu na 5

a rubutun daya gabata mun tsaya a inda yarinya ta tambayi mahaifiyarta (yaya ake gane mutum ya balaga) kuma mahaifiyar ta bata amsa to yauma zamu dora

>Yarinyar ta ce: Wannan lokacin yana tare da wadansu matsaloli ko?

>Mahaifiyar ta amsa: Hakane, wadansu daga cikin wadannan alamomin kan iya zama matsaloli, abin damuwa ga yawancin 'yan mata. Amma idan kika yi haquri, kuma kika dauki matakan da suka kamata, a dai dai lokutan da suka kamata, sai ki ga sun wuce ba tare da wata mummunar wahala ko matsala ba, in Allah ya yarda.

>Yarinyar ta ce: yaya ake iya yin maganin qurajen fuska?

>Mahaifiyar ta ce: Yawancin 'yan mata sukan samu damuwa, kuma su yi ta shafe-shafe da matse-matse don neman yin maganin qurajen. A qarshe sai fuskar ta koma dabbare-dabbare, ba kyawun gani. Amma in da sun yi haquri, sun dauki matakan da masanaa suka bayar, da sun warware matsalar cikin ruwan sanyi, da yardar Allah. Domin abin da likitoci suka fada akan maganin wannan matsalar shi ne:

>Ta riqa wanke fuskarta da ruwa mai tsafta da sabulu, a kai-akai.

>Ta nisanci yawan sosa fuskar, ko qoqarin matsewa ko farfasa qurajen.

>Ta nisanci shafe-shafen wadansu magunguna ba tare da samun izinin kwararren likita ba.

>Ta yawaita cin kayan marmari irin na lambu da 'ya'yan itace gwargwadon hali.

>Ta yawaita shan ruwa mai tsafta.

>Ta riqa kulawa da wanke rigar matashin kanta a kai-a kai.

anan zamu tsaya sai kuma rubutu na gaba
rubutawa MUHAMMAD ABDULLAH ASSALAFY
Gabatarwa MUNEER YUSUF ASSALAFY
5/16/17, 6:31 AM - ‪+234 9074619096‬: MAJLISIN SUNNAH

>>>>>MAGANIN MATA<<<<

Na MALAM: MUHAMMAD ABDULLAH ASSALAFY
mu hadu a rubutu na gaba
Rubutu na 11

>>>>8 MENENE: 'AT-TIWALAH'?


Game da ma'anar wannan kalmar: At-Tiwalah ko At-Tuwalah kamar yadda ta zo a cikin wannan hadisin, bari mu bar manyan malamai su fassara:

Sahabi Abdullaahi bn Mas'uud (Radiyal Laahu Anhu) wanda ya riwaito hadisin, ya fassara At-Tiwalah da cewa: 'Wani abu ne da mata suke aikata shi, kuma suke ƙara soyuwa da shi a wurin mazajensu.' Ibn Hibbaan da Al-Haakim suka riwaito shi.18

Al-Imaam As-Sindiy ya ce: 'Wani nau'i ne na sihiri, wanda yake janyo mace zuwa ga mijinta.'19

Ibn Al-Athiir kuma ya ce: 'Abin da yake soyar da mace ga mijinta ne, na sihiri ko waninsa.' An-Nihaayah.20

Al-Khattaabiy kuma ya ce: 'Ana cewa shi wani nau'in sihiri ne. Al-Asma'iy ya ce: Kuma shi ne wanda yake soyar da mace ga mijinta.'21

Ibn Hajr kuwa cewa ya yi: 'Wani abu ne da mace take jawo soyayyar mijinta da shi, kuma shi wani nau'in sihiri ne.'22

Ibnu Abdilwahhab kuma ya ce: 'Wani abu ne da suke aikata shi kuma suke riya cewa, yana soyar da mace ga mijinta kuma ya soyar da miji ga matarsa.' Kitaabut-Tawhiid.23

Albaaniy kuma ya ce: 'Wani abu ne na sihiri da yake sanya mace ta ƙara soyuwa a wurin mijinta.'24

Babban abin lura dai daga waɗannan fassarorin shi ne: Ba su faɗi suna, ko nau'i abin ba. Sai dai kawai suka ce: '…wani abu…' ne.

Wannan ya nuna cewa: Duk abin da mata suke amfani da shi da manufar jawo ƙarin soyayya ga mazajensu, wanda kuma ya kauce wa ƙa'idojin shari'a to ya shiga cikin wannan, da gwargwadon kaucewar da ya yi.

Sannan babu bambanci ko wannan abin shan sa ake yi ko shafawa ko shaƙawa ko tattaunawa. Haka kuma ko tsarki da shi ake yi ko wanka ko zubawa a abinci ko a abin sha. Duk dai sunansa ke nan: At-Tiwalah. Allaah ya ƙara mana fahimta.

________________________________

18 Fat-hul Majiid: 147.
19 Kifaayatul Haajah fi Sharhi Sunan Ibn Maajah: 1/803.
20 Dubi: 1/200.
21 Sharhin Sunan Abi Daawud: 4/1672, As-Sayyid Muhammad Sayyid.
22 Fat-hul Majiid: 147.
23 Fat-hul Majiid: 147.
24 Silsilah Sahihah: 1/584.


dan uwanku: MUNEER YUSUF ASSALAFY

ku kasance da MAJLISIN SUNNAH a shafin mu na sada zumunta wato facebook
www.facebook.com/majlisinsunnah

ko ta whatsapp ga mai sha'awa sai a aiko da cikakken suna da state ta lambar mu
08164363661
5/16/17, 6:32 AM - ‪+234 9074619096‬: MAJLISIN SUNNAH

>>ZUWA GA SABUWAR BUDURWA(A GIDAN MUSULMI)<<

>>>>>>>>SHIGA SAHUN MANYA
Darasi na1 rubutu na6

a rubutun mu daya gabata mun tsaya a inda yarinyar ta tambayi mahaifiyarta yanda ake maganin kurajen fuska. Inda mahaifiyar ta bata amsa to yauma zamu daura

>Yarinyar ta ce: To, warin jiki kuma ta yaya ake maganinsa?

>Mahaifiyar ta ce: Likitoci sun ce hanyoyin ragewa, ko warware wannan matsalar sun hada da:
-Yawaita yin wanka a kai- a kai.
-Yin amfani da tufafi da aka saka da auduga kawai, maimakon na roba ko na leda.
-Yin wanka a duk lokacin da ta yi gumi ko zufa, kamar a bayan motsa jiki, ko wani aikin karfi.
-Babu laifi ta shafa turaren da ya dace da karantarwar sunnah.
-Kar ki manta: A musulunci ba a yarda mace ta shafa turare mai kamshi a lokacin da za ta hadu da wadansu mazan da ba muharramanta ba.

>Yarinyar ta ce: Ta yaya 'danshin gaba' yake zama matsala?

>Mahaifiyar ta ce: Masana sun nuna cewa, samuwar wannan da yawaitarsa daga 'gaban' yarinya a daidai wannan lokacin, ba wata matsala abar damuwa bace. Abin da suka ce dai shi ne:
-Yana taimaka wa mace ne wurin hana bushewa, ko kekashewar gaban nata.
-Yana hana ta kamuwa da wadansu kwayoyin cuta, ta wannan wurin.
-Alama ce mai karfi nacewa yarinya ta kusa soma yin al'ada! Don haka sai ta kiyaye
-Amma idan ruwan ya zama mai kauri, mai duhu ko rawaya-rawaya, mai wari-wari, kuma mai jawo kaikayi ko radadi a jiki, to watakila kwayoyin cuta sun shiga ne. Sai ta tuntubi likita

anan zamu tsaya sai kuma rubutu na gaba

Rubutawa MUHAMMAD ABDALLAH ASSALAFY
Gabatarwa MUNEER YUSUF ASSALAFY
5/16/17, 6:59 AM - ‪+234 803 690 8439‬: *Darajar Mutum Da Cikar Kimarsa*
Idan Ka Rasa Abinka Kada Ka Rasa Hankalinka, Damuwa Bata Maidoda Batacce, Bata Dawoda Matacce, Bata Hana Kaddara Yin Aikinta. Barwa Allah Duk Abinda Ya Sameka, Sai Allah Ya Isar Maka Duk Al'amarinka. ¤ Hamdala Tana Yaye Damuwa. Hailala Tana Karfafa Zuciya. La Haula Tana Warware Matsaloli, Istigfari Yana Kawo Arziki. Salatin Annabi S.A.W. Yana Daga Darajar Mutum A Cikin Aljanna.
Barkammu da asuba
5/16/17, 7:09 AM - Bbl Cottonou: Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp: https://chat.whatsapp.com/7lBwAEdkhn05S81OdtsVxy
5/16/17
, 7:12 AM - Bbl Cottonou: -026 Karatu cikin littafin Nafhatu Abeer tare da Dr Basheer Umam Ali (Hafizahullah) 15-05-2017-720282493 http://darulfikr.com/s/21044
015
5/16/17, 7:32 AM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
5/16/17, 9:40 AM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
5/16/17, 9:47 AM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
5/16/17, 4:56 PM - Alfanuuuuuu: Allah Ya mai rahama , a ina ne?
5/16/17, 4:56 PM - Alfanuuuuuu: [5/15, 10:04 PM] أبو اللَّوَالي 8 جديد: 4- kada katona asirin masoyi, komin kaima baka rasa abinda kake gudun aji daga asirinka

Wannan 👆shawarace👌
[5/15, 11:04 PM] ‪+234 703 644 1414‬: PRE-WEDDING PICTURES

GA WANI MUMMUNAN FASIKANCI (PRE-WEDDING PICTURES)
============================
Assalamu alaikum 'Yan uwa.
Akwai wata MUMMUNAR BARNA TA FASIKANCI wacce ta bullo kwanan nan cikin al'ummah.

Zaka ga samari da 'yanmata (Musamman
wadanda aka sa ranar aurensu) suna zuwa suna daukar wasu munanan HOTUNA MARASA KYAN GANI.

Ko kaga sun rungumi juna, ko kaga Saurayin ya dora fuskarsa akan Qirjin budurwar, ko kaga budurwar ta zauna akan cinyar saurayin, ko kuma ka ganta ta dora tafin hannayenta akan kafadar Saurayin ko Kan Qirjinsa.

Wannan ba Qaramar Fitsara da Fasikanci bane, Kuma WALLAHI BIL-LAHIL AZEEM Duk
ma'auratan da suka aikata irin wannan kafin aurensu, to SUN ZUBAR DA ALBARKAR
AURENSU. Kuma sunci amanar Allah da
Manzonsa, sun wulakantar da tarbiyyar addininmu na Islama.

Haramtaccen Jima'i ba shine kadai ZINA ba.
kallon da ya sa'ba ma shari'a ma ZINA ne. Ta'ba jikin juna kafin aure ma ZINA ne. Yin kalamai na BATSA ko zantukan motsa sha'awa shima ZINA
ne.

Duk Ma'auratan da suka aikata 'daya daga cikin wadannan, to tabbas SUN ZUBAR DA ALBARKAR ZURIYAR DA ZASU HAIFA.

Nagartar iyaye da kuma albarkarsu tana shafar duk irin zuriyar da zasu haifa. Hakanan lalacewar
iyaye da kuma fasikancinsu yakan shafi irin zuriyar da zasu haifa.

Kunyi zina kafin aurenku, kuma yanzu kuna tsammanin zaku haifi Hamshakan Malamai da
Mahaddatan Alqur'ani?
Yayi fasikanci dake tun kina gidanku, ya riga ya
sanki 'ya mace tyn kafin aure, kuma kina zaton zai rike ki da mutunci bisa amana, bayan ya riga yaci amanar Allah da Manzonsa?? Ta ki amanar ne ba zai ci ba??

Duk abinda kuka shuka shi zaku girba.. komai
kankantarsa komai girmansa.
KUYI SHARING DOMIN WADANSU SU AMFANA.

Mukhtar Ahmad Muhammad
DA'AWAH COMMITTEE OF SUNNAH
========👍🏽☝🏻✅💯👣🕋☂ [5/14, 10:43 PM] ‪+234 803 732 3058‬: 👩🏻‍🔧👨🏻‍💼NASHA FADA CEWA BA'ASAMUN ALJANNA DA SAUKI DOLE SAI MUNYI HKR WATARAN KAMAR BA'AYIBA IN SHA ALLAH👩🏻‍🔧👨🏻‍💼
[5/16, 4:21 PM] أبو اللَّوَالي 8 جديد: Assalamu alaikum, Allah Ya saaka da alkhairi, lallae tunatarwa tana amfanar masu imani, Allah Ya sa mu amfana, amma na ga kamar Malam Ya hauro, nake roqon Malam ya sakko, kuma ya sha ruwan sanyi, Allah Tabaaraka wa Ta'ála Ya rarrashi Ma'aiki a wata Ãya da ban tantance Surar ba
فلعلك باخع نفسك أن لا يكونوا مؤمنين،
don haka mu da ba mu yi ba ko ba ma yi ba dubarar mu ba ce, kuma ba mu muka za6i kan mu ba , su kuma masu yi mu yi ta yi musu nasiha da addu'ar Allah Ya shirye su Ya kaare mu, a qarshe.
(إنك لا تهدي من أحببت و لكن الله يهدي من يشاء)،
لأن يهدي الله بك رجلا واحدا خير لك من حمر النعم،
In Allah Ya so ka da wannan Alkhairin sai ya yi amfani da kai wajen ganar da bayin sa, hakan ta samu ko ba ta samu ba? Allah Abin godiya ne ta kowanne hali.
Kar mu manta da yawa mutanen mu wadanda ba sa fa'da ne don kar a gaano su amma da yawa masu ganin : don me aka yi su a cikin mu?
Don me aka yi su musulmai?
Don me aka yi su hausawa ko fulani ko kanuri?
Ai su turawa a tunanin su ya kamata ayi su, don haka ma za ka ga suna yin Addini ne ta inda ya musu daidai ko din kar a ce sun saba'e, ko tsoron a hana su mátà ko bàshi.
Don haka kar kai mamaki kana gayawa wani gaskiya shi kuma yana tunanin su wane da wane ma sun yi, shi ma sai ya yi.
5/16/17, 1:18 PM - ‪+234 806 084 4942‬: *TUNATARWA*

*YADDA ZA MU TARBI WATAN RAMADAN*

An tambayi wani Malami cewa : Wace nasiha zaka mana domin tarbar watan Ramadana ? Sai yace : Mafi alherin abinda zaka tarbi watan Ramadana dashi shine "yawaita Istigfari" domin kuwa zunubai kan hana bawa samun dacewa.
.
bawa bazai gushe ba yana lazimtar istigfari face sai ya tsarkaka , idan mai rauni ne zai karfafa , idan mara lafiya ne zai samu lafiya ,
Idan yana cikin kunci zai samu waraka, Idan kuma yana cikin rudani ne zai samu shiriya , idan yana ciki tashintashina zai samu natsuwa.
.
Kuma lallai Istigfari shine amincin da ya rage mana bayan Manzon Allah tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi.
.
:Duk wanda ya siffantu da wannan siffa (siffar istigfari) Allah zai yassare masa samun arziki, ya saukaka masa al'amuran sa , ya kuma kiyaye masa sha'anonin sa da karfin sa.
.
Sayyidina Umar ibn Khaddab yana cewa : Da tsawa za ta fado daga sama baza ta fadawa mai istigfari ba.
.
Duk wannan yana nunamana tsananin muhimmancin yin ISTIGFIRI.
.ALLAH ka dauwamar da harshenmu akan anbatonka,ALLAH ka gafarta mana zunubanmu wanda muka sani da wanda bamusaniba.a
.
ALLAH muntuba,ASTAGFURULLAH WA'ATUBU ILAIK.
5/16/17, 1:18 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
5/16/17, 1:19 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
5/16/17, 1:19 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
5/16/17, 1:19 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
5/16/17, 4:22 PM - ‪+234 806 945 2450‬: ZIYARA

A yau talata ne comitin JIBWIS SOCIAL MEDIA KADUNA SOUTH suka kai ziyara office din qungiya dake katsina road inda suka sami ganawa da shugaban na jaha wato alh. Tukur isha kuma shugaban yayi murna da jin dadi yadda suka kawo masa ziyara.
Cikin wa idda suka tarbe su sun hada da mal. Dauda ass chairman social media da kuma mal. Umar rabi'u daura sakatare social media
Acikin tawar da suka kai ziyara sun hada da
Mal. Habib chairman
Mal. Nura ass chairman
Mal. Usman sakatare
Mal. Yusuf sakataren tsare tsare

Allah ya bada ladan ziyara ameen
5/16/17, 8:57 PM - ‪+234 806 084 4942‬: SHEIKH JAFAR SALLAR NAFILOLI
INGANTATTU !!!

Raka'a 2 kafin sallar Subh
Raka'a 4 kafin Zuhr
Raka'a 2 bayan Zuhr
Raka'a 2 bayan Magrib
Raka'a 2 bayan Ishaa
Wadannan sune sallolin nafilar da
Manxon Allah yake yinsu kuma yace
duk wanda ya kiyaye su (wato yana
yinsu) za a gina masa gida a gidan
aljanna kuma Sahabban sa sukeyi
har wasu suka maida ta kamar farilla
..
Sanan wadannan sallolin babu wasu
surori da ake
karantawa se Fatiha da kuma duk
wata sura da muka ga sunfi mana
sauqi...
Amma akwai wasu nafiloli da yazo
daga bakin Manxon Allah wanda yake
karanta musu wasu surori sune
kamar haka :
Wato SALATUL FAJR (raka'a 2 kafin
Subh), yana karanta Fatiha da Suratul
Kafirun a farko,
raka'a ta biyu yana karanta Fatiha da
suratul Iklass, sanan yace tafi duniya
da abunda yake cikinta alheri .
Se sallar Shaf'i wal Wutri ita yazo
yana yin raka a 11 ko 9, 7, 5, 3, mafi
karancinta shine raka'a 1 , amma
mafi al ummar sa sun tafi akan yin
raka a 3 din ya tabbata yana karanta
a farko, :
Fatiha da Suratul A'ala (sabbi
ismarabbika),
rakaa 2 yana karanta fatiha, da
Suratul Kafirun.
se wutri 1 yana karanta :
Fatiha ,
Iklas,
Falaq,
Nasi .
Yana daga fallalar wana Sallah
..Manxo s.a.w yace duk wanda ya
mutu baya yin wanan sallar ranar
lahira ze dinga jin kunya mu hadu
dashi yana me buya .
Se Salatud Duha (walha) ita raka'a 2
yayin da hantsi yayi daga 8am zuwa
11am. Ana karanta surorin d ake
karantawa a Raka'atainil Fijr. Tana
d falalar ta Annabi s.a.w yace a
aljanna akwai wata kofa ana ce mata
Babud Duha... Babu me shigarta se
wansa yake sallar duha ALLAH Ya
bamu ikon yi
WASIYYOYI 5 DAGA MANZON ALLAH
(S.A.W)
Manzon Allah (s.a.w) ya ce: "Waye
zai karbi wadannan kalmomi guda 5
daga gareni, ya yi amfani da su ko ya
sanar da wanda zai yi amfani da su?"
Sai Abu Huraira (r.a) ya ce Ni zan
karba ya Ma'aikin Allah.
Sai Manzon Allah (s.a.w) ya riqe
hannu na ya maimaita min su sai ya
ce;
1. "Ka guji aikata sabo, za ka zamo
wanda ya fi kowa bauta a cikin
mutane.
2. "Ka yarda da abinda Allah Ya
baka, za ka fi kowa arziqi cikin
mutane.
3. "Ka kyautatawa maqobcin ka, za ka
zamo (cikakken) Mumini.
4. "Ka so wa mutane abinda ka ke so
wa kanka, za ka kasance (cikakken)
Musulmi.
5. "Ka da ka yawaita dariya ,
domin yawan Dariya na kashe zuciya.
SILSILATUL AHAADIISUS SAHIHA
930.
MANZON ALLAH (S.A.W) YA CE KA
RIQE SU KO KA SANAR DA WANDA
ZAI YI AMFANI DA SU. IDAN KA
TURAWA YAN'UWA MUSULMAI BA KA
SAN WA ZAI YI AMFANI DA SU BA,
KA GA KA SAMU LADAN MUTANE
MASU YAWA.
Mafi yawancin mu, muna yin sallar
jana'iza,
amma kuma bamu san abin da ake
fada a Cikin
kowace kabbara ba.
.
Domin fahimtar yadda ake yin sallar
janai'za,
ainihi dai jana'iza tana da babban
lada, ga
wanda ya aikata ta kamar yadda
Manzon Allah
(SAW) ya koyar; dan haka yana da
kyau, mu
tsaya mu koya.
.
Sallar jana'Iza tana da kabbarori guda
hudu ne
kawai (4)
.
KUMA KOWACCE KABBARA, DA ABIN
DA AKE
FADA A CIKINTA
.
(1). KABBARA TA FARKO Ana karanta
Suratul-
Fatiha ne kawai, babu wata sura ko
wata Ayah
.
(.2.) KABBARA TA BIYU Ana karanta
Salatin
Annabi (SAW) ba wani salati na
dabam ba
.
(.3.) KABBARA TA UKU ana yin
addu'a ga wanda
ya mutu Mace ko Namiji
.
(4.) KABBARA TA HUDU zaka yi
addu'a ne a
kanka da sauran al'ummar Musulmi.
.
DAN UWA KANA GAMAWA sai ka jira
Liman yayi
sallama
.
ITA KUMA SALLAMAR Guda daya ce
Tak! Kuma
zaka yi tane a bangaren daman ka.
.
Allah muke roko da ya kara tabbatar
damu akan
Sunnar Annabin Rahama, Manzon
Allah (SAW).
.
ALLAH KASA MU CIKA DA IMANI
5/17/17, 2:31 PM - Alfanuuuuuu: 😭😭😭😭😭😭😭😭
*budurcina gidan mijina*

Daure ka/ki turawa wani koda bazaka samu damar karantawa ba burinmu ya'isa gurin iyayenmu 🙏🏻

Assalam alaikum"yen uwa musulmai dan ALLAH duk wanda yasamu wannan sako yayi kokarin turawa gaba har ALLAH yasa iyayenmu suji koda labarine agun wasu bana rubuta ko dan tozarta wasu iyayen bane na rubutane dan abi mana hakkinmu *budurcina gidan mijina*anan yakamata nasaukesa a gaskiya iyayenmu na yanzu basa mana adalci ko kadan mun kasance masu son aure amman sai suce zamuyi karatu kamar su sunyi wannan shine babban kuskurenda ake samu wallahi duk wanda danta ko yerta ta lalace ita tagadama da batayi maganin matsalar tundaga farko ba tun ice yana danye ake kokarin lankwasa sa kafin yagirma ya bushe ana samun babban kuskurenda kukuke samu ana barinmu muna tafiya karatu ba'asan me mukejiba ba'asan me muke kallo ba ba'asan me mukeyiba ba'asan me mukejiba ba'asan suwaye malaman mu ba balle kawayen mu ana cutar damu wanda hakan yasa muke samun matsaloli na kallon xvideos da sex pics wanda hakan yake sawa muce zamu gwada muji dadin wallahi iyaye kuji tsoron ALLAH kutayamu rike mutuncinmu amana aka baku mu kafin ranar da zaku kaimu gidan mazajenmu kuna jawo nama zunubai ganin munsamu duniya dan muyi boko muzamo wasu abun kwatance wanda hakan bayi bane a gurin ALLAH kurufawa kanku asiri kurufa ma muma wallahi zaku kashemu tun bamusan dadin aure ba zaku mayarmu zawarawa tun bamuyi aure ba kuna jefamu ga halaka kuna cin amanarmu aure baya hana karatu kuma dole sai da aure za'asamu damar yin karatu hankali kwance sai kuga wata a kalma sunanta budurwa amman azahirance ba budurwar bace sabida ta tsiyaye budurcin duk yakare a hanyar makaranta darajarmu gidan miji tunda har muka kawo kukanmu gurinku kuyi hakuri kumana kafin ALLAH yayi fishi daku dan akan hakkinmu muke duk mai kishin ALLAH da manzonsa duk mai neman rahmar ALLAH da manzonsa duk wanda ya yarda da ayar alqur'ani ya yarda da musulunci gaskiya ne ya yarda da aure sunnar annabi (s a w) yaturawa yen uwa domin sako ya'isa gurin iyayenmu sufito damu halinda suka jefamu sannan sunemi yafiyar ALLAH irin halinda suka jefamu ALLAH yatayamu kare mutuncinmu kafin muje gida jenmu (ameen)

😭😭😭😭😭😭😭🙏🏻
5/17/17, 2:31 PM - Alfanuuuuuu: بسم الله الرحمن الرحيم
إدارة المكتبة الصوتية بالمسجد النبوي
مركز الانتاج الصوتي
يقدم لكم الدروس العلمية التي القيت في المسجد النبوي ليوم الخميس 15/08/1438هـ


الشيخ / إبراهيم بن عامر الرحيلي
اسم الكتاب / أصول السنة
عنوان الدرس/ باب النهي عن مجالسة أهل الأهواء وما وضعوا
https://goo.gl/oualg0
الشيخ / صالح الحديثي
اسم الكتاب / كتاب التوحيد
عنوان الدرس/ باب ما جاء في المصورين
https://goo.gl/msIy8h
الشيخ/ صالح السحيمي
اسم الكتاب / منار السبيل في شرح الدليل
عنوان الدرس/ باب الحيض
https://goo.gl/ZSOcjh
الشيخ / صالح العبود
اسم الكتاب / فتح المجيد لشرح كتاب التوحيد
عنوان الدرس/ باب ما جاء من التغليظ فيمن عبد الله عند قبر رجل صالح فكيف إذا عبده
https://goo.gl/343U00
الشيخ / عبيد العمري
اسم الكتاب / الدروس المهمة لعامة الأمة
عنوان الدرس/ بيان معاني سورة التكاثر
https://goo.gl/9ujZ5V
5/17/17
, 2:31 PM - Alfanuuuuuu: *INA BILAL YAKE "BAYAN WAFATIN ANNABI (ﷺ)*
.
Daga zauren
Khulafa'ur-rashiidiin
.
*بسم الله الر حمن الر حيم*
.
*DAGA CIKIN FALA-LAN BILAL*
.
Bilal shine farkon Wanda yakira sallah da umarnin annnabi (ﷺ) a masallacin da annabi yagina a madina yayi ta kiran sallah har kusan shekara 10 wanan kusan kowa yasani daga cikinmu Amman dayawa daga cikinmu basusan INA bilal yake ba bayan wafatin masoyinsa kuma masoyinmu sallallahu alaihi wasallam
_____________________________________
*FITAN BILAL DAGA MADINA*
.
*bilal yaje wajen Abubakar* ALLAH ya Qara yarda dashi yace ya kalifan manzon ALLAH (ﷺ) naji annabi yace mafificin aiki ga mumini shine jihad saboda ALLAH,
Sai Abubakar yace miye kakeso bilal ?
Bilal yace inaso nadaura damara saboda ALLAH har namutu
Sai ABUBAKAR yace waye zai kira mana sallah ?
Bilal yace "idanu wana yana zabarda hawaye nibazan sake kiran sallah a waniba bayan manzon ALLAH (ﷺ)
Abubakar yace : a.a kazauna kana kiraa mana sallah ya bilal
.
Bilal yace: idan ka 'yan-tani saboda kanka ne, to duk yanda kakeso so za ayi, Amman idan ka 'yan-tani don ALLAH ne kabarni da Wanda ka 'Yan-tani dan-shi !!!
.
Abubakar yace: a.a na 'yan-taka saboda ALLAH, sai bilal yatafi kasar sham da damarar-sa, kuma me jihad yana cewa aransa :-
.
"Bazan iya zama a madina ba bayan wafatin annabi ba (ﷺ)"
________________________________________
Yakasance aduk lokacinda yayi nufin kiran sallah idan yazo *"ash hadu Anna Muhammadu rrasulullah "* sai yafara tunani har Yayita kuka hakade bilal yayi tazama a sham yana tafiya tareda masuyin jihadi

*bayan wasu shekaru* sai bilal yayi mafarki annabi (ﷺ) YANA cewa "ya bilal wanan wane irin abune? Haryanzu lokacin da zaka ziyarceni baiyi bane?"
.
Bilal ya fadankantu cikin bakin ciki yatafi zuwa madina yaje kabarin annnabi (ﷺ) yayita kuka awajen kabarinsa yanata birgima akan kabarin yana yiwa hasan kiss da Hussain yayita rungumarsu yana musu kiss (amma ba a baki ba, a kumatu zuwa goshi)
.
Yaje yahau kan masallaci yayinda yace (ALLAHU AKBAR ) madina tayi matsi yayinda yace (ASH HADU ANLA ILAHA ILLALLAH )
Matsinta yakaru yayinda yace (ASH HADU ANNA MUHAMMADU R-RASULULLAH ) mata suka dinga fitowa daga gidajen su ba a taba ganin ranar da aka yawaita kuka cikin maza da mata samada wanan ranar.
_______________________________________
Yayinda shugaban muminai Umar bn khaddab ALLAH ya yarda dashi yaje sham mutane suka rokeshi akan yasa bilal yakira musu sallah koda sau dayane sai Umar yakira bilal lokacin kuma time din sallah yayi yabukace shi akan yakira musu sallah
Sai bilal yakira sallah
Sahabban da sukayi zamani da annnabi (ﷺ)
sukayi ta kuka bilal kuma yana kiran sallah yayi ta kuka kamar tunda yake baitaba yin kuka ba, Umar yakasance yafi kowa yin kuka.
.
*MUTUWAR SA*
.
Yayinda bilal zai mutu matarsa tanata kuka saboda zaibarta sai yace mata karkiyi kuka...ranar gobe zamu haduda masoya ..Annabi Muhammad (ﷺ) da sahabbansa
.
wannan shine kadan daga cikin labarin bilal, kuma abinda ze baku mamaki shie, bakin Fata ne, amma kuji yadda yakeda Murya, harma yakasance babban ladanin Musulunchi! a zamanin da Annabi (ﷺ) yake raye!!
_____________________________________
Labarin me dadin ji, dana karanta naso nasanar dawasu, suma su amfana kuma inkunyi haka wasu zasu amfana!
....………………………………………………_
✍Rubutawa
Abubakar Muhammad Idirss (Abu ubaid)
*10-5-Jumada Auwal-1438*
_______________________________________________________________________________________
Maso son Ganin saurN post namu a facebook zaku iya bibiyar wannan blue in rubutun, sekuyi Like
http://mobile.facebook.com/Khulafaur-Rashiidun-1812718708973541/
5/17/17
, 2:31 PM - Alfanuuuuuu: *MUHIMMIN SAKO A KAN WATAN RAMADAN DA AZUMINSA*


( Fitowa Ta Tara )

Wallafar : Sheik Muhammad Ghali Musa Shareef


WADANNE ABUBUWA NE BA SA BATA AZUMI❓


Azumin mutum baya baci in ya ci wani abu ko ya sha bisa mantuwa ko jahilci ko kuma an tilasta shi ga yin haka. Saboda fadin Allah Ta'ala

"Ya Ubangijinmu! Kada ka kama mu, idan mun yi mantuwa, ko kuma mun yi Kuskure."

Da Kuma fadin Sa.

"Sai dai Wanda aka tilasta shi alhali zuciyarsa na nitse da imani." Alhali kuma ba haka ba ne. ( Suratun Nahali, aya ta 106 ).

To a nan ma azuminsa bai baci ba tunda bai sani ba.

Da a ce zai yi kurkurar baki sai ruwa ya shiga makogwaronsa ba da nufi ba, ko a nan ma azuminsa bai baci ba. Domin ba ganganci ya yi ba.

Muhadu a fitowa ta gaba ................

Ku cigaba da kasance da ni *Abdullahi Suraj Nagegime* a page dina na Facebook.

http://www.facebook.com/abdullahisuraj.ng


*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*
5/17/17, 2:31 PM - Alfanuuuuuu: ```MAHUKURCI MAWADACI WATA RANA
==========================
1. An haifeka a mafi daukakar asibiti amma ni a gida aka haife ni amma gaba daya mun rayu.
2. kayi makarantar kudi ni ta gwamnati nayi amma mun hadu a jami'a / kwaleji daya.
3. ka kwanta a kan gado na kwana a tabarma amma gaba daya mun wayi gari, kowa ya nufi harkar sa.
4. ka saka kaya masu tsada ni kuma na saka masu arha amma duk mun rufe tsiraici.
5. ka ci jolof rice da farfesun kaji amma ni na sha koko da kosai amma dukanmu mun koshi, Alhamdulillah.
6. ka hau motarka mai tsada ni kuma na hau ta haya amma duk mun isa gurin da muka nufa.
7. wataqila kana karanta wannan rubutun daga wayar Sony xperia, q10, iphone6+ ni kuma ina wannan rubutun daga tsohuwar Nokia x2-01 amma dai wuri daya muka shiga; WhatsApp.

Ya Ku masu karatu, rayuwa ba gasa ba ce akwai hanyoyi da yawa ta cimma buri.
1. Hanyoyi mabambanta kan kai mutane ga matsaya daya.
Don ka ga maqocinka yana samun nasara kai ba yana nufin kai baka da nasara a rayuwa ba.
2. Farin ciki ba shine samun duk abinda rai ke buqata ba, Farin cikin shine samun wadatar zuciya da haquri da abinda Allah ya hore maka.
Manzon Allah (S.A.W) yace "yawan dukiya ba shine arziki ba, wadatar zuciya shine arziki"
Allah Ya kara mana wadatar zuci, Ameen.

Kada kayi gaba da mai son
yin gaba dakai,idan ka ganshi
kayi masa sallama. Kada ka
damu da hassadan mai
hassada, barshi¬
muguntansa zata koma
kansa.
*************************************** "Duk wanda ya ce duniya ita ce mafi mahimmanci a gare shi, To tabbas bakin cikin sa zai yawaita". ***************************************kayi hakuri wurin barin sabon Allah, domin wani abun kanaso amma babu yadda zakayi,hakanan zaka barshi
don jin tsoron azabar Allah. *************************************** "Ba abin alfahari ba ne don ka yi rinjaye ga mai karfi, Abin alfahari shine ka yi adalci ga mai rauni". *************************************** Wanda ya fada maka magana mai zafi, kalma mai daci da 'kuna, mayar masa da tattausa mai taushi kamar ruwan sanyi. *************************************** "ALLAHU ya bamu ikon ruqo da gaskiya!!
MAFIFICIYAR ZUCIYA: ita ce zuciya sassauka, wacce batta rabuwa da gaskiya.

MAFIFICIN MUTANE: shine mutumin da bai manta dakai har abada. Saboda kaunar da yake yi maka Domin Allah ne.

MAFIFICIYAR RANA : ita ce ranar da tazo ta wuce baka aikata wani zunubi ba.

MAFIFICIYAR KYAUTA : ita ce addu'ar da wani yayi maka ba tare da saninka ba.

Allah nake roko ya yarda daku baki 'daya, ya yardar daku, ya yaye muku dukkan bakin-cikinku, ya saukaka muku dukkan lamarinku, kuma ya sanyaku acikin Ahalin gidan. Aljannah. Aameen don alfarmar Annabi (saww).Tunatarwa Guda 5 ga musulmi,

(1) Ka zo Duniya Kana Kuka, Karshen ka Za Ayi maka Kuka,

(2) Ka zo Duniya Tsirara Sai a kayi maka Tufafi. Karshen ka Zaka koma Tsirara A kuma Yi maka Tufafi,

(3) A lokacin Da kazo Duniya An yi maka Wanka, A lokacin da Zaka koma Za A kara Yi maka Wanka,

(4) A lokacin Da kazo Duniya Baka Iya tafiya ba Sai dai A dauke ka, lokacin da Zaka koma Kuma Sai dai A dauke ka,

(5) Ranar da Kazo Duniya An Yi maka Kiran Sallah Ba tare da An yi Sallah ba, A ranar Komawar ka Za a yi maka Sallah Ba tare da An kira Sallah Ba.

Idan Ka cika Musulmi Na kwarai Ka tunatar da Yanuwa Musulmai Domin Mu farka Daga Mafarkin Da muke yi Domin Samun Lahira Mu hakura Mu koma Ga Allah,```😭😭😪😪😥😥😰😭😭😭😢
5/17/17, 4:57 PM - ‪+234 806 973 6622‬ left
5/17/17, 10:35 AM - ‪+234 803 445 7259‬: Today's Beautiful Hadith is about Paradise

Narrated Abu Hurairah: "I went out with the Messenger of Allah (peace be upon him) and heard a man reciting Qul Huwa Allahu Ahad [Allahus-Samad] so the Messenger of Allah (peace be upon him) said: 'It is obligatory.' I said: 'What is obligatory?' He said: 'Paradise.'" 

(Jami` at-Tirmidhi, Vol. 5, Book 45, Hadith 3142)
5/17/17, 11:33 AM - ‪+234 9074619096‬: DUA TO READ AS RAMADAAN NEARS:
ﺍَﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﺳَﻠِّﻤْﻨِﻲْ ﻟِﺮَﻣَﻀَﺎﻥَ ﻭَﺳَﻠِّﻢْ ﺭَﻣَﻀَﺎﻥَ ﻟِﻲْ ﻭَﺳَﻠِّﻤْﻪُ ﻟِﻲْ ﻣُﺘَﻘَﺒَّﻼً
Allahumma sallimnee li Ramadaana, wa sallim Ramadaana li wa sallimhu li mutaqabbalan.
"O Allah! Safeguard me for the Month of Ramadhaan (by making me see the Month of Ramadhan healthy and fit), and safeguard the Month of Ramadhan for me (by making the conditions in it such that I can take maximum benefit from it) and accept it from me."
[Tabaraani]
• Please forward for others to benefit.
5/17/17, 12:05 PM - ‪+234 806 342 0823‬: *WA'AZIN TOUR NA SHUGABANNIN JIBWIS NA KASA A GARIN JOS!!!*


👉🏾 Mai Taken: *JAJIRCEWA AKAN SUNNAH*

👉🏾 Daga Bakin: *SHAIKH IMAM ABDULLAHI BALA LAU (HafizahulLah).*

👉🏾 Wuri: *MASALLACIN GIDAN MARIGAYI AL-HAFIZ DR. ALHASSAN SA'EED ADAM JOS.*

🎄 Date: *MONDAY 18/08/1438AH = 15/05/2017CE*

🌲 Ayi sauraro lfy👇🏿👇🏿👇🏿
5/17/17, 12:05 PM - ‪+234 806 342 0823‬: <Media omitted>
5/17/17, 12:07 PM - ‪+234 806 342 0823‬: *WA'AZIN TOUR NA SHUGABANNIN JIBWIS NA KASA A GARIN JOS!!!*


👉🏾 Mai Taken: *MATASA KASHIN BAYAN RAYA SUNNAH*

👉🏾 Daga Bakin: *SHAIKH KABIRU HARUNA GOMBE (HafizahulLah).*

👉🏾 Wuri: *MASALLACIN GIDAN MARIGAYI AL-HAFIZ DR. ALHASSAN SA'EED ADAM JOS.*

🎄 Date: *MONDAY 18/08/1438AH = 15/05/2017CE*

🌲 Ayi sauraro lfy👇🏿👇🏿👇🏿
5/17/17, 12:09 PM - ‪+234 806 342 0823‬: <Media omitted>
5/17/17, 2:30 PM - ‪+234 9074619096‬: *ABUBUWA GUDA 6 DA YA KAMATA KA AIKATA IDAN AN KAWO MAKA GULMAR WANI*


Gulma da Annamimanci suna cikin abubuwan da suke sanyawa anyiwa mutum azaba a qabarinsa,kuma ya samin shiga azabar Allah a gobe alqiyama.yana da kyau kowa yayi kokari wajan kare mutuncin dan uwansa ta hanyar hana yaduwar gulma da cin naman yan uwanmu a tsakanin mu.

Imam Ghazaaly Allah yayi masa rahama yana cewa;
*"Dukkan wanda ya kawo maka gulma da annamimancin wani,sai yace maka,lallai wane yana fadar magana marar kyau akanka,wane yana aibantaka wane yana cin mutumcinka,ko yana bataka a idon jama'a.

Wanda ya fada maka wanna to akwai abubuwa guda shida a kanka.

*1-Na farko*
*'Kada ka gaskata shi acikin dukkan abinda ya fada,domin mai kawo maka gulma ko annamimanci fasiqine da lafazin Alqurani mai girma'*

Allah yana cewa:
(يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا إِن جَاءَكُمْ فَاسِقٌ بِنَبَإٍ فَتَبَيَّنُوا أَن تُصِيبُوا قَوْمًا بِجَهَالَةٍ فَتُصْبِحُوا عَلَىٰ مَا فَعَلْتُمْ نَادِمِينَ)

(Yã kũ waɗanda suka yi ĩmãni! Idan fãsiƙi Yã zo muku da wani babban lãbãri, to, ku nẽmi bayãni, dõmin kada ku cũci waɗansu mutãne a cikin jãhilci, sabõda haka ku wãyi gari a kan abin da kuka aikata kunã mãsu nadãma).
الحجرات (6) Al-Hujuraat

*2-Na biyu*
*'Kayi masa nasiha ko wa'azi kuma ka hanashi cigaban yin hakan,tare da nuna masa munin abinda yake aikawa da sakamakon mai aikita haka awajan Allah'*.

Allah yana cewa:
(.......وَأْمُرْ بِالْمَعْرُوفِ وَانْهَ عَنِ الْمُنكَرِ).
(.....Kuma kayi Umarnin da kyakkyawan aiki kuma kayi hani daga mummunan aiki).
@[لقمان: 17].

*3-Na ukku*
*'Ka nuna masa fishinka saboda da Allah,saboda ya aikata abinda ya sabawa umarnin Allah,domin wanda yayi fishi idan an taba shari'ar Allah,to yana fishine da fishin Allah'*

*4-Na Hudu*
*'Kada ka munana zato ko zargin wanda aka kawo maka gulmarsa,kuma kada ka amince ko yarda da abinda aka fada game shi akanka'*

Allah yana cewa:
(يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا اجْتَنِبُوا كَثِيرًا مِّنَ الظَّنِّ إِنَّ بَعْضَ الظَّنِّ إِثْمٌ ۖ وَلَا تَجَسَّسُوا وَلَا يَغْتَب بَّعْضُكُم بَعْضًا ۚ أَيُحِبُّ أَحَدُكُمْ أَن يَأْكُلَ لَحْمَ أَخِيهِ مَيْتًا فَكَرِهْتُمُوهُ ۚ وَاتَّقُوا اللَّهَ ۚ إِنَّ اللَّهَ تَوَّابٌ رَّحِيمٌ)

(Yã kũ waɗanda suka yi ĩmãni! Ku nĩsanci abu mai yãwa na zato. Lalle sãshen zato laifi ne. Kuma kada ku yi bincin kwakwaf, kuma kada sãshenku yã yi gulmar sãshe. Shin, ɗayanku nã son yã ci naman ɗan'uwansa yanã matacce? To, kun ƙĩ shi (cin nãman). Kuma ku bi Allah da taƙawa. Lalle Allah Mai karɓar tũba ne, Mai jin ƙai).
@الحجرات (12) Al-Hujuraat

*5-Na Biyar*
*'Kada abinda aka fada maka na gulmar wani ya sanyaka zuwa binci ke akansa da son sai ka gano ya fada ko bai fada ba'*

Allah ya hanamu yin binciken kwakwaf game da sanin halin yan uwanmu sai Allah yace:
(....وَلَا تَجَسَّسُوا وَلَا يَغْتَب بَّعْضُكُم بَعْضًا ۚ أَيُحِبُّ أَحَدُكُمْ أَن يَأْكُلَ لَحْمَ أَخِيهِ مَيْتًا فَكَرِهْتُمُوهُ ۚ وَاتَّقُوا اللَّهَ ۚ إِنَّ اللَّهَ تَوَّابٌ رَّحِيمٌ)

(...Kuma kada ku yi bincin kwakwaf, kuma kada sãshenku yã yi gulmar sãshe. Shin, ɗayanku nã son yã ci naman ɗan'uwansa yanã matacce? To, kun ƙĩ shi (cin nãman). Kuma ku bi Allah da taƙawa. Lalle Allah Mai karɓar tũba ne, Mai jin ƙai).
@الحجرات (12) Al-Hujuraat

*6-Na shida*
*'Kada ka yarda da abinda wanda ya kawo maka gulma ya fada,kuma kada kaima kariqa yawo da maganar ko ka riqa tattauna maganar..'*
@[7505] ((إحياء علوم الدين)) (3/156). .

Wani mutum yazo wajan;Aliyu Bn Husain Allah yayi masa Rahama,sai ya kawo masa gulmar wani mutum,sai Aliyu Bn Husain yace masa;Mu tafi zuwa ga wannan mutum,da suka je wajan wannan mutum sai yace;
*'idan abinda ka fada laifinane to Allah ya gafarta mini,idan kuma ba haka baneba Allah ya gafarta maka'*.
@[7506] ((الزواجر عن اقتراف الكبائر)) لابن حجر الهيتمي (2/571). .


Allah ne mafi sani


Allah ya nisantar da mu daga yada gulma da bata yan uwan mu musulmai.
5/17/17, 3:15 PM - Bbl Cottonou: السلام عليكم ورحمة الله و بركاته.

*الحكمة!*

*قال رجل لابن عمر رضى الله عنهما: يا خير الناس، أو ابن خير الناس!*

*فقال ابن عمر: ما أنا بخير الناس، ولا ابن خير الناس، ولكني عبد من عباد الله، أرجو الله وأخافه.*
*والله لن تزالوا بالرجل حتى تهلكوه!*
5/17/17, 3:15 PM - Bbl Cottonou: Prof. Wole Soyinka says :

'WHERE DID WE GO
WRONG?

WAKE UP NIGERIAN YOUTHS!'~~~

"Awolowo was 37 years,
Akintola 36,
Ahmadu Bello 36,
Balewa 34,
Okotie-Eboh 27
and Enahoro 27

And they led the struggle for Nigeria Independence after
the death of Macaulay. Only Zik was 42 at the time!

In 1966, the first military coup was led by K
Nzeogwu who was 29 years

and countered by

M.Mohammed 28,
T. Danjuma 28,
I. Babangida 25,
J. Garba 23,
Sani Abacha 23,
and M. Yar'adua 23,

And brought into power

Y. Gowon 32,
Ojukwu 33,
Obasanjo 29,
And Buhari 24!

Most of the military governors who governed the
states under the successive military regimes were
under 30 years.

Also, the brief democratic dispensation which interjected the military interregnums also saw some
Senators and members of the House of
Representatives, in particular, populated by persons
under 30!

Under 30's were also not in short supply with
appointments - we have examples of

MT Mbu who
became Nigeria's Foreign Affairs Minister at 23

and Pat Utomi who became a Federal Adviser at 27

And so on and so forth!

NOW: Why is it that almost all this age bracket is today still sleeping in 3-seater chairs in their
parents' homes?

Why is it that this age bracket is today still
collecting pocket money from their parents?

Why is it that this age bracket is today still writing JAMB?

Why is it that this age bracket today still 'sagg' their trousers?

Why is it that this age bracket is today still
searching for jobs and not yet married?

Why is it that this age bracket is today no longer qualified to even be leaders of youth wings of political parties?

Why is it that this age bracket is today so docile?

Why is this age bracket today incapable of feeding itself?

Why is it that this age bracket is today barred from even aspiring to certain political offices?

Why is it that this age bracket is today incapacitated, unwilling, unable and incapable of
asking questions?

GOD BLESS NIGERIA!"

From Prof Wole Soyinka.

This is real Food for Thought!

FORWARDED AS RECEIVED.
5/17/17, 3:15 PM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
5/17/17, 4:14 PM - ‪+234 803 781 5109‬: ALLAH ya kai mu da rai da lfy
5/17/17, 5:02 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
5/17/17, 5:16 PM - Alfanuuuuuu: Look what I saw in the "BBCHausa"app: http://www.bbc.com/hausa/labarai-39954302
5/18/17
, 5:43 AM - Alfanuuuuuu: ,السلام عليكم، حياكم الله و بياكم أحبتي، أري أنه ينبغي للجنة المسجد أن تحدد من له حق التصحيح علي الإمام ممن علموا متي و عين يستحق التصحيح، ليس كل جاهل و غبي و مشوش و فتان الذي ليس له قبلة في دينه بمجرد حفظه القرآن يكون عالما.
كم من عالم بتركه العمل بعلمه صار جاهلا.
أليس قد بين العلماء متي و كيف ينبغي الفتح علي الإمام، فأنا أشير إلي اللجنة المسجد بتحديد من يستحق القيام خلف الإمام كما حددهم السنة المطهرة، ثم من يستحق الفتح علي الإمام قبل أن يصيّروا المسجدا سوقا.
والله أعلم
والله المستعان.
و أستعفوكم إن جفوت.
5/18/17, 3:45 PM - Alfanuuuuuu: *Ina Rokon Allah Ubangiji Ya Amintar Da mu, Ya Tsarkake Zuciyar mu, Ya Haskaka Tunanin mu da qaburburan mu, Ya Kawar Da Damuwar mu duniyar mu da lahirar mu, Ya Yafe Zunuban da na Iyaye da Malamai da Magabatan mu, Ya Karbi Ibadojin mu, Ya Kyautata rayuwar mu da Karshen mu, Ya haskaka kabarin mu, Allah Yasa Aljannace Makomar mu da iyayen mu da malaman mu wa kullu manintafa'ana bihi awin tafa'a binaa, Amin. * Barkan mu da yammacin Alkhamis*
Abdu Bello Rishi da sauran yan-uwa daga Islamique universite Nijar za mu fara jarrabawa lahadin sama ku taimaka mana da Adduar neman dacewa.
5/17/17, 7:27 PM - ‪+234 806 008 8920‬: <Media omitted>
5/17/17, 7:55 PM - ‪+234 806 567 4277‬: 🕋LABARI MAI GAGGAWA
Wanda yayi film din annabi gobara ta kasheshi kusan wata hudu da suka wuce
Amma america ta boye labarin
Duk wanda yasami labarin ya turawa yan uwa musilmi don akwai wata mata a kasar palastine tayi mafarkin duk wanda ya tura wan nan labarin to ALLAH zai sakamasa bayan awa hudu.
San nan sun rantse da ALLAH akwai wani mutum mai suna mohd yaga MONZAN ALLAH (S.A.W) acikin mafarki sai ANNABI (S.A.W) yace masa kagayawa muslimi a kaina duk wanda ya tura wan nan labari acikin kwana hudu zaiji dadi mai tsanani
Duk wanda bai kula dashiba zaiga bacin rai maitsanani don haka ku yadashi gwargwadan iko madalla☝
5/17/17, 8:01 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Ciyar da mahaifa da mafi kusantar dangantaka da marayu da matalauta da matafiya...


...binkhal...
5/17/17, 10:06 PM - ‪+234 806 089 7228‬: <Media omitted>
5/17/17, 10:06 PM - ‪+234 809 787 4234‬: 🌙🕌🕋OYOYO RAMADAN🍉🍒🍍🍌

saurara kaji
👇👇👇
5/17/17, 10:07 PM - ‪+234 809 787 4234‬: <Media omitted>
5/18/17, 9:32 PM - ‪+234 806 028 1628‬ left
5/18/17, 8:24 AM - Bbl Cottonou: قال معلم لتلاميذه ما إعراب:
ضرب المعلم التلميذ . فقام تلميذ قائلا.
ضرب: فعل ماض خطير.
المعلم: فاعل مجنون.
التلميذ : مفعول به مسكين.

فضربه المعلم فقال.
ضرب: فعل ماض للتأديب.
المعلم: فاعل المؤدب.
التلميذ :مفعول به لسوء الأدب.

صباح الخييييييييييييير
������
5/18/17, 12:43 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
5/18/17, 2:10 PM - ‪+234 803 656 5364‬: *RAMADAN TIME TABLE FOR 2017*

*Day Ramadan date sahur iftar*
*Friday 01 28/05 4:30 6:24*
*___________________________*
*Saturday 02 29/05 4:30 6:24*
*___________________________*
*Sunday 03 30/05 4:24 6:24*
*___________________________*
*Monday 04 31/05 4:31 6:23*
*___________________________*
*Tuesday 19 15/06 4:23 6:23*
*___________________________*
*Wednesday 06 02/06 4:32 6:24*
*___________________________*
*Thursday 07 03/06 4:33 6:24*
*___________________________*
*Friday 08 04/06 4:33 6:24*
*___________________________*
*Saturday 09 05/06 4:34 6:24*
*___________________________*
*Sunday 10 06/06 4:34 6:24*
*___________________________*
*Monday 11 07/06 4:35 6:24*
*___________________________*
*Tuesday 12 08/06 4:35 6:24*
*___________________________*
*Wednesday 13 09/06 4:36 6:24*
*___________________________*
*___________________________*
*Thursday 14 14/06 4:36 6:24*
*___________________________*
*Friday 15 11/06 4:37 7:24*
*___________________________*
*Saturday 16 12/06 4:37 6:23*
*___________________________*
*Sunday 17 13/06 4:37 6:23*
*___________________________*
*Monday 18 14/06 4:38 6:23*
*___________________________*
*Tuesday 19 15/06 4:38 6:23*
*___________________________*
*Wednesday 20 16/06 4:39 6:23*
*___________________________*
*Thursday 21 17/06 4:39 6:22*
*___________________________*
*Friday 22 19/06 4:40 6:22*
*___________________________*
*Saturday 23 19/06 4:40 6:22*
*___________________________*
*Sunday 24 20/06 4:41 6:21*
*___________________________*
*Monday 25 21/06 4:41 6:21*
*___________________________*
*Tuesday 26 22/06 4:42 6:21*
*___________________________*
*Wednesday 27 23/06 4:42 6:21*
*___________________________*
*Thursday 28 24/06 4:43 6:20*
*___________________________*
*Friday 29 25/06 4:43 6:20*
*___________________________*
*Saturday 30 26/06 4:44 6:20*


*Passed it forward to Muslim*

*From Mus'@b*
5/18/17, 2:18 PM - ‪+234 803 656 5364‬: 📢📢📢📢📢📢📢📢📢📢
Yeekuwa jama'ar gari, sarki ya gaisheku.... bayan
gaisuwa yace a fada maku, akwai wani babban bako
da zai ziyarci garinku, sunansa 🌙RAMADHAN 🌙yana tare
da matarsa sunanta 🎁KYAUTA🎁, yana da 'Ya'ya biyu
☕🍞SAHUR🍞☕ da 🍇🍎🍌🍉BUDA-BAKI...🍗🍖🌮🍝
Zai zo da kyaututtuka guda ukku: - 🕋GAFARA, 🕌RAHMA
da TUBA🕋....
Ba dadewa zaiyi ba kwana 30/29 zaiyi ya wuce...
In zai tafi, zaiyi muku 🚚dakon🚛 🔥ZUNUBANKU🔥 kyauta ba
tare da 💵haraji💵 ba. Abinda yake so kawai kaji ��tsoro
Allah��,Sannan zai tafi 🍚🐓Ranar Idi🐓🍚 bayan an taso a 🕌Masallacin
Idi🕌...
Don haka, ku shirya ma wannan
Babban Bako tarba mai kyau..
Ku gama lafiyaaa..
Sako daga Babban Sarki wanda ba'a gadonsa....

🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷
🌹🌹🌺£lhar00n🌺🌹🌹
💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
🍏🍏🍏🍏🍏🍏🍏🍏🍏🍏🍎🍎🍎🍎🍎🍎🍎🍎🍎🍎🍑🍑🍑🍑🍑🍑🍑🍑🍑🍑🍍🍍🍍🍍🍍🍍🍍🍍🍍🍍🍅🍅🍅🍅🍅🍅🍅🍅🍅🍅🍋🍋🍋🍋🍋🍋🍋🍋🍋🍋🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍓🍌🍌🍌🍌🍌🍌🍌🍌🍌🍌🍐🍐🍐🍐🍐🍐🍐🍐🍐🍐🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍈🍈🍈🍈🍈🍈🍈🍈🍈🍈🍊🍊🍊🍊🍊🍊🍊🍊🍊🍊🍉🍉🍉🍉🍉🍉🍉🍉🍉🍉RAMADAN KAREEM. Ka TURA MA MUTU 50 DON ALHHA
5/18/17, 6:40 PM - ‪+234 806 477 2822‬: slm
5/18/17, 6:41 PM - ‪+234 806 342 0823‬: Wslm
5/18/17, 6:41 PM - ‪+234 806 477 2822‬: ya yau
5/18/17, 6:46 PM - ‪+234 803 445 7259‬: Ya Gida
5/18/17, 7:49 PM - ‪+234 803 445 7259‬: Today's Beautiful Hadith is about Testimony 

'Abdullah bin Mas'ud said: "The Messenger of Allah (peace be upon him) was asked, 'Which of the people are best?' He said: 'My generation, then those that follow them, then those that follow them. Then there will come people whose testimony precedes their oath and whose oath precedes their testimony."
 
(Sunan Ibn Majah, Vol. 3, Book 13, Hadith 55)
5/18/17, 7:56 PM - ‪+234 803 781 5109‬: ALLAH yasaka da alkhairi
5/18/17, 9:46 PM - ‪+234 803 690 8439‬: {{{{{{{ SHIN KO KASAN MUHIMMANCIN SULHU }}}}}}}

Watarana ANNABI (S.A.W) yana zaune shida
sahabbansa,
.
Sai sahabban sukaga ANNABI (S.A.W) yana
dariya
.
Sai sayyadina umar (R.A) yace "Ya
Rasulullah. ya
muka Kana dariya kai kadai"?
.
Sai ANNABI (S.A.W) Yace " Mala'ika jibril ne
yazo yake
bani Labarin wata shari'ah da Allah zaiyi
Ranar
alkiyama."
.
Sai sukace bamu labarin muji Ya Rasulullah?
.
Sai ANNABI S.A.W yace "mutun ne zai kawo
kara
Gurin Allah" Yace ya Allah
" wannan dan uwan nawa ya zalunceni
Kabi min hakkina?
.
Sai Allah yace wanda ake karar akansa,
Kaji abinda dan uwanka yace?
.
Sai shi wanda ake karar yace ya Allah Lada
na ya
kare.
.
Sai shi wanda ya kawo karar yace "ya Allah ni
ina da
zunubi adiba a kara loda
Masa
.
ANNABI (S.A.W) da yazo nan sai ya sadda
kansa Kasa,
yana daga fuskar shi,
sai kwalla ta cika idonsa.
.
ANNABI yace ranar da kowa yana son waye
zai dauki
nauyinsa...
.
Sai Allah yace wa wanda ya kawo karar
"Daga kanka sama, Meka gani"?
.
Sai wanda ya kawo karar Ya hangi wasu
gidaje na
lu'u-lu'u Da zinari Na alfarma,
Tunda yake duniya bai Taba Ganin irinsu
Ba.
.
Sai yace "ya Allah wannan gidan Na
Annabawa ne
kona Shahidai, kona siddikai".?
.
Sai Allah yace " bana Annabawa bane bana
Shahidai
bane, Bana siddikai bane, Na seyarwa ne"
.
Sai mutumin yace "Ya Allah sama da kasa
wake da
kudin seyan wannan Gidan"?
.
Sai Allah yace masa " kai kana da kudin
seyansu,
zalincin Da dan uwanka nan yayi maka Kace
ka yafe
masa, Shine kudin Wannan gidan"..
.
Sai mutum yace "ya Allah na yafe masa"
.
Sai Allah yace "duk da dan uwanka bashi da
komai,
Ka kama hannunsa
Ku tafi aljannah yaci albarka Cin sulhu.
.
Da ANNABI (S.A.W) Ya fadi haka, sai yace
"Kuji tsoron
Allah kuyi Sulhu a tsakanin Ku, domin Allah
da kansa
yanayin Sulhu tsakanin Masu imani Ranar
alkiyama.
.
Yan' uwa Mubar gaba da Junan mu,
.
Allah ya jikan Mahaifanmu
.
Allah ya bamu Aljannah Domin Rahamarsa
5/18/17, 10:19 PM - ‪+234 806 089 7228‬: BUHARI BEFORE LEAVING FOR UNITED KINGDOM.

I'm fit to complete my tenure and shall re-run in 2019. I'm fully aware of the political plans and setups against me.

I remained convinced that Evils will never have victory over decent, God fearing people. Those who are eyeing on the number position of President in 2019 should tie and re-tie their trousers.

I'm more than ready to defeat any presidential contestant against me in 2019. I'm not vowing rather than saying what i honestly believed. I stand firm for my dear country and my fellow Nigerians.

I need not to express why i insist to be the country's president. I fights against and fifths for anything under the course of legitimacy While those hostile to me are all in the negative, battling for their pockets.

I'm not praising myself rather than describing the true nature of the country so that innocent people will not trap into the baddest abyss of the Nigerian ruthless politicians.

Reason for my standing against a large number of people in this country is not to be over emphasized.

We've seen for ourselves in the past era where the nation were heading to. The county were at the journey of unidentified and obviously poor destination. We contested in the year 2015 to stop it.

And remember the destroyers of our country are still alive, some are our relatives, friends, they are around us knowing what should be done to make us accusing this era of change, they do this because they're highly upset and unsatisfied with the current patriotic administration.

They're all Nigerians but bad Nigerians. Don't let them to confuse you on my health status. I took a medical leave to UK for my full recuperation not Bcoz I'm frail 2 be cured in my country.

Remember no country can develop when its people's attention are diverted. They are planning to give us headaches after taken so many illegal actions to divert our attention.

It's now left for you people of Nigeria to judge Me and the entire administration. But I keep on dreaming that one day you will all realize who is Buhari and what is his Policies.

God bless Nigeria.

Muhammadu Buhari
5/18/17, 10:25 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Nice piece
5/18/17, 10:25 PM - ‪+234 806 874 4490‬: أدعية مختارة
للسُّجـــــودَ
والوتــــــر
و جتم القرآنِ


محمد بن عبد العزيز المسند

ADDU'O'I ZABABBU NA SUJJADA DA WUTR DA BAYAN KARATUN QUR'ANI

NA MUHAMMAD BIN ABDUL AZEEZ AL- MUSNAD

Rubutu na farko.

بسم الله الرحمٰن الرحيم

الْحمدُ للّٰهِ مُجِيبِ الدَّعَوَات و مُغيثِ اللّهفَاتِ، والصَّلام عَلَىٰ آلِهِ و أصْحَابِهِ وأَتْبَاعِهِ إلَى يَومِ الدِّين.
أمَّابَعْدُ:
فَهذِهِ أدْعِيَةٌ مُختَارَةٌ لِيَستَفِيدَ مِنهَا أىٔمَّةُ الْمَسَاجِدِ وَ غَيرُهُم فِي السُّجودِ و فِي الْوِتر، وَعندَ خَتمِ الْقُرآنِ، فِي رَمَضَانَ وفِي غَيرِ رَمَضَانَ سَا ىِٔلًا المَولىٰ عَزَّ و جَلَّ أن يَنفَع بِهَا إنَّهُ سَمِيعٌ مُجِيبٌ.


محمد بن عبد العزيز المسند

📖✍🏾 binkhal....
5/18/17, 10:28 PM - ‪+234 803 771 4227‬: اسناد
5/19/17, 7:43 AM - Alfanuuuuuu: ﺍﻟﻨﻜﺘﺔ ﺍﻟﺴﺎﺑﻌﺔ
ﺇﻥَّ ﺻﻴﺎﻡ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﻣﻦ ﺣﻴﺚ ﺗﻄﻠّﻌﻪ ﻟﻜﺴﺐ ﺍﻹ ﻧﺴﺎﻥ ﺍﻟﺬﻱ ﺟﺎﺀ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﺪﻧﻴﺎ ﻷ ﺟﻞ ﻣﺰﺍﻭﻟﺔ ﺍﻟﺰﺭﺍﻋﺔ ﺍﻷ ﺧﺮﻭﻳﺔ ﻭﺗﺠﺎﺭﺗﻬﺎ ﻟﻪ ﺣﻜﻢٌ ﺷﺘﻰ .ﺇﻟّﺎ ﺃﻧﻨﺎ ﻧﺬﻛﺮ ﻭﺍﺣﺪﺓ ﻣﻨﻬﺎ ﻫﻲ ﺃﻥَّ ﺛﻮﺍﺏ ﺍﻷ ﻋﻤﺎﻝ ﻓﻲ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﺍﻟﻤﺒﺎﺭﻙ ﻳُﻀﺎﻋَﻒ ﺍﻟﻮﺍﺣﺪُ ﺇﻟﻰ ﺍﻷ ﻟﻒ. ﻭﻣﻦ ﺍﻟﻤﻌﻠﻮﻡ ﺃﻥ ﻛﻞ ﺣﺮﻑ ﻣﻦ ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ ﺍﻟﺤﻜﻴﻢ ﻟﻪ ﻋﺸﺮُ ﺃﺛﻮﺑﺔ، ﻭﻳﻌﺪُّ ﻋﺸﺮ ﺣﺴﻨﺎﺕ، ﻭﻳﺠﻠﺐ ﻋﺸﺮ ﺛﻤﺎﺭ ﻣﻦ ﺛﻤﺮﺍﺕ ﺍﻟﺠﻨﺔ ﻛﻤﺎ ﺟﺎﺀ ﻓﻲ ﺍﻟﺤﺪﻳﺚ ﺍﻟﺸﺮﻳﻒ ﻓﻔﻲ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﻳﻮﻟّﺪ ﻛﻞُّ ﺣﺮﻑ ﺃﻟﻔﺎً ﻣﻦ ﺗﻠﻚ ﺍﻟﺜﻤﺮﺍﺕ ﺍﻷ ﺧﺮﻭﻳﺔ ﺑﺪﻻ ً ﻣﻦ ﻋﺸﺮٍ ﻣﻨﻬﺎ، ﻭﻛﻞُّ ﺣﺮﻑ ﻣﻦ ﺣﺮﻭﻑ ﺁﻳﺎﺕ ﻛﺂﻳﺔ ﺍﻟﻜﺮﺳﻲ ﻳﻔﺘﺢ ﺍﻟﺒﺎﺏَ ﺃﻣﺎﻡ ﺍﻷ ﻟﻮﻑ ﻣﻦ ﺗﻠﻚ ﺍﻟﺤﺴﻨﺎﺕ ﻟﺘﺘﺪﻟﻰ ﻓﻲ ﺍﻵ ﺧﺮﺓ ﺛﻤﺎﺭﺍً ﺣﻘﻴﻘﻴﺔ. ﻭﺗﺰﺩﺍﺩ ﺗﻠﻚ ﺍﻟﺤﺴﻨﺎﺕ ﺑﺎﻃﺮﺍﺩ ﺃﻳﺎﻡ ﺍﻟﺠُﻤَﻊ ﻓﻲ ﺭﻣﻀﺎﻥ، ﻭﺗﺒﻠﻎ ﺍﻟﺜﻼ ﺛﻴﻦ ﺃﻟﻔﺎً ﻣﻦ ﺍﻟﺤﺴﻨﺎﺕ ﻟﻴﻠﺔَ ﺍﻟﻘﺪﺭ.
ﻧﻌﻢ، ﺇﻥَّ ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ ﺍﻟﻜﺮﻳﻢ ﺍﻟﺬﻱ ﻳﻬﺐ ﻛﻞُّ ﺣﺮﻑ ﻣﻨﻪ ﺛﻼ ﺛﻴﻦ ﺃﻟﻔﺎً ﻣﻦ ﺍﻟﺜﻤﺮﺍﺕ ﺍﻟﺒﺎﻗﻴﺔ ﻳﻜﻮﻥ ﺑﻤﺜﺎﺑﺔ ﺷﺠﺮﺓ ﻧﻮﺭﺍﻧﻴﺔ ﻛﺸﺠﺮﺓ ﻃﻮﺑﻰ ﺍﻟﺠﻨﺔ ﺑﺤﻴﺚ ﻳُﻐﻨِﻢ ﺍﻟﻤﺆﻣﻨﻴﻦ ﻓﻲ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﺍﻟﻤﺒﺎﺭﻙ ﺗﻠﻚ ﺍﻟﺜﻤﺮﺍﺕ ﺍﻟﺪﺍﺋﻤﺔَ ﺍﻟﺒﺎﻗﻴﺔ ﺍﻟﺘﻲ ﺗﻌﺪّ ﺑﺎﻟﻤﻼ ﻳﻴﻦ.. ﺗﺄﻣﻞ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﺘﺠﺎﺭﺓ ﺍﻟﻤﻘﺪﺳﺔ ﺍﻟﺨﺎﻟﺪﺓ ﺍﻟﻤُﺮﺑِﺤﺔ ﻭﺃﺟِﻞ ﺍﻟﻨﻈﺮَ ﻓﻴﻬﺎ، ﺛﻢ ﺗﺪﺑّﺮ ﻓﻲ ﺃﻣﺮ ﺍﻟﺬﻳﻦ ﻻ ﻳﻘﺪّﺭﻭﻥ ﻗﻴﻤﺔ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﺤﺮﻭﻑ ﺍﻟﻤﻘﺪﺳﺔ ﺣﻖَّ ﻗﺪﺭﻫﺎ، ﻣﺎ ﺃﻋﻈﻢ ﺧﺴﺎﺭﺗﻬﻢ ﻭﻣﺎ ﺃﻓﺪﺣَﻬﺎ؟
ﻭﻫﻜﺬﺍ، ﻓﺈﻥ ﺷﻬﺮ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﺍﻟﻤﺒﺎﺭﻙ ﺃﺷﺒﻪ ﻣﺎ ﻳﻜﻮﻥ ﺑﻤﻌﺮﺽ ﺭﺍﺋﻊ ﻟﻠﺘﺠﺎﺭﺓ ﺍﻷ ﺧﺮﻭﻳﺔ ﺃﻭ ﻫﻮ ﺳﻮﻕ ﻓﻲ ﻏﺎﻳﺔ ﺍﻟﺤﺮﻛﺔ ﻭ ﺍﻟﺮﺑﺢ ﻟﺘﻠﻚ ﺍﻟﺘﺠﺎﺭﺓ ﻭﻫﻮ ﻛﺎﻷ ﺭﺽ ﺍﻟﻤُﻨﺒﺘﺔ ﻓﻲ ﻏﺎﻳﺔ ﺍﻟﺨﺼﻮﺑﺔ ﻭﺍﻟﻐَﻨﺎﺀ ﻹ ﻧﺘﺎﺝ ﺍﻟﻤﺤﺎﺻﻴﻞ ﺍﻷ ﺧﺮﻭﻳﺔ.. ﻭﻫﻮ ﻛﺎﻟﻐﻴﺚ ﺍﻟﻨﺎﺯﻝ ﻓﻲ ﻧﻴﺴﺎﻥ ﻹ ﻧﻤﺎﺀ ﺍﻷ ﻋﻤﺎﻝ ﻭﺑﺮﻛﺎﺗﻬﺎ.. ﻭﻫﻮ ﺑﻤﺜﺎﺑﺔ ﻣﻬﺮﺟﺎﻥ ﻋﻈﻴﻢ ﻭﻋﻴﺪ ﺑﻬﻴﺞ ﻣﻘﺪّﺱ ﻟﻌﺮﺽ ﻣﺮﺍﺳﻴﻢ ﺍﻟﻌﺒﻮﺩﻳﺔ ﺍﻟﺒﺸﺮﻳﺔ ﺗﺠﺎﻩ ﻋﻈﻤﺔ ﺍﻟﺮﺑﻮﺑﻴﺔ ﻭﻋﺰﺓ ﺍﻷ ﻟﻮﻫﻴﺔ.
ﻷ ﺟﻞ ﻛﻞ ﺫﻟﻚ ﻓﻘﺪ ﺃﺻﺒﺢ ﺍﻹ ﻧﺴﺎﻥ ﻣﻜﻠَّﻔﺎً ﺑﺎﻟﺼﻮﻡ، ﻟﺌﻼ ﻳﻠﺞ ﻓﻲ ﺍﻟﺤﺎﺟﺎﺕ ﺍﻟﺤﻴﻮﺍﻧﻴﺔ، ﻛﺎﻷ ﻛﻞ ﻭﺍﻟﺸﺮﺏ ﻣﻦ ﺣﺎﺟﺎﺕ ﺍﻟﻨﻔﺲ ﺑﺎﻟﻐﻔﻠﺔ، ﻭﻟﻜﻲ ﻳﺘﺠﻨﺐ ﺍﻻ ﻧﻐﻤﺎﺱَ ﻓﻲ ﺷﻬﻮﺍﺕ ﺍﻟﻬﻮﻯ ﻭﻣﺎ ﻻ ﻳﻌﻨﻴﻪ ﻣﻦ ﺍﻷ ﻣﻮﺭ.. ﻭﻛﺄﻧﻪ ﺃﺻﺒﺢ ﺑﺼﻮﻣﻪ ﻣﺮﺁﺓً ﺗﻌﻜﺲ ﺍﻟﺼﻤﺪﺍﻧﻴﺔ ﺣﻴﺚ ﻗﺪ ﺧﺮﺝ ﻣﺆﻗﺘﺎً ﻣﻦ ﺍﻟﺤﻴﻮﺍﻧﻴﺔ ﻭﺩﺧﻞ ﺇﻟﻰ ﻭﺿﻊ ﻣﺸﺎﺑﻪٍ ﻟﻠﻤﻼ ﺋﻜﻴﺔ، ﺃﻭ ﺃﺻﺒﺢ ﺷﺨﺼﺎً ﺃُﺧﺮﻭﻳﺎً ﻭﺭﻭﺣﺎً ﻇﺎﻫﺮﺓ ﺑﺎﻟﺠﺴﺪ، ﺑﺪﺧﻮﻟﻪ ﻓﻲ ﺗﺠﺎﺭﺓ ﺃُﺧﺮﻭﻳﺔ ﻭﺗﺨﻠّﻴﻪ ﻋﻦ ﺍﻟﺤﺎﺟﺎﺕ ﺍﻟﺪﻧﻴﻮﻳﺔ ﺍﻟﻤﺆﻗﺘﺔ. ﻧﻌﻢ، ﺇﻥَّ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﺍﻟﻤﺒﺎﺭﻙ ﻳُﻜﺴِﺐ ﺍﻟﺼﺎﺋﻢَ ﻓﻲ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﺪﻧﻴﺎ ﺍﻟﻔﺎﻧﻴﺔ ﻭﻓﻲ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻌﻤﺮ ﺍﻟﺰﺍﺋﻞ ﻭﻓﻲ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﺤﻴﺎﺓ ﺍﻟﻘﺼﻴﺮﺓ ﻋﻤﺮﺍً ﺑﺎﻗﻴﺎً ﻭﺣﻴﺎﺓً ﺳﺮﻣﺪﻳﺔ ﻣﺪﻳﺪﺓ، ﻭﻳﺘﻀﻤﻦ ﻛﻠﻬﺎ. ﻓﻴﻤﻜﻦ ﻟﺸﻬﺮ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﻭﺍﺣﺪ ﻓﻘﻂ ﺃﻥ ﻳﻤﻨﺢَ ﺍﻟﺼﺎﺋﻢ ﺛﻤﺮﺍﺕِ ﻋﻤﺮٍ ﻳﻨﺎﻫﺰ ﺍﻟﺜﻤﺎﻧﻴﻦ ﺳﻨﺔ. ﻭﻛﻮﻥ ﻟﻴﻠﺔ ﺍﻟﻘﺪﺭ ﺧﻴﺮﺍً ﻣﻦ ﺃﻟﻒ ﺷﻬﺮ ﺑﻨﺺ ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ ﺍﻟﻜﺮﻳﻢ ﺣﺠﺔ ﻗﺎﻃﻌﺔ ﻟﻬﺬﺍ ﺍﻟﺴﺮ.
ﻓﻜﻤﺎ ﻳﺤﺪﺩ ﺳﻠﻄﺎﻥ ﺃﻳﺎﻣﺎً ﻣﻌﻴﻨﺔ ﻓﻲ ﻓﺘﺮﺓ ﺣُﻜﻤﻪ، ﺃﻭ ﻓﻲ ﻛﻞ ﺳﻨﺔ، ﺳﻮﺍﺀً ﺑﺎﺳﻢ ﺗﺴﻨّﻤﻪ ﻋﺮﺵ ﺍﻟﺤُﻜﻢ ﺃﻭ ﺃﻱ ﻳﻮﻡ ﺁﺧﺮ ﻣﻦ ﺍﻷ ﻳﺎﻡ ﺍﻟﺰﺍﻫﺮﺓ ﻟﺪﻭﻟﺘﻪ، ﺟﺎﻋﻼ ً ﻣﻦ ﺗﻠﻚ ﺍﻷ ﻳﺎﻡ ﻣﻨﺎﺳﺒﺎﺕ ﻭﺃﻋﻴﺎﺩﺍً ﻟﺮﻋﻴﺘﻪ، ﻓﺘﺮﺍﻩ ﻻ ﻳﻌﺎﻣﻞ ﺭﻋﻴﺘَﻪ ﺍﻟﺼﺎﺩﻗﻴﻦ ﺍﻟﻤﺴﺘﺤﻘﻴﻦ ﻓﻲ ﺗﻠﻚ ﺍﻷ ﻳﺎﻡ ﺑﺎﻟﻘﻮﺍﻧﻴﻦ ﺍﻟﻤﻌﺘﺎﺩﺓ، ﺑﻞ ﻳﺠﻌﻠﻬﻢ ﻣُﻈﻬﺮﺍً ﻹ ﺣﺴﺎﻧﻪ ﻭﺇﻧﻌﺎﻣﻪ ﻭﺃﻓﻀﺎﻟﻪ ﺍﻟﺨﺎﺻﺔ. ﻓﻴﺪﻋﻮﻫﻢ ﺇﻟﻰ ﺩﻳﻮﺍﻧﻪ ﻣﺒﺎﺷﺮﺓ ﺩﻭﻥ ﺣﺠﺐ، ﻭﻳﺨﺼّﻬﻢ ﺑﺮﻋﺎﻳﺘﻪ ﺍﻟﺨﺎﺻﺔ ﻭﻳﺤﻴﻄﻬﻢ ﺑﻜﺮﻣﻪ ﻭﺑﺈﺟﺮﺍﺀﺍﺗﻪ ﺍﻻ ﺳﺘﺜﻨﺎﺋﻴﺔ، ﻭﻳﺠﻮﺩ ﻋﻠﻴﻬﻢ ﺑﺘﻮﺟﻬﺎﺗﻪ ﺍﻟﻜﺮﻳﻤﺔ.. ﻛﺬﻟﻚ ﺍﻟﻘﺎﺩﺭ ﺍﻷ ﺯﻟﻲ ﺫﻭ ﺍﻟﺠﻼ ﻝ ﻭﺍﻹ ﻛﺮﺍﻡ ﻭﻫﻮ ﺳﻠﻄﺎﻥ ﺍﻷ ﺯﻝ ﻭﺍﻷ ﺑﺪ ﻭﻫﻮ ﺍﻟﺴﻠﻄﺎﻥ ﺍﻟﺠﻠﻴﻞ ﻟﺜﻤﺎﻧﻴﺔَ ﻋﺸﺮ ﺃﻟﻒ ﻋﺎﻟَﻢ ﻣﻦ ﺍﻟﻌﻮﺍﻟﻢ، ﻗﺪ ﺃﻧـﺰﻝ ﺳﺒﺤﺎﻧﻪ ﻓﻲ ﺷﻬﺮ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﺃﻭﺍﻣﺮﻩ ﺍﻟﺤﻜﻴﻤﺔَ ﺍﻟﺴﺎﻣﻴﺔ ﻭﻗﺮﺁﻧَﻪ ﺍﻟﺤﻜﻴﻢ ﺍﻟﻤﺘﻮﺟﻪ ﺇﻟﻰ ﺗﻠﻚ ﺍﻷ ﻟﻮﻑ ﻣﻦ ﺍﻟﻌﻮﺍﻟﻢ، ﻟﺬﺍ ﻓﺈﻥ ﺩﺧﻮﻝَ ﺫﻟﻚ ﺍﻟﺸﻬﺮ ﺍﻟﻤﺒﺎﺭﻙ ﻓﻲ ﺣﻜﻢ ﻋﻴﺪ ﻭﻣﻨﺎﺳﺒﺔ ﺇﻟﻬﻴﺔ ﺧﺎﺻﺔ ﺑﻬﻴﺠﺔ، ﻭﻓﻲ ﺣﻜﻢ ﻣﻌﺮﺽ ﺑﺪﻳﻊ ﺭﺑﺎﻧﻲ، ﻭﻣﺠﻠﺲ ﻣﻬﻴﺐ ﺭﻭﺣﺎﻧﻲ، ﻫﻮ ﻣﻦ ﻣﻘﺘﻀﻰ ﺍﻟﺤﻜﻤﺔ. ﻓﻤﺎ ﺩﺍﻡ ﺷﻬﺮُ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﻗﺪ ﺗﻤﺜﻞ ﺑﺘﻠﻚ ﺍﻟﻤﻨﺎﺳﺒﺔ ﺍﻟﺒﻬﻴﺠﺔ ﻭﺫﻟﻚ ﺍﻟﻌﻴﺪ ﺍﻟﻤﻔﺮﺡ ﻓﻼ ﺑﺪ ﺃﻥ ﻳﺆﻣَﺮ ﻓﻴﻪ ﺑﺎﻟﺼﻮﻡ، ﻟﻴﺴﻤﻮَ ﺍﻟﻨﺎﺱُ ﺇﻟﻰ ﺣﺪٍ ﻣﺎ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻤﺸﺎﻏﻞ ﺍﻟﺤﻴﻮﺍﻧﻴﺔ ﺍﻟﺴﺎﻓﻠﺔ. ﻓﺎﻟﻜﻤﺎﻝ ﻓﻲ ﺫﻟﻚ ﺍﻟﺼﻮﻡ ﻫﻮ ﺟﻌﻞُ ﺟﻤﻴﻊ ﺣﻮﺍﺱ ﺍﻹ ﻧﺴﺎﻥ ﻛﺎﻟﻌﻴﻦ ﻭﺍﻷ ﺫﻥ ﻭﺍﻟﻘﻠﺐ ﻭﺍﻟﺨﻴﺎﻝ ﻭﺍﻟﻔﻜﺮ ﻋﻠﻰ ﻧﻮﻉ ﻣﻦ ﺍﻟﺼﻮﻡ، ﻛﻤﺎ ﺗﻘﻮﻡ ﺑﻪ ﺍﻟﻤﻌﺪﺓ. ﺃﻱ ﺗﺠﻨﻴﺐ ﺍﻟﺤﻮﺍﺱ ﺗﻠﻚ ﻣﻦ ﺍﻟﻤﺤﺮﻣﺎﺕ ﻭﺍﻟﺴﻔﺎﻫﺎﺕ ﻭﻣﺎ ﻻ ﻳﻌﻨﻴﻬﺎ ﻣﻦ ﺃﻣﻮﺭ، ﻭﺳﻮﻗﻬﺎ ﺇﻟﻰ ﻋﺒﻮﺩﻳﺔ ﺧﺎﺻﺔ ﻟﻜﻞ ﻣﻨﻬﺎ.
ﻓﻤﺜﻼ ∫
ﻳﺮﻭّﺽ ﺍﻹ ﻧﺴﺎﻥ ﻟﺴﺎﻧَﻪ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﺼﻮﻡ ﻣﻦ ﺍﻟﻜﺬﺏ ﻭﺍﻟﻐﻴﺒﺔ ﻭﺍﻟﻌﺒﺎﺭﺍﺕ ﺍﻟﻨﺎﺑﻴﺔ ﻭﻳﻤﻨﻌﻪ ﻋﻨﻬﺎ، ﻭﻳﺮﻃّﺐ ﺫﻟﻚ ﺍﻟﻠﺴﺎﻥ ﺑﺘﻼ ﻭﺓ ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ ﺍﻟﻜﺮﻳﻢ ﻭﺫﻛﺮ ﺍﻟﻠﻪ ﺳﺒﺤﺎﻧﻪ ﻭﺍﻟﺘﺴﺒﻴﺢ ﺑﺤﻤﺪﻩ ﻭﺍﻟﺼﻠﻮﺍﺕ ﻭﺍﻟﺴﻼ ﻡ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﺮﺳﻮﻝ ﺍﻟﻜﺮﻳﻢ ﺹ ﻭﺍﻻ ﺳﺘﻐﻔﺎﺭ، ﻭﻣﺎ ﺷﺎﺑﻬﻪ ﻣﻦ ﺃﻧﻮﺍﻉ ﺍﻷ ﺫﻛﺎﺭ.
ﻭﻣﺜﻼ ً∫
ﻳﻐﺾّ ﺑﺼﺮَﻩ ﻋﻦ ﺍﻟﻤﺤﺮَّﻣﺎﺕ، ﻭﻳﺴﺪ ﺃﺫﻧَﻪ ﻋﻦ ﺍﻟﻜﻼ ﻡ ﺍﻟﺒﺬﻱﺀ، ﻭﻳﺪﻓﻊ ﻋﻴﻨَﻪ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﻨﻈﺮ ﺑﻌﺒﺮﺓٍ ﻭﺃُﺫﻧَﻪ ﺇﻟﻰ ﺳﻤﺎﻉ ﺍﻟﻜﻼ ﻡ ﺍﻟﺤﻖ ﻭﺍﻟﻘﺮﺁﻥ ﺍﻟﻜﺮﻳﻢ. ﻭﻳﺠﻌﻞ ﺳﺎﺋﺮ ﺣﻮﺍﺳﻪ ﻋﻠﻰ ﻧﻮﻉ ﻣﻦ ﺍﻟﺼﻴﺎﻡ. ﻭﻣﻦ ﺍﻟﻤﻌﻠﻮﻡ ﺃﻥَّ ﺍﻟﻤﻌﺪﺓ ﺍﻟﺘﻲ ﻫﻲ ﻣﺼﻨﻊ ﻛﺒﻴﺮ ﺟﺪﺍً ﺇﻥ ﻋﻄّﻠﺖ ﺃﻋﻤﺎﻟَﻬﺎ ﺑﺎﻟﺼﻴﺎﻡ ﻓﺈﻥ ﺗﻌﻄﻴﻞ ﺍﻟﻤﻌﺎﻣﻞ ﺍﻟﺼﻐﻴﺮﺓ ﺍﻷ ﺧﺮﻯ ﻳﻜﻮﻥ ﺳﻬﻼ ً ﻣﻴﺴﻮﺭﺍً.

المكتوبات - 508
5/19/17, 7:43 AM - Alfanuuuuuu: *▓▩-تلاوة فريدة في غاية الجمال-▩*

*🔳▓[ونقر في الأرحام ما نشاء]▓🔳*

*🌫🖱القارئ إسماعيل عواض🖱🌫*

*🎞🔉لسماع التلاوة مِن اليوتيوب⇩*
https://youtu.be/JjhZWwBGdfw

*🕓 مدة التلاوة 00 : 04 دقيقة↓🕜*

*​​⏬-تلاوة فريدة في غاية الجمال-💽*
5/19/17, 7:43 AM - Alfanuuuuuu: 💭من روائع الكلام 💭
‏قال عبد الله بن مسعود رضي الله عنه:

لأَن أعض على جمرة حتى تبرد أحب إليّ أنْ أقول لشيء قد قضاه الله:ليته لَمْ يكن.

[الزهد ﻷبي داود ١٣٦]
5/19/17, 7:43 AM - Alfanuuuuuu: *🌫▓-أطيب من الذهب الأحمر-▓🌫*

*⤵◻▩-من أقوى المقتطفات▩◻*
*عن أم المؤمنين عائشة رضي الله عنها*

*🌫 للشيخ الفاضل رشاد الحبيشي 🌫*
*➖حفظه الله تعالى➖*

*🔉🎞لسماع المقطع مِن اليوتيوب📥*
https://youtu.be/k3c0siGRdO8

*📟مدة المقطع 55 : 06 دقائق↓📟*

*👇💿أطيب من الذهب الأحمر↓👇*
*​⏬🎞➖ الفيديو الصوتي 🎞⏬​*
5/19/17, 7:43 AM - Alfanuuuuuu: *☜وفاء الصحابة رضي الله عنهم لربهم ولدينهم ولرسولهم👇*
*🔳▓-وللمؤمنين ومع الكافرين-▓🔳*

*​🎙خطبةالجمعة👇🏻للشيخ العلامة🎙​*

*​▓▩☜محمد بن عبد الله الإمام-▩▓​*
*➖ حفظه الله تعالى➖​*

*🗓بتأريخ 15 من شعبان لعام 1438هـ*
*📇الموافق ➖➖ 12 / 5 / 2017 م*

*🎞📥回لسماع الخطبة مِن اليوتيوب*
https://youtu.be/VlxKZk7-K5Q

*​💿للإستماع المباشر مِن هذا الرابط↓​*
http://sh-emam.com/show_sound.php?id=11098

*​📟مدة الخطبة 25 : 36 دقيقة↓📟*

*☜وفاء الصحابة رضي الله عنهم لربهم ولدينهم ولرسولهم👇*
*⏬💿☜وللمؤمنين ومع الكافرين-⏬*
5/19/17, 7:43 AM - Alfanuuuuuu: *◼◾▫عِظَات ٌ و عِبَر ▫◾◼*
*↩➖في نعمة الغيث والمطر➖↪*

*🎙⇩- خطبة الجمعة للداعية -⇩🎙*

*☜-أبي إبراهيم جمال بن محمد صلاح-*
*➖حفظه الله تعالى➖*
*🕌-ألقيت بمسجد الألباني بصنعاء-🕌*

*🗓بتأريخ 15 من شعبان لعام 1438هـ*
*📇الموافق ➖➖ 12 / 5 / 2017 م*

*🎞📥回لسماع الخطبة مِن اليوتيوب*
https://youtu.be/0LAKlv7zg20

*📟مدة الخطبة 18 : 29 دقيقة↓📟*

*↓عِظَاتٌ و عِبَر في نعمة الغيث والمطر*
*⤵💿-🌧⛈➖🌧⛈-💿⤵*
5/19/17, 7:43 AM - Alfanuuuuuu: *قل بفضل الله وبرحمته فبذلك فليفرحوا*

*​​🎙خطبةالجمعة👇للشيخ الفاضل🎙​​*
*​​▓▩☜محمد بن عزي الوصابي-▩▓*
*➖حفظه الله​​ تعالى➖*

*​🕌-🎙ألقيت في مسجد الإيمان -🕌*
*🇾🇪اليمن -حي الحكيمي-مدينةالحديدة*

*🗓بتأريخ 15 من شعبان لعام 1438هـ*
*📇الموافق ➖➖ 12 / 5 / 2017 م*

*🎞📥回لسماع الخطبة مِن اليوتيوب*
https://youtu.be/pBkqTKjXNtI

*​​📟مدة الخطبة 52 : 20 دقيقة↓📟​*

*قل بفضل الله وبرحمته فبذلك فليفرحوا*

*🔰📀🔰 ➖➖➖ 🔰📀🔰*
5/19/17, 7:43 AM - Alfanuuuuuu: الضحى ☀
غيمة باردة .. ☁
ترضي ربك ،، وتسعد قلبك ،، وتقيك السوء ،،
وتكافئ بها 360 مفصل من جسدك بالصدقة عنه 🌼
5/19/17, 7:43 AM - Alfanuuuuuu: ******************************
📡 *Jewels from the Quran*
📖 *Tafseer Version 23*
🕒 *Part 3 of 4*
🎤 *By: Mufti Ismail Menk*
📀 *Global Islamic Messages*
https://goo.gl/QyKvr8
👇🏿**********************👇🏿
5/19/17, 7:43 AM - Alfanuuuuuu: #أعجبتني .
من كلمات الشيخ محمد بن سعيد رسلان حفظه الله تعالى :
إذا لم تكن أسدا يزأر بالسنة،
فلا تكن كلبا يعوي على أهل السنة.
5/19/17, 7:43 AM - Alfanuuuuuu: « ﻟﻌَﻦَ اﻟﻠﻪ ﻣﻦ ﺁﻭﻯ ﻣُﺤﺪﺛَﺎ »

قَــالَ العلّامــة الفوزان -حَـفظَهُ الله- :

《 ﻓﻤﻦ ﺭﺿﻲ ﺑﺎﻟﺒﺪﻋﺔ، ﻭﻟﻢ ﻳُﻨﻜﺮﻫﺎ ﻭﻫﻮ ﻳَﻘﺪِﺭ ﻓﻘـﺪ ﺁﻭاﻫﺎ، ﻳﻌﻨﻲ: ﻣﻦ ﺭﺃﻯ اﻟﺒﺪﻉَ ﻭﺳﻜﺖ ﻭﻟﻢ ﻳﺘﻜﻠﻢ ﻓﻲ ﺇﻧﻜﺎﺭﻫﺎ ﻭاﻟﺒﻴـﺎﻥ ﻟﻠﻨّﺎﺱ ﺃﻧّﻬﺎ ﺑﺪﻉ، ﻓﻘﺪ ﺁﻭاﻫﺎ، ﻳﻌﻨﻲ ﺣﻤَﺎﻫﺎ ﺑﺴﻜﻮﺗﻪ ﻭﺗﺮﻛﻪ ﻟﻬﺎ، ﻓﻴﻜﻮﻥ ﻣﺴﺘﻮﺟﺒﺎ ﻟﻠﻌﻨﺔ، ﻓﻜﻴﻒ ﺇﺫا ﺩﻋﺎ ﺇﻟﻴﻬﺎ ﻭﺩاﻓﻊ ﻋﻨﻬﺎ- ﻭاﻟﻌﻴﺎﺫ ﺑﺎﻟﻠﻪ- 》.

📚 【 إعــانةُ المُستفيذ بشرح
كتــاب التوحيد صـ 170 ج1 】
5/19/17, 7:43 AM - Alfanuuuuuu: https://www.facebook.com/ilm12/

Assalamalaikum please visit our Facebook page for Quran and Sunnah and Islamic Messages

Click on Like button and inform to your friends
5/19/17, 12:43 AM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/19/17, 5:45 AM - Fakawa: <Media omitted>
5/19/17, 6:27 AM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
5/19/17, 7:07 AM - ‪+234 803 729 2467‬: Salam, I loved this, I'm sure you will too!

Sheikh Khalid Yasin wrote:"Let not the people come to know except of your happiness, and let them not see except your smile. If life becomes constricted upon you, then within the Qur'an is your orchard. If you feel curtailed and restricted, then to the heavens raise your call. And if they ask you of your affairs, then praise Allah and smile.
If you see an ant on the path, then do not crush it, and seek the Face of Allah thereby, so that He will have mercy on you like you had mercy on it, and remember that it glorifies Allah, so do not halt this glorification by killing it.
And if you pass by a bird drinking from the blessing of water, then do not pass close to it in case you startle it, and seek the Face of Allah thereby, so that He grants you safety on the Day when hearts shall reach the throat.
And if you come across a cat in the middle of the road, then avoid hitting it, and seek the Face of Allah thereby, so that He protects you from an evil death.
And if you want to throw out food, then make it your intention that animals can eat from it and seek the Face of Allah thereby, so that He provides you from where you do not expect.
Do good, no matter how small it seems to you, because you do not know which good deed will enter you into Paradise. And if you wish to spread this, then intend good, so that Allah may relieve you of a trial from the trials of this world and the Hereafter. Jumaat Kareem
5/19/17, 10:05 AM - ‪+234 806 084 4942‬: HIRA MAI DADI TSAKANIN MIJI DA MATA:

Mata: Habeeby, Jikina duk a mace duk wani dugu-dugu nakeyi nakasa ko tashi daga kan gado.

Miji: Subhanallahi, meye yafaru habeebaty?

Matar: wallahi ban saniba, ka karanta mini kowacce aya ce mana daga Qur'ani ko zan samu dama-dama please habeeby.

Miji: (Gyaran murya) "A'uzubillahi minasshaitanir rajeem. Bismillahir Rahamanir Raheem. Fankihu maa taaba lakum minan nisa'i mathnaa wathulaatha warubaa.....

Mata: (Tayi wuf ta miqe). Naji sauqi, na warke sosai sosai, Wannan Ai Muguntace, duk cikin Qur'ani babu inda ka fi iyawa sai nan..........😄😄😄
5/19/17, 10:05 AM - ‪+234 806 084 4942‬: SIFFOFI GOMA NA MATAR DA BA'A MANTAWA DA ITA A RAYUWAR HAR ABADA.

1. MATAR DA TA YARDA ITA MACE CE, DON HAKA TA TANADI DUK ABINDA AKE BUKATA A WAJAN MACE.

2. MACE MAI HIKIMA, DA AZANCI, WACCE TA KARANTA MIJINTA DA KYAU, KUMA TAKE KAUCEWA DUK ABINDA ZAI KAWO KARO TSAKANIN SU.

3. MACE MAI TAUSHIN HALI, DA NUTSUWA, WACCE MIJI YAKE JIN NUTSUWA, IDAN YANA TARE DA ITA.

4. MACE DA KUDI BAI DAMETABA, ITA MIJINTA KAWAI TAKE SO, KO DA AKWAI, KO BABU.

5. MACE MAI HAKURI DA JURIYA, BABU GUNAGUNI, BABU MITA, DA KAI KARA GA IYAYE KO KAWAYE.

6. MACEN DA TA DAUKI KANTA LIKITA, MIJINTA MARA LAFIYA, DOMIN YA SAMI KULAWA, TA MUSAMMAN, DA RIRITAWA.

7. MACE MAI SAURIN DAUKAN ISHARA, TANA GANE, SHIRU, DA MAGANA, DA MOTSI, DA YANA YIN SHIGOWA DA FITA, DA SAMU DA RASHI, DA YANA YIN DA AKE CIKI A DUNIYA KO A GARI.
8, MACE MAI SAKAKKIYAR ZUCIYA, MARA KULLI DA RAMUWA.

9. MACE MAI KARAWA MIJI KUZARI, DA KARFIN HALI, AKAN MANUFAR SA.

10. MACE MAI RIKON AMANAR AURE, DA SOYAYYA GA MIJIN TA KAWAI.

WANNAN MATAR TANA DA WAHALAR SAMU, IDAN KA SAMU IRANTA, KADA KA KUSKURA KU RABU.

YA HALATTA KA AURI MACE FIYE DA DAYA, AMMA KA SANI, MACE DAYA CE KAWAI, TAKE YI MAKA TASIRI A RAYUWA, WACCE RANKA KULLUM YANA KANTA, SAI DAI WACECE WANNAN DAYAR? WANNAN SHINE ABINDA KO WACCE TAKE FATA TA ZAMA, SAI DAI MUYI ADALCI KUMA MU BOYE SABODA GUDUN RIGIMA.

MUNA ROKON ALLAH YA HADAMU DA MATAYE MASU KALAR WAYANNAN HALAYE AMEEN.
5/19/17, 1:22 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
5/20/17, 8:15 PM - Alfanuuuuuu:
[رح8] ــــ وَعَنْ عَمّار بن ياسرٍ رضيَ اللَّهُ عَنهُما قالَ: سمعْتُ رسولَ الله صَلّى الله عَلَيْهِ وَسَلّم يقولُ: "إن طولَ صَلاة الرَّجل وَقِصَر خُطْبَتِهِ مَئِنّةٌ من فِقْهِهِ" رواهُ مُسلمٌ .

(وعن عمار بن ياسر رضي الله عنهما قال: سمعت رسول الله صَلّى الله عَلَيْهِ وَسَلّم يقول: "إنَّ طول صلاة الرجل وقصر خطبته مئنة) بفتح الميم ثم همزة مكسورة ثم نون مشددة أي علامة (مِنْ فِقْهِهِ") أي مما يعرف به فقه الرجل، وكل شيء دل على شيء فهو مَئِنة له (رواه مسلم)

وإنما كان قصر الخطبة علامة على فقه الرجل لأن الفقيه هو المطلع على حقائق المعاني وجوامع الألفاظ فيتمكن من التعبير بالعبارة الجزلة المفيدة ولذلك كان من تمام هذا الحديث "فأطيلوا الصلاة وأقصروا الخطبة وإن من البيان لسحراً.

فشبه الكلام العامل في القلوب الجاذب للعقول بالسحر لأجل ما اشتمل عليه من الجزالة وتناسق الدلالة وإفادة المعاني الكثيرة ووقوعه في مجازه من الترغيب والترهيب ونحو ذلك، ولا يقدر عليه إلا من فقه في المعاني وتناسق دلالتها فإنه يتمكن من الإتيان بجوامع الكلم، وكان ذلك من خصائصه صَلّى الله عَلَيْهِ وَسَلّم فإنه أوتي جوامع الكلم.

والمراد من طول الصلاة طول الذي لا يدخل فاعله تحت النهي .

وقد كان صَلّى الله عَلَيْهِ وَسَلّم يصلي الجمعة بالجمعة والمنافقون وذلك طول بالنسبة إلى خطبته وليس بالتطويل المنهي عنه .


5/19/17, 3:35 PM - DANSABO: http://www.voahausa.com/a/kungiyar-jibwis-ta-kafa-kwamiti-don-taimakawa-aikin-gona-/3861570.html
5/19/17, 3:53 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
5/19/17, 4:33 PM - ‪+234 706 939 3353‬: Slm
5/19/17, 4:33 PM - ‪+234 706 939 3353‬: Barkammudajuma a
5/19/17, 7:04 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
5/19/17, 9:35 PM - ‪+234 803 781 5109‬: <Media omitted>
5/20/17, 5:50 AM - ‪+234 806 945 2450‬: <Media omitted>
5/20/17, 10:25 AM - ‪+234 806 945 2450‬: Sheikh Umar Sani Fagge Yana Cewa:
.
An ruwaito daga ANNABI (S.A.W) cewa lokacin
da Allah (S.W.T) ya halicci Mala'ika jibreel (A.S)
bisa sura mafi kyawu yayi mashi fukafiki dari
shida (600) tsowon kowanne fiffike yakai daga
mahudar Rana zuwa mafadarta
.
Mala'ika Jibreel ya kalli kanshi yace ya
ubangijina shin acikin Mala'ikun ka akwai wanda
ya kai ni kyau Kuwa?
.
Sai Allah (S.W.T) yace babu.
.
Sai Mala'ika Jibreel ya tashi yayi Nafila Raka'a
biyu Don godiya ga Allah
.
A cikin kowacce Raka'a yayi tsayuwar shekara
Dubu Ashirin (20,000) yayin da ya gama sallar
.
Sai Allah yace dashi ya jibreel ka bauta min
hakikanin bautawa domin babu wanda yayi min
irin wannan bautar da kayi sai dai akarshen
zamani wani Annabi mai girma kuma a binso a
gurina zai zo sunan shi "MUHAMMADU" Al'umar
shi tana da Rauni kuma mai zunubi ce zasu
sallaci Raka'a biyu (2) tare da Rafkannuwa da
tauyaya kuma cikin karamin lokaci kuma da
tunani-tunani mai yawa a cikin Sallar tasu da
kuma zunubi mai girma a tattare da su
.
Allah yace narantse maka da girmana da Buwaya
ta nafi son Sallar su akan wannan sallar taka
domin sallarsu nine nace suyi kai kuma bani
nace ka yiba
.
Sai Mala'ika Jibreel yace ya Ubangiji me
katanadar masu sakamakon wannan ibada tasu?
.
Sai Allah (S.W.T) yace na basu jannatul
"Ma'awa"
.
Sai mala'ika Jibreel yace yana so ayi mashi izini
yaga wannan "Jannatul Ma'awa"
.
Sai Allah yayi mashi izini da ya shiga Ya ware
fukafikinshi duka sannan yatashi duk lokacin da
ya bude fukafikinshi yana yin tafiyar shekara
dubu uku hakama idan ya rufe a haka
.
Sai da yayi tafiyar shekara dari uku sai ya gaji ya
sauka a inuwar wata bishiya Dan ya huta yayi
sujjada ga Allah madaukaki ya fada acikin
sujjadar cewa ya ubangiji nakai Rabin ta kuwa?
ko daya daga uku ko kuma daya daga hudun ta?
.
Sai Allah madaukaki yace ya Jibreel ko da zaka
yi tafiyar shekara dubu dari uku(300,000) kuma
koda zan kara maka daidai da karfin da kake
dashi in kara maka fukafiki daidai da fukafikinka
kayi tashi irin wanda kayi ba zaka kai daya daga
goman abinda na tanadarwa Al'ummar "ANNABI
MUHAMMADU" ba na sakamakon Raka'a biyu (2)
tak da zasu yi
.
Allah Mungode Maka da ka Sanyamu Acikin
Al'ummar Masoyinmu ANNABI S.A.W
.
ALLAH KA AMSHI IBADAR MU KA KARA MANA
KARFIN GWIWA WAJEN BAUTAN KA A KODA
YAUSHE ALBARKAN MASOYIN MU ANNABI
S.A.W


DAURE TURA MA YAN'UWA SUMA SU AMFANA
5/20/17, 12:14 PM - Bbl Cottonou: _*A lecture delivered By Sheikh Jabir Sani Maihula in Masjid Umar (RA), Nottingham.*_

Lecture Title: *Tawheed The Right Of Allah SWT On His Creation*

Click the Link below to download:

http://darulfikr.com/s/21173

Ku cigaba da kasancewa damu a darulfikr.com domin cigaba da samun karatukan maluman sunnah. Darulfikr.com takuce domin yada sunnah.
5/20/17, 2:43 PM - ‪+234 803 838 8334‬: Ramadan is coming soon
💙 R 🌙 Remember
💚 A 🌙 Allāhﷻ
💜 M 🌙 Morning
❤ A 🌙 Afternoon
💛 D 🌙 Day
💙 A 🌙 And
💚 N 🌙 Night..❤
5/20/17, 3:46 PM - ‪+234 809 787 4234‬: Muna fatan alkhairi ga wannan malami. Amma me ye gaskiyar wannan labarin?
5/20/17, 3:46 PM - ‪+234 806 084 4942‬: *HEALTH BENEFITS OF FRUITS AND VEGETABLES.*

*BANANAS*
🍌🍌🍌🍌🍌
•Protect your heart.
•Strengthen bones.
•Control blood pressure
•Block diarrhea.

*BEANS*
🥓🥓🥓🥓🥓
•Prevent constipation.
•Help hemorrhoids.
•Lower cholesterol.
•Combat cancer.
•Stabilize blood sugar.

*BROCCOLI*
•Strengthens.
•Saves eyesight.
•Combats cancer.
•Protects your heart.
•Controls blood pressure.

*CABBAGE*
•Combats cancer.
•Prevents constipation.
•Promotes weight loss.
•Protects your heart.
•Helps hemorrhoids.

*CARROTS*
🥕🥕🥕🥕🥕
•Save eyesight.
•Protect your heart.
•Prevent constipation.
•Combat cancer.
•Promote weight loss.

*CAULIFLOWER*
🌼🌼🌼🌼🌼
•Protects against Prostate Cancer.
•Combats Breast Cancer.
•Strengthens bones.
•Banishes bruises.
•Guards against heart disease.

*GARLIC*
•Lowers cholesterol.
•Controls blood pressure.
•Combats cancer.
•kills bacteria.
•Fights fungus.

*GRAPEFRUIT*
•Protects against heart attacks
•Promotes Weight loss
•Helps stops strokes
•Combats Prostate Cancer
•Lowers cholesterol

*GRAPES*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇
•Save eyesight.
•Conquer kidney stones.
•Combat cancer.
•Enhance blood flow.
•Protect your heart.

*GREEN TEA*
🍵🍵🍵🍵🍵🍵
•Combats cancer.
•Protects your heart.
•Helps stops strokes.
•Promotes weight loss.
•Kills bacteria.

*HONEY*
🍯🍯🍯🍯🍯
•Heals wounds.
•Aids digestion.
•Guards against ulcers.
•Increases energy.
•Fights allergies.

*LEMONS AND LIME*
🍋🍈🍋🍈🍋🍈
•Combat cancer.
•Protect your heart.
•Control blood pressure.
•Smoothen skin.
•Stop scurvy.

*MUSHROOM*
🍄🍄🍄🍄🍄
•Controls blood pressure.
•Lowers cholesterol.
•Combats cancer.
•Strengthens bones.

*OLIVE OIL*
🥃🥃🥃🥃🥃
•Protects your heart.
•Promotes Weight loss.
•Combats cancer.
•Battles diabetes.
•Smoothens skin.

*ONIONS*
•Reduce risk of heart attack.
•Combat cancer.
•Kill bacteria(bactericidal).
•Lower cholesterol.
•Fight fungal infections.

*ORANGES*
🍊🍊🍊🍊🍊
•Support immune systems.
•Combat cancer.
•Protect your heart.
•Straighten respiration.

*PINEAPPLE*
🍍🍍🍍🍍🍍
•Strengthens bones.
•Relieves colds.
•Aids digestion.
•Dissolves warts.
•Blocks diarrhea.

*STRAWBERRIES*
🍓🍓🍓🍓🍓
•Combat cancer.
•Protect your heart.
•Boost memory.
•Calm stress.

*SWEET POTATOES*
🥔🥔🥔🥔🥔
•Save your eyesight.
•Lift mood.
•Combat cancer.
•Strengthen bones.

*TOMATOES*
🍅🍅🍅🍅🍅
•Protect prostate.
•Combat cancer.
•Lower cholesterol.
•Protect your heart.

*WALNUTS*
🥜🥜🥜🥜🥜
•Lower cholesterol.
•Combat cancer.
•Boost memory.
•Protect against cardiovascular diseases.

*WATER*
🚰🚰🚰🚰🚰
•Quenches thirst.
•Combats cancer.
•Conquers kidney stones.

*WATERMELON*
🍉🍉🍉🍉🍉
•Protects prostate.
•Promotes weight loss.
•Lowers cholesterol.
•Helps stops strokes.
•Controls blood pressure.
•Fights dehydration.

*APPLES*
🍏🍏🍏🍏🍏
•Protect your heart.
•Prevent constipation.
•Prevent diarrhea.
•Improve lung capacity.
•Cushion joints.

*AVOCADOS*
🥑🥑🥑🥑🥑
•Battle diabetes.
•Lower cholesterol.
•Help stops strokes.
•Control blood pressure.
•Smoothen skin.

Please share with the people you care about most.
5/20/17, 4:01 PM - ‪+234 806 089 7228‬: ZAKAT CALCULATION.⌛
💷💷💷💶💶💷💷💶
2.5 % of your saving
〰〰〰〰〰〰〰〰
Naira
🔹35k 👉=875.00
🔹40k 👉=1000.00
🔹45k 👉=1125.00
🔹50k 👉=1250.00
🔹55k 👉=1375.00
🔹60k 👉=1500.00
🔹65k 👉=1625.00
🔹70k 👉=1750.00
🔹80k 👉=2000.00
🔹90k 👉=2250.00
🔹100k 👉=2500.00
🔹200k 👉=5000.00
🔹300k 👉=7500.00
🔹400k 👉=10000. 00
🔹500k 👉=12500. 00
🔹600k 👉=15000. 00
🔹700k 👉=17500. 00
🔹800k 👉=20000. 00
🔹900k 👉=22500. 00
🔹1 million 👉=25000.00
🔹2million 👉=50000.00
🔹3million 👉=75000.00
🔹4million 👉=100,000.00
🔹5million 👉=125,000.00
🔹10 million 👉=250,000.00
🔹20 million 👉=500,000.00

£100. =2.50
£200 =5.00
£300 =7.50
£400. =10.00
£500. =12.50
£600. =15.00
£700. =17.50
£800. =20.00
£900. =22.50
🔹£1000. 👉=25.00
🔹£1500. 👉=37.50
🔹£2000. 👉=50.00
🔹£2500. 👉=62.50
🔹£3000. 👉=75.00
🔹£3500. 👉=87.50
🔹£4000. 👉=100.00
🔹£4500. 👉=112.50
🔹£5000. 👉=125.00
🔹£5500. 👉=137.50
🔹£6000. 👉=150.00
🔹£6500. 👉=162.50
🔹£7000. 👉=175.00
🔹£7500. 👉=187.50
🔹£8000. 👉=200.00
🔹£8500. 👉=212.50
🔹£9000. 👉=225.00
🔹£9500. 👉=237.50
🔹£10k 👉=250.00
🔹£15k 👉=375.00
🔹£20k 👉=500.00
🔹£25k 👉=625.00
🔹£30k 👉=750.00
5/20/17, 4:38 PM - ‪+234 9074619096‬: 🙏🙏
5/20/17, 4:51 PM - ‪+234 803 690 8439‬: *MU KOYI IBADA*

*Darasi Akan Azumi*

*FITOWA TA BAKWAI-7*


YIN SAHUR
Yin sahur ba wajibi ba ne sai dai sunna ce mai qarfi, manzonAllah sallalLahu alayhi wa alahi wasallam ya ce "Banbancin Azuminmu da na Yawudawa da Kiristoci(Nasara) shi ne yin sahur)

Ba dole ba ne mutun ya cika cikinsa da abinci lokacin sahu, ko ruwa da dabino ya ci Ana so a jinkirta sahur ya zuwa juzu'i na qarshen dare matukar alfijir ba zai fito ba.

Kuma kana iya ci gaba da cin abincinka har sai ka gama ba komai a gare ka ko da an kira sallar subahi ne kira na biyu.
ﻋﻦ ﺃﺑﻲ ﻫﺮﻳﺮﺓ ﻋﻦ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﺃﻧﻪ ﻗﺎﻝ: ﺇﺫﺍ ﺳﻤﻊ ﺃﺣﺪﻛﻢ ﺍﻟﻨﺪﺍﺀ ﻭﺍﻹﻧﺎﺀ ﻋﻠﻰ ﻳﺪﻩ ﻓﻼﻳﻀﻌﻪ ﺣﺘﻰ ﻳﻘﻀﻲ ﺣﺎﺟﺘﻪ ﻣﻨﻪ[ 48 ‏]

An samo hadisi daga Abi Hurairah da ga Manzon Allah sallallahu alayhi wa alihi wasallam ya ke cewa:
*(Idan danyaku ya ji kiran sallah ga kwanon abinci a hanunsa kada ya ajiye kwanon abincisa har sai ya gama cin abincinsa)*

Amma idan ba ka fara ba a ka kira sallah, ba za ka ci ba

Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce,:
*(Ku yi sahur ko da da kurbar ruwa ne)*. [51]

Wani hadisin Annabi ya ce,:
*(Madalla da sahur din mumini da ya yi da Dabino)*
[52]

*Wanda ya ci ko ya sha abin sha tunaninsa alfijir bai fito ba,a she alfijiri ya fito,babu komai a gare shi,kuma azuminsa yana nan*[53]

*Idan ka wayi gari baka azumin ba kasan an ga wata ba sai da rana labari ya isheka ba komai a gareka ka daina cin abinci za kayi,ka azumci ragowar ranar azuminka ya yi ba sai ka rama ba wannan ita ce Magana inganttaciya,itace fahintar ibn Taimiyya da ibn Qaym*
[54]

Idan Afijr ya fito dole ka dena cin abinci ko ba akira sallah ba, idan kuma aka kira sallah kana da tabbas alfijir bai fito ba ba zaka dena cin abincika ba.Amma sa mutane daina cin abinci da wasu mintuna ko kiran sallah alfijir bai fitoba yin haka Bidi'a ce. [55]


BUDE-BAKI
Ana bude baki ne da zarar rana ta fadi,ba sai an kira sallah ba.

Bidi'a ce jinkirta Shan ruwa wato buda baki har sai an yi sallar magariba, matuqar an mayar da yin haka wata qa'ida ce.

Ana son mai azumi ya yi addua yayin Shan ruwa.

*adduar kuwa ita ce:*
*ﺫﻫﺐ ﺍﻟﻈﻤﺄ ﻭﺍﺑﺘﻠﺖ ﺍﻟﻌﺮﻭﻕ ﻭﺛﺒﺖ ﺍﻷﺟﺮ ﺇﻥ ﺷﺎﺀ ﺍﻟﻠﻪ*
*"Dhahabaaz zama'u wabtalatil uruqu wathabbatal ajru insha Allah*
[56] "

Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce,;
*(Mutane ba su gushe ba suna cikin alheri matuqar suna gaggauta buda baki)* [57]

Ana dai son mutum ya sha ruwa ne da zarar rana ta fadi,ba zai jira sai an kira sallah ba,ba kuma zai bari sai ya ga shafaqi ya boye ba.Yin haka kuskure ne a ce sai an ga ba a ganin shafaki.Idan shafaqi ya boye to wannan shi ne lokacin sallar isha'i.Ya kamata 'yan'uwa su kiyaye wannan kuskuren.

*Sunna ce mutum ya sha ruwansa[bude-bakinsa]da Dabino danye in hakan ya samu.In kuma bai samu ba ya sha ruwa,ko wasu 'ya'yan itace,kamar Lemu, Mangwaro,Ayaba da dai sauransu*

*Wanda ya yi zaton rana ta fadi,sai ya ci abinci ko ya sha abin sha,sai ta bayyana a gare shi cewa rana ba ta fadi ba,to babu komai a gare shi azuminsa yananan daram-daqam*

Sai ya qarasa azuminsa.Wannan ita ce fahintar
Imamu Mujahid da Al-Hassanul Basariy,da Ishaq da Imam Ahmad bn Hambal wannan itace fahintar su.
[58]

Wanda ya sha azumin watan Ramadan saboda rashin lafiya ko tafiya sannan ya mutu kafin ya biya,a dalilin haka ana bin sa.Waliyinsa ko dansa ko dan'uwansa zai ciyar da miskini daya rabin sa'i na abincin da aka saba ci a gari a madadin Azumin kowace rana.

Wannan shi ne hadisi ya tabbatar ruwayar Abu Hazim. [59]

Idan azumin alwashi ne ko bakance, waliyinsa zai rama masa azumin a madadin ciyarwa.

FADAKARWA
*Idan ka fara azumin aqasarka sai kaje wata qasa to bazaka sha ruwa ba koda qasarka sun sha ruwa,sai wannan qasar ta sha ko da ko azumin na ka zai wuce azumi talatin (30)*

misali ace kai dan Najeriya ne kaje Makka ko Madina labari ya isheka ansha ruwa a Najeriya to kai baza ka sha ba sai Makka sun sha ruwa domin kai kana cikin hukuncin dan Makka ne ba dan Najeriya ba. [60]

ABUBUWAN DA AKE SO A YAWAITA SU A RAMADAN

*1-Yawaita karatun Alkur'an,da tafsirnsa da kokarin sanin ma'anoninsa*

*2-Yawaita kyauta, musamman ga 'yan uwa da abokai da masu karamin karfi*

*3-Sadaka da ciyar da mai azumi lokacin bude baki da lokacin sahur*

*4*Yin sallar nafila na rana dana dare.(Tarawihi ko Tahajjudi)*

*5-Shiga i'tikafi da yawaita ibada ta musamman*

*6-Yawaita yi wa Annabi salati*

*7-Yawaita neman gafara (Istigifari) da tuba da komawa zuwa ga Allah*

*8-Zuwa wajen wa'azi da sauran darussa kamar tafsir da sauransu*

*9-Yawaita yin tuba ga Allah da mayar da hakkin ga masu shi da nisantar sabon Allah*

*10-Ciyar da abinci dafaffe da danye*

*11-Kiyaye salloli akan lokaci da taimakon mahaifa*

Sheikh Muhammad Salih al-Munajid ya fada a cikin littafinsa (As-siyam) cewa: *"Daga cikin abubuwan da ke wargaza kyawawan ayukkan mutum kuma su haifar masa da zunubai musamman a lokacin azumi,akwai kallon finafinai,da wasanni, da sharholiya,da zuwa wajen taro mara anfani,da zama a kan kwalbati ko kan hanyar jama'a, da yawo a mota ko mashin a cikin gari ba tare da dalilin da shari'a ta yarda da ya gajiyar da kansa da rana ba, yadda da daddare ya kasa yin karatun al'qur'ani ko sallar tahajjud*

Don haka ba a yarda mai azumi ya rinka ;

*1-kallon fim din 'yan Hausa, fitsararru masu yada fasadi da vata tarbiyya,da duk wani fim na batsa ko wanda ya ke nuna rashin kunya ko rashin kirki.

*2-Zuwa kallon qwallo:Bai halarsta ga mai azumi ya je ya kalle su ba, domin kallon qwallo haramun ne,akwai nuna tsiraici kamar fitar da cinya wanda bai halasta ba ga namiji da mace. Manzon Allah ya ce cinya tana daga al'aura. Haka ya gaya wa wani mutumi da ya fitar da cinyarsa. Sai ya ce masa, 'Rufe cinyarka domin cinya tana da ga ala'ura*
[61]

*3-Karta da caca Allah ya hana su a cikin suratul Ma'ida su ma haramun ne ga mai azumi da ma wanda ba ya azumi*

*4-Hira da 'yammata*

*Ya Allah ka isar da rayuwar mu watan Ramadhana muna imani da kyakkyawar niyya*.


Mu hadu a Fitowa ta gaba,insha Allah.
5/20/17, 6:33 PM - ‪+234 803 690 8439‬: MEYE HUKUNCIN CEWA RAMADAN KAREEEM ??

Antambayi Ibn Uthaimin cewa meye hukuncin cewa Ramadan Kareem da mutane suke yi

Ya Amsa da cewa

Wannan ba daidai bane ba
Kalmar Kareem sunane na Allah Wa innama shi Ramadan saidai kace Ramadan Mukarram

Dan Allah shine kareemu Ramadan kuma shi aka karrama sai yazama mukarram

»majmu'ul fatawa Uthaimin (20)
Tambayata 254

Allah shine mafi Sani

Allah yabamu ikon gyarawa
5/20/17, 9:32 PM - ‪+234 9074619096‬: ```Assalamu alaikum```
```Ya hukuncin macen da aka biyota azumin shekarar data gabata bata rama ba har azumin wata shekarar ya risketa. Yanzu wanne zatai wanda aka biyota koko na lokacin?```


_*AMSA:*_
*******

ﺍﻟﺤﻤﺪ ﻟﻠﻪ ﺭﺏ ﺍﻟﻌﺎﻟﻤﻴﻦ ، ﻭﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻰ ﺳﻴﺪﻧﺎ ﻣﺤﻤﺪ ﻭﻋﻠﻰ ﺁﻟﻪ ﻭﺻﺤﺒﻪ ﺃﺟﻤﻌﻴﻦ، ﻭﺑﺎﻟﻠﻪ ﺍﻟﺘﻮﻓﻴﻖ


Azumin lokacin zata fara yi. Idan ramadan ya kare saita rama na waccan shekara.

An tambayi sheikh ibn Uthaymeen ya hukuncin Wanda bai rama azumin da ake binsa ba na ramadan har wani Ramadan ya riskeshi?? Sai ya amsa da cewa:

Jinkirta rama azumin ramadan har zuwa wani Ramadan bai halatta ba a bisa mashahurin ra'ayin malamai. Saboda Nana Aisha (Allah ka kara yarda da ita) tace; "Ina shan azumin Ramadan, kuma bana iya ramawa har sai watan sha'aban"

Wannan ya nuna cewa ba'a jinkirta azumin Ramadan har zuwa wani. Idan mutum ya aikata hakan yayi zunubi, dole ya tuba, sannan ya azumceshi bayan bayan Ramadan na biyu.

Malamai sun rarrabu akan ra'ayin cewa zai ciyar ko bazai ciyar ba. Amma ra'ayin da yake daidai shine bazai ciyar ba saboda Allah yace:

```........ﻓَﻤَﻦْ ﻛَﺎﻥَ ﻣِﻨْﻜُﻢْ ﻣَﺮِﻳﻀًﺎ ﺃَﻭْ ﻋَﻠَﻰ ﺳَﻔَﺮٍ ﻓَﻌِﺪَّﺓٌ ﻣِﻦْ ﺃَﻳَّﺎﻡٍ ﺃُﺧَﺮ......```

_.........Wanda ya kasance maras lafiya daga gareku ko yana kan tafiya, sai (ya biya) adadi da wasu kwanaki na daban........ *(Bakarah 184)*_

Saboda haka Allah bai dora komai akan wanan halin ba saidai rama azumin kawai.

والله أعلم،

***********************************


سبحانك اللهم وبحمدك أشهد أن لا إله إلا انت أستغفرك وأتوب إليك.

Tambayoyin Musulunci
5/20/17, 9:32 PM - ‪+234 9074619096‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركا ته


*Ana мυѕlιм*
*__انا مسلم____________*

" بسم الله الرحمن الرحيم
*______________________*


*The Deepest Wounds and How to Heal them*


_Part 1_

Many people live their lives in anger and fear having no idea that these two forces are controlling their life.
Our early years in this world shape us to a degree beyond our unders tanding. Those early experiences draw our first impressions and main beliefs about what life means to us and who we are in it.
For many people the main baggage they carry on from their early experiences is a lethal combination of anger and fear. These two poisons are the antidote of a healthy and meaningful life. They choke the vary basic force of life, that is love.
The intuitive part of us knows what we are entitled to. It recognizes at a very tacit level what our rights are and what needs have to be met. When our rights are violated and our needs unmet, anger is born into our lives. We feel angry at those who have violated our rights and denied us our needs. Being dependant and helpless at a young age we can't freely act on this anger. We don't even have the tools or the language to express it. This sense of dependency and helplessness gives birth to the other poison: fear.
The irony is that we fear the ones we are angry at. Those who are closest to us. At the same time these are the ones we love the most. And here the dilemma deepens and hurts the most. We are dependant on those around us and thus we fear that if we express our anger we will lose their support. And at the same time we love them. Tell me how a child can deal with such a riddle!
We move on in life, we live in denial of that anger and so it slips deeper into the unconscious levels of our experience. This is exacerbated by the social norms that expect respect and compliance from us to those on whom we depend. Thus the anger is buried deeper and deeper and is growing bigger and bigger as we face more failures in life and blame them on the injustices of those we are angry at.
On the surface, we smile and as long as the page of our conscious mind is not occupied with this buried monster, we think we got over it and that it no longer exists.
Our fear helps us stay compliant to the social norms and thus gets us acceptance. This seemingly benign facade of the poison of fear makes it easier to swallow. Thus, we consume more of it and it also grows bigger.
The very force of life is: love. And here I am talking about real love not external shows of it. Love suffocates under the heavy weight of anger and fear. And we end up losing our centre which is love and start behaving instead from suppressed anger and adorned fear.

_To be continue_

Your brother in Islam Yakubu Aliyu Muntaka

*From the Group of*
👇
```Ana muslim.```


➖➖➖➖➖➖➖➖

👉🏻✍🏻 ```• Who ever is interested to the Group of ANA MUSLIM{☝أنا مسلم}
on whatsApp he/she should send their names along with Address to these Numbers```

*+2348066-686177*
_or_
*+234 802 909 9260*
_Through whatsApp._

```Rules to be follow before sending a name```⚖🔨

*SHORT SLM/ ASLM IS NOT ALLOW. WE ARE NOT GOING TO ANSWER ANYONE PLEASE TRY TO FULL IT.*
5/20/17, 9:37 PM - ‪+234 803 771 4227‬: INA NEMAN AFUWA A WAJENKU.🙏🏽🙏🏽🙏🏽
DUK WANDA NAYI WA BA DAIDAI BA, DON ALLAH YA YAFEMIN.🙏🏽🙏🏽🙏🏽
KO NAMIJI KO MACE KO WANDA NA SANI KO WANDA BAN SANI BA.
NI NA YAFE MUKU.
INA FATAN KUMA ZAKU YAFEMIN.😭😭😭 RAMADAN YANA QARA SOWA , KWANAKIN RAYUWARMU SUNA RAGUWA🙏🏻🙏🏻🙏🏻 BANSANIBA KOOH WANNAN SHINE MAGANA TA QARSHE.INA NEMAN AFUWA🙏🏻🙏🏻
5/20/17, 9:39 PM - ‪+234 9074619096‬: ALLAH YA YAFE MANA BAKI DAYA 🙏🙏🙏
5/20/17, 9:48 PM - ‪+234 809 787 4234‬: <Media omitted>
5/20/17, 9:50 PM - ‪+234 803 838 8334‬: <Media omitted>
5/20/17, 10:10 PM - ‪+234 706 109 7361‬: Ameen
5/21/17, 12:23 PM - Alfanuuuuuu: Assalamu alaikum
INGANTACCEN MAGANIN ULCER FISABILILLAH
Sabo da matsowar watan Ramadan mai albarka ALFANU ISLAMIC MEDICINE CHEMIST DAKE SAKAN JADEED, GURFAH 8 JAMI'ATUL ISLAMIYYAH BIN NIJAR.
Ya ga Ya dace Ya taimaka ma al'ummar Musulmi da maganin ulcer fisabilIllah Sabo da gudanar da ibadansu na azimi a cikin sauki.
www.alfanu.blogspot.com
Ga duk mai fama da wannan larurar ta ulcer ko da ta yi tsanani za ya samu waraka da yardar Allah.
A samu GARIN QIRYA KO NA AKURI MAI KYAU A NIQE a TANKADE A SAMU cikin GONGONIN MADARA DAYA.
YANDA AKE SHAN MAGANIN HANYA BIYU NE.
HANYA NA FARKO ZAKA SAMU ZUMANKA LITTER DAYA DA RABI A JUYE MAGANIN A CIKI A JUYA SAI A DINGA SHAN COKALI 3 SAU 3 A RANA KAFIN KO BAYAN CIN ABINCI DA MINTUNA 10.
SAI HANYA NA BIYU KUMA A DINGA ZUBA TEASPOON NA MAGANIN A RUWAN ZUMA COKALI 3 A SHA KULLUM SAU UKU KAFIN ACI ABINCI.
Sai muce Allah Yaba kowa Lafiya
Domin Karin Bayani sai a tuntubeni a +22798776647
Kokuma A GURFA 8, SAKAN JADEED
Don Allah ayi kokarin Yadawa domin Yan'uwa su amfana.
ALLAH YA SA MU AMFANI JUNAN MU DUNIYA DA QIYAMAH.👍🏽👍🏽👍🏽👍🏽🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪 +966508402966
لك يا رسول الله صِـدْقُ ولائي
ومَـحـبتي ومـودتـي ووفـائي

أرجـو بـحُـبِّـكَ أن أنالَ شفاعةً
وبفضل ربي لـن يَخيبَ رجائي

لـولاك بـعـد الله عِشْتُ مُعَذَّباً
دَهْرِي ودَرْبِيْ حـالِـكُ الظلمـاءِ

لكنَّ نورَ هُـداكَ كـان هـدايتي
وكـفـايتي ووقـايتي وهنـائي

يا أيـهـا الراجُـون منه شفاعةً
صلـوا لـدى الإصباح والإمساءِ

صلى عليك الله يا بـدرَ الدُّجى
ما عَـمَّ نـورُك واسـعَ الأَرجـاءِ

ماجد الشيبة
٢٤/ ٧/ ١٤٣٨هـ.
5/21/17, 1:54 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
5/21/17, 6:12 AM - ‪+234 808 066 0679‬: *The Longest Five Minutes...*

Perhaps the longest five minutes of your life will be the five minutes when your soul will be extracted by the Angel of Death. Your entire life will play like a movie flashing before your eyes.

* Perhaps in those five minutes , you will realise what the real purpose of your living was & and how you wasted it chasing the wrong things.

* Perhaps in those five minutes , you will really realise why اللّه Subhana Ta'ala gave you life.

* Perhaps in those five minutes you will remember all the times you missed your salaah because you were just plain lazy or busy doing other things.

* Perhaps in those five minutes you will know for certain if you lived for اللّه Subhana Ta'ala or yourself.

* Perhaps in those five minutes you will regret every moment you spent away from اللّه Subhana Ta'ala.

* Perhaps in those five minutes you will realise you can't turn back or have another chance.

* Perhaps in those five minutes none of those things of the world that you loved doing will matter.

* Perhaps in those five minutes you will be crying tears of blood regretting the sinful choices you made.

Perhaps it will be the longest five minutes of your life...

but...

you have an opportunity to change it now.

* Take five minutes to ponder about your life.

* Take five minutes to renew your intention to live your life pleasing اللّه Subhana Ta'ala and to walk in the footsteps of His beloved Rasool sallallaahu alayhi wasallam.

* Take five minutes to make istighfaar and sincerely repent.

* Take five minutes to note down all your broken relationships and then go about mending it. A simple, heartfelt 'sorry' is all that is needed.

* Take five minutes to tell your family and friends you love them and what they mean to you.

Sayyidina Rasulullah sallallaahu alayhi wasallam said:

"The life of this world compared to the Hereafter is as if one of you were to put his finger in the ocean and take it out again then compare the water that remains on his finger to the water that remains in the ocean"
[Sahîh Muslim (2858)]. This serves as a reminder to all of us , may Allah forgive all our sins. Ameen!
5/21/17, 6:14 AM - ‪+234 706 761 9629‬: WANNAN SHINE ADDUAN DAUKAR NIYYAR AZUMI DA AKE SO KOWANNE MUSULMI YAYI A LOKACIN DA AKAGA WATAN RAMADAN.
ALLAHUMMA INNI NAWAITU SIYAMA RAMADAN,
SALASUNA YAUMAN,
AU TIS'A WA ISHIRUNA YAUMAN,
IIMAANAA WA IHTU SAABAN,
LI WAJHIL LAAHIL KARIM.
DON ALLAH A TURAWA EN UWA MSULMAI.
Mmn al'ameen
5/21/17, 6:16 AM - NA'IBIN SUNNAH: Tabdi!!
Samiha kuma ina aka kwaso wannan kuma wai Adduah👆🏻
5/21/17, 6:21 AM - ABDULLAH YAJO: Niyadai itace abinda aka kudurtashi azuciya basai anfurtashiba
5/21/17, 6:29 AM - Fakawa: Assalamualaikum to malan sai agyarakosaboda mudankaru
5/21/17, 6:58 AM - ‪+234 706 761 9629‬: Nima turo mana akayi
5/21/17, 6:59 AM - ‪+234 706 109 7361‬: Ai Innamal Aamalu Bilniya dukka aiki yanatare Da niiya watoo ba saikache nawaito kaza Lamar yadda akeyi Allah shenemsfisani.
5/21/17, 7:21 AM - ‪+234 803 445 7259‬: Today's Beautiful Hadith is about Supplications

It was narrated that Abu Hurairah that: The Messenger of Allah (peace be upon him) said: "There are three supplications that will undoubtedly be answered: the supplication of one who has been wronged; the supplication of the traveller; and the supplication of a father for his child."

(Sunan Ibn Majah, Book 34, Hadith 36)
5/21/17, 8:15 AM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
5/21/17, 8:21 AM - ‪+234 803 771 4227‬: <Media omitted>
5/21/17, 8:22 AM - ‪+234 803 771 4227‬: AMP PUBLIC LECTURE: Venue Now @ 1000 Seaters ATBU. Pls, remember to inform all friends, Invited Guests, and contacts. Time: 10.00am Date: 21st May 2017.
Please share to others
5/21/17, 8:32 AM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
5/21/17, 9:18 AM - ‪+234 803 752 8256‬: Its Time For *NECO* start making your payment now....
~~~~~~~~~~~~~~~~~~
Payment for *NECO* is #2000 by bank. (For all 9subjects enrolled)......
~~~~~~~~~~~~~~~~~~
*NECO* Questions & Answers will be sent to all our candidates at mid night......
~~~~~~~~~~~~~~~~~~
*Note:* Payment *Per Subject* for *NECO* is not allowed so, make your payment as early as possible.......
~~~~~~~~~~~~~~~~~~
*After Payment:*
• Send your payment slip (prove of payment)....
• The name you used to make the payment.....
• Finally, send me the subjects you enrolled e.g
~~~~~~~~~~~~~~~~~~
> *MATHEMATICS*✅
> *ENGLISH*✅
> *PHYSICS*✅
> *CHEMISTRY*✅
> *BIOLOGY*✅
> *GOVERNMENT*✅
> *GEOGRAPHY*✅
> *COMMERCE*✅
> *ECONOMICS*✅
~~~~~~~~~~~~~~~~~~
Depending on the subjects you enrolled......
)........✅
~~~~~~~~~~~~~~~~~~
We Remain your Number One Choice.......
✍✍✍✍✍✍✍✍✍ Mr Dan 09073442558
5/21/17, 9:34 AM - NA'IBIN SUNNAH: Mr. DAN kuma kaewa talla
kaima kana da kamusho
5/22/17, 2:59 PM - Alfanuuuuuu: A wanna littafin qwarae aka rubuta? Da za ai magiyar a turawa wani?
5/22/17, 3:49 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
5/22/17, 6:54 PM - ‪+234 703 056 8968‬ left
5/21/17, 12:08 PM - ‪+234 803 752 8256‬: OK fine
5/21/17, 12:52 PM - ‪+234 817 071 1952‬: ( حقُّ المسلمِ على المسلمِ ٌّ )

▪️ قال رسول الله صلى الله ﷺ :

(( حقُّ المسلمِ على المسلمِ ستٌّ .

قيل : ما هنَّ يا رسولَ اللهِ ؟
قال :
إذا لقِيتَه فسلِّمْ عليه .
وإذا دعاك فأَجِبْه .
وإذا استنصحَك فانصحْ له .
وإذا عطِس فحمِدَ اللهَ فشَمِّتْهُ .
وإذا مرِضَ فعُدْهُ .
وإذا مات فاتَّبِعْهُ ))

صحيح مسلم - رقم: (2162)
5/21/17, 12:52 PM - NA'IBIN SUNNAH: Jaxakallah
5/21/17, 1:30 PM - Bbl Cottonou: *MUHADARA!!! MUHADARA!!! MUHADARA!!!*

*Ana gayyatar al'ummar musulmi zuwa wajen gagarumar muhadara*

👉🏾 Daga Bakin: *SHAIKH MUNIR ILYAS JOS (HafizahulLah).*

👉🏾 Wuri: *MASALLACIN GIDAN MARIGAYI AL-HAFIZ DR. ALHASSAN SA'EED ADAM JOS.*

🎄 Date: *Lahadi 24/08/1438AH = 21/05/2017CE*

👉🏾 Lokaci: *Tsakanin Maghrib da Isha' insha Allah*

WANDA YA JI YA SANAR DA WANDA BE JI BA
5/21/17, 2:26 PM - ‪+234 803 729 2467‬: Why is Tawaf done Anti clockwise:

It never occured to me as to why the TAWAAF around the KA'ABA is "Anti clockwise"?

Modern Science has proved many things that confirm the importance of TAWAAF around the KA'ABA "Anti clockwise."

👉1) The Blood inside the human body begins its circulation "Anti clockwise"

👉2) The electrons of an atom revolve around its nucleus in the same manner as making Tawaaf, in an anti clockwise direction.
Considering the globe as a whole, you will notice that:

👉3) ​T​he moon revolves around the earth anti clockwise.

👉4) The earth rotates around its own axis in an anti clockwise direction.

👉5) The earth revolves around the sun in an anti clockwise direction.

👉6) The planets of the Solar system revolve around the sun in an anti clockwise direction.

👉7) The Sun along with its whole Solar system orbit in the galaxy in an anti clockwise direction.

👉8) All the galaxies orbit in the space in an anti clockwise direction.

👉👉That is: When we revolve around the KA'ABA we are orbiting in the same direction as the whole universe.

👉👉Worshiping Allah in one direction.

👉👉Praising Allah in one direction.

And all the creations of Allah from the tiniest particles, to the largest galaxies, along with the human race unite in praise of Allah.

👉When we tour around the KA'ABA, we are travelling in the land traveled by all the Prophets of Allah from the Prophets Adam Alaihissalam to the Prophet MOHAMMAD Sallallahu Alaihi Wa Aalihi Wa Sallam.

The KA'ABA in Makkah is never free from circumbulators. "Know that the world has come to an end when no soul will circle ambulate the Holy KA'ABA."
👍
A Beautiful Dua for thanking Allah for every moment:'

'Allahumma Inni Ala Zikrika Wa Shukrika Wa Husni Ibadatika'.......

Imagine how many people will thank Allah, if you forward.

Forwarded as received.
5/21/17, 2:27 PM - ‪+234 808 066 0679‬: A Ghanaian lady got married to a chines man and they gave birth to a very nice baby boy. Unfortunately at the age of two the baby die, on the funeral day the grandmother of the child came crying saying nothing more then,, I knew it,I knew it would happen when they asked her what she knew would happen and she said I know China product do not last!!!😃😃😃😃 don't laugh alone let ur frnds also laugh 😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
5/21/17, 2:35 PM - Bbl Cottonou: هـٰذا صحيح، لـٰكن من الأسف أن أكثر خُطبائنا اليوم- جزاهم الله خيرًا -لا يبالون بتطبيق هـٰذه السنة النبوية الشريفة، وكأنهم غاضّون أبصارهم عنها، أو لم يعرفوها. فكثيرًا ما تجد خطيب يخطب الناس في ثلاثين (٣٠) دقيقة فأكثر، ثم يصلي في أقل من خمس (٥).
نسأل الله أن يوفقنا، ويساعدنا، ويوجهنا، ويردنا، ويثبتنا وإياهم علي تطبيق سنة رسوله صلي الله عليه وعلي آله وسلم.
وبارك الله فيك يا أخ.
5/21/17, 2:40 PM - Bbl Cottonou: 👆Malam Jabir Sani mai-Hula kenan.....

Yana Qarfafamana gwiwa.... Alhamdulillaah
5/21/17, 2:40 PM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
5/21/17, 3:56 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
5/21/17, 5:28 PM - ‪+234 9074619096‬: Jazakallah
5/21/17, 5:29 PM - ‪+234 9074619096‬: Jaxakallah
5/21/17, 6:32 PM - ‪+234 803 752 8256‬: RAMADAN APOLOGY

Those who think I am proud... I apologize. Pls forgive me.
!
Those who think I've ignored them... I apologize. Pls forgive me.

Those who felt offended by my attitude or character... I apologize. Pls forgive me.

Those who I didn't visit or called during this year... I apologize. Pls forgive me.

Those who I hurt by words or action... I apologize. Pls forgive me.

Those whose promises I didn't fulfill... I apologize. Pls forgive me.

Those who felt I am too serious and not friendly... I apologize. Pls forgive me.

Pls don't enter Ramadan with baggage of hurts and bitterness... Be better!

Enter Ramadan Empty.

Note:
Unforgivingness can block you from receiving God's blessings... Be blessed in this coming Ramadan.

I love you because without you, there would be no one to call my brother or sister. #HowAreYouPreparingForRamdan#
5/21/17, 7:56 PM - ‪+234 803 781 5109‬: Amen
5/22/17, 11:29 PM - Alfanuuuuuu: Assalamu alaikum,
Allah Ya ba da lada.
Shawara ta ga jama'ar mu ta Nigeria masu fatan alkhairai ga kan su da talakawan su mu tashi tsaye mu wayar da kan junan mu muhimmancin tauhidi da dogaro da Allah.
Ba wai ba mu da tauhidi ba ne , a'a ko kadan ba wanda zai nufi haka, amma lallai wahalar da muka sha a hannun shegiyar uwa me kashe 'ya'yan ta ya sa tauhidin na mu ya yi rauni har mun 'dauki siqar mu gaba daya mun jingina ta da bawa daya daga bayin da Allah ne Ya yi su kuma muka manta da cewa zai iya yin dubun irin su, shine Saiyidina Buhari R.T. Allah Ya qara masa lafiya, abin da ya kai mu ga istigraabin rasuwar sa, har ma muke ganin ba mu da maqiyi irin wanda zai kawo labarin mutuwar sa, alhali mun yarda an yi wadanda suka fi shi kuma mun yarda sun shu'de amma mu ke istigraabin shudewar sa shi.
Allah Ka qarawa Baba Buhari lafiya, Ka tsawaita rayuwar sa, ka yawaita amfanin sa, ka sa yadda ya zama mai ceto talakawa daga azabar en duniya ya zamo mai ceto na gaskiya ko a can. Allahu Qadeer fa hal min shaaakk?
Amma fa duk wannan ba yana nufin ba zai mutu ba, kuma ba yana nufin in ya mutu talakan Najeriya ya shiga 3 ya lalalace ba, a'a, (bal) bar wannan tunani ( ball) bar wannan magana, mu talakawa mu nemi shiri da Allah, mu rage gaba-da-juna, mu rage wasa da Sallah da koyon ta theory&practical, mu rage zunden Masu-kudi, masu-mulki da Malamai, mu rage abubuwan da ba kyau mu kyautata halayen mu, dudda talaucin na mu mu girmama na sama da mu, mu tausaya wa na qasa da mu, sai Allah Ghafurun Rwaheemun Ya tausaya mana ya hore mana Buharori har da Murtaloli da Sardaunoni, masu tsayuwa akan haqqoqin mu, Malamai kun fi 'Dan Bello sanin abin da na fada da ma abin da ya fi shi daidai, don Allah ku tashi tsaye da wayar da kan jama'ar mu da ko wanne harshe a ko wanne munbari, da fatan Allah Ya ha'da mu cikin Sa'aada duniya da qiyamah.
Allah Ka tausaya mana,
Allah Ka tausayawa Baba Buhari,
Alllah ka tausayawa Najeriya da masoyan ta.
Wassalaamu alaikum
23:28/22052017.
https://www.google.com/search?redir_esc=&client=ms-unknown&hl=en-US&safe=images&oe=utf-8&q=%D8%A7%D9%84%D8%B1%D8%A8%D8%B7%20%D8%B5%D9%81%D8%A7%D8%AA%20%D9%85%D8%AA%D8%B6%D8%A7%D8%AF%D8%A9%20%D9%81%D9%8A%20%D8%A7%D9%84%D8%B1%D9%88%D8%A7%D8%A8%D8%B7&source=android-browser-type&qsubts=1494784915186&devloc=0


😞☝🏻😭
http://mawdoo3.com/%D8%A3%D8%AF%D9%88%D8%A7%D8%AA_%D8%A7%D9%84%D8%B1%D8%A8%D8%B7_%D9%81%D9%8A_%D8%A7%D9%84%D9%84%D8%BA%D8%A9_%D8%A7%D9%84%D8%B9%D8%B1%D8%A8%D9%8A%D8%A9
5/22/17
, 11:36 PM - ‪+234 703 231 9125‬ left
5/21/17, 8:47 PM - ‪+234 9074619096‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركا ته

*Ana мυѕlιм*
*__انا مسلم____________*

" بسم الله الرحمن الرحيم
*______________________*
*HAQQOQI 12*

_1 Haqqoqin ALLAH Akan mu (bayin sa)_
shine mu bauta masa kada mu hadashi da
kowa a bauta(shirka)
_2 HAQQOQIN MU A KAN ALLAH_
Allah swt bazai mana azaba ba in mu
bautamasa shi kadai
_3 HAQQOQIN ANNABAWA DA MANZANNI A KAN MU._
muyi iymani dasu dukkan su Kuma mu bi su sau daqafa a dukkan umarnin su da hanin su gwargwadon iyawar mu bisa la akari shari ar kowannen su.
Vaskata abubuwan da suka fada.
kare musu mutuncin su dana ahalun su koda zamu rasa ran mu
_4 HAQQOQIN MIJI AKAN MATARSA_
Girmamashi,yimasa hidima,kula da dukiyarsa ,yayansa, biyayya gareshi ba a sabon Allah ba,kare
mutuncin sa ,iyayensa yan uwansa.bashi
haqqinsa dashauran su.
_5 HAQQOQIN MACE AKAN MIJINTA_
Yabata muhalli,tsaro ,abunci ,suttura kare
addininta kare mutuncinta da girmama iyayenta,kula da buqatunta da shauran su.
_6 HAQQOQIN IYAYE AKAN YAYA_
Yi musu hidima,daukar nauyin cinsu da shansu sutturar su kula da addininsu , mutuncin su ,muhallinsu
WATO IN QARFINSU YA QARE.
girmama duk wanda suke girmamawa,sadar
da zumuntarsu,zar tar da nufinsu me kyau
,rarrashinsu
*girmama sa annun su,
*yimusu addu ah
_7 HAQQOQIN YAYA AKAN IYAYEN SU._
ciyar dasu ,tufatar dasu,ilmantar dasu basu tsaro kare mutuncin su addinin su basu tarbiyya koya musu sana a,tsare musu aqidarsu.da shuran su.
_8 HAQQOQIN JIKIN KA A KANKA_
kada ka qarar da lafiyar ka aaikin banza.
kada kayi abun dayafi qarfin jikinka.
kada ka gina shi da haram.
horardashi akan da a,ga ALLAH SWT.
bashi hutu kamar bacci.
_9 HAQQOQIN SHUGABA AKAN MABIYAN SA._
suyimasa biyayya matuqar ba a kan sabon Allah ne ba
suyi aiki a qarqashinsa
*su girmamashi ,su kare mutuncinsa,jinin sa dana iyalansa.
yimasa tuni in yabar hanyar ALLAH bisa hikimada basirah
_10 HAQQOQIN MABIYA AKAN SHUGABAN SU_
yabasu tsaro yakare musu ,ilmin su
aqidarsu,jinin su,garin su ,tilassasu bin dokokin Allah swt, samar musu da yanci,aiki dansu biya
musu buqatun su da shauransu.
_11 HAQQOQIN MAQOCI AKAN MAQOTAN SA._
Taimaka masa in bashi dashi,ko ba lafiya
,tayashi kuka in abun kuka yasameshi taya shi murna in abun murna yasame shi,kada acutar
dashi takowacce hanya koda da qarar
kidane,redio,generato ,warin juji,hayaqi,da shauran sa
_12 HAQQOQIN MUSULMI AKAN MUSULMI_
dubashi in bai da lafiya,gaidashi yayin
atishawa,rakashi gidansa in yamutu ,ansamasa sallama,kare masa mutuncinsa ,jininsa ,kada a cutar dashi,yimasa nasiha akan alkairi da shauran
su.
*HUJJAH*
Allah swt yace mu tseratar da kammu da iyalan mu daga wuta...
Annabi s.a.w yace dukkan mu masu kiwone kuma za atambayemu akan abun da muke
kiwatawa.
Manzo Allah s.a.w ya umarcemu da biyaya ga shugaba
Annabi s.a.w yai fushi da duk matar data
batawa mujin ta rai
Duk namijin da yakasa sauke haqqin matarsa
alhalin zai iya yaqi bai kuma ,sauwaqemata to zaigamu da wutar Allah swt.
Da shauran sa
_ALLAH BAMU IKON SAUKE WADANNAN NAUYIN DAKE KAN MU_


*Daga zauren:*👇
```Ana muslim.```

➖➖➖➖➖➖➖➖


```•Ga ma su sha'awar shiga Zauren ANA MUSLIM{☝أنا مسلم}
a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA tare da Address nasu zuwa ga lambar mu```

👇👇👇👇👇👇
*+2348066-686177*
_or_
*+234 802 909 9260*
_ta whatsApp._


*DOKA*⚖🔨
*BAZAMU AMSA DUK WATA SALLAMA DABATA CIKA BA DAN HAKA DAN ALLAH A CIKA SALLAMA IN ZA'A MANA MAGANA*

*GAMASU SON TAMBAYA ZASU IYA TA WANNAN AMMA TEXT BA KIRA BA DAN ALLAH*👏
_Ta: e-mail:_ 👉aliyusadis@gmail.com
5/21/17, 8:47 PM - ‪+234 9074619096‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركا ته

*Ana мυѕlιм*
*__انا مسلم____________*

" بسم الله الرحمن الرحيم
*______________________*
*TAMBAYOYI DA ANSOSHIN SU DAGA DR JAMILU ZAREWA*

*Tambaya*
Assalamu alaikum, 
Allah ya Ya saka ma Dr da alkhairi, ina da yaro ne mai kimanin shekara goma sha uku (13) yana da girman jiki don ya fi ni tsawo na dauka girman a tsayi ne kawai sai larurar basir ta same shi na zo in yi masa tsomen magani sai mamaki ya kamani yaron halittarsa kamar na magidanci na yi wa mahaifinsa bayani ya ce in tambaye shi yana mafarki na tambaye shi ya ce ba ya yi. Tambayata a nan shi ne hukunchin baligi ya hau kansa ko kuwa?. 

*Amsa*
Wa alaikumus salaam, alamomin balagar namiji guda uku ne:                                                    

1. Yin mafarki, kamar yadda aya ta: 59 a suratu Annur ta tabbatar da hakan.                                                               

2. Tsirowar gashin mara,  kamar  yadda kissar Annabi, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, da Banu-Kutaitha ta nuna hakan na daga cikin alamomin girma.                                                           

3. Cika shekaru (15), kamar yadda Malamai suka fahimci haka a   hadisin Ibnu-Umar lokacin da za'a fita yakin Uhudu.                                                                      

Duk alamar da ta fara zuwa ma Da namiji daga çıkın alamomi ukun da suka gabata,  to ya zama baligi kuma shari'a ta hau kansa, ba shi daga çıkın alamomin balaga girman mazakuta, zai yı kyau ki sake tuntubar yaronki don tabbatar da daya daga cikin abin da ya gabata.                                   

*Tambaya :*
Assalamu alaikum malam.Don Allah ina da tambaya: wai ma ye riba a musulunci? kuma idan mutum ya siyi abu nera 5 ya halatta ya saida akan nera 8 ?

*Amsa :*

wa alaikum assalam To malama riba ta kasu kashi biyu :
1. Akwai ribar jinkiri, kamar ka ba mutum bashin naira hamsin, ka nemi
ya dawo maka da naira sittin, ko kuma idan ka bawa mutum bashi, ya yi jinkirin biya, ka ninninka masa kudin da ka ba shi, irin ribar da ake amsa a banki, za ta shiga cikin wannan bangaren.
2. Ribar fi-fiko, kamar yanzu, ki bada naira 1100 tsofafi, a ba ki naira 1000 sababbi, ko kuma ki bayar da shinkafa 'yar gwamnati kwano uku, a ba ki shinkafa ta gida kwano hudu.
Duka wadannan nau'oin guda biyu Allah ya haramta su, kuma ya kwashe musu albarka.

Amma idan mutum ya sayi abu naira 5, ya sayar naira 8, wannan ba'a kiran shi riba a musulunci, saboda yana daga cikin riibar da Allah ya halatta, saidai ana so idan mutum yana siyar da kaya ya saukaka, Annabi s.aw. yana cewa : "Rahamar Allah ta tabbata ga mutumin da idan zai siyar da kaya yake rangwame", kamar yadda ya zo a hadisin Bhukari mai lamba ta : 2076

Allah shi ne mafi sani

*Daga zauren:*👇
```Ana muslim.```

➖➖➖➖➖➖➖➖


```•Ga ma su sha'awar shiga Zauren ANA MUSLIM{☝أنا مسلم}
a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA tare da Address nasu zuwa ga lambar mu```

👇👇👇👇👇👇
*+2348066-686177*
_or_
*+234 802 909 9260*
_ta whatsApp._


*DOKA*⚖🔨
*BAZAMU AMSA DUK WATA SALLAMA DABATA CIKA BA DAN HAKA DAN ALLAH A CIKA SALLAMA IN ZA'A MANA MAGANA*

*GAMASU SON TAMBAYA ZASU IYA TA WANNAN AMMA TEXT BA KIRA BA DAN ALLAH*👏
_Ta: e-mail:_ 👉aliyusadis@gmail.com
5/21/17, 8:47 PM - ‪+234 9074619096‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركا ته

*Ana мυѕlιм*
*__انا مسلم____________*

" بسم الله الرحمن الرحيم
*______________________*


*_Tambaya_*
Malam ina yawan yin mafarkin nayi fuka fufai natashi sama ina yawo Kamar tsun tsuwa

*_Ansa_*
Irin wannan mafarkin suna da Alaka da Aljannu.
Kamar yanda Manzon Allah ya fada akwai Aljanu kalala ga sunan su Kamar haka.
1. AKWAI MASU FUKA-FUKI SUNA TASHI A
SARARIN SAMANIYA.
2. AKWAI KUMA (WASU MASU SIFFAR) MACIZAI DA KARNUKA
3. AKWAI KUMA WADANDA SUKE ZAMA A GURI
SANNAN SU TASHI".


Bincike ya nuna cewa
wadancan kala na farko sune wadanda idan suka shiga jikin 'Dan Adam sai ya zamanto yana yawan mafarkin tashi sama, ko Fadowa daga wani tsauni. Ko kuma mafarkin ruwa.
Nau'i na biyu kuma idan suna jikin mutum zai zamanto yana yawaita ganin Miyagun dabbobi amafarki. Kamar su Kyanwa, Karnuka, Macizai.
da sauransu.
Su kuma nau'i na uku sune wadanda suke yawan zama acikin mutane, suna ahigowa cikin mutane ana huldodi dasu.
Kuma idan suna tare da Mutum acikin jikinsa, zai zama yana yawan yin Mafarkin Shanu, KoBmafarkin Fulani, ko mafarkin Maqabarta, etc.
Allah shi kiyayemu daga sharrin shaitanun
mutane da Aljanu. Aaameeen.


*Daga zauren:*👇
```Ana muslim.```

➖➖➖➖➖➖➖➖


```•Ga ma su sha'awar shiga Zauren ANA MUSLIM{☝أنا مسلم}
a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA tare da Address nasu zuwa ga lambar mu```

👇👇👇👇👇👇
*+2348066-686177*
_or_
*+234 802 909 9260*
_ta whatsApp._


*DOKA*⚖🔨
*BAZAMU AMSA DUK WATA SALLAMA DABATA CIKA BA DAN HAKA DAN ALLAH A CIKA SALLAMA IN ZA'A MANA MAGANA*

*GAMASU SON TAMBAYA ZASU IYA TA WANNAN AMMA TEXT BA KIRA BA DAN ALLAH*👏
_Ta: e-mail:_ 👉aliyusadis@gmail.com
5/21/17, 10:05 PM - ‪+234 803 752 8256‬: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/CoCKoUz5aBHJkJ2M4KifVl
5/21/17
, 10:07 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Barayi
5/21/17, 10:09 PM - ‪+234 803 752 8256‬: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/4XOb3IN8PNJKEZu8p78AkN
5/21/17
, 10:10 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Ba kyau dai satar jarabawa
5/21/17, 10:11 PM - Bbl Cottonou: ...من غشّنا فليس منّا.
5/21/17, 10:41 PM - MusaHabibQaninMiko: سنبدأ الامتحان يوم الأحد القادم ، الموافق: 28/5/2017
نريد دعواتكم.
5/21/17, 10:42 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Allah bada sa'a
5/21/17, 10:43 PM - MusaHabibQaninMiko: آمين شكرا
5/21/17, 10:57 PM - ‪+234 809 787 4234‬: Allah ya sa a kammala lafiya
5/21/17, 10:59 PM - Bbl Cottonou: نرجوا لكم السعادة والثبات والتوفيق بعون منه تبارك وتعالي وفضله، إنه عليمٌ قديرٌ علي ما يشاء.
5/21/17, 11:04 PM - ‪+234 809 787 4234‬: ✔
5/21/17, 11:41 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
5/21/17, 11:41 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
5/22/17, 6:39 AM - ‪+234 803 789 3943‬: *YAYA SAHABBAN ANNABI ﷺ SUKE FUSKANTAR WATAN RAMADHANA??*

An tambayi Ibn Mas'ud رضى الله عنه

Yaya ku Sahabai R.A kuke fuskantar watan Ramadhana yaya kuke shiga watan Ramadhana??

*Amsa*

Sai yace:
*"Babu wani daya daga cikin mu,da zai fuskanci watan Ramadhana ko zai shiga watan Ramadhana,face babu daidai kwayar zarra na hakkin dan uwansa ko jin haushin dan uwansa a cikin zuciyarsa"*

@ذكره ابن رجب في لطائفه.

Dan haka yan uwa mu yafewa junan mu mu nemi afuwa a tsakanin mu dan dacewa da wannan watan mai albarka babu bakin ciki da damuwar wani acikin zukatan mu.

*Ni dai dukkan wanda nayi min wani abu nasani ban sani ba wallahi na yafe masa nayafe masa na yafe masa*

Dan Allah nima ku yafe mini dan Allah ku yafe mini.
5/22/17, 6:43 AM - ‪+234 803 771 4227‬: MALAMAI MASU TAFSIR TARE DA ALARAMMOMI WADANDA KUNGIYAR IZALA TA TURA ZUWA WASU GARURUWA A CIKIN GIDA NAIJERIYA, DOMIN GUDANAR DA TAFSIRIN AZUMIN BANA NA SHEKARAR 1438/2017. INSHA ALLAH.

1. Sheikh Abdullahi Bala Lau da Alaramma Nasiru salih Gwandu
Jimeta, Jihar Adamawa

2. Sheikh Dr. Ibrahim Jalo Jalingo da Alaramma Mato Gumau jos, Jihar Plateau

3. Sheikh Dr. Ahmad Abubakar Gumi da Alaramma Muhammad Auwal
Sultan Bello, Jihar Kaduna

4. Sheikh Usman Isa Taliyawa da Alaramma Abubakar Muh'd
Bolari, Jihar Gombe

5. Sheikh Ibrahim Sabi'u Jibiya da Alaramma Aminu Salisu Jibiya
Jibiya, Jihar Katsina

6. Sheikh Yakubu Musa Hassan da Alaramma Usman Birnin Kebbi
Katsina, Jihar Katsina

7. Sheikh Abbas Jega da Alaramma Ridwan Kaduna,
Birnin Kebbi, Jihar Kebbi

8. Sheik h Dr. Abdullahi Saleh Paskitan da Alaramma Abbas Iliyasu
Kano , Jihar Kano

9. Sheikh Muh'd Kabir Haruna Gombe da Alaramma Ahmad Sulaiman
T/Wada / Malali, Jihar Kaduna

10. Sheikh Abubakar Giro Argungu da Alaramma khalilu mamba
Bargu, Jihar Niger

11. Sheikh Abdul Hadi da Alaramma Yunusa Abubakar
Masallacin Danfodiyo, jihar Kaduna

12. Sheikh Usman Baban Tine,
Masallacin NNPC, Jihar KadunaKaduna

13. Dr. Abdulmajid Umar
Rimi College, Kaduna

14 . Sheikh Habibu Yahya Kaura da Alaramma Abubakar Adam
Sokoto, jihar Sokoto

15. Sheikh Dr. Ali Mustapha da Alaramma Aminu Ibrahim
Ahmad, islamic center, Maiduguri, Jihar Borno

16. Sheikh Aliyu Abdullahi Telex da Alaramma Usman Barikin Ladi
Masj Haruna Danja, Jihar Kaduna

17 Sheikh Ahmad Muhammad Boyi da Alaramma Mustapha Jalingo,
Masj bin Fodio, Jihar Taraba

18. Dr Ibrahim Abdullahi Sani Rijiyar lemo da Alaramma yusuf suru
Area 11 Masjid, Abuja

19 . Mall. Aliyu Ladan da Alaramma Nasiru Dan malam
Life Camp, Abuja

20 . Mal Hussaini Zakariya,
Bernex Plaza, Abuja

21. Mal. Abdullahi umar zaria da Alaramma Salihu Gumi
Garki Village, Abuja

22. Mal. Auwal Mai Gaskiya da Alaramma Aliyu Ibrahim Paki
Fed. Min. Abuja

23. Mal. Abdullahi Karshi
Villa, Abuja

24. Mal. Sahibul Kuwa
Dakkwa, Abuja

25. Dr Jamilu Muhammad Sadis da Alaramma Idris Saminaka
AYA, Abuja

26 . Mal Abdulrahman Alzamfari da Alaramma Saifullahi Kira
Berger Masjid, Abuja

27. Dr Ahmad Atiku Auwal
Gwarimpa masjidAbuja

28. Mal. Tajuddeen Imam da Alaramma Murtala Muhammad
Prince & Princes, Abuja

29 . Mal. AbdulRahman Sani Yakubu da Alaramma Sulaiman Abdullahi Azare
Jiwa Emirate council, Abuja

30. Dr. Bashir Imam
Masjid Amb. Yola, Jihar Adamawa

32. Dr. Sadau Salihu
Yola, Adamawa

33. Dr. Abdulqadir Salih Kazaure
Jimeta, Jihar Adamawa

34. Mal. Ridwan Dahir Abubakar da Alaramma Muhammad sani malumfashi
Ganye, Jihar Adamawa

35. Mal. Mustapha Yusuf Hadeja,
Onitsha, jihar Anambra

36. Dr. Sani Umar Rijiyar Lemo da Alaramma Abubakar Muh'd Rariya
Masjid Gwallaga, Jihar Bauchi

37 Mal. Alkali Sulaiman Yusuf da Alaramma Dauda Muh'd Zukku
Masallachin Adamu Jumba, Jihar Bauchi

38. Mal. Aliyu Sa'eed Gamawa da Alaramma Sa'eed Adamu
Peoples Bank Masjid Gamawa, Jihar Bauchi

39. Dr. Ibrahim Adam Umar Disina da Alaramma Ukasha A. Umar
Masjid Rahama Jihar Bauchi

40. Mal. Adda'urrahman Alhassan Sa'eed Adam, da Alaramma Nafiu A A Sa'eed
Tilden Fulani, Jihar Bauchi

41. Mal. Muhammad Kabir Azare da Alaramma Bala Bako
Azare, Jihar Bauchi

42. Dr. Zubairu Madaki da Alaramma Kabir Abdullahi
Masjid Umar bn Al khattab, Kofar Wambai, Jihar Bauchi

43. Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntun da Alaramma Muhammad Zahruddeen
Masj S19 Dutsen Tenshe jihar Bauchi

44. Dr.Ismail kumo da Alaramma Yusuf Dabai Mai 60
Makurdi, Jihar Benue

45. Mal. Aliyu Muhd Sani Adarawa da Alaramma Isma'il maiduguri
Gboko, Jihar Benue

46. Mal. Ibrahim Albanin Kuri da Alaramma Adam Mahmud
Kwayakusar, Jihar Borno

47. Mal. Dr. Muhammad Alh. Abubakar da Alarama Baba Gana
Masjid Indimi Damboa RD, Maiduguri, Jihar Borno

48. Sheikh Muhd Abubakar Kachalla da Alaramma Ahmad Jiha Ismail
Maiduguri, Jihar Borno

49. Mal. Husani Yusuf Mabera da Alaramma Mustapha Argungu
WarriJihar Delta

50 . Mal. Umar Jega da Alaramma Iliyasu Birnin Gwari
Sapele, Jihar Delta

51. Mal. Nazifi Hashimu Samaru da Alaramma Aliyu Ismaila Gummi
Benin City, Jihar Edo

52. Mal. Hassan Bako da Alaramma Abdulhamid
Ado Ekiti, Jihar Ekiti

53. Mal. Adam Muhammad Adam da Alaramma Abubakar Jibril Bula
Gombe jihar Gombe

54 . Dr Abdallah Umar Gadon Kaya da Alaramma Baba Lawal Gombe Kan bariki
(Water Board) Kumo, Jihar Gombe

55. Alaramma Nafiu Ismail Jigawa Kazaure

56. Mal. Sulaiman Abubakar Birnin Kudu
Yalwan Damai, Jihar Jigawa

57. Mall Isa Abdullahi da Alaramma Hamza Isa Abdullahi
Hadeja, Jihar Jigawa

58. Mal. Sani Yakubu
Zaria, Jihar Kaduna

59. Mal. Muh'd Aminu Muhammad da Alaramma Auwal Iliyasu
Saminaka, Jihar kaduna

60. Mal. Musa Asadus Sunnah
Kaduna, Jihar Kaduna

61. Mal. Murtala Nasir Almisry da Alaramma Aliyu Dahir
ASD Motors, Jihar Kaduna

62. Mall Abdulrahman Maiduguri da Alaramma Shamsuddeen Haruna
Rigachikun, Jihar Kaduna

63 . Mal. Sani Sulaiman Funtua da Alaramma Baban gida Jalingo
Kafancan, Jihar Kaduna

64. Mal.Muhd Auwal Abubakar Mai Shago da Alaramma Muhd Salis Mu'az Almadani
Dar Hadith Magume Zaria, Jihar Kaduna

65. Mall Shuaibu Salihu Zaria da Alaramma Aliyu Umar
T/Wada zariaJihar kaduna

66. Mal. Muhammad Sani Alhamidy
Bebeji, Jihar kano

67. Mal. Abdul mudallib Ahmad Tijjani da Alaramma Salihu Muhd Usman
Masjid Triump, Jihar Kano

68. Mall Abdul mudallib Gusau Alaramma Umar Ramadan
Kano State Univ. Wudil, Jihar kano

69. Mall Saifullahi Adam Shuaib da Alaramma Tasiu Sabiu
Huguma Takai jihar Kano

70. Mall Husaini Yakubu Rano da Alaramma Shamsuddeen Umar
Masjid Dar Tauheed Rano, Jihar Kano

71. Mal. Aminu Usman (Abu Ammar) da Alaramma Aliyu Usman Audi
Masjid Kerau, Jihar Katsina

72. Mal. Surajo Mahmud da Alaramma Mukhtar surajo
Masjid Lowcost, Jihar Katsina

73. Mal. Nasir Abdurahman
Funtua, Jihar Katsina

74. Mal. Aminu Liman Mustapha
Masjid. Juma'a Funtuwa, Jihar Katsina

75. Mal. Aminu Yammawa
Masjid. G.R.A.Jihar Katsina

76. Mal. Muktar Usman Jibiya da Alaramma Auwal Umar
Matazu, Jihar Katsina

77. Mal. Musa Mansur da Alaramma Salihu Ahmad
Masjid Karama Daura, Jihar katsina

78. Mal. Hassan Yusuf da Alaramma Haruna Salisu
Masjid Senator (Madawaki) Daura, Jihar Katsina

79 . Mal. Alkasim Umar Jibril Hotoro da Alaramma Muhseen Ishaq
Aleiru, Jihar Kebbi

80 . Mal. Bello Bayawa da Alaramma Muhammadu Bunza
Masj Shk Abubakar Mahmud Gumi, Jihar Kebbi

81. Mal. Hashim Nata'ala Yawuri da Alaramma Bala Abubakar Tambuwal
Dirin Daji, Jihar Kebbi

82. Mall Aliyu S Mafara da Alaramma Usman Tagulle
Kamba, Jihar Kebbi

83. Mal. Usman Zaga da Alaramma Adam Muhammad Fana
Bena, Jihar Kebbi

84. Mal. Ishaq M Alqali da Alaramma Safiyanu Abdullai Makera
Danko Wasago, Jihar Kebbi

85 . Mal. Imam Aliyu Bunza da Alaramma Amiru Ibrahim Argungun
Argungu, Jihar Kebbi

86. Mal. Umar Jega da Alaramma Nafiu Bena
Koko, Jihar Kebbi

87 . Mal.Tasiu Funtuwa da Alaramma Muhammad Bunza
Argungu, Jihar Kebbi

78. Mal. Imam Dahiru Lokoja da Alaramma Ishaq
Lokoja, Jihar Kogi

89. Mal. Imam Yahaya Iddah da Alaramma Auwal Muhammad
Iddah, Kogi

90. Mal. Yusuf Umar da Alaramma Rabi'u Ibrahim
Obajana, Jihar Kogi

91. Mal. Salihu Muhammad da Alaramma Ahmad Muhammad
Kaiama, Jihar kwara

92. Mal. Attahiru Kaiama da Alaramma Ibrahim Kaima
Ilorin, Jihar Kwara

93 . Mall Mas'ud Ibrahim Offa
Offa, Jihar kwara

94 . Mal. Abubakar Abdulsalam da Alaramma Tukur Jakada
Sabon masallaci Agege jigar Lagos

95 . Barrista Ishaq Adam
Jigar Lagos

96. Mall. Bukhari yakub da Alaramma Muhammad fari
Agege LagosJihar Lagos

97. Mall Anas Assalafee Fagge da Alaramma Abubakar Rano
Obalande/Ikoyi, Jihar Lagos

98 . Sheikh Imam Sulaiman
Masj 1000 & 4Jihar Layobe
99. Mal. Jamilu Albani Samaru da Alaramma Abubakar Umar Balarabe
Lafia, jihar Nasarawa

100. Mall Adam Ibrahim Al-madani da Alaramma Abbas Dahir Abubakar
Karu Masj Jibwis, Jihar Nasarawa

101 Mal. Shu'aibu Adam Makoli da Alaramma Ibrahim Abubakar
Keffi, Jihar Nasarawa

102. Dr. Umar Gumi da Alaramma Sulaiman Hussaini Doma
Doma, Jihar Nasarawa

103. Mal. Muh'd Sani Ahmad (AbuRuqayya) da Alaramma Abubakar Bawa
Wawa, Jihar Niger

104 Mal. Lawal Abubakar da Alaramma Abdulrashid Jega
Minna, Jihar Niger

105 Mal. Mujittaba Yakubu Musa
Lafai, Jihar Niger

106. Mal. Abdulrahim Sabiu Rafin Dadi da Alaramma Ibrahim yahuza bauchi
Kontagora, Jihar Niger

107. Dr Umar GarbacDokaji da Alaramma Muhammad Aliyu Kamba
Suleja, Jihar Niger

108 Mall. Muhammad Auwal Rijau
Mariga, Jihar Niger

109 Mall. Usman Arabi da Alaramma Khalilu Bunza
RijauJihar Niger

110. Mall. Musa Mujaddadi
Lafai, jugwr Niger

111. Mal. Bukhari Ibn Ishaq Albayani da Alaramma Yusuf Garba Jenuko
Shiroro, Jihar Niger

112. Dr. Abubakar Usman Pakistan da Alaramma Ismail Abdullahi Mangu
Yalwan Shendam, Jihar Plateau

113. Mal. Abubakar Musa Azi da Alaramma Anas Abdullahi Y/Shendam
Kanem, Jihar Plateau

114. Dr. Abdul-rahman Idris Zakariya da Alaramma Ibrahim Bukuru
Bukuru, Jihar Plateau

115. Mall Ibrahim Idris Zakariyya da Alaramma Ibrahim Gangare
Masj Zinariya Jos, Jihar Plateau

116. Mal. Abdul-Azeez Dan-lami (Dan Amar Kanam) da Alaramma Saidu Yusuf Mr. Ali
Barkin Ladi, Jihar Plateau

117. Mall Isa Ibrahim Bawa Mai Shinkafa da Alaramma Abdulkarim Akwanga
Port-Harcourt, Jihar Rivers

118. Mal. Yunus Sa'eed Abdul-Hamid
Refinery Depot, Jihar Rivers

119. Mal. Abdulbasir Isah Unguwar Mai Kawo da Alarmma Muhd Bello Argungu
Illela, Jihar Sokoto

120. Mal. Aliyu Aliyu Muhammad jos da Alaramma Faruqu Jada
Tambuwal, Jihar Sokoto

121. Mal. Umar Mai Damma da Alaramma Auwal Adam Sokoto
Masj sheikh Abubakar Gumi, Jihar Sokoto

122. Mal. Abubakar Ladan Mai Idigami da Alaramma Muhammad Auwal Sokoto
Masj Lokoja Road jihar Sokoto

123. Mall. Sani Abubakar Tambuwal
Masjid Sultan Ibrahim Dasuki, jihar Sokoto

124. Sheikh Dr. Mansur Ibrahim Sokoto da Alaramma Abubakar Ghani Sokoto
Masjid Abu Huraira, Jihar Sokoto

125. Mal. Muhammad Barkindo Jungudo da Alaramma Abdullahi Badejo
Masjid Ummah, Jihar sokoto

126. Mall Isa shehu Ruga
Masj Finance Jalingo, Jihar Taraba

127. Mal. Gambo Kyari Maiduguri da Alaramma Mustapha Hamza Jarmai
WukariJihar Taraba

128 Mal. Khalid Usman Khalid da Alaramma Salisu Ung. Kanawa
IbadanJihar Oyo

129. Mal. Yahaya Usman Gidadawa da Alaramma Abubakar Kaura
ShagamuJihar Ogun

130. Mal. Khamis Nasidi da Alaramma Idris Mararraba Abuja
AnkaJihar Zamfara

131. Mal. Surajo Muhammad Gusau
Gusau, Jihar Zamfara

132. Mal. Ishaq Kagara dacAlaramma Garba Bayawa
Bukuyum, Jihar Zamfara

133. Mal. Aminu Numan da Alaramma Hassan mall Sani Tambuwal
GummiJihar Zamfara

134. Mal. Nuruddeen Numan da Alaramma Bashir Gombe
Potiskum Jihar Yobe

135. Mal. Abdulaziz Muhd Bauchi da Alaramma Sulaiman Funtuwa
Jaji MajiJihar yobe

136 Mal. Abubakar Salihu Dengi da Alaramma Hashim Sani Hashim
GaidamJihar Yobe

137. Mal.Isa Aliyu Jen da Alaramma Idris Gashuwa
GashuwaJihar Yobe

138 Mal.Ibrahim Damaturu da Alaramma Sani Nguru
DamaturuJihar yobe

Mun samu Sanarwa Daga Kwamitin Tafsiri Na kasa, tare da Sa Hannun Shugaban kungiya ta kasa, Sheikh Abdullahi Bala Lau.

Marubuci: Shugaban kwamitin Jibwis Social Media ta kasa, Ibrahim Baba Suleiman.
24/Sha'ban/1438. 21/May/2017.
5/22/17, 8:16 AM - ‪+234 808 066 0679‬: Kaduna: Dubban masu Sarautun gargajiya zasu iya rasa rawunansu: http://ha.rfi.fr/najeriya/20170521-kaduna-mai-yiwuwa-dubban-masu-sarautu-su-rasa-rawunansu
5/22/17
, 9:46 AM - ‪+234 706 761 9629‬: <Media omitted>
5/22/17, 1:07 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Child-beggars have no place in Islam, says Sultan

The Sultan of Sokoto, Alhaji Sa'ad Abubakar III, said on Sunday that street begging by children has no basis in Islam and challenged those engaging in the act to find other means of earning a living.

Abubakar, who is also the President-General of Jema'atu Nasril Islam, stated this while presiding over the pre-Ramadan meeting of JNI's Central Committee, held at the JNI headquarters, Kaduna.

According to him, "Almajiri system of begging is not representing Islam and must, therefore, be dissociated from Islam.

"Islam encourages scholarship and entrepreneurship and frowns at laziness and idleness as exemplified by itinerant Almajiri.

He advised that the practice must be made to stop the practice of Almajiri system of begging among Muslim faithful,'' he said.

He noted that hunger and poverty were responsible for children begging on the streets, urging the government, particularly at the state level, to prioritise welfare of their citizens to address hunger and poverty.

He also urged state governments to strengthen the institution of 'Zakkat' and endowment to address problems of poverty.

NAN reports that the event is an annual meeting meant to set modalities and guidelines for moon sighting and general Muslim conduct during the Ramadan.

Prominent traditional rulers and Islamic scholars attended the meeting.(NAN)
5/22/17, 2:24 PM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
5/22/17, 2:30 PM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
5/22/17, 2:36 PM - Bbl Cottonou: *Falalar Gina Masallachi A Musulunci*
🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞

*Tareda:-* _Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum {Hafizahullah}_

Wannan Shine Nasihar da Malam Yagabatar Jiya a Yayin Bude Sabon Masallachin Juma'a na Abubakar Sadiq Wanda Yake Bayan Upper Benue River Basin Development Authority, Kusa da Gida Dubu Anan Cikin Garin Bauchi.

Malam Yaja Hankalin Jama'a Sosai akan falalar Dake Tattare da Gina Masallachi a Musulunci, Da Sakamakon Duk Wanda Ya Gina Masallachi Matuqar Dan Allah Yayi!!

Sannan Malam Yaja Hankalin Masu Hannu da Shuni akan Suyi Qoqari Su Mure Dukiyar su Ta hanyar Yin Hidima wa Addini, Kafin Su kwanta dama!! Duk abunda Suka Tara Yazam Na Magada.

Da Karshe Malam Yaja Hankalin Al'ummar Musulmi da suyi Qoqari Su Gyara Tsakaninsu da Allah Kafin Watan Ramadan Ta kama.

Allah Shi Yayi Alƙawarin Saƙawa duk wanda Yayi azumi, Amma da Sharaɗi!!!
Sai ka Kiyaye abunda Allah bai so.
🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫
🎤 http://darulfikr.com/s/21203
🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫

Kucigaba Da Kasancewa damu a www.darulfikr.com Domin Samun Karatukan Maluman Sunnah.

©Copyright:-
Muhammad Sagir (Sautul Qur'an)
5/22/17, 2:36 PM - Bbl Cottonou: *Fassaran Littafin Siyamu Ramadan*
_{Wallafan Muhammad Jamil Zainu}_
🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟

*Tareda:-* _Dr Isa Ali Ibrahim Pantami_
*{Director General N.I.T.D.A}*

Wannan Shine Fassaran Littafin Siyamu Ramadan Wallafan Sheikh Muhammad Jamil Zainu (Hafizahullah) Wanda Malam Yagabar a Masallachin Masjidul Qur'an Dake Nan Cikin Garin Bauchi.

Dan'uwa Yi Qoqari ka saurari Wannan Karatuka Domin akwai Fa'ida Sosai.

Malam Yayi Qoqari Sosai wajen Bayani akan Hukunce Hukunce Dasuka Shafi Azumin Watan Ramadan, Wanda Ya Shafe Maza da Mata.
🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞
1⃣ http://darulfikr.com/s/5370

2⃣ http://darulfikr.com/s/5371

3⃣ http://darulfikr.com/s/5372

4⃣ http://darulfikr.com/s/5373
🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞
Ya Allah Ka amfanar Damu da Abunda zamu Saurara.

Shi Kuma Malam Daya karantar damu, Allah Yasaqa Masa da Gidan Aljannah.

Ya Allah muna Rokonka Ka Isar damu Ramadana da Imani.

© Copyright:-
*Muhammad Sageer {Sautul Qur'an}*
5/22/17, 2:57 PM - Bbl Cottonou: -Kamar yadda ya iso min,
(as received) 📲;

*Ahlulbaity and Sahaba Foundation*

*TAFSIR 1438*

*Assalamu Alaikum*

Watan Azumi mai albarka yana kara kusantowa. Ya rage kwanaki 4 kacal mu fara dubin sa. Amma har zuwa yau babu wanda ya dauki nauyin sanya ko daya daga cikin karatuttukan Malamanmu da suke gabatarwa a cikin birnin Sokoto da kewaye don isar da sakon Allah ga jama'a a cikin wannan watan baiwa.
Malaman da suke gabatar da Tafsiri karkashin cibiyar Ahlulbaiti da Sahabbai sun hada da:

Dr. Mansur Ibrahim
Dr. Sani Abdullahi
Sheikh Idris Garba
Sheikh Musa Asadus Sunna
Sheikh Murtala Bello
Sheikh Ahmad Bello Marafa
Sheikh Muhd Bello Jega
Sheikh Abdulkadir Gulma
Sheikh Attahiru Marnona
Sheikh Musa Abubakar

Suna gabatar da Tafsirai a wurare daban daban tare da alarammominsu.

Ba mukan yi luncheon ba ga al'adarmu. Amma muna tuntubar daidaikun mutane irinku da muke zaton suna yi don Allah kuma sun san matsayin irin wannan aiki na yada karantarwar Musulunci da tasirin da yake da shi wajen gyara tarbiyyar al'umma da saukar rahamar Allah a cikin kasa.

*Haka kuma wuraren da muke gabatar da Tafsirai suna bukatar gyaran wuta, magudanan ruwa, fitilu da karin shinfidu da kayan sauti.*

Don daukar nauyin shiri ko ba da gudunmawa a tuntubi:

Alhaji Aminu Bello 08035858466

Malam Mukhtar Assada
08036973405

Malam Bello Adarawa
08036067045

Ko kuma a aiko da taimako ta Account dinmu:

Ahlulbayt and Sahaba Foundation, Nigeria
Access Bank
0025423374

Kada a raina kadan idan kadan ta samu. Ana iya samun aljanna idan an dace ko da da sadakar guntun dabino.

Allah ya sa mu dace da Qabuli, ya isar da mu watan Azumi a cikin koshin lafiya da karsashi da wadatar zuciya da ta abin hannu.

Sanarwa daga:
Rilwanu Bello
Sakataren Watsa Labarai
A madadin shugaban Cibiya
08067135237
5/22/17, 6:03 PM - ‪+234 9074619096‬: *YA YA ZAN TUBA???*

*FITOWA TA 4*

*IDAN INA SO IN TUBA YA ZAN YI?*

Yan uwa, na tabbatar bayan dukkan bayanan da suka gabata, galibi zukatanmu sun kwadaitu da son tuba, sai dai abu ne mai sauki ka ji wani ya na cewa: to idan ina so in tuba ya zan yi? ; ko ta ina zan fara?.

Idan har wannan ita ce damuwarka, to ta kwana gidan sauki, don haka ga mafita kamar haka:

1. Ka tsarkake niyyarka ya zamto ka yi nufin tuba ne domin Allah. Domin lokacin da bawa ya tsarkake zuciyarsa kuma ya yi nufin tuba da gaske, to Allah Ta'ala Ya kan taimake shi, kuma ya karfafe shi. Wanda kuwa ya zamto ba don Allah ya tuba ba, to abu ne mai sauki shaidan ya yi rinjaye a kansa.
Wannan ne ya sanya Allah Ta'ala Ya ke bamu labarin Annabi Yusuf, amincin Allah su tabbata a gare shi, inda Ya ke cewa: "... Kamar haka dai, domin mu karantar da mummunan aiki da alfasha daga gare shi... ". Suratu Yusuf aya ta 24.

2. Ka rinka yi ma kanka hisabi, domin yi ma kai hisabi ya na sanya mai aikata laifi ya yi gaggawan tuba. Kuma ya kan sanya Mutum ya rinka kokarin ganin ya musanya munanan ayyukansa da ya gabatar da kyawawa domin ya san wata rana Allah Ta'ala zai tsaida shi Ya yi masa hisabi na gaskiya da adalci.

3. Koda yaushe ka rinka tunatar da zuciyarka, ka na zargin ta, ka rinka gaya ma ranka: Ya ke rai ki fa tuba; domin mutuwa na iya afko miki a kowane yanayi. Kuma koda yaushe ka rinka tuna wasu wanda a baya ka san su, amma a yau duk sun koma zuwa ga Allah. Wasu abokananka ne, wasu makwabtanka ne kai kila ma Iyayenka ne.

Ka tunatar da ranka Wai shin ta manta cewa mutuwa alkawari ne sai ta raba ta da duniya?, kuma wata rana kabari ne gidan ta? Kuma turbaya (kasa) shi ne shimfidanta? kuma tsutsotsi su ne abokan debe kewan ta?. Shin ashe ranka ba za ta ji tsoron Mala'ikan mutuwa ya sauka gare ta ba alhalin ta na bisa sabon Allah?, ko kana tsammanin a wannan lokacin nadama za ta yi maka amfani ne?. Ko kuwa kana tsammanin akwai wanda zai saurari kukanka da bakin cikinka a wannan lokaci ne?.

Babu rashin dabara kamar Mutum ya juya ma lahira baya, alhalin ta na kara fuskanto shi, ya na kara biye ma duniya alhalin ta na kara nisa ga barin shi.

Da irin wadannan kalamai ake so ka rinka tsoratar da ranka har ta yi gaggawan tuba zuwa ga Allah.

4. Ka nisanta kanka daga inda ake sabon Allah, domin nisantar inda ake saba ma Allah ya na taimaka ma Mutum wajen saukin tuba zuwa ga Allah.

Ka tuna da hadisin da Imamul Bukhari ya ruwaito na mutumin da ya kashe mutane dari ba daya (99), amma da ya zo ya tambayi Malami daga cikin abin da ya gaya masa ya ce masa: "Lallai mutanenka, mutane ne masu mummunan dabi'a, amma a kasa kaza da kaza akwai wasu mutane masu bautan Allah, don haka ka je ka bauta ma Allah tare da su".

5. Ka nisanci miyagun abokai ko kawaye, domin dabi'arka za ta rinka komawa irin tasu ba tare da ka sani ba, kuma ba za su kyale ka ba musamman kasantuwar akwai shaidan tare da su ya na ziga su. Don haka ka nisanci dukkan wata hanya da za ta hada ka da miyagun abokai ko kawaye.

Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya ce: "Mutum ya na bisa addinin masoyinsa, don haka kowa ya duba ya ga wane ne abokinsa". Abu Dawud da Tirmizy suka ruwaito. Sheikh Nasiruddeen Albaniy ya ce hadisi ne hasan.

6. Koda yaushe ka rinka tuna irin mummunan sakamakon da zunubai suke haifar ma dan Adam, domin duk lokacin da bawa ya ke tuna irin mummunan sakamakon da ya ke biyo bayan sabon Allah, kuma ya san cewa sakamakon aikinsa ya nan a madakata ya na jiran shi, to wannan zai taimaka masa wajen barin zunubi tun a farkon lokaci.

7. Koda yaushe ka rinka nuna ma ranka Aljannah da girman abin da Allah Ya tanada na jin dadi ga masu tsoron Shi, wanda za su shige ta, sannan ka nuna mata wuta kuma ka tsoratar da ita akan abin da Allah Ta'ala Ya tanada a cikin ta na wahalhalu da azaba ga masu saba masa a gidan duniya.

8. Ka shagaltar da ranka da abin da zai amfane ta, kuma ka nisanci kadaici da bayar da kafa domin ita zuciya matukar Mutum bai shagaltar da ita da abin da ya kamata ba, to ita za ta shagaltar da shi da barna, daga karshe Mutum ya koma cikin abokanai na banza wanda za su ja shi zuwa ga halaka.

9. Ka saba ma son ranka, domin babu wani abu mafi hadari ga bawa sama da biye ma son rai. Saboda haka babu makawa ga dukkan wanda ya ke son tuba na gaskiya to dole ne ya saba ma son ransa.

10. Dan uwa, akwai abubuwa da dama wanda za su iya taimaka maka wajen tuba zuwa ga Allah ban da wadannan da muka ambata kamar: Addu'a a Koda yaushe Allah Ta'ala Ya azurta ka da tuba ta gaskiya, da yawaita ambaton Allah Ta'ala, tare da neman gafararSa, da rage dogon guri game da rayuwar duniya, da yawan tuna lahira da kwanciyar kabari, da karatun al-Qur'ani Mai Girma, da yawan hakuri, da dai sauran dukkan wasu ibadu da za su kusanta ka zuwa ga Allah.

*SHARUDDAN TUBA*

Mu hadu a fitowa ta 5 in sha Allahu Ta'ala.

✍🏼 Dan uwanku a Musulunci:
*_Umar Shehu Zaria_*
5/22/17, 6:15 PM - ‪+234 9074619096‬: RAYUWA MAI IYAKA
✒ Jiya wasu sun tafi
✒ Yau wasu za su tafi
✒ Gobe ma za'a raka wasu qabari
✒ Abin fata ga kowa karshe mai kyau
✒ Haka kuma dafatan samun ni'ima
✒ Da rayuwa mai dadi cikin qabari
✒ Kuma na tabbata kowa na burin samun Hisabi
mai sauki
✒ Da shiga Aljannah
✒ Abin tambaya da dubawa anan muna yiwa
kanmu tanadin hakan?
Indai ni da kai da ke duk bamu san ranar tafiyar
mu ba,
To,
Meyasa bama kokarin zama cikin shiri ta hanyar
tsoron Allah da kiyaye umurni da hani da dagewa
wajen bin Sunnah
Da neman yardar Allah?
✒ Mu sani tare da mu akwai masu rubuta
ayyukanmu da furucinmu...
✒ Lallai mutuwa tilas ce akan kowa, yadda ake
kai wasu qabari da kai, kaima haka wasu zasu
kaika.
✒ Yadda muke jimami da damuwar rabuwa da
makusanci,
Haka dangi da masoya zasu rabu damu
watarana.
✒ Qabari wuri ne masaukin farko ana tambayoyi
a cikinsa kuma ana fara gamuwa da ni'ima a
cikinsa
✒ Wasu kuma daganan za su fara dan-danan
azaba acikin kunci da matsi, Allah ya tsaremu
"Yan uwa don Allah muyiwa kanmu tanadi, muji
tsoron Allah
Mu kiyaye hakkin junanmu, mu tsare amana ta
al'umma da ta iyalanmu da duk wanda alakar
zaman tare ya hadamu.
Mu kame harshenmu akan aibata juna, ka da
muyiwa juna hassadako mugunta.
Mu bude zukatanmu wajen sulhu da yafewa indai
an 6ata mana.
Mu saukaka cikin Magana da Hulda da
Rangwame.
Muji tausayin junta....
Allah yasa mudace
Na tabbata babu Wanda keyiwa kansa fatan
tsanani,
Don haka mu kiyaye cikin ayyukanmu don samun
saukin rayuwa mai dadi.
ALLAH YA GANAR DAMU YABAMU IKON AIKATA
ALHERI AMEEEN.
5/22/17, 6:15 PM - ‪+234 9074619096‬: ADAURE AKARANTA ZA'A AMFANA...

Sheikh Umar Sani Fagge Yana Cewa:
.
An ruwaito daga ANNABI (S.A.W) cewa lokacin
da Allah (S.W.T) ya halicci Mala'ika jibreel (A.S)
bisa sura mafi kyawu yayi mashi fukafiki dari
shida (600) tsowon kowanne fiffike yakai daga
mahudar Rana zuwa mafadarta
.
Mala'ika Jibreel ya kalli kanshi yace ya
ubangijina shin acikin Mala'ikun ka akwai wanda
ya kai ni kyau Kuwa?
.
Sai Allah (S.W.T) yace babu.
.
Sai Mala'ika Jibreel ya tashi yayi Nafila Raka'a
biyu Don godiya ga Allah
.
A cikin kowacce Raka'a yayi tsayuwar shekara
Dubu Ashirin (20,000) yayin da ya gama sallar
.
Sai Allah yace dashi ya jibreel ka bauta min
hakikanin bautawa domin babu wanda yayi min
irin wannan bautar da kayi sai dai akarshen
zamani wani Annabi mai girma kuma a binso a
gurina zai zo sunan shi "MUHAMMADU" Al'umar
shi tana da Rauni kuma mai zunubi ce zasu
sallaci Raka'a biyu (2) tare da Rafkannuwa da
tauyaya kuma cikin karamin lokaci kuma da
tunani-tunani mai yawa a cikin Sallar tasu da
kuma zunubi mai girma a tattare da su
.
Allah yace narantse maka da girmana da Buwaya
ta nafi son Sallar su akan wannan sallar taka
domin sallarsu nine nace suyi kai kuma bani
nace ka yiba
.
Sai Mala'ika Jibreel yace ya Ubangiji me
katanadar masu sakamakon wannan ibada tasu?
.
Sai Allah (S.W.T) yace na basu jannatul
"Ma'awa"
.
Sai mala'ika Jibreel yace yana so ayi mashi izini
yaga wannan "Jannatul Ma'awa"
.
Sai Allah yayi mashi izini da ya shiga Ya ware
fukafikinshi duka sannan yatashi duk lokacin da
ya bude fukafikinshi yana yin tafiyar shekara
dubu uku hakama idan ya rufe a haka
.
Sai da yayi tafiyar shekara dari uku sai ya gaji ya
sauka a inuwar wata bishiya Dan ya huta yayi
sujjada ga Allah madaukaki ya fada acikin
sujjadar cewa ya ubangiji nakai Rabin ta kuwa?
ko daya daga uku ko kuma daya daga hudun ta?
.
Sai Allah madaukaki yace ya Jibreel ko da zaka
yi tafiyar shekara dubu dari uku(300,000) kuma
koda zan kara maka daidai da karfin da kake
dashi in kara maka fukafiki daidai da fukafikinka
kayi tashi irin wanda kayi ba zaka kai daya daga
goman abinda na tanadarwa Al'ummar "ANNABI
MUHAMMADU" ba na sakamakon Raka'a biyu (2)
tak da zasu yi
.
Allah Mungode Maka da ka Sanyamu Acikin
Al'ummar Masoyinmu ANNABI S.A.W
.
ALLAH KA AMSHI IBADAR MU KA KARA MANA
KARFIN GWIWA WAJEN BAUTAN KA A KODA
YAUSHE ALBARKAN MASOYIN MU ANNABI
S.A.W


DAURE TURA MA YAN'UWA SUMA SU AMFANA
5/22/17, 8:10 PM - ‪+234 806 945 2450‬: Yestdsy 12: noon GMT London time
5/22/17, 8:10 PM - ‪+234 806 945 2450‬: Mr. President with his Doctor taking a stroll. Very encouraging. We should intensify our prayers for God to heal our number one citizen.
5/22/17, 8:10 PM - ‪+234 806 945 2450‬: <Media omitted>
5/22/17, 9:56 PM - ‪+234 806 008 8920‬: N-Power Job Application Portal reopens May 29,2017 | Application Requirements and How to Apply


Federal Government will reopen its youth empowerment job application portal at portal.npower.gov.ng on May 29, 2017, Minister of Labour and Employment Dr. Chris Ngige said on Thursday.

He made the declaration at press conference on the issue of minimum wage for Nigeria Labour Congress.

Currently, the N-Power scheme, one of the four cardinal programmes of Social Investment Programme, SIP, is engaging 200,000 Nigerian youths in the areas of N-Agro, N-Health, and N-Teach.

N-Power is said to have gulped billions of naira since it started making payment December 2016.

N-power's first phase of applications commenced last year, when 200,000 applicants were shortlisted.

The government called the first set of shortlisted beneficiaries "first batch" saying more 300,000 names would be released.

The online assessment test conducted was characterised by several technical issues of login and submission problems, though.

But with the latest news by the FG, it is obviously clear that no second batch list should be expected by those who wrote the first test, but were not shorlisted.


What does it mean for those who applied in 2016 but were not shortlisted? 

With the new announcement by the Labour Minister Ngige, it means records of those who didint make the first batch were no longer valid on the Npower application portal.

It means they are free to reapply again. It means they'll have to start all over again. They should get their papers ready this time and avoid the mistakes they made during the first application process.

Can married women apply? 

Definitely!  The programme doesnt segregate irrespective of your marital status.

How to avoid mistakes during application process
1. If you've changed your name as a result of marriage, please make sure to it reflects on the certificates you'll be using for application.

2. If you've not done change of name, then use the name as it appears in your papers and in your bank account.

3. Apply by yourself, don't give out your name to cyber cafe person to apply on your behalf.

Cafe attendants are fond of making mistakes when they aren't supervised. If cafe attendant must do it for you, be there to correct whatever mistakes he'll be making.

4. Check and cross check why applying before you make submission.

5. One of the most important things is to ensure that your account number is active, and it's linked to your active account number.

6. If you're above 35years you won't be considered.

7. In order to avoid the issue of unmatched name, unmatched bvn, etc make sure you fill the on-line application form as your names appear in your certificates and bank account number.

You could face issue of unmatched name if all your papers, and ID bear Azeez Adekola, but you go ahead to fill Abdulazeez Adekola while filling Npower application form.
If your name is Kola, let it be if that's how it appears in your documents, dont go fill Adekolapo during application.

We have found out that more than 70% of the current beneficiaries who are faced with one issue or other are those who use names that are slightly different in spelling, yet the same meaning and interpretation. Avoid it.
5/22/17, 10:25 PM - ‪+234 803 222 3008‬: *MU KOYI IBADA*

*Darasi Akan Azumi*

*FITOWA TA BAKWAI-7*


YIN SAHUR
Yin sahur ba wajibi ba ne sai dai sunna ce mai qarfi, manzonAllah sallalLahu alayhi wa alahi wasallam ya ce "Banbancin Azuminmu da na Yawudawa da Kiristoci(Nasara) shi ne yin sahur)

Ba dole ba ne mutun ya cika cikinsa da abinci lokacin sahu, ko ruwa da dabino ya ci Ana so a jinkirta sahur ya zuwa juzu'i na qarshen dare matukar alfijir ba zai fito ba.

Kuma kana iya ci gaba da cin abincinka har sai ka gama ba komai a gare ka ko da an kira sallar subahi ne kira na biyu.
ﻋﻦ ﺃﺑﻲ ﻫﺮﻳﺮﺓ ﻋﻦ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﺃﻧﻪ ﻗﺎﻝ: ﺇﺫﺍ ﺳﻤﻊ ﺃﺣﺪﻛﻢ ﺍﻟﻨﺪﺍﺀ ﻭﺍﻹﻧﺎﺀ ﻋﻠﻰ ﻳﺪﻩ ﻓﻼﻳﻀﻌﻪ ﺣﺘﻰ ﻳﻘﻀﻲ ﺣﺎﺟﺘﻪ ﻣﻨﻪ[ 48 ‏]

An samo hadisi daga Abi Hurairah da ga Manzon Allah sallallahu alayhi wa alihi wasallam ya ke cewa:
*(Idan danyaku ya ji kiran sallah ga kwanon abinci a hanunsa kada ya ajiye kwanon abincisa har sai ya gama cin abincinsa)*

Amma idan ba ka fara ba a ka kira sallah, ba za ka ci ba

Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce,:
*(Ku yi sahur ko da da kurbar ruwa ne)*. [51]

Wani hadisin Annabi ya ce,:
*(Madalla da sahur din mumini da ya yi da Dabino)*
[52]

*Wanda ya ci ko ya sha abin sha tunaninsa alfijir bai fito ba,a she alfijiri ya fito,babu komai a gare shi,kuma azuminsa yana nan*[53]

*Idan ka wayi gari baka azumin ba kasan an ga wata ba sai da rana labari ya isheka ba komai a gareka ka daina cin abinci za kayi,ka azumci ragowar ranar azuminka ya yi ba sai ka rama ba wannan ita ce Magana inganttaciya,itace fahintar ibn Taimiyya da ibn Qaym*
[54]

Idan Afijr ya fito dole ka dena cin abinci ko ba akira sallah ba, idan kuma aka kira sallah kana da tabbas alfijir bai fito ba ba zaka dena cin abincika ba.Amma sa mutane daina cin abinci da wasu mintuna ko kiran sallah alfijir bai fitoba yin haka Bidi'a ce. [55]


BUDE-BAKI
Ana bude baki ne da zarar rana ta fadi,ba sai an kira sallah ba.

Bidi'a ce jinkirta Shan ruwa wato buda baki har sai an yi sallar magariba, matuqar an mayar da yin haka wata qa'ida ce.

Ana son mai azumi ya yi addua yayin Shan ruwa.

*adduar kuwa ita ce:*
*ﺫﻫﺐ ﺍﻟﻈﻤﺄ ﻭﺍﺑﺘﻠﺖ ﺍﻟﻌﺮﻭﻕ ﻭﺛﺒﺖ ﺍﻷﺟﺮ ﺇﻥ ﺷﺎﺀ ﺍﻟﻠﻪ*
*"Dhahabaaz zama'u wabtalatil uruqu wathabbatal ajru insha Allah*
[56] "

Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce,;
*(Mutane ba su gushe ba suna cikin alheri matuqar suna gaggauta buda baki)* [57]

Ana dai son mutum ya sha ruwa ne da zarar rana ta fadi,ba zai jira sai an kira sallah ba,ba kuma zai bari sai ya ga shafaqi ya boye ba.Yin haka kuskure ne a ce sai an ga ba a ganin shafaki.Idan shafaqi ya boye to wannan shi ne lokacin sallar isha'i.Ya kamata 'yan'uwa su kiyaye wannan kuskuren.

*Sunna ce mutum ya sha ruwansa[bude-bakinsa]da Dabino danye in hakan ya samu.In kuma bai samu ba ya sha ruwa,ko wasu 'ya'yan itace,kamar Lemu, Mangwaro,Ayaba da dai sauransu*

*Wanda ya yi zaton rana ta fadi,sai ya ci abinci ko ya sha abin sha,sai ta bayyana a gare shi cewa rana ba ta fadi ba,to babu komai a gare shi azuminsa yananan daram-daqam*

Sai ya qarasa azuminsa.Wannan ita ce fahintar
Imamu Mujahid da Al-Hassanul Basariy,da Ishaq da Imam Ahmad bn Hambal wannan itace fahintar su.
[58]

Wanda ya sha azumin watan Ramadan saboda rashin lafiya ko tafiya sannan ya mutu kafin ya biya,a dalilin haka ana bin sa.Waliyinsa ko dansa ko dan'uwansa zai ciyar da miskini daya rabin sa'i na abincin da aka saba ci a gari a madadin Azumin kowace rana.

Wannan shi ne hadisi ya tabbatar ruwayar Abu Hazim. [59]

Idan azumin alwashi ne ko bakance, waliyinsa zai rama masa azumin a madadin ciyarwa.

FADAKARWA
*Idan ka fara azumin aqasarka sai kaje wata qasa to bazaka sha ruwa ba koda qasarka sun sha ruwa,sai wannan qasar ta sha ko da ko azumin na ka zai wuce azumi talatin (30)*

misali ace kai dan Najeriya ne kaje Makka ko Madina labari ya isheka ansha ruwa a Najeriya to kai baza ka sha ba sai Makka sun sha ruwa domin kai kana cikin hukuncin dan Makka ne ba dan Najeriya ba. [60]

ABUBUWAN DA AKE SO A YAWAITA SU A RAMADAN

*1-Yawaita karatun Alkur'an,da tafsirnsa da kokarin sanin ma'anoninsa*

*2-Yawaita kyauta, musamman ga 'yan uwa da abokai da masu karamin karfi*

*3-Sadaka da ciyar da mai azumi lokacin bude baki da lokacin sahur*

*4*Yin sallar nafila na rana dana dare.(Tarawihi ko Tahajjudi)*

*5-Shiga i'tikafi da yawaita ibada ta musamman*

*6-Yawaita yi wa Annabi salati*

*7-Yawaita neman gafara (Istigifari) da tuba da komawa zuwa ga Allah*

*8-Zuwa wajen wa'azi da sauran darussa kamar tafsir da sauransu*

*9-Yawaita yin tuba ga Allah da mayar da hakkin ga masu shi da nisantar sabon Allah*

*10-Ciyar da abinci dafaffe da danye*

*11-Kiyaye salloli akan lokaci da taimakon mahaifa*

Sheikh Muhammad Salih al-Munajid ya fada a cikin littafinsa (As-siyam) cewa: *"Daga cikin abubuwan da ke wargaza kyawawan ayukkan mutum kuma su haifar masa da zunubai musamman a lokacin azumi,akwai kallon finafinai,da wasanni, da sharholiya,da zuwa wajen taro mara anfani,da zama a kan kwalbati ko kan hanyar jama'a, da yawo a mota ko mashin a cikin gari ba tare da dalilin da shari'a ta yarda da ya gajiyar da kansa da rana ba, yadda da daddare ya kasa yin karatun al'qur'ani ko sallar tahajjud*

Don haka ba a yarda mai azumi ya rinka ;

*1-kallon fim din 'yan Hausa, fitsararru masu yada fasadi da vata tarbiyya,da duk wani fim na batsa ko wanda ya ke nuna rashin kunya ko rashin kirki.

*2-Zuwa kallon qwallo:Bai halarsta ga mai azumi ya je ya kalle su ba, domin kallon qwallo haramun ne,akwai nuna tsiraici kamar fitar da cinya wanda bai halasta ba ga namiji da mace. Manzon Allah ya ce cinya tana daga al'aura. Haka ya gaya wa wani mutumi da ya fitar da cinyarsa. Sai ya ce masa, 'Rufe cinyarka domin cinya tana da ga ala'ura*
[61]

*3-Karta da caca Allah ya hana su a cikin suratul Ma'ida su ma haramun ne ga mai azumi da ma wanda ba ya azumi*

*4-Hira da 'yammata*

*Ya Allah ka isar da rayuwar mu watan Ramadhana muna imani da kyakkyawar niyya*.


Mu hadu a Fitowa ta gaba,insha Allah.
5/23/17, 7:26 AM - Bbl Cottonou: *TAFSIRIN MALAM ZULQE*


Inda ba kasa nan ake gardamar kokowa.


To jama'a Abduljabbar Nasiru kabara Shugaban Qadiriyya Riyadul Jannah na Afrika zai fara tafsiri shidai tafsirin nan za'a fara gabatar da shi a ranar juma'a 26 ga watan May, 2017. A headquarter Yan kogo Kuma anwa Tafsirin Take da *Jakar magori*

kamar yadda kukasan Abduljabbar da cika baki to a tafsirin da zai fara ma ya cika baki.

Abduljabbar ya fada cewa, wannan tafsirin nasa zai zo da salon da ba a tabajin wani yayi irinsa ba kafinshi, inda za a yishi a maudu'ance da fasula a qarqashin kowanne maudu'i, domin fadadar bayani yadda zai fa'idantar da mai sauraro Sanin haqiqanin abinda ya sa wasu ba'alin ayoyin Alqur'ani suka maimaitu da dalilin maimatuwarsu tare da fiqihun da ke cikin su.

Ina da Tambaya Jama'a yanzu Wanda ko haddar izu Goma bashi da ita shine zai iya Tafsiri ??

Jama'a Kunsan ana fassara wata Ayar da Aya to shi gogaggen Mai wa'azi karamin Alaramma Abduljabbar bashi da wani kamasho na haddar Qur'ani mai gwari ta Yaya zai yi Tafsiri ??

Abduljabbar ne fa za'a karanta Aya a cikin Qur'ani Amma ya dinga musu yana cewa karyane ba'a cikin Qur'ani take ba to gogaggen mai wa'azi karamin Alaramma idan baka taba ganin ayar ba to kazo a Dora hannunka akan bakin ayar kuma wai a haka zakayi Tafsiri ??.

Yanzu wanda zai jawo ayar فخلف من بعدهم خلف Amma kai tsaye yace وخلفت في خلفي shine za'ace zaiyi Tamsirin da ba'a tabajin wani yayi irinsaba kafinsa ?? Allah ya kai damo ga harawa.

saboda shifa ayarma bai iya jawowa dai-dai ba to ina kuma azo fassararta da bayaninta hhhmm??

Allah ya jikan Malam Jafar yace ba kasar da aka raina Qur'ani irin kasarmu kowa daga Ramadan yazo shikenan ya zama malamin Tafsiri da Wanda ya dace da Wanda bai dace ba.

Duk Wanda ya San halin Abduljabbar bai kamata yayi Tafsiri ba sai dai ya zama *mai sauraro Amma ba mai fada*

Amma duk da haka baza muyi kasa a gwiwa ba zamu Dan dinga bibiyar Tafsirin Abduljabbar domin mudinga jin katobara da kitabur ra'asi mulanka, da maudu'an maganganu da labarai na isra'iliyat, gaskiya sahabbai zasu sha zagi, har abin da bama tunani zai munji a tafsirin nan.

Daga karshe Dan Allah Abduljabbar idan ya cika shi da ne ya fito a zauna da shi a tattauna akan littafin da yake ji da shi Wanda ya shirga karya da ha'inci a ciki sunan littafin *Mukaddimatul Azifa* Amma ya kasa yaji tsoro daman kauran mata ne.

Kuma ko gobe ya bukaci azo a tattauna da shi malamanmu a shirye suke.


*DAGA*
*ABULLAHI*
*NAGEGIME*
5/23/17, 7:26 AM - Bbl Cottonou: *Wannan shekarar zamu Nada Abduljabbaru a matsayin Shugaban Masu Tamsiri 😂*

Wallahi Abduljabbaru baya jin kunyar yin karya kuma ga shi yanawa ayoyin kur'ani shigege da fassarar aya yadda yaga dama kuma ko haddar izu goma bashi da ita.

Allah ya jikan Malam Jafar yace: ya kalubalanci gidan Su Abduljabbaru koda za suyi taran dangi bazasu iya haddace izu goma ba.

Wai kunji da ya tashi yin fassarar ayar nan ko wata irin fassara ya mata ? ( Summa Aurasnal kitaballazi nas dafaina min ibadina ) har zuwa karshe ayar. Shidai Gogaggen mai wa'azi ya mata wata irin fassara Dan ta goyi bayansa akan akidarsa ta zagin sahabbai yace ( faminhum zalimun li nafsihi ) duk Yan wuta ne Hhhhhh kunji Babban Alaramma.

Malaman mu na sunnah suka ce masa karya yake ya yi ha'incin da ya saba wannan fassarar ba haka take ba kuma aka Kawo mai hujjoji da dalilai da suke nuna cewa ( faminhum zalimun li nafsihi ) zasu shiga Aljanna.

Abin Mamaki baban Abduljabbaru Sheik Nasiru kabara Shima irin fassarar da Ahlussunnah sukayi Shima ita yayi yace ( faminhum zalimun li nafsihi ) zasu shiga Aljanna.

Amma Abduljabbaru Gogaggen mai wa'azi ya yi wa babansa tawaye yace Sam bai yadda da wannan fassarar ba da babansa ya yi ba daman mun gaya muku Dan Tawaye ne kuma Karen Yan Shi'a ne.

Muna Addu'a Allah ya karawa *Malam Abdurrazak Uba Musa* kwarin gwiwa saboda kullun yana rubutun raddi na ilimi ga Abduljabbar akan littattafan da ya rubuta.

kai idan kana so kasan sharrin da karyar Abduljabbar to ka kasance da *Malam Abdurrazak Uba Musa* A Facebook saboda kullun yana warware mana sharrin Abduljabbar kuma sai ya gayama inda zakaje kaga karyar da abduljabbar din yayi a littafin nasa.


*DAGA*
*ABULLAHI*
*NAGEGIME*
5/23/17, 7:28 AM - Bbl Cottonou: 1. Addu'ar Ahmad Sulaiman a Yola http://darulfikr.com/s/21245
2. Daurawa Doubeli Jimeta
http://darulfikr.com/s/21239

3. Daurawa Radio Gotel Yola
http://darulfikr.com/s/21238

4. Daurawa Yola town
http://darulfikr.com/s/21241
5/23/17
, 7:28 AM - Bbl Cottonou: Tarbiya ta gari jari tare da Sheik Aminu Ibrahim Daurawa a garin Yola Jihar Adamawa 20-05-2017 http://darulfikr.com/s/21248
5/23/17
, 7:34 AM - ‪+234 803 445 7259‬: Today's Beautiful Hadith is about Al Rayyan

It was narrated from Sahl bin Sa'd that the Prophet (peace be upon him) said: "In Paradise there is a gate called Rayyan. On the Day of Resurrection the call will go out saying: 'Where are those who used to fast?' Whoever is among those who used to fast will enter it, and whoever enters it will never thirst again."

(Sunan Ibn Majah, Book 7, Hadith 1709)
5/23/17, 8:33 AM - ‪+234 806 084 4942‬: Idan kana son Annabih Muhammad (S.A.W) katura wanna zuwa group uku kachel domin yan uwa musulmi su amfana, idan mutum ya karan ta wannan zikirin (allahumma inni as'aluka minal khairi ma sa'alaka nabiyuka wa habibuka muhammadin (S.A.W) wa'a uzubika minassharri masta'a zaka minhu nabiyuka wa habibuka muhammadin (S.A.W)Ameen. Ka gaggau ta tura wa yan uwa musulmi domin kasamu wanna ladda. Zamu gani inkana da locacin addinin ka
5/23/17, 8:40 AM - ‪+234 806 084 4942‬: Pls let your son/daughter know his/her genotype before he/she says yes to that handsome guy or to that beautiful lady whom he/she wishes to spend the rest of his/her life with...
Genotype & It's Appropriate Suitor:
AA + AA = Excellent
AA + AS = Good
AA + SS = Fair
AS + AS = Bad
AS + SS = Very Bad
SS + SS = Extremely Bad (In fact, don't try it)
#SickleCellAwareness

💉BLOOD GROUP COMPATIBILITY 💉

What's Your Type and how common is it?

O+ 1 in 3 37.4%
(Most common)

A+ 1 in 3 35.7%

B+ 1 in 12 8.5%

AB+ 1 in 29 3.4%

O- 1 in 15 6.6%

A- 1 in 16 6.3%

B- 1 in 67 1.5%

AB- 1 in 167 .6%
(Rarest)

Compatible Blood Types

O- can receive O-

O+ can receive O+, O-

A- can receive A-, O-

A+ can receive A+, A-, O+, O-

B- can receive B-, O-

B+ can receive B+, B-, O+, O-

AB- can receive AB-, B-, A-, O-

AB+ can receive AB+, AB-, B+, B-, A+, A-, O+, O-

This is an important msg which can save a life! A life could be saved....
: Your Blood group also speaks about you.
🅰(+) : Good leadership.
🅰(-) : Hardworking.
🅱(+) : Can Sacrifice for others and very ambitious, tolerance.
🅱(-) : Non flexible, Selfish & Sadistic.
🅾(+) : Born to help.
🅾(-) : Narrow minded.
🆎(+) : Very difficult to understand.
🆎(-) : Sharp & Intelligent.

What is ur blood group ?
Try....It....share the Fantastic information..
EFFECT OF WATER
💐 We Know Water is
important but never
knew about the
Special Times one
has to drink it.. !!

Did you ???

💦 Drinking Water at the
Right Time ⏰
Maximizes its
effectiveness on the
Human Body;

1⃣ 1 Glass of Water
after waking up -
🕕⛅ helps to
activate internal
organs..

2⃣ 1 Glass of Water
30 Minutes 🕧
before a Meal -
helps digestion..

3⃣ 1 Glass of Water
before taking a
Bath 🚿 - helps
lower your blood
pressure.

4⃣ 1 Glass of Water
before going to
Bed - 🕙 avoids
Stroke or Heart
Attack.

'When someone
shares something of
value with you and
you benefit from it,
You have a moral
obligation to share it
with others too.'
So..., DO yours!
5/23/17, 1:01 PM - NA'IBIN SUNNAH: https://www.allamericanmuslim.com/ibrahim-killington-journey-to-islam/
5/23/17
, 1:01 PM - NA'IBIN SUNNAH: https://www.allamericanmuslim.com/khallid-shabazz/
5/23/17
, 1:02 PM - NA'IBIN SUNNAH: https://www.allamericanmuslim.com/daughter-of-italian-parliamentarian-converts-to-islam/
5/23/17
, 1:02 PM - NA'IBIN SUNNAH: https://www.allamericanmuslim.com/former-beauty-queen-converts-to-islam/
5/23/17
, 1:03 PM - NA'IBIN SUNNAH: https://www.allamericanmuslim.com/gary-miller/
5/24/17
, 9:28 PM - Sano Njmm, ‪+234 806 434 0968‬ left
5/23/17, 1:04 PM - NA'IBIN SUNNAH: https://www.allamericanmuslim.com/article-model/
5/23/17
, 1:04 PM - NA'IBIN SUNNAH: https://www.allamericanmuslim.com/swedish-lady/
5/23/17
, 1:59 PM - ‪+234 806 342 0823‬: Via Dr Ibrahim Jalo Jalingo

DOMIN TABBATAR TAUHIDI DOLE NE A GUJE WA BIDI'A:

An gina Musulunci ne a kan rukunai biyar, mafi girmansu shi ne: ((لا اله الا الله محمد رسول)) watau yarda da cewa babu abin bauta a bisa cancanta sai Allah, sannan Muhammad manzon Allah ne. Wadannan jumloli biyu: ((Laa Ilaaha Illal Laahu Muhammadur Rasuulul Laahi)) su ake kira lafuzan Tauhidi.

Kamar kuma yadda ake gani shi wannan Rukuni na Tauhidi yana da rassa biyu ne:-

1. Reshe na farko shi ne tabbatarwa babu wani abin bauta a bisa cancanta sai Allah Shi kadanSa; saboda haka duk wanda aka bauta wa in dai ba Allah ba ne to zalunci ne aka yi; domin an ba shi abin da bai cancanta a ba shi ba, an ba shi abin da yake ba hakkinsa ne ba. Lalle tsaida wannan reshe na Tauhidi yana nufin nisantar dukkan wani nau'i na Shirka.

2. Reshe na biyu shi ne yarda da cewa Annabi Muhammad mai tsira da amincin Allah Manzo ne na Allah.

Lalle tsaida wannan reshe na Tauhidi yana nufin nisantar dukkan wani nau'i na bidi'ah; watau kada kowa ya bauta wa Allah sai da abin da Annabi Muhammadu mai tsira da amincin Allah ya shar'anta, ko dai ta hanyar Alkur'ani mai girma, ko kuwa ta hanyar ingantattun hadithansa masu daraja.

Duk wanda za a ce da shi ga abin da Annabi ya fada cikin mas'ala kaza, sannan ya ce ba zai yi aiki da abin da ya fada ba, zai yi aiki ne da fadar waninsa, to lalle wannan bai tsaida hakkin Muhammadur Rasuulul Laahi ba, kuma tauhidinsa bai cika ba.

Allah Ya taimake mu.
5/23/17, 2:13 PM - ‪+234 806 089 7228‬: <Media omitted>
5/23/17, 2:26 PM - ‪+234 803 467 8247‬: <Media omitted>
5/23/17, 2:55 PM - Bbl Cottonou: *Assalamu Alaikum*
Tambaya

Shin menene gaskiyar wannan saqon???👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼

WANNAN SHINE ADDUAN DAUKAR NIYYAR AZUMI DA AKE SO KOWANNE MUSULMI YAYI A LOKACIN DA AKAGA WATAN RAMADAN.
ALLAHUMMA INNI NAWAITU SIYAMA RAMADAN,
SALASUNA YAUMAN,
AU TIS'A WA ISHIRUNA YAUMAN,
IIMAANAA WA IHTU SAABAN,
LI WAJHIL LAAHIL KARIM.
DON ALLAH A TURAWA EN UWA MSULMAI.

Amsa

_Muhammad Bin Saleh Al-Usaimeen, yariga yagama warware wannan zancen acikin sharhindda yayiwa littafin Riyadus Salihin: Ga bayanin nashi da latabcinsa kafin muzo da fassararsa a qasa****_

ﺍﻟﻨﻴﺔ (( ﻣﺤﻠﻬﺎ ﺍﻟﻘﻠﺐ، ﻭﻻ ﻣﺤﻞ ﻟﻬﺎ ﻓﻲ ﺍﻟﻠﺴﺎﻥ ﻓﻲ ﺟﻤﻴﻊ
ﺍﻷﻋﻤﺎﻝ؛ ﻭﻟﻬﺬﺍ ﻛﺎﻥ ﻣﻦ ﻧﻄﻖ ﺑﺎﻟﻨﻴﺔ ﻋﻨﺪ ﺇﺭﺍﺩﺓ ﺍﻟﺼﻼﺓ، ﺃﻭ
ﺍﻟﺼﻮﻡ، ﺃﻭ ﺍﻟﺤﺞ، ﺃﻭ ﺍﻟﻮﺿﻮﺀ، ﺃﻭ ﻏﻴﺮ ﺫﻟﻚ ﻣﻦ ﺍﻷﻋﻤﺎﻝ ﻛﺎﻥ
ﻣﺒﺘﺪﻋﺎً ﻗﺎﺋﻼً ﻓﻲ ﺩﻳﻦ ﺍﻟﻠﻪ ﻣﺎ ﻟﻴﺲ ﻣﻨﻪ؛ ﻷﻥ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﺻﻠﻲ ﺍﻟﻠﻪ
ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻢ ﻛﺎﻥ ﻳﺘﻮﺿﺄ، ﻭﻳﺼﻠﻲ ﻭﻳﺘﺼﺪﻕ، ﻭﻳﺼﻮﻡ ﻭﻳﺤﺞ، ﻭﻟﻢ
ﻳﻜﻦ ﻳﻨﻄﻖ ﺑﺘﺎﻟﻨﻴﺔ، ﻓﻠﻢ ﻳﻜﻦ ﻳﻘﻮﻝ : ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺇﻧﻲ ﻧﻮﻳﺖ ﺃﻥ ﺃﺗﻮﺿﺄ،ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺇﻧﻲ ﻧﻮﻳﺖ ﺃﻥ ﺃﺻﻠﻲ، ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺇﻧﻲ ﻧﻮﻳﺖ ﺃﻥ ﺃﺗﺼﺪﻕ، ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺇﻧﻲ ﻧﻮﻳﺖ ﺃﻥ ﺃﺣﺞ، ﻟﻢ ﻳﻜﻦ ﻳﻘﻮﻝ ﻫﺬﺍ؛ ﻭﺫﻟﻚ ﻷﻥ ﺍﻟﻨﻴﺔ ﻣﺤﻠﻬﺎ ﺍﻟﻘﻠﺐ، ﻭﺍﻟﻠﻪ ﻋﺰ ﻭﺟﻞ ﻳﻌﻠﻢ ﻣﺎ ﻓﻲ ﺍﻟﻘﻠﺐ، ﻭﻻ ﻳﺨﻔﻲ ﻋﻠﻴﻪ ﺷﻲﺀ؛ ﻛﻤﺎ ﻗﺎﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﺗﻌﺎﻟﻲ ﻓﻲ ﺍﻵﻳﺔ ﺍﻟﺘﻲ ﺳﺎﻗﻬﺎ ﺍﻟﻤﺆﻟﻒ : ‏(ﻗُﻞْ ﺇِﻥْ ﺗُﺨْﻔُﻮﺍ ﻣَﺎ ﻓِﻲ ﺻُﺪُﻭﺭِﻛُﻢْ ﺃ ‏ َﻌْﻠَﻤْﻪُ ﺍﻟﻠَّﻪُ ‏) ‏( ﺁﻝ ﻋﻤﺮﺍﻥ : ﺍﻵﻳﺔ 29 )َ

_Ibnu Usaimeen yace: (NIYYA) muhallinta shine zuciya, batada muhalli a harshe a dukkan ayyyuka, saboda hakane yakasance duk wanda yayi furuci da niyya ayayinda yake nufin yayi sallah, ko azumi ko hajji, ko alwala, ko waninsu na ayyuka Dan Bidi'ane shi, yana fadin abu acikin addini wanda baya cikinsa, domin kuwa Annabi (s.a.w) yakasance yana yin alwala, yana sallah kuma yana sadaka, yana azumi yana hajji, bai kasance yana furuci da niyya ba, bai kasance ba yana cewa: *ALLAHUMMA INNI NAWAITU AN ATAWADDA'A, ALLAHUMMA INNI NAWAITU AN USALLI, ALLAHUMMA INNI NAWAITU AN ATASADDAQA ALLAHUMMA INNI NAWAITU AN UHIJJA* bai kasanceba yana fadin haka, saboda hakene ita niyya muhallinta shine zuciya, kuma Allah megirma da daukaka yasan abinda yake cikin zuciya, babu wanin abinda yake 6oyuwa gareshi, kamar yadda Allah ta,ala yace: *KACE IN KUN BOYE ABINDA YAKE CIKIN ZUKATANKU KO KUN BAYYANASHI ALLAH DAI YASANI* Al-imran ayata 29****_

_Yan uwa kunji bayanin Usaimeen yace ma aikida wannan saqon da ake tura muku, inhar kanayi to kai dan bidi'a ne, kenan wannan saqon yatabbata kenan qaryane kuma ma aiki dashi haramunne doin kuwa gashi malam yace inkana furta niyya da baki kao dan bidi'ane****_

_Ibnu Abul Izzy Al-Hanafy, acikin Sharhin Dahawiyya yace kakaf malaman mazhabobinnan hudu akan cewa ba,a furuci da niyya abaki****_

_Ibnul Qayyum shima acikin Zadul ma'ad mujalladinsa nafarko ya tabbatarda cewa ba,a furuci da niyya abaki****_

_Saboda haka lallai wannan saqon kuyi watsi dashi aikin 'yan bidi'ane, amma ita niyya bama ta azumi ba koma na meye, ba,a furtawa kuma yin furuci da baki tabbas bidi'ane kamar yadda kukaji usaimeen yafada, dan haka wannan waqon kuyi watsi dashi****_
Allah yasa mudace


ﺳﺒﺤﺎﻧﻚ ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻭﺑﺤﻤﺪﻙ, ﺃﺷﻬﺪ ﺃﻥ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ، ﺃﺳﺘﻐﻔﺮﻙ ﻭﺃﺗﻮﺏ ﺇﻟﻴﻚ.
.
Subhanak Allahumma wabi hamdika ash hadu anla ila ha illah anta astagfiruka Wa,atubu ilaika
5/23/17, 6:19 PM - ‪+234 817 071 1952‬: 🍃🍯شرح دعاء عظيم كان غالب دعاء شيخ الإسلام ابن تيميّة رحمه الله🍯🍃

*🍃🍯ربّ أعني*
*ولاتُعن عليّ🍯🍃*

🍃شرح الشيخ عبد الرزاق البدر حفظه الله تعالى

🍃عن عبدالله بن عباس رضي الله تعالى عنهما
قال:(كان النبي صلى الله عليه وسلم يدعو:
*{{رب أعني ولاتُعن عليّ وانصرني ولاتنصر عليّ وامكر لي ولاتمكر عليّ واهدني ويسّر الهدى لي,وانصرني على من بغى عليّ,اللهم اجعلني لك شاكرا,لك ذاكرا,لك راهبا,لك مطواعا,لك مُخبتا,إليك أوّاها مُنيبا,رب تقبّل توبتي ,واغسل حوبتي ,وأجب دعوتي,وثبّت حجتي,واهد قلبي,وسدّد لساني,واسلل سخيمة صدري}}.*

📌رواه أبو داود والترمذي وابن ماجه وصححه الالباني في صحيح سنن أبي داود(1/414)📚

🍃قال الشيخ عبد الرزاق البدر حفظه الله تعالى :

*🎁هذا الدعاء العظيم اشتمل على*
*اثنين وعشرين*
*سؤالا ومطلبا,هي*
*من أهم مطالب العبد*
*وأسباب صلاحه وسعادته في الدنيا وفي الآخرة.*

🍯🍃فأول ذلك قوله
*(ربّ أعني)*وهو طلب العون
من الله أي وفقني
لذكرك وشكرك وحسن عبادتك وفي مقابلة الاعداء أمدني بمعونتك وتوفيقك.

🍯🍃الثاني قوله
*(ولاتعن عليّ)*أي لاتغلب علي من يمنعني من طاعتك من النفس الامارة بالسوء ومن شياطين الأنس والجن.

🍯🍃والثالث قوله *(وانصرني)* وهو طلب النصر أي اغلبني على الكفار أعدائي وأعداء دينك,وقيل انصرني على نفسي الأمارة بالسوء فإنها اعدى اعدائي.

🍯🍃والرابع قوله
*(ولاتنصر عليّ)*بمعنى لاتسلط علي أحدا من خلقك.

🍯🍃والخامس
قوله *(وامكر لي)*أي ألحق مكرك بأعدائي وارزقني الحيلة السليمة والفكر القويم للسلامة من شرهم ودفع كيدهم,بحيث لا يشعر العدو بماهديتني إليه من سبل دفع كيدهم وعدوانهم.

🍯🍃السادس
قوله *(ولاتمكر عليّ)*أي ولا تهد عدوي الى طريق دفعه إياي عن نفسه.

🍯🍃السابع
قوله *(واهدني)*أي دلني على أبواب الخيرات ومُنَّ عليّ بالعلم النافع وبصرني بعيوب نفسي.

🍯🍃والثامن
قوله *(ويسّر الهدى لي)* أي وسهل لي اتباع الهداية وسلوك طريقها وهيء لي أسباب الخير حتى لا استثقل الطاعة ولا اشتغل عن العبادة.

🍯🍃والتاسع قوله
*(وانصرني على من بغى عليّ)* أي وانصرني على من ظلمني وتعدى عليّ.

🍯🍃والعاشر
قوله *(اللهم اجعلني لك شاكرا)* أي الهمني شكرك على نعمائك وآلائك عليّ.

🍯🍃والحادي عشر
قوله *(لك ذاكرا)*أي في الاوقات كلها قائما وقاعدا وعلى جنب.

🍯🍃والثاني عشر
قوله *{لك راهبا}*أي خائف منك في السراء والضراء.

🍯🍃والثالث عشر
قوله *{لك مطواعا}*أي كثير الطوع وهو الانقياد والامتثال والطاعة.

🍯🍃اوالرابع عشر
قوله *{{لك مُخبتا}}*من الإخبات وهو الخشوع والتواضع والخضوع والمعنى اجعلني لك خاشعا متواضعا خاضعا.

🍯🍃والخامس عشر
قوله *{{إليك أوّاها منيبا}}*الأواه هو كثير الدعاء والتضرع والبكاء,والمنيب هو التائب الراجع إلى الله في أموره.

🍯🍃والسادس عشر
قوله *{{رب تقبّل توبتي}}*أي اجعلها صحيحة بشرائطها واستجماع آدابها.

🍯🍃والسابع عشر
قوله *{{واغسل حوبتي}}*أي وامح ذنبي وإثمي.

🍯🍃والثامن عشر
قوله *{{وأجب دعوتي}}*أي دعائي.

🍯🍃والتاسع عشر
قوله *{{وثبّت حُجتي}}*أي على أعدائك في الدنيا والعقبى,وثبت قولي وتصديقي في الدنيا وعند سؤال الملكين.

🍯🍃والعشرون
قوله *{{واهد قلبي}}*أي إلى معرفة ربي ومعرفة الحق والهدى الذي أمر به وبعث به رسله.

🍯🍃والحادي والعشرون
قوله *{{وسدّد لساني}}*أي صوّب وقوّم لساني حتى لاينطق إلا بالصدق والقول السديد.

🍯🍃والثاني والعشرون
قوله
*{{واسلل سخيمة صدري}}* أي واخرج سخيمة صدري وهي غشه وغله وحقده وحسده ونحوها مما ينشأ من الصدر ويسكن في القلب من مساويء الأخلاق.

*📙وبهذا الشرح الموجز لمااشتمل عليه هذا الدعاء من المسائل العظيمة والمطالب الجليلة يتبيّن عظم هذا الدعاء وأنه مما ينبغي الاهتمام به وملازمة التضرع به إلى الله وقد ذكر الحافظ البزار في ترجمة شيخ الاسلام ابن تيمية أن هذا الدعاء كان غالب دعاؤه رحمه الله.*

📌 بتصرف من كتاب فقه الأدعية والأذكار للشيخ عبد
الرزاق البدر(4/487).
5/23/17, 6:34 PM - ‪+234 809 787 4234‬: *Falalar Gina Masallachi A Musulunci*
🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞

*Tareda:-* _Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum {Hafizahullah}_

Wannan Shine Nasihar da Malam Yagabatar Jiya a Yayin Bude Sabon Masallachin Juma'a na Abubakar Sadiq Wanda Yake Bayan Upper Benue River Basin Development Authority, Kusa da Gida Dubu Anan Cikin Garin Bauchi.

Malam Yaja Hankalin Jama'a Sosai akan falalar Dake Tattare da Gina Masallachi a Musulunci, Da Sakamakon Duk Wanda Ya Gina Masallachi Matuqar Dan Allah Yayi!!

Sannan Malam Yaja Hankalin Masu Hannu da Shuni akan Suyi Qoqari Su Mure Dukiyar su Ta hanyar Yin Hidima wa Addini, Kafin Su kwanta dama!! Duk abunda Suka Tara Yazam Na Magada.

Da Karshe Malam Yaja Hankalin Al'ummar Musulmi da suyi Qoqari Su Gyara Tsakaninsu da Allah Kafin Watan Ramadan Ta kama.

Allah Shi Yayi Alƙawarin Saƙawa duk wanda Yayi azumi, Amma da Sharaɗi!!!
Sai ka Kiyaye abunda Allah bai so.
🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫
🎤 http://darulfikr.com/s/21203
🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫🎫

Kucigaba Da Kasancewa damu a www.darulfikr.com Domin Samun Karatukan Maluman Sunnah.

©Copyright:-
Muhammad Sagir (Sautul Qur'an)
5/23/17, 6:34 PM - ‪+234 809 787 4234‬: *Fassaran Littafin Siyamu Ramadan*
_{Wallafan Muhammad Jamil Zainu}_
🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟

*Tareda:-* _Dr Isa Ali Ibrahim Pantami_
*{Director General N.I.T.D.A}*

Wannan Shine Fassaran Littafin Siyamu Ramadan Wallafan Sheikh Muhammad Jamil Zainu (Hafizahullah) Wanda Malam Yagabar a Masallachin Masjidul Qur'an Dake Nan Cikin Garin Bauchi.

Dan'uwa Yi Qoqari ka saurari Wannan Karatuka Domin akwai Fa'ida Sosai.

Malam Yayi Qoqari Sosai wajen Bayani akan Hukunce Hukunce Dasuka Shafi Azumin Watan Ramadan, Wanda Ya Shafe Maza da Mata.
🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞
1⃣ http://darulfikr.com/s/5370

2⃣ http://darulfikr.com/s/5371

3⃣ http://darulfikr.com/s/5372

4⃣ http://darulfikr.com/s/5373
🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞
Ya Allah Ka amfanar Damu da Abunda zamu Saurara.

Shi Kuma Malam Daya karantar damu, Allah Yasaqa Masa da Gidan Aljannah.

Ya Allah muna Rokonka Ka Isar damu Ramadana da Imani.

© Copyright:-
*Muhammad Sageer {Sautul Qur'an}*
5/23/17, 6:34 PM - ‪+234 809 787 4234‬: -Kamar yadda ya iso min,
(as received) 📲;

*Ahlulbaity and Sahaba Foundation*

*TAFSIR 1438*

*Assalamu Alaikum*

Watan Azumi mai albarka yana kara kusantowa. Ya rage kwanaki 4 kacal mu fara dubin sa. Amma har zuwa yau babu wanda ya dauki nauyin sanya ko daya daga cikin karatuttukan Malamanmu da suke gabatarwa a cikin birnin Sokoto da kewaye don isar da sakon Allah ga jama'a a cikin wannan watan baiwa.
Malaman da suke gabatar da Tafsiri karkashin cibiyar Ahlulbaiti da Sahabbai sun hada da:

Dr. Mansur Ibrahim
Dr. Sani Abdullahi
Sheikh Idris Garba
Sheikh Musa Asadus Sunna
Sheikh Murtala Bello
Sheikh Ahmad Bello Marafa
Sheikh Muhd Bello Jega
Sheikh Abdulkadir Gulma
Sheikh Attahiru Marnona
Sheikh Musa Abubakar

Suna gabatar da Tafsirai a wurare daban daban tare da alarammominsu.

Ba mukan yi luncheon ba ga al'adarmu. Amma muna tuntubar daidaikun mutane irinku da muke zaton suna yi don Allah kuma sun san matsayin irin wannan aiki na yada karantarwar Musulunci da tasirin da yake da shi wajen gyara tarbiyyar al'umma da saukar rahamar Allah a cikin kasa.

*Haka kuma wuraren da muke gabatar da Tafsirai suna bukatar gyaran wuta, magudanan ruwa, fitilu da karin shinfidu da kayan sauti.*

Don daukar nauyin shiri ko ba da gudunmawa a tuntubi:

Alhaji Aminu Bello 08035858466

Malam Mukhtar Assada
08036973405

Malam Bello Adarawa
08036067045

Ko kuma a aiko da taimako ta Account dinmu:

Ahlulbayt and Sahaba Foundation, Nigeria
Access Bank
0025423374

Kada a raina kadan idan kadan ta samu. Ana iya samun aljanna idan an dace ko da da sadakar guntun dabino.

Allah ya sa mu dace da Qabuli, ya isar da mu watan Azumi a cikin koshin lafiya da karsashi da wadatar zuciya da ta abin hannu.

Sanarwa daga:
Rilwanu Bello
Sakataren Watsa Labarai
A madadin shugaban Cibiya
08067135237
5/23/17, 6:34 PM - ‪+234 809 787 4234‬: 1. Addu'ar Ahmad Sulaiman a Yola http://darulfikr.com/s/21245
2. Daurawa Doubeli Jimeta
http://darulfikr.com/s/21239

3. Daurawa Radio Gotel Yola
http://darulfikr.com/s/21238

4. Daurawa Yola town
http://darulfikr.com/s/21241
5/23/17
, 6:34 PM - ‪+234 809 787 4234‬: Tarbiya ta gari jari tare da Sheik Aminu Ibrahim Daurawa a garin Yola Jihar Adamawa 20-05-2017 http://darulfikr.com/s/21248
5/23/17
, 6:39 PM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
5/25/17, 12:28 PM - Alfanuuuuuu: Assalamu alaikum,
Allah Ya ba da lada.
Shawara ta ga jama'ar mu ta Nigeria masu fatan alkhairai ga kan su da talakawan su mu tashi tsaye mu wayar da kan junan mu muhimmancin tauhidi da dogaro da Allah.
Ba wai ba mu da tauhidi ba ne , a'a ko kadan ba wanda zai nufi haka, amma lallai wahalar da muka sha a hannun shegiyar uwa me kashe 'ya'yan ta ya sa tauhidin na mu ya yi rauni har mun 'dauki siqar mu gaba daya mun jingina ta da bawa daya daga bayin da Allah ne Ya yi su kuma muka manta da cewa zai iya yin dubun irin su, shine Saiyidina Buhari R.T. Allah Ya qara masa lafiya, abin da ya kai mu ga istigraabin rasuwar sa, har ma muke ganin ba mu da maqiyi irin wanda zai kawo labarin mutuwar sa, alhali mun yarda an yi wadanda suka fi shi kuma mun yarda sun shu'de amma mu ke istigraabin shudewar sa shi.
Allah Ka qarawa Baba Buhari lafiya, Ka tsawaita rayuwar sa, ka yawaita amfanin sa, ka sa yadda ya zama mai ceto talakawa daga azabar en duniya ya zamo mai ceto na gaskiya ko a can. Allahu Qadeer fa hal min shaaakk?
Amma fa duk wannan ba yana nufin ba zai mutu ba, kuma ba yana nufin in ya mutu talakan Najeriya ya shiga 3 ya lalalace ba, a'a, (bal) bar wannan tunani ( ball) bar wannan magana, mu talakawa mu nemi shiri da Allah, mu rage gaba-da-juna, mu rage wasa da Sallah da koyon ta theory&practical, mu rage zunden Masu-kudi, masu-mulki da Malamai, mu rage abubuwan da ba kyau mu kyautata halayen mu, dudda talaucin na mu mu girmama na sama da mu, mu tausaya wa na qasa da mu, sai Allah Ghafurun Rwaheemun Ya tausaya mana ya hore mana Buharori har da Murtaloli da Sardaunoni, masu tsayuwa akan haqqoqin mu, Malamai kun fi 'Dan Bello sanin abin da na fada da ma abin da ya fi shi daidai, don Allah ku tashi tsaye da wayar da kan jama'ar mu da ko wanne harshe a ko wanne munbari, da fatan Allah Ya ha'da mu cikin Sa'aada duniya da qiyamah.
Allah Ka tausaya mana,
Allah Ka tausayawa Baba Buhari,
Alllah ka tausayawa Najeriya da masoyan ta.
Wassalaamu alaikum
23:28/22052017.
https://www.google.com/search?redir_esc=&client=ms-unknown&hl=en-US&safe=images&oe=utf-8&q=%D8%A7%D9%84%D8%B1%D8%A8%D8%B7%20%D8%B5%D9%81%D8%A7%D8%AA%20%D9%85%D8%AA%D8%B6%D8%A7%D8%AF%D8%A9%20%D9%81%D9%8A%20%D8%A7%D9%84%D8%B1%D9%88%D8%A7%D8%A8%D8%B7&source=android-browser-type&qsubts=1494784915186&devloc=0


😞☝🏻😭
http://mawdoo3.com/%D8%A3%D8%AF%D9%88%D8%A7%D8%AA_%D8%A7%D9%84%D8%B1%D8%A8%D8%B7_%D9%81%D9%8A_%D8%A7%D9%84%D9%84%D8%BA%D8%A9_%D8%A7%D9%84%D8%B9%D8%B1%D8%A8%D9%8A%D8%A9
5/25/17
, 1:32 PM - Alfanuuuuuu: السلام عليكم و رحمة الله و بركاته.
إخوتي في الله، أسألكم بالله من فضلكم: ما حكمة بعض أئمتنا الذين لا يريدنا اقتداء النببي صلي الله عليه و آله و سلم في كثير من السنن؟ و منها تركهم قراءة الصلاة الفرض من أول السرة و القراءة آية بعد آية و السجود في التلاوة كما جائت بذلك صحاح من الأحاديث،
لو كان ما تفعله مما خالف السنة يا أستاذ عند فقهك أو اصطلاحك حلالا لو كان خلافتك يا شيخ للسنة حلال، أليس في اقتصار علي السنة زيادة أجر؟ لما تعذل الذي قال هو عنده كل حديث قيل فيه : قال رسول الله ( صلي الله عليه و آله و سلم) فهو عنده صحيح، و عندك القائل بهذا غبي، و في فعلك تريد أن ترينا و إن هو كان غبي فأنت أجهل منه، لأنك ميزت، و لكن لم ينفعك التميز، صارت عندك أو صيَّرت السنة عندك أدني منزلة مما أنت سننت! يا لدعواه أنه أهل السنة!
يا لدعواه أنه سلفي،
يا لدعواه أنه صفي يحب أحباب الرسول (صلي الله عليه و سلم تسليما! سبحن ربك رب العزة عما يصفون و سلام علي المرسلين
والحمد لله رب العلمين.
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.simppro.quran.offline
5/25/17
, 5:10 PM - Alfanuuuuuu: Hassada babban ciwo
5/23/17, 9:11 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
5/23/17, 9:54 PM - ‪+234 806 084 4942‬: SARKIN NACI......
Wani mutum ne yaje gidan abokinsa,
Sai ya taradda tukunya akan murhu ana dafa wani abu.
A zatonsa abinci ne ko wani farfesun nama.Ya zauna akai ta hira yaga shiru dai ba'a sauke ba.
Ya kara jira yaga ba'a sauke ba. Sai yace zai tafi, aka ce ka gaida gida, bayan ya tafi kenan, can sai ga shi da gudu ya riko takalmi a hannu ya fadi tsakar gida yana nishi
A kace lapiya?
Yace ai fitar da nai kura ce ta biyoni tsakanina da ita bai fi daga nan zuwa wajen tukunyar farfesun can ba,😳😳😳
Suka kece da dariya suka ce masa kalwa ce ake dafawa faa😃😀😀😀😃😃
5/23/17, 10:47 PM - ‪+234 803 771 4227‬: 🤣🤣🤣🤣
5/23/17, 11:00 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
5/24/17, 5:55 AM - ‪+234 803 445 7259‬: Today's Beautiful Hadith is about Ramadan

Narrated Abu Huraira: Allah's Messenger (peace be upon him) said, "When the month of Ramadan starts, the gates of the heaven are opened and the gates of Hell are closed and the devils are chained."

(Sahih al-Bukhari, Vol. 3, Book 30, Hadith 9)
5/24/17, 3:00 PM - ‪+234 9074619096‬: WASU MUHIMMAN KALAMAI DA ANNABI (SAW) YA FADA A KAN MATA:

GARE KU MATA!

🔘Annabi (SAW) Ya ce: " Ita mace ba ta kasancewa mafi kusanci ga mahaliccinta (a wani wuri) fiye da cikin gidanta."

[Silsilatus-sahiha 2688]

🔘 Annabi (SAW) Ya ce: " Duk macen da ta shafa turare, sai ta wuce wasu mutane suka ji kamshin (jikinta) to ita mazinaciya ce."

[Sahihu sunanin Nasa'i 5141]

🔘 Annabi (SA W) Yace: " Duk macen da tasa turare ta fita zuwa Masallaci, baza'a amsa mata Sallar taba har sai tayi wanka."

[Silsilatus sahiha 1031]

🔘Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) Yace: " Duk wanda ALLAH ya azurta shi da mace tagari, hakika ALLAH ya taimake sa da rabin addini, sai ya kiyaye dokokin ALLAH wajen samun sauran rabin addininsa."

[Sahihut Targheeb-1916]

🔘Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) Yace: " Duk matar da ta tambayi mijinta saki ba tare da wani laifi ba, to haramun ne ta ji kamshin aljanna."

[Tirmizy 1199, Abu Dawud 2209]

🔘 Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) Yace: " kada wata mata ta bayar da izinin (shiga) gidan mijinta, alhali yana nan, sai da yardarsa ."
.
[Muslim 1026]

🔘Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) Yace: " Mutane biyu sallar su ba ta wuce kawunan su:

1→ Bawan da ya gujewa mai gidansa har sai ya dawo.

2→Matar da take sabawa mijinta har sai ta daina."

[Sahihut targib 1948]

🔘Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) Yace: " Mace ba za ta taba sauke hakkn ALLAH ba har sai ta sauke hakkin mijinta gabaki daya."

[Sahihut targib 1943]

🔘Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) Yace: " Da a ce zan umurci wani ya yi wa wani sujjada, to da na umurci mace ta yi wa mijinta sujjada."

[Sahihut targib]

🔘[160] Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) Yace: " ALLAH baya kallon matar da bata godewa mijinta, kuma bata wadatuwa da shi."

[Sahihut targib 289]

🔘Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) Yace: " Ku saurara, Ashe bana ba ku labarin matan ku ba a cikin aljanna? (sai yace): "Ita ce mai soyayya kuma mai haihuwa. Idan ta yi fushi ko aka saba mata, ko kuma mijinta ya yi fushi sai ta ce masa: wannan shine hannu na a kan hanunka, ba zan kifta ido ba har sai ka yarda."

[Sahihut targib 1941]

🔘Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) Yace: " Matar da take kwaikoyon maza ALLAH Ya La'ance ta."

[Ahmad 2/325, Abu dawud 4098-4099]

🔘Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) Yace: "Akwai wasu mutane guda 2 jinsin su na 'Yan wuta ne sai dai bai taba ganin su ba ......... Da kuma mata ga sutura a jikin su amma da su da tsiraici daya suke, karkatattu masu karkatarwa, kawunan su kamar tozon rakumi, ba za su shiga aljanna ba ko kamshin aljannar ba za su ji ba, kuma kamshin Aljanna ana samunta daga wuri kaza zuwa wuri kaza."

[Muslim 2128]

🔘[164] Annabi (Sallallahu Alaihi wasallam) Yace: " Duk matar da ta cire suturar ta agidan da ba gidan mijinta ba, ta qeta hijabin da ke tsakaninta da ALLAH mabuwayi mai d'aukaka."

[Imam Ahmad 6/199, 267, Hakeem cikin Mustadaraka 4/288]

🔘Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) Yace: " Kuji tsoron duniya sannan kuji tsoron mata, domin farkon fitinar bani Isra'ila ta kasance daga mata ne."

[Muslim 2742]

🔘Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) Yace: " Ana auren Mata da abubuwa guda 4: Don dukiyarta, don kyawunta, don nasabarta, don addininta, na hore Ku da Ku auri ma'abociya addini saboda zaku ribantu da ita."
[Muttafaqun Alaihi]

🔘Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) Yace: "Mafi alkhayrin jindad'in duniya, shine ka samu Mace Saliha."

[Muslim]

🔘Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) Yace: "Idan mace ta sallaci lokaci biyar, ta yi azumin watan Ramadan, kuma ta kiyaye farjinta kuma ta yi biyayya ga mijinta, ta shiga Aljannah."

[Rawahul Bazzar]

🔘Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) Yace: "Mace Saliha idan ka yi duba gareta sai ta debe maka kewa idan ka buya gareta sai ta kiyaye kanta."

[Alhadith]

🔘 Annabi (Sallallahu Alaihi Wasallam) Yace: " Ya taron Mata Ku yawaita sadaka kuma Ku yawaita neman gafara, domin lallai na ga kun fi yawa a cikin wuta" sai wata mace daga cikin su ta ce: Me muka aikata Ya Manzon ALLAH muka zama mafi yawanmu ma'abota wuta? Sai Manzon ALLAH (Sallallahu Alaihi Wasallam) Yace: " kuna zagi sannan kuma kuna kafurcewa (butulcewa) Mazajen Ku."
.[Bukhari
5/24/17, 3:01 PM - ‪+234 9074619096‬: In kin san kin yanke zumunci da wani dangin ki, wallahi ki cike wannan giɓin tun wuri
5/24/17, 3:01 PM - ‪+234 9074619096‬: In kin san akwai wacce kike gaba da ita ko shi tun wuri ki nemi sulhu in ba haka ba zaman yunwa zakiyi ba azumi ba
5/24/17, 3:01 PM - ‪+234 9074619096‬: In kin san kina cutar da mijinki ko kishiyar ki yar uwa ki tuba tun dare bai miki ba
5/24/17, 3:01 PM - ‪+234 9074619096‬: Makota, dangin miji, kawaye , abokan aiki da sauransu mu gyara mu'amala tsakanin mu
5/24/17, 3:01 PM - ‪+234 9074619096‬: Zama a Groups a kwashi hirar nan akai can a yi ta 4wrding hotuna ko video wasu duk mu tuba mu dena
5/24/17, 3:01 PM - ‪+234 9074619096‬: Shirka komi kankantar sa shirka ce, mu nemi soyayyar Allah a cikin watan nan Insha Allah zai sada soyayya tsakanin mu da wa'inda muke so
5/24/17, 3:01 PM - ‪+234 9074619096‬: Farko duba dangin ki, na kusa da ke a jini, makota, kafin sauran al'umma. Kada mu kasance inuwar giginya
5/24/17, 3:01 PM - ‪+234 9074619096‬: Tsakanin mu d su sai dai addu'ar tsari, kariya, Allaah km y basu nasara aduk abinda sk s gaba
5/24/17, 7:43 PM - ‪+234 803 838 8334‬: *RAMADAN TIME TABLE FOR 2017*

*Day Ramadan date sahur iftar*
*Friday 01 28/05 4:30 6:24*
*___________________________*
*Saturday 02 29/05 4:30 6:24*
*___________________________*
*Sunday 03 30/05 4:24 6:24*
*___________________________*
*Monday 04 31/05 4:31 6:23*
*___________________________*
*Tuesday 19 15/06 4:23 6:23*
*___________________________*
*Wednesday 06 02/06 4:32 6:24*
*___________________________*
*Thursday 07 03/06 4:33 6:24*
*___________________________*
*Friday 08 04/06 4:33 6:24*
*___________________________*
*Saturday 09 05/06 4:34 6:24*
*___________________________*
*Sunday 10 06/06 4:34 6:24*
*___________________________*
*Monday 11 07/06 4:35 6:24*
*___________________________*
*Tuesday 12 08/06 4:35 6:24*
*___________________________*
*Wednesday 13 09/06 4:36 6:24*
*___________________________*
*___________________________*
*Thursday 14 14/06 4:36 6:24*
*___________________________*
*Friday 15 11/06 4:37 7:24*
*___________________________*
*Saturday 16 12/06 4:37 6:23*
*___________________________*
*Sunday 17 13/06 4:37 6:23*
*___________________________*
*Monday 18 14/06 4:38 6:23*
*___________________________*
*Tuesday 19 15/06 4:38 6:23*
*___________________________*
*Wednesday 20 16/06 4:39 6:23*
*___________________________*
*Thursday 21 17/06 4:39 6:22*
*___________________________*
*Friday 22 19/06 4:40 6:22*
*___________________________*
*Saturday 23 19/06 4:40 6:22*
*___________________________*
*Sunday 24 20/06 4:41 6:21*
*___________________________*
*Monday 25 21/06 4:41 6:21*
*___________________________*
*Tuesday 26 22/06 4:42 6:21*
*___________________________*
*Wednesday 27 23/06 4:42 6:21*
*___________________________*
*Thursday 28 24/06 4:43 6:20*
*___________________________*
*Friday 29 25/06 4:43 6:20*
*___________________________*
*Saturday 30 26/06 4:44 6:20*


*Passed it forward to Muslim*
5/24/17, 8:06 PM - MusaHabibQaninMiko: ً

🐓 *أعجبتنى هذه القصه* 💰

👴👳ﺟﻠﺲ ﺭﺟﻼﻥ ضريران ﻋﻠﻰ ﻃﺮﻳﻖ زوجة أحد الملوك ﻟﻤﻌﺮﻓﺘﻬﻤﺎ ﺑﻜﺮﻣﻬﺎ…

👳ﻓﻜﺎﻥ ﺃﺣﺪﻫﻤﺎ ﻳﻘﻮﻝ:
"ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺍﺭﺯﻗﻨﻲ ﻣﻦ ﻓﻀﻠﻚ"
👴ﻭﻛﺎﻥ ﺍﻵﺧﺮ ﻳﻘﻮﻝ:
"ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺍﺭﺯﻗﻨﻲ ﻣﻦ ﻓﻀﻞ زوجة الملك"

👸ﻭﻛﺎﻧﺖ زوجة الملك ﺗﻌﻠﻢ ﺫﻟﻚ ﻣﻨﻬﻤﺎ ﻭﺗﺴﻤﻊ،
💰ﻓﻜﺎﻧﺖ ﺗﺮﺳﻞ ﻟﻤﻦ ﻃﻠﺐ (ﻓﻀﻞ ﺍﻟﻠﻪ) ﺩﺭﻫﻤﻴﻦ.
🐓ﻭترسل ﻟﻤﻦ ﻃﻠﺐ (ﻓﻀﻠﻬﺎ) ﺩﺟﺎﺟﺔ ﻣﺸﻮﻳّﺔ ﻓﻲ ﺟﻮﻓﻬﺎ ﻋﺸﺮﺓ ﺩﻧﺎﻧﻴﺮ..!!!

👴فكان ﺻﺎﺣﺐ ﺍﻟﺪﺟﺎﺟﺔ ﻳﺒﻴﻊ ﺩﺟﺎﺟﺘﻪ ﻟﺼﺎﺣﺐ ﺍﻟﺪﺭﻫﻤﻴﻦ، ﺑﺪﺭﻫﻤﻴﻦ ﻛﻞّ ﻳﻮﻡ ، ﻭﻫﻮ ﻻ ﻳﻌﻠﻢ ﻣﺎ ﻓﻲ ﺟﻮﻓﻬﺎ ﻣﻦ ﺩﻧﺎﻧﻴﺮ،
ﻭﺃﻗﺎﻡ ﻋﻠﻰ ﺫﻟﻚ ﻋﺸﺮﺓ ﺃﻳﺎﻡ ﻣﺘﻮﺍلية.

👸ﺛﻢ ﺃﻗﺒﻠﺖ زوجة الملك ﻋﻠﻴﻬﻤﺎ،
ﻭسألت طالب ﻓﻀﻠﻬﺎ:
ﺃﻣﺎ ﺃﻏﻨﺎﻙ ﻓﻀﻠﻨﺎ؟
👴ﻗﺎﻝ: ﻭﻣﺎ ﻫﻮ؟
👸ﻗﺎﻟﺖ؛ مئة ﺩﻳﻨﺎﺭ ﻓﻲ ﻋﺸﺮﺓ ﺃﻳﺎﻡ.
👴ﻗﺎﻝ: ﻻ ، ﺑﻞ الدﺟﺎﺟﺔ.. ﻛﻨﺖ ﺃﺑﻴﻌﻬﺎ ﻟﺼﺎﺣﺒﻲ ﺑﺪﺭﻫﻤﻴﻦ..!!!
👸فضحكت، وقاﻟﺖ:
"طلبت ﻣﻦ ﻓﻀﻠﻨﺎ ﻓﺤﺮمك ﺍﻟﻠﻪ،
ﻭﺫﺍﻙ ﻃﻠﺐ ﻣﻦ ﻓﻀﻞ ﺍﻟﻠﻪ ﻓﺄﻋﻄﺎﻩ ﺍﻟﻠﻪ ﻭﺃﻏﻨﺎﻩ"

⤵فمن ﺍﻋﺘﻤﺪ ﻋﻠﻰ الناس ﺫﻝّ..
↩ﻭﻣﻦ ﺍﻋﺘﻤﺪ ﻋﻠﻰ ماله ﻗﻞّ..
↩ﻭﻣﻦ ﺍﻋﺘﻤﺪ ﻋﻠﻰ علمه ﺿﻞّ..
↩ﻭﻣﻦ ﺍﻋﺘﻤﺪ ﻋﻠﻰ نفسه ﻣﻞّ..

⤵ﻭﻣﻦ ﺍﻋﺘﻤﺪ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ:
↩فما ﺫﻝّ..
↩ﻭﻻ ﻗﻞّ..
↩ﻭﻻ ﺿﻞّ..
↩ﻭﻻ ﻣﻞّ..

💕طبتم وطاب اوقاتكم💕
5/24/17, 8:42 PM - A B-U. R: Coup to overthrow Buhari: Defence headquarters makes crucial statement https://www.naij.com/1106437-coup-overthrow-buhari-defence-headquarters-breaks-silence.html
5/24/17, 8:42 PM - Qani Na Ta WajenGwamma: Salamu Alaikum, Sako daga kungiyar likitoci musulmi, cewa duk wanda ya yi Azumi idan zai yi buda baki, kada ya fara shan ruwan sanyi ko wani lemo mai sanyi, sai bayan ya sha wani abu mai dumi, domin hantar mutane tana bushewa sakamakon yanayi zafi da muke ciki, Dr Lawan Yusuf Fagge, shine ya fassara domin tunasar da Musulmi, kayi kokarin turawa Musulmi akalla mutane biyar. Salamu Alaikum.
5/24/17, 9:23 PM - Bbl Cottonou: *Karatun Littafin ﻣﺬﻜﺮﺓ ﻔﻲ ﺃﺤﻜﺎﻢ ﺍﻠﺼﻳﺎﻢ (Darasi na 4 – 6)*

Tare da: *Malam Sirajo Abubakar Sokoto*

*004 Muzakkira pee Ahkamis Siyam*

http://darulfikr.com/s/21233

*005 Muzakkira pee Ahkamis Siyam*

http://darulfikr.com/s/21231

*006 Muzakkira pee Ahkamis Siyam*

http://darulfikr.com/s/21232

Ku cigaba da kasancewa damu a darulfikr.com domin cigaba da samun karatukan maluman sunnah. Darulfikr.com takuce domin yada sunnah.
5/24/17, 9:23 PM - Bbl Cottonou: *DA'A GA SHUGABANNI*

Tare da: *Sheikh Ibrahim Usman (Abu Malik)*

_Wannan Muhadara ce da Malam Ya gabatar ranar Assabar 23-08-1438AH daidai da 20-05-2017 a Masallachin Malam Musa Lukuwa dake Mabera, Sokoto._

Latsa link na Qasa domin downloading:

http://darulfikr.com/s/21251

Ku cigaba da kasancewa damu a darulfikr.com domin cigaba da samun karatukan maluman sunnah. Darulfikr.com takuce domin yada sunnah.
5/24/17, 9:29 PM - ‪+234 806 084 4942‬: BAUCHI STATE GOVERNMENT EMPLOYEE VERIFICATION EXERCISE ORDER OF ARRANGEMENT OF DOCUMENT
1. Means of Identification
2. First/Temporary Appnt Letter
3. Permanent Appt Letter
4. Proof of Orgn/Cert of Indigeneship
5. Birth Certificate/Declaration of Age
6. First Sch Leaving Certificate
7. SSCE/GCE Result
8. Highest Education Qualification
9. NYSC Discharge/Exemption
10. All Promotion Letter (Starting from the Highnest/Must recent

I wish u all d best and Allah's guidance and protection
5/25/17, 6:27 AM - ‪+234 803 656 5364‬: «692» وَحَدَّثَنِي عَنْ مَالِكٍ عَنْ عَمِّهِ أَبِي سُهَيْلِ بْنِ مَالِكٍ عَنْ أَبِيهِ عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ أَنَّهُ قَالَ: إِذَا دَخَلَ رَمَضَانُ فُتِّحَتْ أَبْوَابُ الْجَنَّةِ وَغُلِّقَتْ أَبْوَابُ النَّارِ وَصُفِّدَتِ الشَّيَاطِينُ.
5/25/17, 6:29 AM - ‪+234 703 903 0499‬: Salamu Alaikum, Sako daga kungiyar likitoci musulmi, cewa duk wanda ya yi Azumi idan zai yi buda baki, kada ya fara shan ruwan sanyi ko wani lemo mai sanyi, sai bayan ya sha wani abu mai dumi, domin hantar mutane tana bushewa sakamakon yanayi zafi da muke ciki, Dr Lawan Yusuf Fagge, shine ya fassara domin tunasar da Musulmi, kayi kokarin turawa Musulmi akalla mutane biyar. Salamu Alaikum.
5/25/17, 6:43 AM - ‪+234 803 771 4227‬: IDAN HAR KASAN BA ZAKA IYA BAMBANCE
ABINDA YA INGANTA DA WANDA BAI INGANTA
BA, TO KAYI HAKURI KA KASANCE CIKIN 'YAN
KALLO, SHARING, COPY AND PASTE DUK BA
NAKA BANE, SABODA ALLAH BAZAI KAMA KA DA
LAIFIN KIN YIN SHARING DIN WANI RUBUTU BA,
AMMA ZAI KAMA KA DA LAIFIN TARAYYAR DA
KAYI WAJEN YA'DA BARNA DA YIWA ANNABI
S.A.W.W KARYA.
5/25/17, 7:30 AM - ‪+234 706 656 6271‬: Kwaraikuwa
5/25/17, 8:57 AM - ‪+234 803 376 8342‬: This is right
5/25/17, 9:08 AM - ‪+234 706 939 3353‬: Slm
5/25/17, 9:09 AM - ‪+234 803 376 8342‬: Ameeeeeeeeeeeeeen
5/25/17, 11:24 AM - ‪+234 803 504 0520‬: Salamu Alaikum, Sako daga kungiyar likitoci musulmi, cewa duk wanda ya yi Azumi idan zai yi buda baki, kada ya fara shan ruwan sanyi ko wani lemo mai sanyi, sai bayan ya sha wani abu mai dumi, domin hantar mutane tana bushewa sakamakon yanayi zafi da muke ciki, Dr Lawan Yusuf Fagge, shine ya fassara domin tunasar da Musulmi, kayi kokarin turawa Musulmi akalla mutane biyar. Salamu Alaikum.
5/25/17, 11:43 AM - Fakawa: Assalamualaikum allahyasakada alkairi uztazu
5/25/17, 11:53 AM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
5/25/17, 2:26 PM - ‪+234 806 084 4942‬: An tambayi wani Malami cewa : Wace nasiha zaka mana domin tarbar watan Ramadana ? Sai yace : Mafi alherin abinda zaka tarbi watan Ramadana dashi shine "yawaita Istigfari" domin kuwa zunubai kan hana bawa samun dacewa.
.
bawa bazai gushe ba yana lazimtar istigfari face sai ya tsarkaka , idan mai rauni ne zai karfafa , idan mara lafiya ne zai samu lafiya ,
Idan yana cikin kunci zai samu waraka, Idan kuma yana cikin rudani ne zai samu shiriya , idan yana ciki tashintashina zai samu natsuwa.
.
Kuma lallai Istigfari shine amincin da ya rage mana bayan Manzon Allah tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi.
.
:Duk wanda ya siffantu da wannan siffa (siffar istigfari) Allah zai yassare masa samun arziki, ya saukaka masa al'amuran sa , ya kuma kiyaye masa sha'anonin sa da karfin sa.
.
Sayyidina Umar ibn Khaddab yana cewa : Da tsawa za ta fado daga sama baza ta fadawa mai istigfari ba.
.
Duk wannan yana nunamana tsananin muhimmancin yin ISTIGFIRI.
.ALLAH ka dauwamar da harshenmu akan anbatonka,ALLAH ka gafarta mana zunubanmu wanda muka sani da wanda bamusaniba.a
.
ALLAH muntuba,ASTAGFURULLAH WA'ATUBU ILAIK.
5/25/17, 3:07 PM - Bbl Cottonou: *JOS TAFSIR 2017!!! JOS TAFSIR 2017!!! JOS TAFSIR 2017!!!*

*Ana gayyatar al'ummar Musulmi zuwa wajen bude Tafsirin Ramadan*

👉🏾 Daga Bakin: *SHAIKH DR. IBRAHIM JALO JALINGO (HafizahulLah).*

👉🏾 Wuri: *MASALLACIN GIDAN MARIGAYI AL-HAFIZ DR. ALHASSAN SA'EED ADAM JOS.*

🎄 *YAU ALHAMIS: 28/08/1438AH = 25/05/2017CE*

👉🏾 Lokaci: *Bayan sallar Isha' insha Allah*

DON ALLAH WANDA YA JI YA SANAR DA WANDA BE JI BA
5/25/17, 3:07 PM - Bbl Cottonou: Darasinmu na yau, hadisin da ke da alaka da Ramadan 6 of 8. Annabi Muhammad (SallalLaahu alaihi wa sallam) ya ce; WANDA YA SHIRYA ABIN BUDA BAKI GA WANI MAI AZUMI, YANA SAMUN KWATANKWACIN LADAN AZUMINSA!. [Sahihut Targib; 807]
5/25/17, 3:07 PM - Bbl Cottonou: ☕Guzirin azumi🌹
Kayi kokari ka zamto mai karatun Alqur'ni koda Aya daya ce arana, Wllhi☝🏼 yafi maka xama haka
Ramadhan Mukarram🍇
5/25/17, 3:07 PM - Bbl Cottonou: ☕Guzirin azumi🌹
Kayi kokari kayi sadaka da abinda ka samu komai kankantarsa👌🏼, baka san abinda Ubangiji Ya tanadar maka ba☝🏼
Ramadhan Mukarram🍇
5/25/17, 3:07 PM - Bbl Cottonou: ☕Guzirin azumi🌹
Ka tausayawa wayanda basu kai ba, sai Allah ya azurta ka da arzikinsa kuma zai yaba maka ranar.......
Ramadan Mukarram🍇
5/25/17, 3:07 PM - Bbl Cottonou: ☕ Guzirin azumi🌹
Ka kiyaye lokacin sallah, domin bakada abokin hira a kabarin ka🕳 sai shi🙆🏻
Ramadhan Mukarram🍇
5/25/17, 3:08 PM - Bbl Cottonou: Gaskiya ne. To amma me zai hana wanda duk yayi kuskure a mai nasiha direct anan ko a private chat, don ya gane ya gyara/kiyaye. ina ganin kamar hakan zai fi.
5/25/17, 3:12 PM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
5/25/17, 3:14 PM - Bbl Cottonou: Dr Isa Ali Pantami

RAMADAN TAFSEER 1438! 

Idan Allah Ya kaimu Ramadan lafiya, zamu gabatar da Tafsir a Masallacin Juma'ah na Annur da ke Wuse 2, Abuja.

Tafsir na Maza: da Yamma daga 5pm-6pm in sha Allah, kowace rana.

Tafsir na Mata: Asabar da Lahadi 11am-12noon na rana.

Mai gabatarwa: Isa Ali Ibrahim Pantami.

TAFSEER din zai kasance da Harshen Turanci da Hausa, in sha Allah. 

Ayi sanar da masu bukatar zuwa ko da ta hanyar sharing announcement, please. 

Allah Ya kaimu ga Ramadan cikin lafiya da imani,...
5/25/17, 4:11 PM - ‪+234 806 084 4942‬: Amin
5/25/17, 5:10 PM - ‪+234 703 903 0499‬: شهر رمضان آلذى أنزل فيه القرءان هدى للناس وبينت من الهدى والفرقان،فمن شهد منكم اشهر فليصمه'ومن كان مريضاأوعل سفر فعدة من أيام أخر.
5/25/17, 8:06 PM - ‪+234 808 066 0679‬: Saturday is the first day of Ramadan in Saudi Arabia http://www.arabnews.com/node/1104721/saudi-arabia#.WScqBkpCCVE.whatsapp
5/25/17
, 8:42 PM - ‪+234 803 656 5364‬: Salamu Alaikum, Sako daga kungiyar likitoci musulmi, cewa duk wanda ya yi Azumi idan zai yi buda baki, kada ya fara shan ruwan sanyi ko wani lemo mai sanyi, sai bayan ya sha wani abu mai dumi, domin hantar mutane tana bushewa sakamakon yanayi zafi da muke ciki, Dr Lawan Yusuf Fagge, shine ya fassara domin tunasar da Musulmi, kayi kokarin turawa Musulmi akalla mutane biyar. Salamu Alaikum.
5/25/17, 8:48 PM - MusaHabibQaninMiko: Allah sarki duk lokacin da naji an sanar da rasuwa. Sai
zuciyata ta buga gumi ya karyo min.
Babu abinda nake tunani illa kawai in an fadi mutuwar wani
wataran nasan nima tawa za a fada. Nakanyi tunani shin ciwo
ne, hatsari, kisa ne sanadiyata. Allah ne kadai masani.
Nakanyi tunani wane hali zan tsinci kaina, ga yan uwa da
abokan arziki amman babu yadda zasuyi da ni dole su hakura
su binne ni.
A hakan zasu tallafe ni zuwa makwancina kuma basu da ikon
canjamin wani
INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI UN
ALLAHU AKBAR😭😭 tunanin ayyukan da nayi. nasan lallai ni mai
laifi ne dana fili dana boye. Da wanda na sani da wanda ban
saniba
-Ya Allah ka Yafe mana kura kurenmu
-Ya Allah kaji kanmu ba don halinmuba
-Ya Allah ayukanmu bazasu karbemu ba
-kasanyamu cikin bayinka masu kauna fiyayyen halita (SAW)
-Ya Allah kasa ya zama gatanmu gobe kiyama ameen.

WAYYO ALLAH NAH
Wata rana zamuyi baccin da
bazamu taba tashi ba!
Idanuwanmu zasu rufe, rufewa ta
har Abada!
Zamu tafi tafiyar da babu
dawowa!
A hankali za'a dinga mantawa
damu kamar yanda aka
manta da
magabatanmu !
Wasu zasuyi kewarmu a lokacin
da suka tuna damu!
INNALILLAHI WA INNA ILAIHI
RAJIUN!
Gashi kuma babu wanda yasan
wannan rana sai
Allah {S.W.T}.
Zata iya yiwa yanzu!
Ta Yiwu Anjima
Ta Yiwu gobe
Ta yiwu....
Fatana da Addu'ata a koda
yaushe Allah ubangiji
kasa mu koma
gareka kana Mai farin ciki damu!
Burina Allah kasa kalmarmu ta
karshe dazamu furta ta
kasance.....
LAA'ILAAHA ILLALLAH, MUHAMMADUR
RASULULLAH
S.A.W
Ya Allah kai mana Kyakkyawan
Karshe!=') !!
5/25/17, 8:54 PM - ‪+234 803 656 5364‬: RAYUWA MAI IYAKA
✒ Jiya wasu sun tafi
✒ Yau wasu za su tafi
✒ Gobe ma za'a raka wasu qabari
✒ Abin fata ga kowa karshe mai kyau
✒ Haka kuma dafatan samun ni'ima
✒ Da rayuwa mai dadi cikin qabari
✒ Kuma na tabbata kowa na burin samun Hisabi
mai sauki
✒ Da shiga Aljannah
✒ Abin tambaya da dubawa anan muna yiwa
kanmu tanadin hakan?
Indai ni da kai da ke duk bamu san ranar tafiyar
mu ba,
To,
Meyasa bama kokarin zama cikin shiri ta hanyar
tsoron Allah da kiyaye umurni da hani da dagewa
wajen bin Sunnah
Da neman yardar Allah?
✒ Mu sani tare da mu akwai masu rubuta
ayyukanmu da furucinmu...
✒ Lallai mutuwa tilas ce akan kowa, yadda ake
kai wasu qabari da kai, kaima haka wasu zasu
kaika.
✒ Yadda muke jimami da damuwar rabuwa da
makusanci,
Haka dangi da masoya zasu rabu damu
watarana.
✒ Qabari wuri ne masaukin farko ana tambayoyi
a cikinsa kuma ana fara gamuwa da ni'ima a
cikinsa
✒ Wasu kuma daganan za su fara dan-danan
azaba acikin kunci da matsi, Allah ya tsaremu
"Yan uwa don Allah muyiwa kanmu tanadi, muji
tsoron Allah
Mu kiyaye hakkin junanmu, mu tsare amana ta
al'umma da ta iyalanmu da duk wanda alakar
zaman tare ya hadamu.
Mu kame harshenmu akan aibata juna, ka da
muyiwa juna hassadako mugunta.
Mu bude zukatanmu wajen sulhu da yafewa indai
an 6ata mana.
Mu saukaka cikin Magana da Hulda da
Rangwame.
Muji tausayin junta....
Allah yasa mudace
Na tabbata babu Wanda keyiwa kansa fatan
tsanani,
Don haka mu kiyaye cikin ayyukanmu don samun
saukin rayuwa mai dadi.
ALLAH YA GANAR DAMU YABAMU IKON AIKATA
ALHERI AMEEEN.
5/26/17, 7:26 AM - ‪+234 806 089 7228‬: PRESIDENT MUHAMMADU BUHARI THE STRONGEST MAN IN AFRICA.

No Poison, Neither Bomb or Any Man Born Of a Woman Shall Kill Him......

When I wrote that President Muhammadu Buhari was the strongest man in the world some people took it as if I'm blabbing .

There are four classes of poison and their potency to fatality to their victims are in the order of ascension. They are in classes A, B, C and D.

Class D kills slowly and might take some few years to send a victim to the grave. Class C can finish a victim in less than one year. Class B has its killing effect on the victim in six months.

Class A which was served to the innocent President Muhammadu Buhari for doing no evil to the people but good can kill its victim in less than four hours. But Buhari survived it after many days, going into weeks and many more months surpassing its killing days.

And the best physicians in the world have documented that Buhari is the first man to survive it in Africa and eleventh in the world.

Late General Sani Abacha could not survive a class C poison.
Julius Caesar couldn't survive ordinary hemlock of class D.
Late Chuba Okadigbo for class C gave up almost immediately.
Many uncountable of them could not survive ordinary class D.

Ibrahim Badamosi Babangida is not poisoned but is living unhelathier than the poisoned.
Abdulsalami Abubakar is not poisoned but looks a poisoned.

You are in your early tens, early twenties, early thirties, early forties but I bet you to try a common class D poison and see yourself lying below the sands of earth in less than one week. You think you are strong, you think Buhari is weak.

Which other ways does one measure a strength of a man who is in his mid-seventies but still survives a deadliest class of poison?

The poison you gave to him has become a vitamin to him and he is living in vitality and vigour while you the poisoner's blood pressure is rising above survival limit.

The strongest man in the world is President Muhammadu Buhari.

Waiting for your arrival in strength and joy Sir!

You are the Seven Lions of Africa...
5/26/17, 3:04 PM - Bbl Cottonou: KARATUN WALIMA A GARIN SORO
➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖
*Tare da:* Sheik Abubakar Mukhtar Yola

http://darulfikr.com/s/21340

Ayi sauraro lafiya

Zaku iya samun darulfikr a wayoyin ku kirar Android domin more sabon karatu da zarar an saka a darulfikr.com a kyauta,

Domin samun naka ziyarci PlayStore ta hanyar danna link dake kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.darulfikr.darulfikr

Kasance da darulfikr.com domin samun karatun maluman Sunnah a saukaka

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah

Muhammad Sagir
26/5/2017
5/26/17, 3:13 PM - ‪+234 803 408 8803‬: YA YA SAHABBAN ANNABI ﷺ SUKE FUSKANTAR WATAN RAMADHANA??

An tambayi Ibn Mas'ud رضى الله عنه
Ya ya ku Sahabai R.A kuke fuskantar watan Ramadhana yaya kuke shiga watan Ramadhana??
Amsa
Sai yace:
​"Babu wani daya daga cikin mu, da zai fuskanci watan Ramadhana ko zai shiga watan Ramadhana, face babu daidai da kwayar zarra na hakkin dan uwansa ko jin haushin dan uwansa a cikin zuciyarsa"​
@ذكره ابن رجب في لطائفه.

Dan haka yan uwa mu yafewa junammu mu nemi afuwa a tsakanin mu dan dacewa da wannan watan mai albarka, babu bakin ciki da damuwar wani acikin zukatan mu.

​Ni dai dukkan wanda yayi min wani abu nasani ban sani ba wallahi na yafe masa, na yafe masa, na yafe masa​.

Dan Allah nima ku yafe mini, dan Allah ku yafe mini.
Allah ka yafe mana kurakurammu. Amin.
5/26/17, 4:49 PM - ‪+234 808 066 0679‬: Assalamu alaikum Warahmatullah.

A gobe Asabar 1 Ramadhan 1438 = 27 May 2017 Malamin mu Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo zai fara gabatar da Tafsirin Ramadhan na bana a Masallacin Juma'a na Gwallaga dake Bauchin Yakubu.

Kullum da misalin Qarfe 5:00pm - 6:00pm.

Zaku iya gani Live ta shafin mu na Facebook mai suna Dr. Muhd Sani Umar R/Lemo.

Sannan zaku gani ta kafofi kamar haka:

Sunnah TV 10:00pm to 11:00pm

Sunnah Makarata 6:00pm to 7:00pm

Rahma FM Kano 97.3
9:00am to 10:00am
Daukar Nauyi Sautul Haqq.

Pyramid FM Kano 103.5
11:00am to 12:00
Daukar Nauyi Sautul Haqq

Express FM. Kano 90.3
3:00pm to 4:00pm.
Daukar Nauyi Accountant General Kano State Hajiya A'isha Muhammad Bello.

Akwai wasu kafofin da zamu sanar in an kammala qulla yarjejeniya inshaAllah.

Sanarwa daga PRO Sautul Haqq
5/26/17, 7:30 PM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
5/26/17, 7:45 PM - ‪+234 803 789 3943‬: Top 10 ☪Rules of Ramadan Fasting☪ every Muslim should know: https://y25n4.app.goo.gl/?link=https://www.naij.com/1106754-ramadan-fasting-rules-2017.html&apn=com.naij.android&ibi=com.tutby.news.nigeria&isi=830240306&ius=naij.ios
5/26/17
, 7:48 PM - ‪+234 806 089 7228‬: <Media omitted>
5/26/17, 8:05 PM - Bbl Cottonou: Wani Dan uwa ne ya turo min da 👆🏽wannan☝🏼 saqon daga Cotonou.
5/26/17, 9:02 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
5/26/17, 9:18 PM - ‪+234 806 084 4942‬: SAMFURIN HALITTAR 'DAN ADAM
************************************
Acikin kowanne Jima'i guda, mafi Qarancin Kwayoyin Maniyyin da suke fita daga jikin Namiji lafiyayye sun kai kamar kimanin guda Million Arba'in (40,000,000). Wani Namijin ma yakan fitar da sama da Million dari biyu da hamsin (250,000,000).

Kowanne guda daya daga cikin wadannan Miliyoyin idan ya kyankyashe kwai za'a iya samun Mutum cikakke. To amma daga cikinsu din nan guda daya ne wanda Allah zai zaba ya samu shiga cikin Kwan halittar mace, daga nan kuma idan ya kyankyashe kwan sai su hadu su chure su zama gaurayen ruwan Maniyyi wanda shi ake kira "NUTFAH", wanda daga gareshi aka halicceka.

Imamul Lalka'eey ya fitar da hadisi tare da isnadinsa mai inganci har zuwa Kan Sahabin Manzon Allah (saww) mai suna Sayyiduna Abdullahi bn 'Amru bn Al-Aas (rta) yana cewa:

"Idan gaurayeyyen ruwan Maniyyi ya zauna acikin Mahaifar mace har tsawon kwana arba'in, Sai wani Mala'ika yazo gareta ya dauketa (ita nutfar) ya girgizata sannan ya tafi da ita zuwa ga Allah Arrahman (Mai girma da daukaka).

Sai yace "Halicceshi Ya mafi gwanintar masu Halitta". Sai Allah ya hukunta dukkan abinda yaso na lamarinsa atare da ita, sannan a mayar da ita wajen Mala'ikan.

Sai Mala'ikan yace "Ya Ubangiji wannan 'barinsa za'ayi, ko kuma cikakke ne?".

Bayan an bayyana masa amsar sai yace "Ya Ubangiji shin wannan mai tauyayyen ajali ne, ko kuwa mai cikakken ajali?". Sai a bayyana masa amsar.

Sannan sai yace "Ya Ubangiji shin guda 'daya za'ayi ko kuwa Tagwaye ne?". Sai a bayyana masa.

Sannan sai yace "Ya Ubangiji, Shin namiji za'ayi ko kuwa Mace?". Sai a bayyana masa.

Sannan sai yace "Ya Ubangiji shin 'Matsiyaci ne ('Dan wuta) ko kuwa mai arziki ne ('Dan Aljannah)?". Sai a bayyanar masa.

Sannan sai yace "Ya Ubangiji yanko masa arzikinsa". To anan za'a yanko masa arzikinsa da ajalinsa, Sannan (Mala'ikan) ya sauko dasu gaba daya.

Ina rantse muku da Ubangijin da Numfashina yake karkashin ikonsa, Mutum ba zai samu wani abin duniya ba, sai dai gwargwadon abinda aka riga aka tsaga masa din nan".

Wannan hadisin an ruwaitoshi ta hanyar Sahabbai da dama, kuma ta hanyoyi daban daban. Ga wasu nan zan kawo :

ADUBA :

- Sharhin Usoolu I'itiqadi Ahlis Sunnah na LALKA'EEY : Juzu'i na 4 shafi na 674, 675 da kuma 1236.

- Musnadu Ahmad juzu'i na uku, shafi na 397.
- Sahihul Bukhariy hadisi na 333.
- Sahihu Muslim hadisi na 2646, da kuma na 2645, 2644.
- Tafseerin Ibnu Jareer juzu'i na 9, shafi na 110, da kuma Juzu'i na 3 shafi na 170.

To 'yan uwa kowanne 'dayan cikinmu fa, Ubangiji ya zabeshi ne tun yana ruwan maniyyi atsakanin Miliyoyin irinka ya zabeka ba tare da cewa kafi wadancan sauran da komai ba.

Ya turo Mala'ika acikin Mahaifiyarka, Mala'ikan nan ya daukeka ya kaika inda sukayi zance Allah mai rahama duk ba tare da sanin Mahaifiyar taka ba, ballantana kai!!

Acikin ruwayar Abdullahi bn Mas'ud ma, Ubangiji yakan tambayi Nutfah din "YA KE NUTFAH! SHIN WANENE UBANGIJINKI?" Sai Nutfar tace "KAI NE UBANGIJINA".

Sannan Ubangiji ya rayaka acikin mahaifiyarka har ka fito duniyar nan, yana baka ci da sha da numfashi da ikon gani da ji da tunani. Duk a kyauta.

Amma wai kaine ka rasa wanda zakayi ma butulci sai Ubangijinka Allah mai Rahama wanda ya zabeka ya fifitaka!!

Yace kayi abu kaza, ka Qi yi. Yace ka bar kaza, amma ka qi bari.. Sai Shaitan Makiyinka kake ma biyayya..  (Subhanallah).

Ya Allah mun tuba ka yafe mana don falalarka da rahamarka. Ka sanyamu cikin bayinka masu yawaita godiya agareka.

Wannan nasiha ce daga ZAUREN FIQHU WHATSAPP -3 (06-08-2016).
5/26/17, 9:42 PM - MusaHabibQaninMiko: <Media omitted>
5/26/17, 9:44 PM - MusaHabibQaninMiko: Anga wata jama'a cikin
الجامعة الإسلامية بالنيجر
5/26/17, 10:19 PM - ‪+234 803 729 2467‬: *Every woman, please read :*

Recently this past week, a newly graduated student (aged 31) with a doctoral degree about to start her new career as a Doctor...) was flown into a nearby hospital.

They found a blood clot in her neck, and immediately took her by helicopter to operate. By the time they removed the right half of her skull to relieve the pressure on her brain, the clot had spread to her brain causing severe damage.

Since last Wednesday night, she was battling..., they induced her into a coma to stop the blood flow, they operated 3 times... Finally, they said there was nothing left that they could do. They found multiple clots in the left side of her brain. The swelling wouldn't stop and she was on life support.

She died at 4:30 yesterday. She leaves behind a husband, a 2yr old Brandon and a 4yr old Justin. The CAUSE of DEATH they found was a birth control pill she was taking that allows you to only have your menstrual period 3 times a year. They said it interrupts life's menstrual cycle, and although it is FDA approved shouldn't be. So, to the women in my address book, I ask you to boycott this product and deal with your period once a month - so you can live the rest of the months that your life has in store for you.

Please, send this to every woman you know - you may save someone's life. Remember, you have a menstrual CYCLE for a reason!

The name of this new birth control pill is LYBREL. If you go to Lybrel.com http://lybrel.com/, you will find at least 26 pages of information regarding this drug.

The second birth control pill is SEASONIQUE. If you go to the website of Seasonique.com http://seasonique/.com/, you will find 43 pages of information regarding this drug.

The warnings and side effects regarding both pills are horrible. Please, please, forward this information to as many daughters AND sons, co-workers, friends, and relatives. Several lives have already been changed.

Please, SHARE after reading. I feel I can share this here cos for the men, we have female friends, wives, daughters dat can benefit from it. Pls, share!
5/27/17, 3:22 AM - ‪+234 803 789 3943‬: (يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا كُتِبَ عَلَيْكُمُ الصِّيَامُ كَمَا كُتِبَ عَلَى الَّذِينَ مِنْ قَبْلِكُمْ لَعَلَّكُمْ تَتَّقُونَ * أَيَّامًا مَعْدُودَاتٍ ۚ فَمَنْ كَانَ مِنْكُمْ مَرِيضًا أَوْ عَلَىٰ سَفَرٍ فَعِدَّةٌ مِنْ أَيَّامٍ أُخَرَ ۚ وَعَلَى الَّذِينَ يُطِيقُونَهُ فِدْيَةٌ طَعَامُ مِسْكِينٍ ۖ فَمَنْ تَطَوَّعَ خَيْرًا فَهُوَ خَيْرٌ لَهُ ۚ وَأَنْ تَصُومُوا خَيْرٌ لَكُمْ ۖ إِنْ كُنْتُمْ تَعْلَمُونَ * شَهْرُ رَمَضَانَ الَّذِي أُنْزِلَ فِيهِ الْقُرْآنُ هُدًى لِلنَّاسِ وَبَيِّنَاتٍ مِنَ الْهُدَىٰ وَالْفُرْقَانِ ۚ فَمَنْ شَهِدَ مِنْكُمُ الشَّهْرَ فَلْيَصُمْهُ ۖ وَمَنْ كَانَ مَرِيضًا أَوْ عَلَىٰ سَفَرٍ فَعِدَّةٌ مِنْ أَيَّامٍ أُخَرَ ۗ يُرِيدُ اللَّهُ بِكُمُ الْيُسْرَ وَلَا يُرِيدُ بِكُمُ الْعُسْرَ وَلِتُكْمِلُوا الْعِدَّةَ وَلِتُكَبِّرُوا اللَّهَ عَلَىٰ مَا هَدَاكُمْ وَلَعَلَّكُمْ تَشْكُرُونَ * وَإِذَا سَأَلَكَ عِبَادِي عَنِّي فَإِنِّي قَرِيبٌ ۖ أُجِيبُ دَعْوَةَ الدَّاعِ إِذَا دَعَانِ ۖ فَلْيَسْتَجِيبُوا لِي وَلْيُؤْمِنُوا بِي لَعَلَّهُمْ يَرْشُدُونَ)

ALLAHUMMA BALLIGNA RAMADHAN
5/27/17, 4:07 AM - ‪+234 806 502 5278‬: بسم الله الرحمن الرحيم
***************************
Central Comitte Na Makarantun Ustas Adam Muh,d Ahamad Gadar Sogai Jos Suna Farincikin Gayyatar Yan'uwa Musulmai Musamman Nacikin Garin Jos Dakewaye Zuwa Wajen Bude Tafsirin Watan Ramadan Mai Albarka Kamar Haka

RANA=Ranar Farko Ta Watan Ramadan 1438

GABATAR DA TAFSIR=Ustas Adam Muh,d Ahamad Gadar Sogai Jos

WURI=Babban Masallacin Jumma'a Na Jibwis Nhq Jos Dake Yan Shanu Cikin Garin Jos

LOKACI=Karfe 4:30pm Na Yamma

Allah Yataimaki Malam Ya Lonkontamasa Alkairi Yabamu Ikon Aiki Da Duk Karatukan Daza'a gabatar Cikin Wannan Watan Mai Albarka Amin.

SANARWA=Muhammad Auwal Harun Shugaba na Central Comittee Na Makarantun Ustas Adam Muh,d Ahamad Gadar Sogai Jos.
5/27/17, 4:24 AM - ‪+234 803 781 5109‬: Dafatan anyi suhur lfy
5/27/17, 4:37 AM - ‪+234 803 781 5109‬: Dafatan anyi suhur lfy alhmdllh munawa ALLAH godiya akan hakan muna rokon ALLAH inda mukaga farkonsa lfy ALLAH ya sa muga karshensa lfy, ALLAH yasanyamu a cikin bayinsa dayake wa 1.Rahama 2.Gafara 3.'Yantawa. Awan nan Wayan me alfarma. Amen
5/27/17, 4:39 AM - ‪+234 806 084 4942‬: Amin
5/27/17, 8:35 AM - ‪+234 803 690 8439‬: BURATAI:


Na Rantse Da Allah, Zan Harbe, Duk Kwamandan Da-na Samu, Yana Da Hannun A Yunkurin Juyin Mulki.


HAUSA PRESS24__
Shugaban rundunar sojin Najeriya, Gen Tukur Yusuf Buratai, ya bayyana cewa.


Babu wani cin amana da ya wuce juyin mulki, ga gwamnatin dimokuradiyya, wace talakawa suka zaba da hannunsu, kuma abin takaici ne ace wasu tsoffin shugabannin kasa, da yan siyasa, su hure kunnuwan wasu daga cikinku da sunan kuyi mana juyin mulki a kasar nan.


Wata kila kun manta ko waye ke kan mulki, kuma wata kila kun manta ko waye ke rike da rundunar sojin kasar nan, shiyasa har kuka yi yunkurin shirya abinda ku kanku kunsan cewa ba zai taba yiwuwa ba.


Saboda haka ina sanar da ku cewa duk wanda ya san yana da hannun a wannan yunkuri na cin amanar kasa to ya gaggauta tonawa kansa asiri da kansa, tun kafin ni Buratai, in tona masa.


Ina nan ina gudanar da bincike daya bayan daya kuma, na rantse da wanda ya halicceni, da hannuna zan sa bindiga, in harbe, duk wanda na samu da hannun a wannan cin amana da aka so yiwa gwamnatin mai girma shugaban kasa Muhammadu Buhari.


Inji shugaban rundunar sojin Najeriya, Gen Tukur Yusuf Buratai, kamar yadda ya bayyana a wani taron da-ya hada manyan hafsoshin sojin kasar, da aka gudanar a babbar hedikwatar tsaro ta kasa, dake Abuja.
5/27/17, 9:10 AM - ‪+234 808 066 0679‬: Sulayman.vcf (file attached)
5/27/17, 10:29 AM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
5/27/17, 10:54 AM - ‪+234 803 771 4227‬: #RAMADAN_REMINDER_DAY_1
Todays reminder is talking about the compulsion of fasting on Muslims.
ALLAH SAYS:- Surah Al-Baqara, Verse 183:
يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا كُتِبَ عَلَيْكُمُ الصِّيَامُ كَمَا كُتِبَ عَلَى الَّذِينَ مِن قَبْلِكُمْ لَعَلَّكُمْ تَتَّقُونَ

O you who believe! Observing As-Saum (the fasting) is prescribed for you as it was prescribed for those before you, that you may become Al-Muttaqun (the pious I.e those that conscious of Allah and have the fear of Allah in their hearts).

COMMENTARY:- Fasting the Month of Ramadan is compulsory upon all Muslims that attained the age of puberty. Unless he/she falls under the categories of people upon which fasting have been waved for.
5/27/17, 10:58 AM - ‪+234 806 342 0823‬: *JOS RAMADAN TAFSIR 2017!!! JOS RAMADAN TAFSIR 2017!!!*

👉🏾 *Darasi na biyu*

👉🏾 *Suratul Baqara Aya ta 183 - 185*

*ياأيها الذين آمنوا كتب عليكم الصيام.........*

👉🏾 Daga Bakin: *SHAIKH DR. IBRAHIM JALO JALINGO (HafizahulLah).*

👉🏾 Wuri: *MASALLACIN GIDAN MARIGAYI AL-HAFIZ DR. ALHASSAN SA'EED ADAM JOS.*

🎄 *Rana: JUMA'A 29/08/1438AH = 26/05/2017CE*

👉🏾 Lokaci: *Bayan sallar Isha'i*

*Ayi sauraro lafiya* 👇🏿👇🏿👇🏿
5/27/17, 11:27 AM - ‪+234 806 342 0823‬: <Media omitted>
5/27/17, 2:36 PM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
5/27/17, 5:29 PM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
5/27/17, 6:01 PM - ‪+234 806 089 7228‬: <Media omitted>
5/27/17, 6:12 PM - ‪+234 803 789 3943‬: BURATAI:


Na Rantse Da Allah, Zan Harbe, Duk Kwamandan Da-na Samu, Yana Da Hannun A Yunkurin Juyin Mulki.


HAUSA PRESS24__
Shugaban rundunar sojin Najeriya, Gen Tukur Yusuf Buratai, ya bayyana cewa.


Babu wani cin amana da ya wuce juyin mulki, ga gwamnatin dimokuradiyya, wace talakawa suka zaba da hannunsu, kuma abin takaici ne ace wasu tsoffin shugabannin kasa, da yan siyasa, su hure kunnuwan wasu daga cikinku da sunan kuyi mana juyin mulki a kasar nan.


Wata kila kun manta ko waye ke kan mulki, kuma wata kila kun manta ko waye ke rike da rundunar sojin kasar nan, shiyasa har kuka yi yunkurin shirya abinda ku kanku kunsan cewa ba zai taba yiwuwa ba.


Saboda haka ina sanar da ku cewa duk wanda ya san yana da hannun a wannan yunkuri na cin amanar kasa to ya gaggauta tonawa kansa asiri da kansa, tun kafin ni Buratai, in tona masa.


Ina nan ina gudanar da bincike daya bayan daya kuma, na rantse da wanda ya halicceni, da hannuna zan sa bindiga, in harbe, duk wanda na samu da hannun a wannan cin amana da aka so yiwa gwamnatin mai girma shugaban kasa Muhammadu Buhari.


Inji shugaban rundunar sojin Najeriya, Gen Tukur Yusuf Buratai, kamar yadda ya bayyana a wani taron da-ya hada manyan hafsoshin sojin kasar, da aka gudanar a babbar hedikwatar tsaro ta kasa, dake Abuja.
5/27/17, 7:26 PM - ‪+234 703 903 0499‬: <Media omitted>
5/27/17, 7:33 PM - ‪+234 806 945 2450‬: <Media omitted>
5/27/17, 8:30 PM - ‪+234 803 781 5109‬: Masha ALLAH
5/27/17, 8:30 PM - ‪+234 703 903 0499‬: Alhmdllah
5/27/17, 8:44 PM - ‪+234 803 781 5109‬: ALLAH ya saka da alkhairi
5/27/17, 8:47 PM - ‪+234 803 781 5109‬: Ansha ruwa lfy
5/27/17, 8:47 PM - ‪+234 803 781 5109‬: <Media omitted>
5/27/17, 8:47 PM - ‪+234 703 903 0499‬: 👍🏼👍🏼
5/27/17, 8:49 PM - ‪+234 803 781 5109‬: <Media omitted>
5/28/17, 2:06 AM - ‪+234 813 460 5302‬: WE SAY "NO" TO NYSC CAMPING IN RAMADHAN - AN OPEN LETTER TO THE DIRECTOR GENERAL OF NYSC

2017 Batch "A" NYSC orientation holds from the 23rd of May to the 12th of June. Fast of the month of Ramadhan, on the other hand, begins from the 27th or 28th of May. This means Muslim corps members would fast at least 17 days in camp.

Ramadhan is the Golden Month of the Muslim calendar which is characterised by obligation fasting from dawn to sunset, long night prayers, extra recitation of the Glorious Quran, extra remembrance of Allah and other acts of worship. NYSC camping on the other hand is characterized by rigorous physical activities such as drills, martial arts, Man 'O' War, parade, endurance trek and else more.

It therefore goes without saying that if Muslims were to camp in Ramadhan, they would be torn between ibadah (worship) and camp activities. They would neither make the best of their Ramadhan nor participate fully in camp activities - they would be neither here nor there. Considering the current weather, some may even breakdown out of exhaustion.

It is in view of the foregoing that we call on the Director General of the NYSC to shift the orientation programme for Batch "A" so that it doesn't clash with Ramadhan which cannot be adjusted. This way, Muslim Corps Members would make the best of their Ramadhan and participate fully, effectively and efficiently in camp activities after Ramadhan.

In case the DG doesn't heed to this call as some parents reportedly intimated him with same without success, we call on the ministers of education, Mallam Adamu Adamu, and Youths and Sports, Solomon Dalung, to intervene and avert this anomaly.

PLEASE SHARE UNTIL IT GETS TO THE INTENDED PERSONS.

Audu Bulama Bukarti
21/05/2017

Comments
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2279644372261730&id=1917283415164496
5/28/17
, 4:26 AM - ‪+234 803 771 4227‬: Its too late
5/28/17, 4:41 AM - ‪+234 810 175 7640‬: WHAT YOU SHOULD KNOW ABOUT FASTING

1. When the month of Ramadan starts, the gates of paradise are opened, the gates of hell are closed and the devils are chained. (Al-Bukhari 1898, Muslim 1079)

2. Every Muslim must make intention before fajr to fast(for an obligatory fast). Intention is not uttered. It is determination in the mind and should not be done with audible wordings. (Al Bukhari 1, Abu Dawood 2454)

3. Fasting is NOT just abstaining from eating and drinking, it is also refraining from vain speech and foul language. If one is verbally abused, he should say 'I am fasting' (Muslim 1151)

4. Taking the pre-dawn meal (Sahuur) is a BLESSING. Every Muslim is expected to take the meal EVEN if with a mouthful of water. (Al Bukhari 1923, Ahmad 44)

5. It is the Sunnah to DELAY the Sahuur and HASTEN to break the fast as soon as the sun sets. (Al Bukhari 1921, Muslim 1099)

6. If one hears the call to prayer WHILE still eating the Sahuur, he should not stop eating, rather he should finish his food. (Abu Dawud 2350)

7. Whosoever does not give up speaking falsely and acting on lies and evil actions, Allaah does not care for his abstaining from eating and drinking. (Al Bukhari 1903)

8. The Messenger of Allah used to break his fast BEFORE magrib prayer with 3 fresh dates, if there were no fresh dates, he would eat 3 dry dates, if there were no dry dates, he would take 3 draughts of water. (Abu Dawud 2349)

9. Whoever provides a fasting person something with which to break his fast, he will earn the same reward as the person without the person's reward being reduced. (At-tirmidhi 807)

10. It is PERMISSIBLE for a fasting person to bath or pour over his head to relief him of the hotness of the sun or of thirst. (Abu dawud 2365)

11. If somebody eats or drinks FORGETFULLY while fasting, he should complete his fast, for what he has eaten or drunk been given to him by Allaah. (Al Bukhari 1933, Muslim 1155)

12. Zakaatul fitr is OBLIGATORY on every muslim, old & young, slave & free, male & female. One Sa'a (approx. 3kg) of food items should be given out before people go out for the 'Eid prayer. (Al Bukhari 579/2, Muslim 2159)

13. The Messenger of Allaah never proceeded(for prayer) on the day of 'Eid ul fitr unless he had eaten some odd number of dates. (Al Bukhari 73/2)

14. We should put on our BEST garments and chant Adhkaar TO & FRO the Eid ground. (Al Bukhari 88,89,102/2)

15. On the day of Eid, the Messenger of Allaah used to return (after offering the Eid prayer) through a way DIFFERENT from that by which he went. (Al Bukhari 102/2).
16. Whoever observes fast in Ramadan and also fasts for six days in Shawwal, the reward of a whole year fast is recorded for him. (Muslim 2614/6)
DON'T THANK ME.. JUST SHARE FOR THE SAKE OF ALLAH AS SADAQAH!!!
5/28/17, 7:12 AM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
5/28/17, 7:12 AM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
5/28/17, 7:16 AM - ‪+234 806 084 4942‬: Tambaya ta ( 1 )
Wane irin albishir manzon Allah yake yiwa al ummarsa kafin watan ramadan ya kama
Amsa

Manzon Allah ya kasance yana yi wa al ummarsa bushara da zuwan ramadan kamar yadda hadisi ya tabbbata daga Abu hurairah yace naji manzon Allah yana cewa
Idan wata ramadan ya shigo ana bude kofofin rahama da kofofin aljanna kuma ana rufe kofofin jahannama kuma ana daura shaidanu
Haka kuma an ruwaito daga anas ibn malik yace ( wata Ramadan ) ya shigo sai manzon Allah yace
Hakika wannan wata ( na Ramadan ) ya halarto muku a cikinsa akwai wani dare Wanda ya fi watanni dubu alheri duk wanda aka haramta masa ( samun alherin da me cikinsa ) hakika an haramta masa alkhiri dukansa kuma babu Wanda ake haramta wa alherinsa sai Wanda bashi da rabo
Ya rabbana duk wanda ya tura wannan har wash suka karanta suka amfana ya allah ka dasa masa bishiyoyi a aljannah iya adadin mutanen da suka karanta suka amfana a dalilin sa
5/28/17, 7:18 AM - NA'IBIN SUNNAH changed this group's icon
5/28/17, 8:44 AM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
5/28/17, 12:21 PM - Alfanuuuuuu: أتاكم رمضان شهر يغشاكم الله فيه، فينزل فيه الرحمة ويحط الخطايا ويستجيب الدعاء ويباهي بكم ملائكته، فأروا الله من أنفسكم خيرا، فإن الشقي من حرم فيه رحمة الله ) منقول.
بلغنا الله وإياكم صيام هذا الشهر المبارك وقيامه
الْلَّھُم أَهِلَهُ عَليْنَا بِالْأمْنِ وَالإِيْمَانِ وَالْسَّلامَةِ وَالْإِسْلَامِ وَالْعَوْنٓ عَلَى الْصَّلاةِ وَالصِّيَامِ وَتِلَاوَةِ الْقُرْآَنِ الْلَّھُمّ سَلِّمْنَا لِرَمَضَانَ وَسَلِّمْهُ لنا وَتَسَلَّمْهُ مِنّا مُتَقَبَّلاً يٓارٓبٓ العٓالِٓمينْ .

مُبارٓكٌ علٓيْكُمْ شّٓهرُ رٓمٓضٓان
5/28/17, 2:26 PM - Bbl Cottonou: 🎤 *RAMADAN TAFSIR 1438/2017*
⚪⚪⚪⚪⚪⚪⚪⚪⚪⚪

🎵 *DARASI NA-01 (WA'AZIN MAZA)*

Tareda: *Sheikh Muhammad kabiru Haruna Gombe*
(Secretary Na kungiyar Izala ta Kasa)

Daga: Masallacin Yan Lilo Tudun Wada Kaduna

http://darulfikr.com/s/21396

Zaku iya samun darulfikr a wayoyin ku kirar Android domin more samun karatu da zarar an saka a http://darulfikr.com a kyauta.

Domin samun naka ziyarci Play Store ta hanyar danna link dake kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.darulfikr.darulfikr

Kasance Da Darulfikr.Com Domin Samun Karatun Maluman Sunnah A Saukake.

Darulfikr Taku Ce Domin Yada Sunnah.

📍Ayi Sauraro Lfy. 👇👇
5/28/17, 2:26 PM - Bbl Cottonou: *MUNYI KUSKURE A SAKA TAFSIRIN GWALLAGA AYI MANA AFUWA GASHI MUN GYARA*

*Tare da:* Dr Sani Umar R/lemo

http://darulfikr.com/s/21419

Ayi sauraro lafiya

Zaku iya samun darulfikr a wayoyin ku kirar Android domin more samun karatu da zarar an saka a http://darulfikr.com a kyauta,Domin samun naka ziyarci PlayStore ta hanyar danna link dake kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.darulfikr.darulfikr

Kasance da darulfikr.com domin samun karatun maluman Sunnah a saukaka

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah

Muhammad Basheer Ridwan
27/5/2017
5/28/17, 2:26 PM - Bbl Cottonou: *TAFSIRIN AL-QUR'ANI MAI GIRMA*
_{Suratul Ra'ad Verse 1}_
🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞

Tareda:- Malam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum (Hafizahullah)

Wannan Shine Tafsirin Farko a wannan Shekara ta 1438 bayan Hijrah.

Muna Addu'a Yadda Allah Ya Nuna mana Farkon wannan Tafsiri!!! Allah Yasa Agama Damu.

Ya Allah Ka Karba mana Ibadun da muke Gabatarwa acikin wannan Wata Mai Albarka, badan halimmu ba Ya Allah.
🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟
http://darulfikr.com/s/21423
🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟🎟
Ayi sauraro lafiya

Zaku iya samun darulfikr a wayoyin ku kirar Android domin more samun karatu da zarar an saka a http://darulfikr.com a kyauta,Domin samun naka ziyarci PlayStore ta hanyar danna link dake kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.darulfikr.darulfikr

Kasance da darulfikr.com domin samun karatun maluman Sunnah a saukaka

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah

@copyright:-
Muhammad Sageer {Sautul Qur'an}
28/5/2017
5/28/17, 2:26 PM - Bbl Cottonou: *RAMADAN TAFSIR 1438/2017*

*Tare da:* Mal. Aminu Ibrahim Daurawahttp://darulfikr.com/s/21431

Ayi sauraro lafiya

Zaku iya samun darulfikr a wayoyin ku kirar Android domin more samun karatu da zarar an saka a http://darulfikr.com a kyauta,Domin samun naka ziyarci PlayStore ta hanyar danna link dake kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.darulfikr.darulfikr

Kasance da darulfikr.com domin samun karatun maluman Sunnah a saukaka

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah

Muhammad Basheer Ridwan
28/5/2017
5/28/17, 2:29 PM - ‪+234 816 336 4477‬: Have you made your list of Duas to ask of Allah (swt)? Here are some you can include in your list, In-sha'-Allah:

1. Ya Allah grant me Ultimate Success - safety from the Fire and entry into Jannatul Firdous

2. Ya Allah make me and my family of those companions of the Right. Who receive the book of deeds in our right hands.

3. Ya Allah, Grant me a blessed death. Let me utter the shahada before I die. Grant me the intercession of Prophet Mohammed(pbuh).

4. Ya Allah grant me the companionship of Prophet Mohammed (pbuh), his family and the Sahaba's in Jannatul Firdous.

5. Ya Allah save my non-Muslim friends from the Fire. Guide them to Islam.

6. Ya Allah, reunite me in Jannathul Firdous with those whom I love for Your sake alone.

7. Ya Rabb, perfect my Deen and my Worship.

8. Ya Allah accept my good deeds and increase me in reward and Your Mercy. Wipe away my sins and pardon me completely. Shower your Mercy upon me and save me from disgrace on the Day of Reckoning.

9. Ya Allah, when I die, let my soul and my record of Deeds be with the Illiyeen.

10. Ya Allah grant me, my parents, family and children guidance, steadfastness and increased Imaan.

11. Ya Allah, make me of the few You love, You Pardon and You shade on a Day when there is no shade but from Your Majestic Arsh (Throne).

12. Oh my Lord, increase me in Yakeen and Tawakkul in you. Let there be no doubt in my belief in Your Oneness, Your Majesty and Power.

13. Ya Allah increase me in my love for You and Your Prophet Mohammed (pbuh).

14. Ya Allah forgive me and increase me in Your Blessings and Provisions.

15. Ya Allah lead me to more opportunities to do good and seeking Your Pleasure.

16. Ya Rabb, Purify my intentions for Your Sake alone and let me not show off or take false pride. Save me from arrogance, pride, showing off and reminding of favors.

17. Oh my Creator and Sustainer, do not leave me alone. Bless me with a righteous spouse and children who will be the coolness of my eyes.

18. Oh my Lord, make me of those who are patient and obedient to You and my parents.

19. Save me from the Fitnah of Dajjal.

20. Save me from the punishment of the grave and the punishment of the Hell Fire.

21. Ya Allah, increase me in Sadakatul Jariya work.

22. Ya Allah, bless me with good health, so I can make sajdah with ease till my dying day.

23. Ya Allah, protect me and the Muslim Ummah against wicked oppressors. Save us from Fitnah and give us ease in our times of trial.

24. My Lord, bless me with the best in this world, the best in the Hereafter and save me from the fire. I am indeed in need of the good You have in store for me.

25. Ya Allah increase me in gratitude towards You alone.

26. Oh my Rabb, save me from hypocrisy.

27. Ya Allah, let me and my spouse be among the pilgrims to perform Hajj in 2017.

28. Ya Allah protect me against Evil Jinns and Spirits. Safeguard me from their evil incitements and plots.

29. Ya Allah forgive and have Mercy upon my parents, as they looked after me when I was young.

30. Ya Allah, I pray and beg of you for the guidance of the Muslim Youth and Ummah. Save us all from Kufr, Despair, Misdeeds and Shirk.

31. Ya Allah grant me the strength to battle laziness and sleep, so I may wake up for #Tahajjud and #Fajr everyday.

Ameen ya Rabb


Please do share to maximize your reward and benefit!
5/28/17, 3:03 PM - ‪+234 806 342 0823‬: *JOS RAMADAN TAFSIR 2017!!! JOS RAMADAN TAFSIR 2017!!!*

👉🏾 *Darasi na Uku*

👉🏾 *Suratul Baqara Aya ta 186 - 187*

*وإذا سألك عبادي عني.........*

👉🏾 Daga Bakin: *SHAIKH DR. IBRAHIM JALO JALINGO (HafizahulLah).*

👉🏾 Wuri: *MASALLACIN GIDAN MARIGAYI AL-HAFIZ DR. ALHASSAN SA'EED ADAM JOS.*

🎄 *Rana: ASABAR 01/09/1438AH = 27/05/2017CE*

👉🏾 Lokaci: *Bayan sallar Isha'i*

*Ayi sauraro lafiya* 👇🏿👇🏿👇🏿
5/28/17, 3:07 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ramadhaniyyaat: 18:

Gwamnati Da 'Yan Kasa: Sai An Hada Karfi Da Karfe:

Duk yadda daula take da karfin tattalin arziki da wadatar ma'adanai, idan har ana son wannan kasa ta ci-gaba wajen ayyukan raya kasa da gina al'ummarta dole ne jama'ar kasa sai sun taimaka mata; kowa daidai gwargwadon abin da Allah ya hore masa, wani da iliminsa, wani da karfinsa, wani da dukiyarsa, kowa da abin da zai iya, to sai ka ga wannan kasa ta ci-gaba, rayuwar al'ummarta ta yi kyau.
Dubi Sarki Zul-Karnaini, duk da abin da Allah ya ba shi na karfin mulki, ya hore masa na duk wani abin da mai mulki yake bukata don gudanar da mulkinsa, amma duk da haka, lokacin da wadannan kabilu masu makotaka da kabilun Yajuju da Majuju suka nemi agajinsa da ya gina musu ganuwa tsakaninsu da Yajuju da Majuju, sai da ya nemi su taimaka masa da karfinsu don ya yi musu wannan aiki.
Ga abin da Allah ya fada mana ya gudana tsakaninsu: (Suka ce, "Ya Zul-Karnaini! Lallai Yajuju da Majuju masu barna ne a bayan kasa, shin mu ba ka wani lada ka gina ganuwa tsakaninmu da su". Sai ya ce, "Abin da Ubangijina ya ba ni ya fi mini alheri, amma ku taimaka min da karfi don in sanya muku ganuwa ta kankare tsakaninku da su". [Al-Kahfi, 94-95]

✍🏼Dr. Sani R/Lemu
5/28/17, 3:50 PM - ‪+234 806 342 0823‬: <Media omitted>
5/28/17, 6:35 PM - NA'IBIN SUNNAH: RAMADABIYYAT (2)

BAYAN ALLAH S.W.T. YAYI BAYANIN WAJABCIN AZUMI,DA RANGWAMEN DA AKAIWA MARA LAFIYA KO MATAFIYI ZAI IYA SHAN ASHUMI YA RAMA A WANI LOKACI,SANNAN AKAI BAYANI AKAN WADANDA BAZA SU IYA AZUMI BI SABODA TSUFA KO WANI ABU NA DABAN AKACE MUSU SU KUMA SU CIYAR DA MISKINI A MADADIN KO WANE AZUMI, SANNAN ALLAH S.W.T. YA NUNA YIN AZUMIN SHI YAFI ALKHAIRI,SANNAN YA FADA MANA WATAN DA AKE AZUMIN WATO RAMADANA,TARE DA YIN RANGWAME GA MARA LAFIYA KO MATAFIYI ZAI IYA SHAN AZUMI YA RAMA DAGA BAYA, SAI ALLAH S.W.T. YA RUFE AYAR DA CEWA"ALLAH YANA NUFIN SAUKI NE DA KU,BAYA NUFAR MUKU TSANANI,KUMA DON KU CIKA ADDIDIN KWANAKI,KUMA KU GIRMAMA ALLAH ABISA ABINDA YA SHIRYAR DAKU TSAMMANINKU ZAKUYI GODIYA".

BAYANNAN SAI ALLAH S.W.T. YACE:" IDAN BAYINA SUKA TAMBAYEKA GAME DANI TO HAKIKA NI A KUSA NAKE,INA AMSA KIRAN MAI KIRA IDAN YA KIRAYE NI, DON HAKA SU AMSAMIN KUMA SUYI IMANI DANI DOMIN SU SAMU SHIRIYA".

DON HAKA DAN UWA! RAMADANA LOKACI NE NA IBADA DA ADDU'A, KA DAGE WAJEN IBADA DA ADDU'O'I, KA ROKE SHI DUKKAN BUKATUNKA NA DUNIYA DA LAHIRA, DOMIN SHINE MAI KOWA MAI KOMAI, SHINE MAI BAYARWA KUMA YA KARA, SHINE WANDA YAKE FUSHI IDAN BAKA ROKE SHI BA. SHINE WANDA YACE KU ROKE NI ZAN AMSA MUKU,SHINE MAFI KARAMCIN MASU KARAMCI MAFI KYAUTAR MASU KYAUTA S.W.T...... YA ALLAH KA BAMU ALKHAIRIN DUNIYA DA LAHIRA DOMIN KAI KADAI MUKE BAUTAWA KUMA KA KADAI MUKE NEMAN TAIMAKO A WAJENKA,BA MU DA WANI UBANGIJI KAMBA KAIBA. AMIN YA RABB
5/28/17, 8:54 PM - MusaHabibQaninMiko: <Media omitted>
5/28/17, 9:02 PM - ‪+234 803 656 5364‬: 🍉🍌🍍may allah light every path u fallow guard every step u takes,bless every decision u make&count u among d inheritor of jannatul na,emm amen y rabbi dftn ansha ruwa lpy🍒🍽🍜🙏
5/28/17, 10:30 PM - ‪+234 706 761 9629‬: Gareku masu buqatar aikomin kayan azumi!!😡
Kusani ni nafison Ovaltine maimakon cowbell domin ina buqatar qarin qarfin jiki, in har ka siyo three crown to kamayar ka karbo peak milk, basai ka wahalar da kanka ba wurin sayen qwai kiret 6 ma zai isa, buhun shinkafa 1 ma inkaban zan gode, bournvita, corn flakes, da ganyen shayi kowane gwangwani 3 ya isa. Idan ka hada da yadi goma na shadda abin zaifi haduwa.... Nikuma nayima alqawarin flashing dan ka kira immaka godiyah���
5/28/17, 11:44 PM - ‪+234 803 882 3969‬: 01 Tsarabar Ramadhan daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya za ku iya shiga wannan whatsapp group ta hanyar dannan link din dake kasa don turo tambaya cikin sauti ko a rubuce.

https://chat.whatsapp.com/6VfHS67khBnEGZ06VksuXj
5/28/17
, 11:45 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
5/29/17, 9:01 AM - ‪+234 9074619096‬: <Media omitted>
5/29/17, 11:56 AM - NA'IBIN SUNNAH added ‪+234 806 969 2926‬
5/29/17, 7:11 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
5/29/17, 1:20 PM - ‪+234 803 752 8256‬: <Media omitted>
5/29/17, 3:28 PM - BDMS: <Media omitted>
5/29/17, 4:35 PM - A B-U. R: http://m.news24.com/news24/Africa/News/nigerias-buhari-absent-on-second-anniversary-as-president-20170529
5/29/17
, 6:27 PM - ‪+234 9074619096‬: ____________انا مسلم____________

" بسم الله الرحمن الرحيم
______________________________


*INGANTACCIYAR ADDU'A WACCE AKE*
*KARANTA MARA LAFIYA LOKACIN DA AKAJE DUBASHI.*


Assalamu Alaikum
Malam wacce adu'ace manzon Allah tsira da
aminci su tabbata agareshi yayi umarni da akaranta ga mutumin da bashi da lafiya ???
(Daga Abubakar Hamza).

```AMSA```
DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN QAI.
An kar6o daga Abbas (R.A) yace:
Annabi (s.a.w) yace:
Babu wani mutum musulmi da zaije gaishe da wani Musulmi maraya lafiya, wanda ajalinsa baizo ba yace:
```''AS'ALULLAHAL AZEEM RABBAL ARSHIL
AZEEM AN YASHFIYAKA''```

_««fassara»»_
Ina rokon Allah mai girma, Ubangijin Al'arshi mai girma yabaka lafiya.
Na rantse da Allah babu wanda zai karantawa mara lafiya wannan addu'ar face sai Allah (s.w.t) yabashi sauki saidai idan cutar ajalice.

*Daga zauren:*👇
```Ana muslim.```

• Ga ma su sha'awar shiga ANA MUSLIM{☝أنا مسلم}
a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA zuwa ga lambar mu *+2348066-686177* or
*+234 803 936 3929*
ta whatsApp.

GAMASU SON TAMBAYA ZASU IYA TA WANNAN AMMA TEXT BA KIRA BA DAN ALLAH👏
Ta: e-mail: aliyusadis@gmail.com
Ko a ziyarcemu a yanar gizo, a :
htt:// munbarin-musulunci.blogspot.com
5/29/17, 6:27 PM - ‪+234 9074619096‬: *ADDU'AR DA AKEYI A LOKACIN BUDA BAKI*

"ذهب الظمأ وابتلت العروق وثبت الأجر إن شاء الله"

"ZAHABAZZAM'U
WABTALLATIL URUQU WA THABATAL AJRU IN SHA ALLAH"

*Fassara*
Kishirwa ta tafi, an yayyafa wa jijiyoyi ruwa, kuma lada ta tabbata in Allah ya yarda.
5/29/17, 6:46 PM - ‪+234 706 656 6271‬: SHEIKH AMINU
IBRAHIM DAURAWA
KARANTA WANNAN
SAKO KUMA KA
TURASHI ZUWA
GA YAN
UWA MUSULMI!!! Kasar
Holland ta fitarda wani
film
(film786) kuma
Sunyi batanci da isgilanci ga Annabi
Muhammad
(s.a.w.) a
cikinsa. Don haka,
kakasance daya daga
cikin musulmai
miliyan sittin a Nigeria
wadanda zasu karya
tattalin arzikin
Holland ta hanyar daina
siyan kayansu kuma ka
tura wannan
sako zuwa ga yan'uwa
musulmi kafin minti
biyar da shigowa
wayarka domin Allah zai
tambayeka wane
matakika dauka
yayinda aka wulakanta
masoyinsa annabi
Muhammad(s.a.w)
ka/ki sharing din grups din daduk kake ciki
5/29/17, 7:35 PM - ‪+234 808 066 0679‬: <Media omitted>
5/29/17, 9:01 PM - ‪+234 803 729 2467‬: *"Chiiun Tuiin Huinn Choiinn Quiin"* Don't get confuse,it's just a Chinese way of saying : *"Barka Da Shan Ruwa"*
5/29/17, 9:06 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
5/29/17, 9:12 PM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
5/29/17, 9:32 PM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
5/29/17, 9:44 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...


Daidaita tsakanin 'ya'yanka kada ka fifita wani akan wani....


'Da'a ga Allah da manxonsa shine kan gaba akan komai...


Binkhal...
5/29/17, 10:49 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
5/30/17, 10:46 AM - NA'IBIN SUNNAH: ON POLYGAMY : LIKE ASUU, LIKE THE UNIVERSITY OF SHEFFIELD

The Academic Staff Union OF Universities (ASUU) corroborated this when it resolved in one of its recent NEC MEETINGS to encourage its members to take more than one wife because it helps in enhancing a person's health conditions. This resolution was made by ASUU after it received the report of a research it commissioned on the issue. According to the ASUU research report, men that practice polygamy are less prone to non-communicable diseases like diabetes, hypertension, etc.

And now this research from University of Sheffield.

Polygamy is key to long life- Research
– Research from 140 countries show
Want to live a little longer? Get a second wife.
Contrary to erroneous belief and perception that polygamy may shorten life, recent research has shown that Polygamy is the key to a long life.
New research suggests that men from polygamous cultures outlive those from monogamous ones.
After accounting for socioeconomic differences, men aged over 60 from 140 countries that practice polygamy to varying degrees lived on average 12% longer than men from 49 mostly monogamous nations, says Virpi Lummaa , an ecologist at the University of Sheffield, UK.
Lummaa presented her findings last week at the International Society for Behavioral Ecology's annual meeting in Ithaca, New York
The key to a long life could be as simple as getting a second wife.
Research suggests that men from polygamist cultures live 12 per cent longer than those who limit their affections to one woman at a time.
It is thought men benefit from having a fuss made over them by a gaggle of women. They may also better care of themselves into old age when they have a large family to feed, this week's New Scientist reports.
Sheffield University researchers uncovered the 'benefits' of polygamy by scrutinising World Health Organisation data on marriage practices and on life span.
The analysis shows that men who live in countries where it is common to have more than one wife tend to outlive their monogamous counterparts.
The finding took into account a country's economic situation to minimise the effect of better nutrition and healthcare in monogamous Western nations.
It is thought that the pressure of having to provide for big families may lead to men taking better care of their bodies and their health. They may also benefit from the care and attention of several wives.
Scientist Lance Workman, an evolutionary psychologist at Bath Spa University, said: 'If you have got more wives to look after you, they might fuss over you and that might help you live longer.
'We know that in monogamous societies married men live longer than bachelors.'
Evolution may also have a role to play, with the fierce competition for women in polygamist societies ensuring only the fittest specimens get the girl – and have children.
Good genes would be passed on, endowing good health on future generations.
Dr Workman said: 'If you look at polygamist societies, men are quite competitive towards other men because the pressures are bigger.
'The most successful men can have four", he said.

Source:Dr. Salisu Shehu
Associate Prof.B.U.K
Educational psychologist
5/31/17, 12:49 AM - ‪+234 802 680 1059‬ left
5/30/17, 2:52 PM - ‪+234 9074619096‬: _*FALALAR CIN DABINO GUDA BAKWAI (7) DA SAFE*_
➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖
_Dabino Itaciya ce Mai Albarka kuma Tayi Kama da Mumini kamar Yadda *Annabi s.a.w* ya Fada._
*@Bukhari.*

_Annabi s.a.w* Yana Son Dabino kama Yana Daya daga Cikin Abincinsa da Abin Neman Albarkasa daga cikin Abinci. Shiyasa ya Sunnanta Mana Baiwa Yaro Sabon Haihuwa Ruwan Dabino a Bakinsa ya Kasance Farkon Abinda Zai Shiga Cikinsa Don Neman Albarkarsa._
_*@Saheehul Jami'i*_

_*Annabi s.a.w* Yana Maganin Kariya daga Kamuwa daga Sihiri, Sammu da Dabino Sai Yake Cewa: *{Duk Wanda ya Wayi Gari Yaci Dabino Madaukaki, ko Al'ajwa, Sihiri ko Sammu Bazai kamashi ba a Wannan Yinin Baki 'Daya}*_
_*@ ﺃﺧﺮﺟﻪ ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ ﻭﻣﺴﻠﻢ*_

_*SHIN WANNAN FALALAR TA TAKAITA GA DABINON AJWA KO KUMA DA SAURAN DABINO??*_
🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳🕳
ﺳﻤﺎﺣﺔ ﺍﻟﺸﻴﺦ ﻋﺒﺪﺍﻟﻌﺰﻳﺰ ﺑﻦ ﺑﺎﺯ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ :
_Yana cewa: (Magana Mafi Rinjaye Awajan Malamai Wannan Falala ta Shafi Dukkan Dabino Baki Daya. Wanda ya Wayi Gari Yaci Dabino Guda Bakwai zai Samu Wannan Kariya Saboda Akwai Wata Riwayar da Tace Dabino Ba Tare da Ke6ancewa ba)._
@ ﻣﺠﻤﻮﻉ ﺍﻟﻔﺘﺎﻭﻯ 109-8〗

ﻓﻀﻴﻠﺔ ﺍﻟﺸﻴﺦ ﺍﻟﻌﻼﻣﺔ ﻣﺤﻤﺪ ﺑﻦ
ﺻﺎﻟﺢ ﺍﻟﻌﺜﻴﻤﻴﻦ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ:
_Yana Cewa: "Babban Malamin_
ﺍﺑﻦ ﺳﻌﺪﻱ - ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ
_Yana Cewa: (Yana Ganin Ambaton Dabinon Al'ajwa a Wannan Riwaya kamar Misaline Aka Bada da Dabino Ajwa. Amma bai Taqaita Akan Ajwa ba shi Kadai. Abin Nufi Dukkan Dabino Baki Daya.....)._
@ ﺍﻟﺸـﺮﺡ ﺍﻟﻤﻤﺘـﻊ 123-5〗

_*Allah* Ne Mafi Sani_

_*©✍🏽Mustapha Musa*_
5/30/17, 2:53 PM - ‪+234 9074619096‬: *SALATUS TASBIH*

*TAMBAYA*
Assalamu alaykum! dan Allah ina son ayi min karin bayani akan salatul tasbihi. Na gode


*AMSA*
Wa'alaikumus Salaamu wa rahmatullaahi wa barakaatuh.

Salatut Tasbih dai Sallah ce mai raka'ah hudu. Kuma hadisin da yazo akan Sallar Malamai irinsu Sheikh Albaaniy sun inganta shi, sunce hadisi ne hasan

*Ga yadda ake yin ta*
👇👇👇

Sallah ce mai raka'ah hudu tare da Tasbihi 300.

Zaki karanta Fatiha da Surah a kowace raka'ah. Idan kika gama karatu a raka'ar farko sai ki ce:-
*ﺳﺒﺤﺎﻥ ﺍﻟﻠﻪ، ﻭﺍﻟﺤﻤﺪ ﻟﻠﻪ، ﻭﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺍﻟﻠﻪ، ﻭﺍﻟﻠﻪ ﺃﻛﺒﺮ*

Sau goma sha biyar.

Daga nan sai kiyi ruku'u, sai ki sake karanta Tasbihin sau goma cikin ruku'un. Sai ki 'Dago daga ruku'un ki sake yin Tasbihin sau goma. Sai ki tafi zuwa ga sujada, ki sake karanta wancen Tasbihin sau goma. Sai ki 'Dago daga sujadan, ki sake karanta Tasbihin sau goma.
Sai ki sake yin Sujada, bayan kinyi Sujadar sai ki karanta Tasbihin sau goma. Sai ki 'Dago daga Sujadan ki karanta Tasbihin sau Goma.

Idan kika hada yawan Tasbihan zaki tarar kinyi Tasbihi sau 75 a cikin wannan raka'ar.

Haka zakiyi a sauran raka'oin.

Idan kika hada su duka kinyi Tasbihi Qafa 300

Allaah ne mafi Sani
5/30/17, 3:20 PM - A B-U. R: <Media omitted>
5/30/17, 8:39 PM - ‪+234 806 084 4942‬: TASKAR RAMADAN.
"Daga Dan Borno"

Wata Rana Annabi Muhammad (saw) Zaifita Yaqi ⚔
Sai Ga Wani Saurayi 🚶🏻 Yazo Yace Ya Annabin Allah Inaso Nima Atafi dani❓

Sai Annabi yace Katambayi Izini a gun Iyayenka .

Yaro Yace Babana Yarasu saidai Mahaifiyata 👰🏻
Sai Annabi yace to kanemi Izininta.

Sai Mamarsa Tazo Tace Ya Annabin Allah Nima Ba Dan mace bace 👰🏻 da nabika muntafi . Amma Har imanin Dana Yakai yafita jahadi ⚔
Ta yaya zan hanashi.

Sai Yaron Yace da Mamarsa Tunda Kika Amince, Nima akwai laifinda nayiwa Allah Amma Bazan Fada A Gabanka ba. Ya Rasulullah, Yaro yace idan allah bai karbi tubana ba , to Allah yasa na mutu tsuntsaye 🕊 Su Caccake naman jikina. Allah yasa kada nasamu Rahamar sa ❗

Annabi Yace Allah ya amshi Addu'arka ❗
Kafin Su isa filin Daga Sai Aka Yada Zango Dare Yayi 🌌

Annabi yace kowa yayi Barci Ni Zan Tsaya. Kada kafirai sukawo farmaki ❗
TO
Da Gari ya waye kowa ya farka Amma Yaron Bai farkaba ❗
Wani Sahabi Zai Tasheshi Sai Annabi yace kubarshi 🛌
Saida Yaron yafarka da kanshi. Sai Annabi yacewa Yaron ka basu labarin Abinda Ka gani a mafarkinka❗

Allah Hu Akbar
Sai Yaron yace Na ganni a mafarkina Ina Tafiya Akan Doki Na Zinari 🐴
Ta ko ina kamshin al'miski Nakeji Kuma Dama da hagu Dukka Matane Kyawawa A Jere Kowacce Tana yimin Murmushi 🙋🏻🙋🏻🙋🏻
Idan Na kai Hannu Zan tabasu Sai suja baya. Daya Daga cikinsu tace mu dukka Bayin Kane Ga Shuganmu tana jiranka Agaba❗
Da na matsa kadan Sai naga Wani Tabkeken Rumfa 🎪 Da kyakkyawar Mace A zaune ❗
Ban taba ganin mace kamarta ba❗
Da nakai Hannu Sai Tace kai hakuri Kadan Nan da jimawa kadan zamu haduda kai. 🙋🏻

To
Da Sahabbai Sukaji Wannan Mafarkin Sai suka tabbatar cewa yaronnan Zaiyi Shahada Bazai komaba❗Sai
Sahabbai Kowa Yafara Inama Nine,
Inama Nine Dan Borno.❗

Sai Annabi Muhammad (saw) Yace Kunaso Kusamu Lada, Da Falala , Da Rahamar Allah Irin Wanda Yaronnan Ya Samu❓

Sahabbai Kowa yace Munaso ya Rasulullah.
Sai Annabi yace Duk Wanda Yayi (Azumin) Watan Ramadan 🌠 Na Yini Daya, 1 Ya Wadatar❗

Balle kayi 29 ko 30.
( Allah hu Akbar)

Abokina kar kayarda wata karamar jinya ko karamar olsa ta hanaka yin azumin Ramadan Babu Wanda yasan adadin Alherain da ke cikin wanna watan kaji daya yanzu Dubu suna nan jibje Allah kasa mudace. 🕋🙏🏻
Allah kasa muna Daga cikin wadanda zaka yantar Daga wuta 🌋 Zuwa Aljannah 🏞 Allah.
5/30/17, 10:04 PM - ‪+234 803 949 2908‬: WAEC is recruiting ND & NCE holders for Assistant Examination Officers. Age limit 35yrs. Deadline is 15th August. Submit hard copy application to WAEC office near you. In your letter, State full name, Age, State of origin, e-mail address, Phone number & Qualifications. Pls spread the news or act as appropriate.

In the whole state?
5/30/17, 10:11 PM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
5/31/17, 7:29 AM - ‪+234 703 903 0499‬: <Media omitted>
5/31/17, 7:29 AM - ‪+234 703 903 0499‬: <Media omitted>
5/31/17, 7:29 AM - ‪+234 703 903 0499‬: <Media omitted>
5/31/17, 7:29 AM - ‪+234 703 903 0499‬: <Media omitted>
5/31/17, 10:51 AM - ‪+234 806 089 7228‬: Buhari's Appointments In six Nigeria Geopolitical Zones.

North West..... ..7 States = 51
North Central.....6 States = 47
North East.........6 States = 45
South East.........5 States = 41
South West........6 States = 45
South South.......6 States = 45

North ~143
South ~131
Total = 274

Religion Aspects On Ministers.
Muslims = 17
Christians = 19

Strong KEY Ministers In the Government

Transport ~ South
Power-Housing-works ~ South
Finance ~ South
Health ~ South
Employment ~ South
Petroleum ~ South
Budget & National Planning ~ South
Foreign Affairs ~ South
Trade & Investment ~ South
Solid Minerals ~ South
Science & Technology ~ South

Justice ~ North
Education ~ North
Interior ~ North
Defence ~ North

Religion and ethnicity is not spelt in our constitution in terms of appointments but zoning is mentioned.

This information was extracted from the ministry of information's record to educate some gullible Nigerians who are brain washed in believing that this government is one-sided and intolerant to religion and ethnicity of people.

This is a product of corruption, we must do away with it for Nigeria to develop.
Let the wailing wailers know.

©Mohammed Danjuma
5/31/17, 10:56 AM - ‪+234 803 443 7568‬: <Media omitted>
5/31/17, 11:52 AM - Alfanuuuuuu: Hausa navigation
Igbo sun tsayar da al'amura don goyon bayan Biafra
30 Mayu 2017
Wannan shafukan na waje ne kuma za su bude ne a wani shafin dabanAika

Image caption
Manyan kasuwanni sun kasance a rufe
Rahotanni daga Kudu maso Gabashin Najeriya na cewa al'amura sun tsaya cak a wasu manyan biranen yankin don nuna hadin kai kan kiran da kungiyoyin da ke fafutukar kafa yankin Biafra suka yi na kasancewa a gida.
Kungiyoyin IPOB da MASSOB sun yi wannan kira ne na cewa mutane su zauna a giadajensu a matsayin zanga-zangar lumana, don tunawa da shekara 50 na fara fafutukar kafa yankin Biafra da marigayi Chukwuemeka Ojukwu ya yi.
Wakilin BBC da ke Enugu AbudsSalam Ibrahim Ahmed ya ce fiye da kashi 90 cikin 100 na shagunan da ke birnin a rufe suke, haka ma babbar kasuwar birnin ta kasance a rufe.
Sai dai kuma ana ci gaba da harkokin sufuri.
Nnamdi Kanu: Kun san mutumin da ke son a raba Nigeria?
Nigeria: Ko Donald Trump zai goyi bayan kafa kasar Biafra?
Me ya sa aka farfaɗo da batun kafa kasar Biafra?
Image caption
Masu fafutukar kafa yankin Biafra sun sha yin zanga-zanga
Haka ma a birnin Umuahia inda nan ne garin jagoran masu fafutuka na kungiyar IPOB Nmandi Kanu ya fito, yawanci shaguna sun kasnace a rufe amma akwai kadan da suka bude.
A birnin Anacha na jihar Anambra kuwa, harkokin da suka hada da na kasuwanci da sufuri da makarantu da bankuna duk sun kasance a rufe.
Dukkan sauran jihohin yankin ma ana cikin irin wannan yanayi. Yankin Kudu maso Gabas dai ya kunshi jihohin Anambra da Enugu da Abia da Imo da kuma Ebonyi.
Zuwa yanzu dai babu wani rahoto na tashin hankali, amma tuni aka jibge jami'an tsaro a muhimman wurare da ke jihohin yankin.
Shekara 50 da fafutukar Biafra
Nigeria: 'Yan Biafra na zanga-zangar goyon bayan Trump
Labarai masu alaka
Najeriya
Tura wannan labarin Game da aika wa
Email
Facebook
Messenger
Twitter
WhatsApp
Koma sama
Hausa navigation
5/31/17, 4:48 PM - Alfanuuuuuu: افتح القائمة الرئيسية
ويكي_مصدر ابحث
عدلاقرأ بلغة أخرى
مؤلف:فخر الدين الرازي
► فهرس المؤلفين: ر فخر الدين الرازي
(1149–1209)
أبو عبد الله محمد بن عمر بن الحسين الرازي
السيرة الذاتية في ويكيبيديا
أعمال
آخر تعديل بتاريخ 21 نوفمبر 2016، 01:41
ويكي_مصدر
المحتوى متاح وفق CC BY-SA 3.0 إن لم يرد خلاف ذلك.
الخصوصيةسطح المكتب
5/31/17, 7:23 PM - ‪+234 703 903 0499‬: Ramadan Dua: DAY 5

ALLAH, on this day, place me among those who seek forgiveness. Place me among Your righteous and obedient servants, and place me among Your close friends, by Your kindness, O the most Merciful.🙏
5/31/17, 7:35 PM - ‪+234 806 477 2822‬: Aslm ansha ruwa lfy
5/31/17, 9:31 PM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
6/1/17, 6:51 AM - ‪+234 706 939 3353‬: Wani Dattijo yace wa daya daga cikin jikokin sa:-
🤕👳Ya kai da na, Lalle shiga Aljanna kyauta ne, Amma wuta sai an biya kudi ake shiga.
Sai yaron yace:-
Ya haka yake kasancewa ya kaka na😳!?
Sai kakan yace:-
🎲Duk wanda zai yi caca (karta) sai ya biya kudi,
🍾Kuma duk wanda zai sha giya sai ya biya kudi,
🌵🚬Duk wanda zai busa taba sigari ko wiwi ko shisha sai ya biya kudi,
💃🏼🎸🎤🎻 Kuma duk wanda yake son ya ji waka sai ya biya kudi,
🚘Kuma duk wanda yake son ya yi tafiya dan 6arna da alfah'sha sai ya biya kudi.
Amma Aljanna yakai da na kyauta ne, ba a kashe kudi dan shigan ta,
⚖📡🕋Duk mai yin sallah zai yi sallah ba tare da ya biya kudi ba,
🤕🙌🏽Kuma duk wanda zai yi azumi ba sai ya biya sisi ba,
😰😭Kuma duk wanda zai yi Istighfari zai yi ba sai ya biya sisi ba,
😎😩😔 Haka Kuma duk wanda zai runtsa ganin sa daga haram ba sai ya biya sisi ba.
To ya kai da na, shin kana son ka kashe kudin ka dan ka shiga wuta ko kana son Aljanna kyauta?
Kai /ke mai karatu wannan sakon ya iso ka kyauta kai ma ka tura wa wani ya same ta kyauta dan ka samu ladan haka.
Allah sa mu dace.
6/1/17, 7:43 AM - ‪+234 803 378 2709‬: Ameen
6/1/17, 11:55 AM - NA'IBIN SUNNAH: *"CAN ELECTRICITY ENTER OUR BODY THROUGH THE FLASH OF DIGITAL CAMERA?.*

*Yes 100% it can happen........*
*📸 This is a true incident, which happened with a 21 year old boy studying engineering. He died in Keshwani hospital. He was admitted in the hospital in burned conditions.*

*📸 The reason........?*

*He went to Amrawati for study tour, while coming back, he was waiting for a train at the railway station along with his friends.*
*Many of them were taking group photo with their mobiles with digital camera.*

*📸 This boy was also there and trying to take group photo. The place where he was standing, complete group photo was not coming, so to get complete group photo he went a little back.*

*📸 The place where he was standing, there was a electric wire with 40,000 volt. As soon as he pressed the button of digital camera, the electricity of 40,000 volt entered the camera through the flash and then the fingers and the whole body.*

*📸 All this happened in a fraction of few seconds and 50% of his body was burnt, later on he died.*

*📸 This can happen with anyone as we all are using mobile.*
*Are we learned and responsible?*

*📱 Avoid using mobile phones at petrol pumps.*

*📱 Avoid using mobile phones when u're driving.*

*📱 "When mobile is on charging don't receive call", 1st remove the charging pin and then receive the call.*

*📱 "When mobile is on charge don't put it on bed or wooden furniture".*

*📱 Pls don't use mobile phone/digital camera -flash at railway stations or any other place, where there is a 'heavy electricity wire'.*

*📱Don't use mobile phones where there is high electromagnetic waves or near electricity transformers etc.*

*📱Don't use mobile phone in the rain during lightning and thunder and if you must stay far away from windows and doors.*

*This is for your safety....*

*After reading pls share it, because you might save a life by sharing this information. Pls share with all ur contacts...*

*"Don't just read, but remember to always follow instructions".*
6/1/17, 2:00 PM - Alfanuuuuuu: Shukrain.
6/1/17, 1:57 PM - ‪+234 806 089 7228‬: A very humbling experience....
Amitabh Bacchan says..."At the peak of my career, I was once travelling by plane. The passenger next to me was elderly gentleman dressed in a simple shirt
and pants. He appeared to be
middle class, and well educated.
Other passengers perhaps recognising who I was, but this gentleman appeared to be
unconcerned of my presence... He was reading his paper, looking out of the window, and when tea was served, he sipped it quietly.
Trying to strike a conversation with him I smiled. The man courteously smiled back and said 'Hello'.
We got talking and I brought up the subject of cinema and movies and asked, 'Do you watch films?'
The man replied, 'Oh, very few.
I did see one many years ago.'
I mentioned that I worked in the movie industry.
The man replied.." oh, that's nice. What do you do?'
I replied, 'I am an actor '
The man nodded, 'Oh, that's
wonderful!' And that was it...
When we landed, I held out
my hand and said, " It was good to travel with you. By the way, my name is Amitabh Bacchan !'
The man shook my hand
and smiled, "Thank you... nice to have met you..I am J. R. D. Tata!"(French born Indian Biz man Billionaire and Aviator founder of Tata motor and Air india)
I learned on that day that no matter how big you think you. are, there is always someone *BIGGER*.
*Be HUMBLE, it costs nothing.*
6/1/17, 2:15 PM - ‪+234 806 499 1733‬: Very nice
6/1/17, 4:15 PM - ‪+234 803 838 8334‬: *Assalamun Alaikum!*
:
Rayuwar Duniya Tana Kunshe da Abubuwa Akalla Tara 9:-
(1) FARIN CIKI
(2) BAKIN CIKI
(3) HADUWA
(4) RABUWA
(5) SAMU
(6) RASHI
(7) LAFIYA
(8) CIWO
(9) MUTUWA.
:
Annabin Rahama (S.A.W.) Ya Horemu Da Muyi hakuri Da Duk Wanda Mukayi Karo dashi, domin ba zai Dauwama Ba, Zai Wuce.
:
Allah Ya Kara Mana HAKURI .
6/1/17, 7:23 PM - ‪+234 803 461 7916‬: na am
6/1/17, 7:44 PM - ‪+234 806 477 2822‬: ameen
6/1/17, 8:39 PM - ‪+234 803 445 7259‬: Today's Beautiful Hadith is about Reward

It was narrated from Sinan bin Sannah Al-Aslami, the Companion of the Prophet (peace be upon him), that the Messenger of Allah (peace be upon him) said: "A grateful eater will have a reward like that of a patient fasting person."

(Sunan Ibn Majah, Vol. 1, Book 7, Hadith 1837)
6/1/17, 9:21 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...


Damanta;

Idan zakaci abinci, ko abinsha, ka fara da daman.

In zaka bayar ko zaka karba ka sa hannun dama.

Sannan wajen gaisuwa ko farawa ga komai ka fara daga damarka...

...Binkhal...
6/1/17, 9:31 PM - ‪+234 806 454 5636‬: ANTAMBAYI MALA'IKAN MUTUWA


"Baka taba yin kuka ba sanda kake cire ran dan
Adam?
- Sai ya amsa, nayi kuka sau daya, nayi dariya sau
daya, kuma naji tsoro sau daya..
-Ubangiji yace: Menene yabaka dariya..?
sai yace wani mutum ne naje daukan
ransa, shi kuma yana fadawa mai dinka masa
takalmi... kayishi mai kyau yanda zanyi shekara ina
sawa,
sai na dauki ransa ba tare da yasa takalmin ba...
-Ubangiji yace:menene yasaka kuka?
yace sanda ka aikeni dauko ran matarnan a sahara,
bayan ta haifi
danta a lokacin sai nayi kuka saboda
ihun da dan yakeyi ba mai taimakonshi...
-Ubangiji yace: Menene yabaka tsoro?
yace sanda ka aikeni in dauko ran wani
malami, duk sanda nakusanci dakinsa
haskene yake dawo dani, hasken ransa
ya tsoratar dani sanda nazo cireshi...
- UBANGIJI YACE MASA KASAN WAYE WANNAN
MALAMIN...???YACE A'A....
-Yace wannan yaronne daka dauki ran mahaifiyarsa
a sahara, Ni Na jibinci lamarinsa ban barshi a hannun
kowa
ba....!!!
ALLAHU AKBAR.
Dan uwa ko yar uwa mu mika lamurranmu wurin
ubangiji.
Ya zama majibincin lamarinmu, dan
shi zai wadatamu da komi a rayuwa.
ALLAH ya taimake mu AMEEN.
(✨استغفرالله✨)
(✨استغفرالله✨)
(✨استغفرالله✨)
(✨استغفرالله✨)
(✨استغفرالله✨)
(✨استغفرالله✨)
(✨استغفرالله✨)
(✨استغفرالله✨)

(💐سبحان الله💐)
(💐سبحان الله💐)
(💐سبحان الله💐)
(💐سبحان الله💐)
(💐سبحان الله💐)
(💐سبحان الله💐)
(💐سبحان الله💐)
(💐سبحان الله💐)
(💐سبحان الله💐)
(💐سبحان الله💐)

(💎لااله الاالله💎)
(💎لااله الاالله💎)
(💎لااله الاالله💎)
(💎لااله الاالله💎)
(💎لااله الاالله💎)
(💎لااله الاالله💎)
(💎لااله الاالله💎)
(💎لااله الاالله💎)
(💎لااله الاالله💎)
(💎لااله الاالله💎)

(💓الله اگبر💓)
(💓الله اكبر💓)
(💓الله اكبر💓)
(💓الله اكبر💓)
(💓الله اكبر💓)
(💓الله اكبر💓)
(💓الله اكبر💓)
(💓الله اكبر💓)
(💓الله اكبر💓)
(💓الله اكبر💓)

(🍀ربي اغفرلي🍀)
(🍀ربي اغفرلي🍀)
(🍀ربي اغفرلي🍀)
(🍀ربي اغفرلي🍀)
(🍀ربي اغفرلي🍀)
(🍀ربي اغفرلي🍀)
(🍀ربي اغفرلي🍀)
(🍀ربي اغفرلي🍀)
(🍀ربي اغفرلي🍀)
(🍀ربي اغفرلي🍀)

(🌾الحمدلله🌾)
(🌾الحمدلله🌾)
(🌾الحمدلله🌾)
(🌾الحمدلله🌾)
(🌾الحمدلله🌾)
(🌾الحمدلله🌾)
(🌾الحمدلله🌾)
(🌾الحمدلله🌾)
(🌾الحمدلله🌾)
(🌾الحمدلله🌾)

(🌙سبحان الله وبحمده🌙)
(🌙سبحان الله وبحمده🌙)
(🌙سبحان الله وبحمده🌙)
(🌙سبحان الله وبحمده🌙)
(🌙سبحان الله وبحمده🌙)
(🌙سبحان الله وبحمده🌙)
(🌙سبحان الله وبحمده🌙)
(🌙سبحان الله وبحمده🌙)
(🌙سبحان الله وبحمده🌙)
(🌙سبحان الله وبحمده🌙)

(☀سبحان الله العظيم☀)
(☀سبحان الله العظيم☀)
(☀سبحان الله العظيم☀)
(☀سبحان الله العظيم☀)
(☀سبحان الله العظيم☀)
(☀سبحان الله العظيم☀)
(☀سبحان الله العظيم☀)
(☀سبحان الله العظيم☀)
(☀سبحان الله العظيم☀)
(☀سبحان الله العظي
YI KOKARI KATURAWA KODA MUTUM 5 NE SBD ARZKIN ANNABI SAW
6/1/17, 9:46 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
6/2/17, 1:07 AM - Alfanuuuuuu: س: بعض الناس إذا صلى مع الإمام الوتر وسلم الإمام قام وأتى بركعة ليكون وتره آخر الليل، فما حكم هذا العمل؟ وهل يعتبر انصرف مع الإمام؟.

ج: لا نعلم في هذا بأسا، نص عليه العلماء ولا حرج فيه حتى يكون وتره في آخر الليل. ويصدق عليه أنه قام مع الإمام حتى ينصرف؛ لأنه قام معه حتى انصرف الإمام وزاد ركعة لمصلحة شرعية حتى يكون وتره آخر الليل فلا بأس بهذا، ولا يخرج به عن كونه ما قام مع الإمام؛ بل هو قام مع الإمام حتى انصرف؛ لكنه لم ينصرف معه؛ بل تأخر قليلًا.مجموع(11/312).

س: ما رأيكم هل الجهر بالقراءة مقصور على المساجد أم يشمل غيرها ؟

ج: لا يختص الحكم بالمساجد، فلو كانوا في محل آخر كالمدرسة، والبيت والمجلس العام، فيوجههم المدرس، أو غيره حتى لا يشوش بعضهم على بعض. مجموع(11/312).
6/1/17, 10:28 PM - ‪+234 9074619096‬: Wslm, lfy lau, Allah ya rubuta lada
6/2/17, 4:24 AM - Alfanuuuuuu: A tsinewa mai yi wa addini sharri?
6/2/17, 5:34 AM - ‪+234 806 342 0823‬: *KHUDUBA!!! KHUDUBA!!! KHUDUBA!!!*


👉🏾 Mai Taken: *QIYAMU RAMADAN*


👉🏾 Daga bakin *Dr Ibrahim Jalo Muhammad Jalingo*


👉🏾 Wuri: *MASALLACIN FILIN SARKI BUKUR, JOS SOUTH*

🎄 Date: *JUMA'A 29/08/1438AH = 26/05/2017CE*

🌲 Ayi sauraro lfy👇🏿👇🏿👇🏿
6/2/17, 5:35 AM - NA'IBIN SUNNAH: 😳
6/2/17, 5:39 AM - ‪+234 806 342 0823‬: <Media omitted>
6/2/17, 7:46 AM - ‪+234 9074619096‬: 😳too babbar magana!
6/2/17, 7:48 AM - ‪+234 806 945 2450‬: <Media omitted>
6/2/17, 8:07 AM - ‪+234 803 771 4227‬: 😂😂😂
6/2/17, 9:44 AM - ‪+234 803 838 8334‬: *```"Komai ka rasa zaka iya samun wanda ya fishi Amma banda kwanakin rayuwarka, idan sun tafi sun tafi kenan, Domin haka karka bata rayuwar ka wajen abinda bazai amfane ka ba, yi kokari wajan yin abinda zai amfaneka duniya da lahira...""
NASIHA Ce👌

BARKA DA AZIMI
6/2/17, 11:20 AM - ‪+234 808 066 0679‬: 1. Ka rika bibiyar da Istighfari (wani bayan wani) domin shi Istigfari yana wanke zunubai, kuma yana bude kofofin arziki.
6/2/17, 11:25 AM - ‪+234 808 066 0679‬: 2. Kada kayi sakaci da addu'a domin ita ce igiyar samun tsira.
6/2/17, 11:29 AM - ‪+234 808 066 0679‬: 3. Ka rika tuna cewar duk kalmomin da zaka furta (ayau har gobe, har karshen rayuwarka) to fa Mala'iku suna rubutawa.
6/2/17, 11:31 AM - ‪+234 808 066 0679‬: 4. Ka kyautata zaton alkhairi daga Allah komai yawan Quncin da kake ciki.
6/2/17, 11:38 AM - ‪+234 808 066 0679‬: 6. Idan wata damuwa ta tinkaro wajenka, ko kuma bakin ciki ya yawaita, to kace LA ILAHA ILLAL LAAH! (Katangar Allah ce. Duk wanda ya shiga cikinta ya tsira).
6/2/17, 11:42 AM - ‪+234 808 066 0679‬: 5. Kyawun yatsun hannunka yana cikin Tasbeehin da kake yi dasu (zasuyi sheda gareka aranar Alqiyamah).
6/2/17, 2:06 PM - ‪+234 808 066 0679‬: 7. Ka ware wani abu daga cikin kudinka a kullum domin sayen addu'a awajen Miskinai Mabukata da kuma nuna soyayyarka ga Miskinai. (Idan ka basu zasuyi ma addu'a, Kuma Allah yana jin rokonsu).
6/2/17, 2:12 PM - ‪+234 808 066 0679‬: 8. Sujjadah guda daya wacce kayita acikin nutsuwa tare da tsoron Allah, tafi dukkan zinaren dake duniyar nan tsada awajen Allah.
6/2/17, 2:56 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Shirin Tsarabar Ramadhan 01

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa wannan lamba:
07037979068
6/2/17, 2:56 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/2/17, 3:31 PM - Bbl Cottonou: *Dr. Muhd Sani Umar*
*Ramadaaniyyat 6 (1438H)*
*Hukunce-Hukuncen Ƙauracewa*

Hadisi ya tabbata daga Anas ɗan Maliku (R.A) ya ce: Manzon Allah (S.A.W) ya ce : «bai halatta ga Musulmi ya ƙaurace wa ɗan'uwansa fiye da kwanaki uku ba ». [Buhkari#6076 da Muslim#2558].
Abubuwa biyu ne sukan sa a mutane suna ƙaurace wa junansu :
Na Farko, Wani dalili na rayuwar duniya zalla. To a nan bai halatta musulmi ya ƙaurace wa ɗan'uwansa musulmi fiye da kwanaki uku ba kamar yadda ya gabata a hadisi.
Sai dai idan abin ya haɗa da wani lamari na addini, to idan ya zama ci gaba da hulɗa da shi za ta sa shi ya ci gaba da ɓarna da sabon Allah, to bai halatta a yi hulɗa da shi ba.
Na Biyu, Saboda wani haƙƙi na Allah, kamar mai saɓa wa umarnin Allah ta hanyar shan giya ko zina ko ƙarya da makamantansu, to waɗannan sun kasu gida biyu :
Kaso na farko, wanda ƙaurace masa za ta sa shi ya daina abin da yake yi na laifi, to wannan wajibi ne a ƙaurace masa domin ladabtar da shi ya daina abin da yake yi.
Kaso na biyu, wanda ƙaurace masa za ta ƙara ingiza shi cikin saɓon Allah da aikata barna, to wannan bai dace a ƙaurace masa gaba ɗaya ba, sai ga wanda yake jin tsoron tarayya da shi cikin aikata laifi to shi dole ne ya ƙaurace masa.
Dole ne a dubi tasirin da ƙaurace wa mai laifi za ta yi, ba kawai a dubi zunubinsa a ƙaurace masa sabo da shi ba.
Annabi (S.A.W) a rayuwarsa ya ƙaurace wa mutane kala biyu ne:
Na farko, ya ƙaurace wa kafirai da kafircinsu, bai yi tarayya da su a cikin ayyukansu na kafirci ba, duk kuwa da cewa, v daina kiransu zuwa ga Allah ba.
Na biyu, ya ƙaurace wa waɗanda ƙauracewarsa ta yi musu ciwo ƙwarai da gaske, kamar mutanen nan uku da ba a fita yaƙin Tabuka tare da su ba.
6/2/17, 3:34 PM - Bbl Cottonou: Shirin Tsarabar Ramadhan 01

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa wannan lamba:
07037979068
6/2/17, 7:27 PM - ‪+234 808 066 0679‬: I'm reading [Muslims in Ramadan protest outside New York's Trump Tower], and recommending for you! [http://guardian.ng/news/muslims-in-ramadan-protest-outside-new-yorks-trump-tower/]. (From APUS Launcher: http://www.apusapps.com/ )
6/2/17, 7:51 PM - ‪+234 9074619096‬: TAMBAYA TA 001


Assalamu a laikum, dafatan malam yasha ruwa lafiya? Allah ya karbi ibadun mu ameen, Malam ga tambaya Allah ya bada ikon amsawa,

Me ciki ne da ba zata iya yin azumi ba to shine take ciyar wa amma saita ke ba almajirin su me Diba musu ruwa, amma dama basa bashi abinci suna biyan sa kudin aikin sa to yanxu da maganar ciyar wa ya taso shine take bashi abincin a kan ciyar war da xa takeyi amma almajirin saurayi ne ba karamin yaro bane, tam yar anan shine ko ciyar war nata yai ko baiyi ba? Allah ya kara ilimi me anfani


AMSA

Wanda ake ba shi abincin da aka cire shi ne talaka wanda ba shi da abincin yininsa, amma ba ma'aikaci mai albashi ba. Wal Laahu

Amsawa: Shaikh Muhammad Abdullah Assalafiy


Majlisin sunnah
www.facebook.com/majlisinsunnah

whatsapp +2348164363661

Instagram: muneerassalafy
E-mail: massalafy8@gmail.com
6/2/17, 7:51 PM - ‪+234 9074619096‬: GORON AZUMIN RAMADAN

Wallafar: Shaikh Muhammad Abdullah Assalafiy
Rubutu na 13

>>>> KAFFARA: AZUMI SITTIN!


Yin jima'i da gangar a lokacin azumin Ramadan shi yake jawo kaffara. Domin Abu-Hurairah (Radiyal Laahu Anhu) ya ce: Wata rana muna zaune a wurin Annabi (Sallal Laahu Alaihi wa Aalihi wa Sallam), sai wani mutum ya zo masa, ya ce: 'Ya Manzon Allaah! Na hallaka!'

Manzon Allaah (Sallal Laahu Alaihi wa Aalihi wa Sallam) ya ce: 'Me ya same ka?'
Ya ce: 'Na afka wa matata alhali ina azumi!'
Sai Manzon Allaah (Sallal Laahu Alaihi wa Aalihi wa Sallam) ya ce: 'Kana da kuyanga, ka 'yanta ta?'
Ya ce: 'A'a! Ba ni da ita.'
Ya ce: 'To, za ka iya yin azumin watanni guda biyu a jere?'
Ya ce: 'A'a! Ba zan iya ba.'
Ya ce: 'To, kana da abin da za ka ciyar da musakai guda sittin?'
Ya ce: 'A'a! Ba ni da shi.'

Abu-Hurairah (Radiyal Laahu Anhu) ya ce: Sai Manzon Allaah (Sallal Laahu Alaihi wa Aalihi wa Sallam) ya zauna na wani lokaci, sai aka kawo masa dabino a cikin kwando. Sai ya ce: 'Ina mai tambayar nan?'
Mutumin ya ce: 'Ga ni nan.'

Ya ce: 'Ɗauki, ka yi sadaka da shi.'

Ya ce: 'Manzon Allaah! Sadakar ga wanda ya fi ni talauci ne? Domin wallahi! A cikin faɗin garin Madina kaf! Babu mutanen gidan da suka fi iyalinka buƙata!'
Sai Annabi (Sallal Laahu Alaihi wa Aalihi wa Sallam) ya yi murmushi har sai da fiƙoƙin haƙoransa suka bayyana, sannan ya ce:

أَطْعِمْهُ أَهْلَكَ
Tafi ka ciyar da iyalinka da shi. 8¹

Abin da mutumin ya faɗa cewa: 'Ya hallaka!' Wannan ya nuna da gangar ya aikata laifin, in ji malamai.

Amma game da yin ramuwa haɗe da kaffarar, Abu Daawud ne ya riwaito a ƙarshen riwayarsa ga wannan hadisin cewa: Manzon Allaah (Sallal Laahu Alaihi wa Aalihi wa Sallam) ya faɗa wa mutumin, bayan ya ba shi dabinon:

كُلْهُ أَنْتَ وَأَهْلُ بَيْتِكَ، وَصُمْ يَوْمًا، وَاسْتَغْفِرُ اللهَ
Ka cinye shi kai da iyalinka, ka yi azumin yini guda, kuma ka nemi gafarar Allaah. 8²

A jere ake yin kaffarar: 'Yanta kuyanga, in ya kasa sai azumi, in kuma ya kasa sai ciyarwa.

Domin haka ya zo a cikin hadisin da ya gabata, kuma ita ce riwayar da malamai suka rinjayar, maimakon riwayar da ta nuna yana da zaɓi a tsakanin waɗannan abubuwan guda uku. Watau riwayar Abu Hurairah mai cewa:

أَفْطَرَ رَجُلٌ فِي رَمَضَانَ فَأَمَرَهُ النَّبِيُّ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَآلِهِ وِسَلَّمَ فَكَفَّرَ بِعِتْقِ رَقَبَةٍ، أَوْ بِصِيَامِ شَهْرَيْنِ مُتَتَابِعَيْنِ، أَوْ بإِطْعَامِ سِتِّينَ مِسْكِينًا
Wani mutum ya karya azumi a cikin watan Ramadan, sai Manzon Allaah (Sallal Laahu Alaihi wa Aalihi wa Sallam) ya umurce shi, ya yi kaffara da 'yanta kuyanga, ko azumin watanni guda biyu a jere, ko kuma ciyar da musakai guda sittin. 8³

Malamai sun rinjayar da riwayar jerawar a kan riwayar zaɓi ce saboda waɗannan dalilan:

• Malaman da suka riwaito jerawar sun fi waɗanda suka riwaito zaɓi yawa.

• Riwayar jerawa tana ɗauke da lafazin Annabi (Sallal Laahu Alaihi wa Aalihi wa Sallam) ne kai tsaye, amma riwayar zaɓi kuwa lafazin mai riwaya take ɗauke da shi.

Riƙo da riwayar jerawa ta wadatar ko da babu riwayar zaɓi, amma riƙo da riwayar zaɓi ba ta wadatarwa game da riwayar jerawa. 8⁴

Idan mutum ba shi da ikon yin ko ɗaya daga cikin ayyukan kaffarar a lokacin, sai ya bari har sai lokacin da Allaah Ta'aala ya hore masa. Domin a cikin hadisin babu inda ya nuna cewa, kaffarar ta faɗi daga kansa. Sannan kuma ai tun da farko mutumin ya nuna irin rauninsa, amma kuma Manzon Allaah (Sallal Laahu Alaihi wa Aalihi wa Sallam) ya hore shi da yin sadaka da kwandon dabinon da ya ba shi. Wannan ya nuna, kaffarar ba ta faɗi a kansa ba, har a lokacin da ya kasa yin ko guda ɗaya daga cikin ayyukan. 85

Idan kuma mutum bai samu ikon yin kaffarar ba har zuwa ƙarshen rayuwarsa, to a nan sai a ce:

لَا يُكَلِّفُ اللهُ نَفْسًا إِلَّا وُسْعَهَا
Allaah ba ya ɗora wa kowace rai komai, sai dai bakin iyawarta. 86

Babu kaffara a kan matar matuƙar dai tilasta mata mijin ya yi. Domin kamar yadda muka ambata a baya, Manzon Allaah (Sallal Laahu Alaihi wa Aalihi wa Sallam) ya ce:

إِنَّ اللهَ تَجَاوَزَلِي عَنْ أُمَّتِي الْخَطْأَ، وَالنِّسْيَانَ، وَمَا اسْتُكْرَهُوا عَلَيْهِ
Allaah ya yafe wa al'ummata abin da suka yi da kuskure, ko mantuwa, ko abin da aka tilasta su a kansa. 87
________________
8¹ Sahih Al-Bukhaariy: 1936, Sahih Muslim: 1111.
8² Sahih Abi Daawud: 2393.
8³ Muwattaa Maalik: 658.
8⁴ Dubi: Fat-hul Baariy: 5/671.
85 Dubi Fat-hul Baariy: 5/678.
86 Suratul Baƙarah: 283.
87 Sahih Ibn Maajah: 1677.


dan uwanku: MUNEER YUSUF ASSALAFY

Majlisin sunnah
www.facebook.com/majlisinsunnah

whatsapp +2348164363661

Instagram: muneerassalafy
E-mail: massalafy8@gmail.com
6/2/17, 7:51 PM - ‪+234 9074619096‬: TAMBAYA TA 002
Assalamu alaikum
Menene matsayin auren da akayi yarjejeniya tsakanin mata damijin
Ma'ana nice damijina muke yawan samun sabani se mukazauna mukayi Yar jejeniya akan in aka kuma samun wannan matsalar yana matsayin saki


AMSA

Saki mu'allaq iri biyu ne in ji malamai: Akwai 'al-qasamiy' akwai kuma 'as-shartiy'. Na farkon shi ne Wanda aka rataya sakin a kan wani abu da manufar hana matar aikata wani abu ko zuga ta ta aikata wani abu. A nan malamai sun ce saki bai auku ba, ko da abin da aka rataya sakin a kansa ya auku.
Na biyun kuma shi ne wanda aka rataya sakin ga wani abu amma da manufar aukar da sakin a duk lokacin da sharadin da aka rataya sakin a kansa ya auku. Malamai sun ce irin wannan shi ne sakin sa yake aukuwa. Wal Laahu A'lam.


Amsawa: Shaikh Muhammad Abdullah Assalafiy

Majlisin sunnah
www.facebook.com/majlisinsunnah

whatsapp +2348164363661

Instagram: muneerassalafy
E-mail: massalafy8@gmail.com
6/2/17, 7:58 PM - ‪+234 9074619096‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركا ته

*Ana мυѕlιм*
*__انا مسلم____________*

" بسم الله الرحمن الرحيم
*______________________*

(02/06/2017)

*LOKUTAN SHAN RUWA*


GARI. ---------------------------------- LOKACIN SHAN
RUWA


> Abuja. ......,,,,,.,.......................... ............
........... 6: 50pm

> Kontagora. ................................. ...............
......... 6: 57pm

> Katsina .............................................
................... 6: 56pm

> Kaduna .............................................
................... 6: 51pm

> Daura .............................................
...................... 6: 50pm

> PortHarcourt ............................... ...............
....... 6: 43pm

> Maiduguri .................................... ...............
......... 6: 29pm

> Jos ........................................,,,,................
............ 6: 42pm

> Legas .............................................
....................... 7:00pm

> Bauchi .............................................
..................... 6: 39pm

> Minna ...........................................
......................... 6: 51pm

> Damaturu .......................................
....................... 6: 34pm

>Dutse ............................................................
.......... 6: 45pm

> Birnin Kebbi .............................................
.............. 7:01pm

> Kano ............................................................
.......... 6: 47pm

> Gusau ..............................................
..................... 6: 54pm

> Yola ............................................................
............ 6: 26pm

> Zaria .................................................
.................... 6: 57pm

> Lafiya ..............................................
........... ......... 6: 41pm

> Gombe .............................................
..................... 6: 36pm

> Funtua ...............................................
................... 6: 52pm

> Sokoto......................................................
..............7:03pm

> Malumfashi. .............................................
..............6: 50pm

> Taraba .............................................
..................... 6:35pm

*Daga zauren:*👇
```Ana muslim.```

➖➖➖➖➖➖➖➖


```•Ga ma su sha'awar shiga Zauren ANA MUSLIM{☝أنا مسلم}
a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA tare da Address nasu zuwa ga lambar mu```

👇👇👇👇👇👇
*+2348066-686177*
_or_
*+234 802 909 9260*
_ta whatsApp._


*DOKA*⚖🔨
*BAZAMU AMSA DUK WATA SALLAMA DABATA CIKA BA DAN HAKA DAN ALLAH A CIKA SALLAMA IN ZA'A MANA MAGANA*

*GAMASU SON TAMBAYA ZASU IYA TA WANNAN AMMA TEXT BA KIRA BA DAN ALLAH*👏
_Ta: e-mail:_ 👉yamuntaka@gmail.com
6/2/17, 9:09 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Darajar mace zama dakin mijinta...


Darajar mutum, yawaita ibadah cikin dare, kuma ya kauda kai ga abinda ke hannun mutane...


Dogara ga Allah zai Isar maka ga komai...


...binkhal...
6/3/17, 4:47 AM - ‪+234 806 084 4942‬: Amincin allah yatabbata agareka ubangiji yadubeka darahamaniyarsa, Ina yi maka addu'ar samun dacewa awannan wata da:
> Yardar ALLAH,
> Amincin ALLAH,
> Taimakon ALLAH,
> Rahmar ALLAH,
> Gafarar ALLAH,
> Alherin ALLAH,
> Lafiya, Arziki, Rufin Asiri,da wadatar zuci tareda cikawa da imani a karshen rayuwa. Allah ya karbi ibadarmu amin.
Ramadan karim.
6/3/17, 5:49 AM - ‪+234 806 432 3593‬: WHO TO TRUST AGAIN ?

Osinbajo is no saint, Consolidating for 2019

Contrary to the widely held belief that Vice President Osinbajo, a pastor of the Redeemed Christian Church of God, a senior advocate of Nigeria, and a Professor of law is above board, a forensic analysis of his activities since he assumed office reveals that the VP has consistently abused his office, negating the principles of Federal Character and has systematically favored members of the Redeemed Church and his Yoruba tribe.
A first pointer to what was to become a pattern of this incestuous scheme was the nomination and subsequent appointment of Pastor Okey Enelamah, who was his Deputy and later successor at the RCCG, Banana Island, Lagos. Pastor Enelamahs appointment came as a shock to Nigerians because apart from the fact that he was Pastor Osinbajos successor at the Redeemed Church, he neither worked for President Buharis victory nor believed in staking for the success of the Nigerian Project. Most importantly, Pastor Osinbajo had pushed for the appointment of Pastor Enelamah as Minister of Finance against his benefactor Bola Tinubus choice of Wale Edun.

While Nigerians were trying to come to terms with the shock of Pastor Enelamahs nomination, VP Osinbajo took a step further in his nepotistic disposition in the setting up of his office and selection of personal staff. First, he chose his former colleague at the University of Lagos Ade Ipaye who was also his Special Adviser while he was Attorney General of Lagos to serve as his Chief of Staff. Unsurprisingly, Ade Ipaye hails from Ogun State, the VPs State of origin. He went on to relocate Laolu Akande, an indigene of Ogun State who was hibernating in New York to serve as his Media Adviser. For his Chief Economic Adviser, he appointed Ambassador Dipeolu also of Yoruba extraction. The VP didnt stop there, of his 10 Principal Officers in his office, 9 are from his Yoruba ethnic group! For a man who was elected to represent the interest of the entire Country, this is embarrassingly tragic indeed. It is on record that as Vice President, Atiku Abubakar had a plethora of southerners in his office: Chris Mamah, Onukaba Adinoyi Ojo,Tokunbo Adeola, Dr. Azuh Ndukwe, Phil Agbaso, Dr. Isu, etc. He did not concentrate appointments in his native North East.

While the VP was plotting as to how to corner power for his Yoruba Brethren and RCCG Members, he immediately at the onset of administration instructed Major Agencies of Government to patronize - his Law Firm SimmonsCoopers Partners. The Firm had a field day in the Ministry of Justice, NNPC Group, DPR, Ministry of Works, and virtually all the Parastatals in the Ministry of Trade and Investment. Curiously, the Managing Partner of SimmonsCooper Tunde Irekera, was recently appointed the Director General of the Consumer Protection Council. It is instructive to note that Tunde Irekera was the immediate past DG of the CPCs trusted adviser and his Law Firm SimmonsCooper Partners handled all the legal work in the Agency. This, however, didnt deter the VP from installing his stooge in the Agency.
More curious is the fact that while Pastor Enelamah implemented a major shakeup in the Agencies under his watch, he spared the grossly incompetent Executive Secretary of the Nigerian Export Promotion Council Segun Awolowo who is a brother in law to the VP.
In their quest to colonize the Ministry of Trade and Investment, the VP appointed another of his stooge Yewande Sadiku, of Yoruba extraction as the Executive Secretary of Nigerian Investment Promotion Commission, The strategy, is to appoint her Managing Director of the Bank of Industry so she can build his war chest. Nigerians are watching..
In his quest to perpetuate his ilk in Government, the VP has capitalised on the magnanimity of President Buharis implicit confidence in him to plant his, Yoruba and RCCG Brethren in Key Agencies of Government.

In a calculated attempt to corner the Countrys Sovereign Wealth Fund, the VP appointed his long standing crony Mr. Zeitlin as the Chairman of the Board of National Sovereign Wealth Fund Investment Authority despite the fact that Mr. Zeitlin was indicted by a New Delhi court in India. Not done with having control of the Sovereign Wealth Fund, the VP, in clear contravention of the provisions of the Pension Reform Act 2014, orchestrated the illegal dissolution of the Board of the National Pension Commission and appointed his crony, Funsho Doherty, as Chairman and two RCCG Brothers Benjamin Ovbiosu and Akinwale as Commissioners, in a flagrant violation of the Federal Character Principle which stipulates each Geo Political Zone must have only one nominee on the Board.

Then again, the VP went ahead to appoint his RCCG Brother Mr. Okoh, a disgraced erstwhile banker as DG of the Bureau of Public Enterprise. It is important to state that the VPs Law Firm had retainership with the defunct New Nigeria Bank while Okoh was its Managing Director. Both men subsequently became Business associates. The ostensible reason why Mr. Okoh was sent to the BPE is to corner choice assets for the VP in the next round of privatization.

The list is endless.. from INEC to NNPC, Non-Career Ambassadors to the management of critical Regulatory Agencies, the VP has surreptitiously embedded his lackeys in positions of authority against all known norms of equity, fairness, justice and Federal Character. Clearly the VP does not believe in the unity of the Nigerian State given his actions in the last 23 months. While he pretends not to have political aspirations, he has commenced covert campaigns for 2019 because he believes that President Buhari would not be in the position to contest at that time. It is public knowledge, for instance, that the VP has mandated a senior member of the RCCG leadership to mobilize and coordinate Christians in the Northern part of the Country with a view to driving his 2019 Presidential bid. This is a sinister plot that is unknown to the VPs benefactor and Godfather Asiwaju Bola Tinubu who is banking on the VP to hand over to him in 2019 in the event of President Buhari not running for a myriad of reasons.

Indeed, in what can be viewed as a strategy for building a financial war chest, the VP has pushed forward his Brother-In-Law and trusted aide Lanre Osibona to front for him in shady business transactions with multinationals in oil and gas, power and construction sectors, among others. The said Mr Osibona, who was a stranded IT Personnel in London is reportedly now hosting Champagne Parties in Abuja and other exotic cities around the world. It was gathered the Mr Osibona in his capacity as the Aide overseeing the VPs schedule, has been exchanging appointment times with juicy contracts. A case in point is the major contract that General Electric gave to a company fronting for Mr Osibona and the VP simply because the former was able to facilitate a meeting for the power sector players.
Not satisfied with cornering deals in the power sector, the VP and his stooge, Mr Osibona have in collaboration with the Minister of State Petroleum Ibe Kachikwu cornered all the juicy deals in the NNPC Group. They have also extended their inordinate greed to the Ministry of Niger Delta and the NDDC, where the VP has completely taken over the job of the Minster. While Nigerians were hailing the VP for his shuttle diplomacy to the Niger Delta States a few months ago, they were oblivious of the fact that he was actually going there to further his nest and fortify his war chest for 2019.
Nigerians should also not be blind to the fact that the extant raging battle between the VP and President Buharis Chief of Staff is grounded on the fact that the VP always embark on 3 times a week trips to Lagos with over 40 aides on each of their trip at tax payers expense and often fraudulent trips to Lagos using the Presidential Air Fleet and claiming bogus estacode. An infuriated Chief of Staff had to escalate this to President Buhari, hence the current power tussle in the villa.

Given the foregoing, the question Nigerians are asking is whether the self professed Pastor, Professor and Learned Senior Advocate is truly the saint he purports to be. The answer to this question can be situated in one of the VPs sermons at RCCG. In the said sermon, he admonished the congregation to refrain from worshipping the God of Baal and that they should instead worship the Almighty God. In todays parlance, the God of Baal symbolizes the God of Money and Power. It is also of silence in the face of injustice.. VP Osinbajo should please practice what he preaches..

Dr. Ismaila Farouk
Writes from Zamfara
6/3/17, 1:35 PM - ‪+234 803 882 3969‬: 001 Amsoshin Ramadhan

Amsoshin tambayoyin ku daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal'jama'ah.

Zaku iya aiko da tamabayoyin ku cikin sauti ko a rubuce ga malam ta lambar waya kamar haka

07037979068

#ShamsuAbbaty
#HaskenMusulunci
6/3/17, 1:36 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/3/17, 1:37 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/3/17, 1:39 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/3/17, 1:39 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/3/17, 2:00 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/3/17, 2:00 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/3/17, 2:00 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/3/17, 2:00 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/3/17, 2:00 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/3/17, 2:00 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/3/17, 5:47 PM - ‪+234 803 690 8439‬: ❌🚫❌🚫❌🚫❌🚫❌🚫❌🚫

*_Don't forward any posts or videos etc., you receive regarding politics/present situation about Government/PM etc._*

⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔

Police have put out a notification termed ..Cyber Crime ... and action will be taken...just delete ...

⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔

Inform your friends & others too.

⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔

Writing or forwarding any msg on any political & religious debate is an offence now....arrest without warrant...

⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔

This is very serious, plz let it be known to all our groups and individual members as group admin can b in deep trouble.

⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔

Please take note of this seriously.

⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔

From tomorrow onwards there are new communication regulations.
🚫 _All calls are recorded_
🚫 _All phone call recordings saved_
🚫 _Whatsapp is monitored_
🚫 _Twitter is monitored_
🚫 _Facebook is monitored_
🚫 _All social media and forums are monitored_

⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔

*_Inform those who do not know._*

⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔

Your devices are connected to ministry systems.

⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔

Take care not to send unnecessary messages.
Inform everyone about this to take care.
⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔⛔

Please share it; it's very much true.

❌🚫❌🚫❌🚫❌🚫❌🚫❌🚫
6/3/17, 7:11 PM - NA'IBIN SUNNAH: قال ابن تيمية رحمه الله :
فكـل مـن اتبـّع الرسـول - ﷺ - فالله كافيه، وهاديه، وناصره، ورازقه .
6/3/17, 7:39 PM - ‪+234 803 781 5109‬: <Media omitted>
6/3/17, 8:19 PM - ‪+234 806 008 8920‬: CREDIT ALERT:

ACC/No: 21,23,25,27,29
Bank: Lailatul Qadari
Branch: RAMADAN
Your account has been credited with:
AMOUNT: =1000 months (83yrs of ibadaat)
Payment for: Aljanatul firdausi.
AVAILABLE BAL: Beautiful Eternal life....Insha Allah
6/3/17, 8:21 PM - ‪+234 803 781 5109‬: Kayan shan ruwa
6/3/17, 11:21 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Shirin Tsarabar Ramadhan 02

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa wannan lamba:
07037979068
6/3/17, 11:21 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/4/17, 4:52 AM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
6/4/17, 7:43 AM - ‪+234 803 882 3969‬: Shirin Tsarabar Ramadhan 02

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa wannan lamba:
07037979068
6/4/17, 7:43 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/4/17, 7:43 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/4/17, 7:43 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/4/17, 7:43 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/4/17, 7:43 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/4/17, 7:44 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/4/17, 7:44 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/4/17, 7:44 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/4/17, 7:44 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/4/17, 7:44 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/4/17, 7:44 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/4/17, 7:44 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/4/17, 9:03 AM - Alfanuuuuuu: http://www.ajurry.com/vb/showthread.php?t=11334&fb_source=message
6/4/17
, 3:46 PM - ‪+234 809 787 4234‬: <Media omitted>
6/4/17, 6:23 PM - ‪+234 806 084 4942‬: GARGADI !😳 GARGADI!!😳 GARGADI!!!😳
_______________________

Salamun Alaikum yah 'yan uwa musulmai
______________________
⛑Likitocin gabas ta tsakiya, daga ma'aikatar kiwon Lafiya ta duniya Wato (world health organization) sun gargadi musulmai a Wannan wata mai alfarma da Su dinga wanke dabino🌴 sosai kafin Su saka abakinsu sakamakon 🦇birbiri (jemage) da suka yawaita tare da yada kwayar cutarnan mai suna corona virus.....

Idan ka tura musulmai suka anfana zaka samu lada mai dorewa
Fassara daga naku:
SANUSI (KUZARI)
6/4/17, 6:47 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Shirin Tsarabar Ramadhan 03

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa ta wannan lamba:
07037979068
6/4/17, 6:48 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/4/17, 7:46 PM - ‪+234 9074619096‬: جزاك اللهم بخيرا
6/4/17, 9:35 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Just carefully take a look at uefa cup and see what it does look like👹
6/5/17, 4:30 AM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
6/5/17, 4:42 AM - ‪+234 806 084 4942‬: MUN SANI AMMA BAMA AIKI


قال ابن القيم(رحمه الله)
Yana cewa:
Wata yarinya ta rasu sanadiyyar Annoba,sai Mahaifinta ya ganta a mafarki,sai yace da ita:Yake ya'ta ki bani labari gamd da lahira.sai tace:
"Hakika anyi mana baiwa akan wani abu mai girma,hakika mun sani amma bama aiki.....ina rantsuwa da Allah, wallahi yin TASBIHI guda daya ko RAKA'A guda daya a littafinka aiyukana,ita tafi soyuwa agareni fiye da duniya da abinda yake cikinta".

Hakika wannan yarinya ta fadi wata magana mai tsada da mafi yawan mutane bamu fahimci abinda take nufi ba.

Tana nufin:-
-Musan fadar;
"سبحان الله وبحمده"
Sau dari yana kankare mana zunubai gaba daya ko da sun wuce yawansa ya akai kumfan teku,amma sai yini da darare masu yawa su wuce bama fadar wannan zikiri.

-Kuma mun san yin raka'a guda biyu na sallar wallaha,yana daidai da sadaka 360,amma sai mu dauki tsawon lokaci bamayin sallar wallaha.

-Kuma hakika mun san yin azumin yini guda na nafila dan Allah,Allah yana tseratar da shi daga shiga wuta na tsawon tafiyar shekara 70,amma mafi yawan mu bamayin azumin nafila.

-Kuma mun san wanda ya tafi duba marar lafiya,mala'iku guda dubu 70 sukeyi masa rakiya kuma suna nema masa gafara,amma kadaine daga cikin mu suke zuwa duba marar lafiya.

-Kuma mun san cewa yin sallar gawa da rakata har a binneta,mutum yana damun ladar Qiradi guda biyu,kuma kowane Qiradi yana daidai da dutsen uhudu,amma mafi yawan mu bama kwadayin yin hakan da samun ladar.

-Mun san cewa dukkan wanda ya ginawa Allah masallaci,koda masallacin na itaceni shima Allah zai gina masa gida a cikin Aljanna,amma mafi yawan masu dukiyar mu basa aikata hakan.

-Mun san cewa wanda ya taimaki matar da mijinta ya mutu da masu karamin karfi,yana da matsayin mai jihadi wajan daukaka addinin Allah,kamar mai yin azumine acikin yini mai raya dare da ibada,amma mafi yawan mu bamu damu da taimakonsu ba.

-Mun san cewa duk wanda ya karanta harafi guda na alqurani yana da ladar kyakkyawan aiki guda goma,amma baka samun masu karatun alqurani sai mutane kadan daga cikin mu.

-Sun san cewa aikin Hajji karbabbiya bata da wani sakamako awajan Allah sai gidan Aljanna,kuma mai aikin hajji zai dawone kamar ranar da mahaifiyarsa ta haifesa,wato an gafarta masa dukkan zunubansa,amma zaka ga mutane da dama Allah ya basu iko amma basu kokarin tafiya sauke farillar aikin hajji.

-Kuma mun san mafi daukakar samun matsayin mai Imani shine yin sallar nafila acikin dare,kuma Manzon Allah da Sahabbansa R.A sun kasance basu bari yin sallar dare,amma mafi yawan mu bamayin sallar dare.

-Kuma mun san Alqiyama tabbasce babu kokwanto akanta,kuma lallai Allah zai tayar da dukkan wanda ya mutu dan yimasa hisabi,amma bama yin Guziri dan wannan tafiya mai tsawo.

-Mun kasance muna bunne mamatanmu amma bama yin guzirin kwanciyar qabari.

-Kuma mun san wanda ya koyar da wani alkhairi ko ya tunatar da shi,yana da irin ladar abinda ya aikata,amma bama kokarin yin hakan.

Dan haka mu isar da wannan sako ga yan uwan mu ko Allah zai sanya mu zama sanadiyyar su aikata ko su gyara kusakuransu.

Allah ya shiryar da mu hanyar madaidaiciya.
6/5/17, 4:43 AM - ‪+234 806 089 7228‬: I just Escaped them ooo!

Security Alert!!!! Please if you receive a call that someone had an accident and he/she is unconscious at the moment, we found your number in his/her phone contact please don't rush into asking too many questions, just ask them to describe the person and check his/her wallet and give you a name, if it happens to be someone you know just call the persons line or ask them to call you with the persons number. They might go as far as telling you that they are Road Safety Officers, please don't be carried away by that, it is another format the bad guys are operating on. You can be kidnapped, raped, robbed or killed in the process if you rush to meet them. please pass this information till it gets to everyone you know cos you may be saving life as you share. I just received such not too long ago today. "You are properly guided":
6/5/17, 7:42 AM - ‪+234 809 787 4234‬: VACANCY ANNOUNCEMENT AND JOB PROFILES – GENERAL SERVICE STAFF & PROFESSIONAL STAFF
ECOWAS Parliament was established by the ECOWAS Revised Treaty of 1993 as one of the Institutions of the Community. The Parliament is the Assembly of the peoples of the Community.

The Administrative Secretariat of the Parliament is headed by a Secretary-General, and consists of two Directorates: the Directorate of Administration and Finance, and the Directorate of Parliamentary Affairs and Research. A number of job vacancies exist at the ECOWAS Parliament for which applications are hereby invited.

Application is on-line, and application forms as well as guidelines for application are all available on the websites. Click on the vacant position to see all details concerning it. The deadline for application is 22 June 2017.

GENERAL SERVICE STAFF
Candidates wishing to be considered for the post should download (JOB APPLICATION FORM), fill it and send it as an attachment to the following email address: gstaffparlrecruit@ecowas.int with their CVs.

01. Three (3) Accounting Assistants, G4 22 June 2017 Abuja
02. Security Assistant, G4 22 June 2017 Abuja
03. Reproduction/Documentation Assistant, G4 22 June 2017 Abuja
04. Bilingual Nurse, G4 22 June 2017 Abuja
05. Bilingual Communication Assistant, G4 22 June 2017 Abuja
06. Bilingual Secretary, G4 22 June 2017 Abuja
07. Two (2) Administrative Assistants, G4 22 June 2017 Abuja
08. Conference Assistant, G4 22 June 2017 Abuja
09. Research Assistant, G4 22 June 2017 Abuja
10. Protocol Assistant, G4 22 June 2017 Lagos
11. Library Assistant, G4 22 June 2017 Abuja
12. Language Assistant, G4 22 June 2017 Abuja
13. Two (2) Technical Assistants, G4 22 June 2017 Abuja
14. Human Resource Clerk, G2 22 June 2017 Abuja
15. Registry Clerk, G2 22 June 2017 Abuja
16. Receptionist, G2 22 June 2017 Abuja
17. Three (3) Drivers, G1 22 June 2017 Abuja (2) - Lagos (1)
18. Three (3) Office Aides, G1 22 June 2017 Abuja

PROFESSIONAL STAFF

To apply, candidates should download the (JOB APPLICATION FORM), fill it and send it as an e-mail attachment to pstaffparlrecruit@ecowas.int with their CV.

01. Committee Clerk, P4 22 June 2017 Abuja
02. Facility Management & Transport Officer, P4 22 June 2017 Abuja
03. Medical Officer, P4 22 June 2017 Abuja
04. Webmaster, P2 22 June 2017 Abuja
05. Communication Officer, P2 22 June 2017 Abuja
06. Information Technology Officer, P2 22 June 2017 Abuja

For more http://parl.ecowas.int/en/careers/
6/5/17
, 7:45 AM - ‪+234 809 787 4234‬: *009 RAMADAN TAFSIR DAGA MASALLACIN GWALLAGA DAKE JIHAR BAUCHI*

*Tare da:* Dr Sani Umar R/lemo

http://darulfikr.com/s/22142

Ayi sauraro lafiya

Zaku iya samun darulfikr a wayoyin ku kirar Android domin more samun karatu da zarar an saka a http://darulfikr.com a kyauta,Domin samun naka ziyarci PlayStore ta hanyar danna link dake kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.darulfikr.darulfikr

Kasance da darulfikr.com domin samun karatun maluman Sunnah a saukaka

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah

Muhammad Basheer Ridwan
4/6/2017
6/5/17, 7:47 AM - ‪+234 809 787 4234‬: *009 RAMADAN TAFSIR DAGA MASALLACIN ALFURKAN DAKE ALU AVENUE NASARAWA KANO*

*Tare da:* Dr Bashir Aliyu Umar

http://darulfikr.com/s/22140

Ayi sauraro lafiya

Zaku iya samun darulfikr a wayoyin ku kirar Android domin more samun karatu da zarar an saka a http://darulfikr.com a kyauta,Domin samun naka ziyarci PlayStore ta hanyar danna link dake kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.darulfikr.darulfikr

Kasance da darulfikr.com domin samun karatun maluman Sunnah a saukaka

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah

Muhammad Basheer Ridwan
4/6/2017
6/5/17, 7:57 AM - ‪+234 809 787 4234‬: *RAMADAN TAFSEER 1438/2017*
*TARE DA* : *JIBWIS SOCIAL MEDIA KANO*•

01- *Dr. Abdullah Sale pakistan*•
Day 1 kiwi6.com/file/gieokzzkos

Day 2 kiwi6.com/file/75rm21a4c4

Day 3 kiwi6.com/file/exr7fh53yh

Day 4 http://kiwi6.com/file/64twvl0mup

Day 5 http://kiwi6.com/file/3vyh34o2my

Day 6 http://kiwi6.com/file/8j7i9afu4e
*********************************************
******
02- *Dr. Sani Umar Rijiyar Lemo*•
Day 1 http://kiwi6.com/file/pejaenoov6

Day 2 http://kiwi6.com/file/0ju4f03xnv

Day 3 http://kiwi6.com/file/7zzn0tv1ml

Day 4 http://kiwi6.com/file/kpvw2p2rey

Day 5 http://kiwi6.com/file/slupwopxn2
*********************************************
******
03- *Dr. Bashir Aliyu Umar*•
Day 1 kiwi6.com/file/5awftl7m2g

Day 2 kiwi6.com/file/6jvejh44gi

Day 3 http://kiwi6.com/file/aa3wybreo0

Day 4 http://kiwi6.com/file/yddtmxxtb1

Day 5 http://kiwi6.com/file/3i2vozzxjk
*********************************************
******
04- *Sheikh Ali Aliyu Abubakar*•
Day 1 http://kiwi6.com/file/bek8s7yvnw

Day 2 http://kiwi6.com/file/fltxrq0ch5

Day 3 http://kiwi6.com/file/hfklzap6pw

Day 4 http://kiwi6.com/file/gzyqb3x6k7
*********************************************
******
05- *Sheikh Abubakar Abdussalam Baban Gwale*•
Day 1 kiwi6.com/file/9rg7rslxki

Day 2 kiwi6.com/file/2hmhyzruc0
*********************************************
******
06- *Sheikh Barr Ishaq Adam Ishaq*•
Day 1 kiwi6.com/file/mlr12k9euh

Day 2 kiwi6.com/file/slbgh2j207

Day 3 kiwi6.com/file/d2ixbp6m1e

Day 4 http://kiwi6.com/file/6sjqov95e5

Day 5 http://kiwi6.com/file/3swkg4bm22
*********************************************
******
07- *Sheikh Lawan Abubakar Shu'aibu Gadon kaya*•

Day 1 http://kiwi6.com/file/owwebkvmbc

Day 2 http://kiwi6.com/file/jqpmqlupj4

Day 3 http://kiwi6.com/file/btabc6squs

Day 4 http://kiwi6.com/file/wydrsz54sc
*********************************************
******
08- *Malam Anas Assalafy Fagge*
Day 1 kiwi6.com/file/5ovcx3cqoz

Day 2 kiwi6.com/file/b0ysyqtqwr

Day 3 kiwi6.com/file/amx3rcreu3

Day 4 http://kiwi6.com/file/2u9fr4fkfb

Day 5 http://kiwi6.com/file/ho453q57x1
*********************************************
******
09- *Malam Abba Abdullah Gwale*•
Day 1 kiwi6.com/file/99xb4q22c6

Day 2kiwi6.com/file/aubxf9mwg2

Day 3 http://kiwi6.com/file/02vvv4vw6v

Day 4 http://kiwi6.com/file/q77bpxanjk

Day 5 http://kiwi6.com/file/ydy44cygtb
*********************************************
******
010- *Malam  Abdulmuddalib Muhammad Auwal Gusau* •

Day 1 kiwi6.com/file/awirlptpyo

Day 2 http://kiwi6.com/file/yrom6o4p3p

Day 3 http://kiwi6.com/file/clhchm0vap

Day 4 http://kiwi6.com/file/5dykhrnznr

Day 5 http://kiwi6.com/file/4r2vmdu8a6
*********************************************
******
011- *Malan Bukhari Sunusi Ahmad*•
Day 1 kiwi6.com/file/vb4aktrdud

Day 2 http://kiwi6.com/file/1e72wza0fl
*********************************************
******
012- *Sheikh Auwal Ali Magashi*•
Day 1 http://kiwi6.com/file/ejpw87ud58

Day 2 http://kiwi6.com/file/8in8b7c7c8

Day 3 http://kiwi6.com/file/d1fwdv336m
*********************************************
******
             Kuyi Sauraro lafiya
                   °°°°°°°°°°°
*Ku cigaba da kasan cewa da*
www.facebook.com/socialmediakano
*JIBWIS SOCIAL MEDIA KANO*•
6/5/17, 12:20 PM - ‪+234 9074619096‬: 🌻 *TARBIYYA A MUSULUNCI* 🌻

_*RUBUTU NA FARKO {001}*_

*MA'ANAR TARBIYYA A WAJEN LARABAWA*

_*Tarbiyya* awajen larabawa shine Mutum ya iya rayuwa cikin Mutane da kyawawan halaye dakuma girmama nasama da kai dakuma tausayawa na qasa da kai.
Idan mukayi la'akari da ma'anar ta awajen larabawa zamuga cewa tarbiyya wata abuce wadda bazaka rayu cikin mutane ba sai da ita, saboda dolene idan zaka zauna da manya ka girmamasu sannan ka tausayawa qanana.

_A takaice dolene muzamo masu tarbiyya mu musulmai saboda muyi rayuwa irinta *Magabata na qwarai*._

_*ANAN ZAN TSAYA SAI WANI LOKACIN IN SHA ALLAHU*_

RUBUTAWAR 'DAN UWANKU MAI SUNA:-
👉✍ _*Ya'u .B. Tahir*_

سبحانك اللهم وبحمدك أشهد أن لا إلىٰه إلا أنت أستغفرك وأتوب إليك
6/5/17, 12:20 PM - ‪+234 9074619096‬: _*⚖ZAUREN MARKAZUS SUNNAH⚖*_

🔘🔘🔘🔘🕳🕳🕳🕳🕳🕳🔘🔘🔘🔘
_*DAGA BAKIN DA BAYA QARYA 168*_
🔘🔘🔘🔘🕳🕳🕳🕳🕳🕳🔘🔘🔘🔘

_*Manzon Allah(ﷺ)* Yace: "Duk Wanda Ya Azumci Ramadan Yana Mai Imani da Neman Lada, An Gafarta Masa Abinda Ya Gabata na Zunubansa"._

_*{Bukhari}*_

*✍🏻 Yahya Sulyman*_


_*Da Fatan Kunyi Sahur Lafiya*_
6/5/17, 12:20 PM - ‪+234 9074619096‬: _*⚖ZAUREN MARKAZUS SUNNAH⚖*_

🔘🔘🔘🔘🕳🕳🕳🕳🕳🕳🔘🔘🔘🔘
_*DAGA BAKIN DA BAYA QARYA 170*_
🔘🔘🔘🔘🕳🕳🕳🕳🕳🕳🔘🔘🔘🔘

_*Manzon Allah(ﷺ)* Yace: "Lallai *Allah Madaukaki* Yana 'Yanta Bayi Daga Wuta a Kowane Dare (Na Ramadan). Kuma Kowane Musulmi a Kowane Dare da Yini Yanada Addu'a Kar6a66a"._

_*{Tirmizi}*_

_*✍🏻 Yahya Sulyman*_


_*Da Fatan Kunyi Sahur Lafiya*_
6/5/17, 12:22 PM - ‪+234 9074619096‬: ادْعُوهُمْ لِءَابَآئِهِمْ هُوَ أَقْسَطُ عِندَ اللَّهِ ۚ فَإِن لَّمْ تَعْلَمُوٓا ءَابَآءَهُمْ فَإِخْوٰنُكُمْ فِى الدِّينِ وَمَوٰلِيكُمْ ۚ وَلَيْسَ عَلَيْكُمْ جُنَاحٌ فِيمَآ أَخْطَأْتُم بِهِۦ وَلٰكِن مَّا تَعَمَّدَتْ قُلُوبُكُمْ ۚ وَكَانَ اللَّهُ غَفُورًا رَّحِيمًا

Call them by [the names of] their fathers; it is more just in the sight of Allah. But if you do not know their fathers - then they are [still] your brothers in religion and those entrusted to you. And there is no blame upon you for that in which you have erred but [only for] what your hearts intended. And ever is Allah Forgiving and Merciful.
6/5/17, 10:54 PM - Alfanuuuuuu: Prayer times for 05 Jun (Niger):
4:55 AM, 12:49 PM, 4:14 PM, 7:15 PM, 8:34 PM
#muslimpro http://get.muslimpro.com
6/6/17, 5:50 AM - Alfanuuuuuu: يا سبحان الله!!!
ذهب أهل الإمامة بالإمامة، منذ جئت هذه الدولة ما ائتممت بأقصر صبح من اليوم، إن شاء الله اليوم أنا بمسجد زراعة، لعل الله يرزقني الإئتمام بالفقيه، ما سمعت و ما قرأت بأن حديث واحد صدر عن المعتبرين من السلف بأن أحدهم صلي الصبح في الحضر لا السفر بقيام أقصر من الجلوس و لو في پن تايا الذي لا يبالون بإمام فقيه.
اللهم اعصمنا عن الإعوجاج عن السنة.
6/6/17, 6:40 AM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
6/6/17, 9:13 AM - ‪+234 803 729 2467‬: A man came to Amir ul
Muhmineen, 'Ali bn Abee
Taalib and said,
"I will ask you four questions,
so give me their answers":
-What is compulsory, and what
is most compulsory?
-What is close-by, and what is
most close-by?
-What is amazing, and what is
most amazing?
-What is difficult, and what is
most difficult?
The Amir ul-Mu'mineen
answered:
-What is compulsory is
Obeying and worshipping
Allaah, and what is most
compulsory is Abandoning sins
and disobedience to Allaah!
-What is close-by is The Day of
Judgement, and what is most
close-by is DEATH!
-What is amazing is the Dunya,
and what is most amazing is
the love of the dunya!
-What is difficult is the Grave
and what is most difficult is
Leaving this world without
Provision (for it)!
Oh Allaah, the changer of the
hearts, please make my heart
steadfast upon your religion.
Oh my Lord, whoever opens
this message of mine, and
reads it, please open for him,
the door of your blessings and
provision from the heavens
and the earth.
...And whoever spreads it
amongst your slaves, do not
deny him your paradise...
Aameen

----------------_________-----------
PLEASE, CAN WE JUST FORWARD TO OUR MUSLIM FRIENDS TO REMIND OURSELVES.
6/6/17, 10:41 AM - ‪+234 803 656 5364‬: GARGADI !😳 GARGADI!!😳 GARGADI!!!😳
_______________________

Salamun Alaikum yah 'yan uwa musulmai
______________________
⛑Likitocin gabas ta tsakiya, daga ma'aikatar kiwon Lafiya ta duniya Wato (world health organization) sun gargadi musulmai a Wannan wata mai alfarma da Su dinga wanke dabino🌴 sosai kafin Su saka abakinsu sakamakon 🦇birbiri (jemage) da suka yawaita tare da yada kwayar cutarnan mai suna corona virus.....

Idan ka tura musulmai suka anfana zaka samu lada mai dorewa
Fassara daga naku:
SANUSI (KUZARI)
6/6/17, 2:06 PM - ‪+234 9074619096‬: <Media omitted>
6/6/17, 2:06 PM - ‪+234 9074619096‬: <Media omitted>
6/6/17, 4:16 PM - ‪+234 806 089 7228‬: 😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂

"My Imam asked me how much i bought my iphone 7, and i said 15,000 naira instead of 350,000 naira, because i don't want him to shout and ask how much i give to "Sadaka" and help the Needy. He then gave me 30,000 naira to buy two for him and his wife. " 🙆🙆🙆🙆🙆. The money is still with me since last Jumaat and I don't knw what to do 😥😥😥😓😓😓 Someone help with suggestions pls...
RAMADHAN KAREEM
6/6/17, 4:18 PM - ‪+234 803 222 3008‬: Just give me as charity😎
6/6/17, 4:18 PM - ‪+234 806 089 7228‬: 😃😃
6/6/17, 4:37 PM - ‪+234 803 376 8342‬: Tell him the fact
6/6/17, 4:53 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Shirin Tsarabar Ramadhan 04

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa ta wannan lamba:
07037979068
6/6/17, 4:53 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/7/17, 12:20 AM - ‪+234 803 752 8256‬: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/9yiEfXKpPCr3FsST9CqilO
6/7/17
, 4:38 AM - ‪+234 803 605 5000‬: <Media omitted>
6/7/17, 4:43 AM - ‪+234 806 084 4942‬: Shaykh Maher (imam of Harem Makkah) gives some very practical advice here:

He says:

Ideas for the last ten days of Ramadan :

1. Give 1 dinar in charity every night, so if it falls on laylatul qadr it's as if u gave charity everyday for 84 years.

2. Pray two ra'kaat every night, so if it falls on laylatul qadr it's as if u prayed everyday for 84 years.

3. Read Surah ikhlaas three times a night, so if it falls on laylatul qadr it's as if u read the whole Quran everyday for 84 years.

He then says spread this as you may find it on your account [of good deeds].

Allah make us of the victorious.
6/7/17, 6:31 AM - Bbl Cottonou: Mai tsaye, saurari tafsirin Dr. Mansur handy da ya ke to.

Tafsir daga Masallacin Abu Hurairah - Sokoto Live

Shiga wannan adireshin dake kasa 👇🏼👇🏼

http://mixlr.com/zaddins
6/7/17
, 7:34 AM - ‪+234 803 882 3969‬: Amsoshin Tambayoyin ku 003

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa wannan lamba ta whatsapp ko kuma ta text:
07037979068
6/7/17, 7:35 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/7/17, 7:35 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/7/17, 7:35 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/7/17, 7:35 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/7/17, 7:35 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/7/17, 7:35 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/7/17, 7:35 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/7/17, 7:36 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/7/17, 7:36 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/7/17, 7:36 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/7/17, 11:07 AM - ‪+234 803 729 2467‬: <Media omitted>
6/7/17, 11:16 AM - ‪+234 803 729 2467‬: "Have Taqwa of Allah wherever you are, and follow an evil deed with a good one to wipe it out, and treat the people with good behavior." Sallamuallaikum.
6/7/17, 11:16 AM - ‪+234 803 729 2467‬: This Prayer takes about One minute!
Pray it Sincerely, and then pass it on!
When you are Down to Nothing... ALLAH(SWT) is Up to Something for you.

"In the Name of Allah the Most Gracious the Most Merciful!
O ALLAH! Bless Me as I'm reciting this Prayer and Bless the One that sent it to me; Forgive us Our sins, and
In a Special way Open Your Supernatural Doors of Mercy and Blessings in Our Lives Today and Everyday,
Save and Set Us Free from Shaitan (The Devil)!
Give Us a Double Portion of Your Goodness and Your Favours in Spirit, as We take back everything that the Devil has Stolen:
Emotional Health, Physical Health, Finances, Relationships, Children, Jobs, Homes, and
Marriages.
Ya-Allah! I Ask that You Cancel Every Plot, Plan and Scheme the Enemy has Devised Against Us in Your 99Names and Your Throne, In-shaa Allah.
And I also ask that, You Declare that No Weapon Formed Against Us Shall Prosper.
Ya Allah, I ask that You Speak Life into every dead Situation. And I thank You that Nothing is over until You say it's Over! That You Use Your Mercy in Speaking Prophetically into Our Lives and to Our Situations:
Ya-Allah I ask that You Cast Your Blessings into Our Faiths, Our Religions, Our Households, and Houses of Worship.
Ya-Allah I ask that You Bless Our Parents, Grand Parents and the Great great Grand Parents and Ancestors, Dead or Alive.
Ya-Allah I ask That You Bless Our Health,
That You Bless Our Marriages, Our Relationship with Friends and Families,
That You Bless Our Children, Grand Children and Great grand Children... their Descendants, and Our Siblings,
That You Bless Our Jobs, Our Businesses and Our Finances and Our Going-Out and Coming-In.
Ya-Allah I ask that You Bless and Direct Our Decisions, That You Provide Husbands and Wives for the Single ladies and Men that want to get Married, That You Provide for Us to be able to Pay Our Zakats, Debts, Rents, Mortgages and Car loans or get the extreme Debts Cancelled.
Ya-Allah I ask that you Bless Our Hearts Desires that are on the way according to Your Perfect Will and Plan for Our Lives in Your Gracious and Merciful 99Names, In Your Oneness That there is Nothing Else to be worshiped But You Allah in Your Mighty Throne, In-shaa Allah."
Ameen!

Pray this Prayer, then send it to Everybody you know
Within hours, countless People will Pray and Pray for you, and you will have caused a multitude of People to Pray to Allah for each other.
*Please pass this Prayer On* and Stay Blessed.
As-salaamu Alaikum...
6/7/17, 11:57 AM - ‪+234 803 789 3943‬: "O Allah, don't let us turn away from You, no mater how many trials and difficulties You test us with. Let the difficulties make us stronger in faith and more closer to You, Oh Allah! Respond to our prayers, forgive our parents, guide our children and heal our sickness, have mercy on our death, defeat our enemies, guide our loved ones and grant us Jannatul Firdaus in this blessed month of ramadan
6/7/17, 3:44 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Shirin Tsarabar Ramadhan 05

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa ta wannan lamba:
07037979068
6/7/17, 3:44 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/7/17, 4:41 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
6/7/17, 4:44 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Domin sauraron live audio na Tafsirin Alqur'ani daga bakin Dr. Bashir Aliyu Umar danna wannan liqau (link) dake kasa.

http://edge.mixlr.com/channel/fhyoh
6/7/17
, 5:48 PM - NA'IBIN SUNNAH: BBC Hausa | Shin ka san amfanin da aure yake da shi wajen kare lafiya? - http://www.bbc.com/hausa/labarai-40182979?ocid=wshausa.chat-apps.in-app-msg.whatsapp.trial.link1_.auin
6/7/17
, 9:30 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
6/8/17, 3:51 AM - Alfanuuuuuu: 🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹

•• فائدة تقشعر لها الأبدان ••

قال ابن القيم رحمه الله تعالى:

" يؤدب الله عبده المؤمن الذي يحبه وهو كريم عنده بأدنى زلة أو هفوة، فلا يزال مستيقظا حذرا. وأما من سقط من عينه وهان عليه فإنه يخلي بينه وبين معاصيه، وكلما أحدث ذنبا أحدث له نعمة، والمغرور يظن أن ذلك من كرامته عليه ولا يعلم أن ذلك عين الإهانة، وأنه يريد به العذاب الشد‏يد، والعقوبة التي لا عاقبة معها.

"زاد المعاد ٣/٥٠٦ "

🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹
6/8/17, 5:05 AM - ‪+234 806 084 4942‬: *Matashiya kan azumin ramadhana (14)*

*من مفطرات الصيام (01)*
*Daga ababen da su ke karya azumi (01)*

*1/* عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ رَضِيَ اللهُ عَنْهُ، قَالَ:
قَالَ رَسُولُ اللهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ:

*«مَنْ نَسِيَ وَهُوَ صَائِمٌ، فَأَكَلَ أَوْ شَرِبَ، فَلْيُتِمَّ صَوْمَهُ، فَإِنَّمَا أَطْعَمَهُ اللهُ وَسَقَاهُ»*.

أخرجه البخاري [1933] ومسلم [1155].
 
*Fassara*

An rawaito daga Abu-hurairah -Allah ya kara yarda a gare shi- ya ce:

Manzon Allah -sallal lahu alaihi wa sallama- ya ce:

*"Duk wanda ya manta alhalin yana azumi, sai ya ci ko ya sha, to ya cika azuminsa; Allah ne ya ciyar da shi, ya kuma shayar da shi"*.

Bukhariy ya ruwaito shi [1933], da Muslim[1155]. 

*2/* عَنِ أبي هُرَيْرَةَ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُ، قَالَ:
"بَيْنَمَا نَحْنُ جُلُوسٌ عِنْدَ النَّبِيِّ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ إِذْ جَاءَهُ رَجُلٌ فَقَالَ:
يَا رَسُولَ اللَّهِ، هَلَكْتُ!
قَالَ: *مَا لَكَ؟*
قَالَ: وَقَعْتُ عَلَى امْرَأَتِي وَأَنَا صَائِمٌ،
فَقَالَ رَسُولُ اللَّهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ:
*هَلْ تَجِدُ رَقَبَةً تُعْتِقُهَا؟*
قَالَ: لاَ،
قَالَ: *فَهَلْ تَسْتَطِيعُ أَنْ تَصُومَ شَهْرَيْنِ مُتَتَابِعَيْنِ؟*
قَالَ: لاَ،
فَقَالَ: *فَهَلْ تَجِدُ إِطْعَامَ سِتِّينَ مِسْكِينًا؟*
قَالَ: لاَ،
قَالَ: فَمَكَثَ النَّبِيُّ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ فَبَيْنَا نَحْنُ عَلَى ذَلِكَ أُتِيَ النَّبِيُّ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ بِعَرَقٍ فِيهَا تَمْرٌ -وَالعَرَقُ المِكْتَلُ- قَالَ: *أَيْنَ السَّائِلُ؟*
فَقَالَ: أَنَا،
قَالَ: *خُذْهَا، فَتَصَدَّقْ بِهِ*
فَقَالَ الرَّجُلُ: أَعَلَى أَفْقَرَ مِنِّي يَا رَسُولَ اللَّهِ؟
فَوَ اللَّهِ مَا بَيْنَ لاَبَتَيْهَا -يُرِيدُ الحَرَّتَيْنِ- أَهْلُ بَيْتٍ أَفْقَرُ مِنْ أَهْلِ بَيْتِي،
فَضَحِكَ النَّبِيُّ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ حَتَّى بَدَتْ أَنْيَابُهُ، ثُمَّ قَالَ: 
*أَطْعِمْهُ أَهْلَكَ"*.

أخرجه البخاري [1936، 6087] ومسلم [1111].

*Fassara*

An rawaito daga Abu-hurairah -Allah ya kara yarda a gare shi-, ya ce:

"Wata rana muna zaune a wajen Annabi -sallal lahu alaihi wa sallama- sai wani mutum ya zo masa, ya ce:
Na halaka!
Sai ya ce: 
*Me ya same ka?* 
Sai ya ce:
Na auka wa matata alhalin ina azumi,
Sai Manzon Allah -sallal lahu alaihi wa sallama-, ya ce: 
*Shin zaka samu baiwar da za ka 'yanta ta?*
Sai ya ce: A'a!
Sai ya ce:
*Shin za ka iya azumin watanni biyu a jejjere?*
Sai ya ce: A'a!
Sai ya ce:
*Shin kana da damar ciyar da miskinai sittin?*
Sai ya ce: A'a!,

Ya ce:
Sai Annabi -sallal lahu alaihi wa sallama- ya zauna, muna nan a cikin wannan hali, Sai aka zo wa Annabi -sallal lahu alaihi wa sallama- da wani masaki mai dabino a cikinsa, Sai ya ce: 
*Ina mai wancan tambayar?*
Sai na ce: Ni ne,
Sai ya ce: *Karbi wannan ka yi sadaka da shi*
Sai mutumin, ya ce: Ya ma'aikin Allah! Shin akwai wanda ya fi ni talauci?
Na rantse da Allah! Tsakanin duwatsu biyu na Madina –unguwar gabas da ta yamma- babu wasu iyalai da su ka fi iyalaina talauci.

Sai Annabi -sallal lahu alaihi wa sallama- ya yi dariya; har sai da fikokinsa su ka bayyana, sa'annan ya ce:
*Ka je ka ciyar da shi, ga iyalanka"*.

Bukhariy ya rawaito shi [1936, da 6087], da Muslim [1111]. 

*Tsokaci*
Wadannan hadisan suna nuni kan;

*(1)* Daga ababen da su ke lalata azumi akwai ci da sha da ganganci, saboda hakan ya yi hannun riga da ma'anar azumi.

*(2)* Wanda kuma ya ci ko ya sha da mantuwa, to lallai azuminsa bai lalace ba, sai ya cika azuminsa, kuma hakan arziki ne wanda Allah ya koro masa shi, cikin ludufinsa.

*(3)* Daga ababen da su ke lalata azumi akwai kusantar iyali a cikin yinin ramadhana, saboda hakan ya saba wa ma'anar azumi; na kamewa daga jima'i.

*(4)* Wanda ya lalata azuminsa da jima'i ababe uku suna rataya a wuyansa;
*1-* Yawaita tuba, a tsawon rayuwarsa.
*2-* Rama azumin da ya lalata.
*3-* Kaffara, wanda ita ce: 'Yanta baiwa, idan bai samu ba, ya yi azumin watanni biyu a jejjere, idan ba zai iya ba, ya ciyar da miskinai guda sittin.

*(4)* Lallai Allah yana son nadamar bawa, a yayin da bawan ya saba masa, kuma nadama tuba ne, kuma lallai wannan sahabin da ya ce, na halaka ya yi kyakkyawar tuba.

*(5)* Kyan halin Manzon Allah -sallal lahu alaihi wa sallama- da damuwarsa da irin damuwar da ta dami sahabbansa.

*Allah Shi ne mafi sani*.
6/8/17, 5:38 AM - ‪+234 703 903 0499‬: FOR SALAH HOW MANY SUJUD DID YOU PLAN TO DO TO ALLAH IN THIS RAMADAN

ALLAH promise to multiply anything you did in the month of Ramadan

So Compulsory Prayers are:

Subhi - 2 Raka'at
Zuhur - 4 Raka'at
Asr - 4 Raka'at
Magrib - 3 Raka'at
Isha - 4 Raka'at

🔴 TOTAL 17 Raka'at

NAFILAT

Raka'atul Fajr - 2 Raka'at
Shuruq (as sun rise) - 2 Raka'at
Walaha - - 4 Raka'at
Before Zuhur - 4 Raka'at
After Zuhur - 2 Raka'at
Before Asr - 4 Raka'at
After Magrib - 2 Raka'at
Tarawil - 8 Raka'at
Shaf'i & Witr - 3 Raka'at

🔴 TOTAL - 31 Raka'at

SO 17 Farilat + 31 Nafilat = 48 Raka'at

48 Raka'at × 30 days of Ramadan = 1440 Raka'at

LAST TEN DAYS

Tahajjud - 11 Raka'at
🔴 TOTAL - 11 × 10 = 110 Raka'at

So 1440 + 110 = 1550

So you stand before Allah 1550 times

You make Ruku 1550

And you make Sujud 3100 times

May Allah grant you ability to worship Him devoutly and accept all your prayers. Pls Share

TRY NOT MISS FARILAT PRAYERS IN THE MASJID

Ramadan Mubarak
6/8/17, 9:52 AM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
6/8/17, 2:32 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Shirin Tsarabar Ramadhan 06

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa ta wannan lamba:
07037979068
6/8/17, 2:32 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/8/17, 4:39 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Domin sauraron live audio na Tafsirin Alqur'ani daga bakin Dr. Bashir Aliyu Umar danna wannan liqau (link) dake kasa.

http://edge.mixlr.com/channel/fhyoh
6/8/17
, 7:52 PM - ‪+234 9074619096‬: GORON AZUMIN RAMADAN

Wallafar: Shaikh Muhammad Abdullah Assalafiy
Rubutu na 15


>>>> 'LAILATUL ƘADARI'


Ka yi ƙoƙarin dacewa da Lailatul Ƙadari a ƙarshen watan Ramadan. Domin Manzon Allaah (Sallal Laahu Alaihi wa Aalihi wa Sallam) ya kwaɗaitar a kan haka, inda ya ce:

مَنْ قَامَ لَيْلَةَ الْقَدْرِ إِيمَانًا وَاحْتِسَابًا، غُفِرَ لَهُ مَا تَقَدَّمَ مِنْ ذَنْبِهِ
Duk wanda ya yi tsayuwar Lailatul Ƙadari, yana mai imani, kuma mai neman sakayyar Allaah, to an gafarta masa abin da ya gabata na zunubansa. 9⁴

Kuma domin shi kansa (Sallal Laahu Alaihi wa Aalihi wa Sallam) haka ya kasance yana yi, kamar yadda A'ishah Ummul Mu'minin (Radiyal Laahu Anhaa) ta faɗa:

كَانَ النَّبِيُّ صَلَّى اللهُ عَليْهِ وَآلِهِ وِسَلَّمَ إِذَا دَخَلَ الْعَشْرُ شَدَّ مِئْزَرَهُ، وَأَحْيَا لَيْلَهُ، وَأَيْقَظَ أَهْلَهُ
Annabi (Sallal Laahu Alaihi wa Aalihi wa Sallam) ya kasance idan goman ƙarshe ya shiga, yakan ɗaure gyautonsa, kuma ya rayar da darensa, kuma ya farkar da iyalansa. 95

A cikin dararen mara na goman ƙarshe ake fatar samun wannan daren. Manzon Allaah (Sallal Laahu Alaihi wa Aalihi wa Sallam) ya ce:

خَرَجْتُ لِأُخْبِرَكُمْ بِلَيْلَةِ الْقَدْرِ فَتَلَاحَى فُلَانُ وَ فُلَانٌ فَرُفِعَتْ، وَعَسَى أَنْ يَكُونَ خَيْرًا لَكُمْ، فَلْتَمِسُوهَا فِي التَّاسِعَةِ وَالسَّابِعَةِ وَالْخَامِسَةِ
Na fito domin in faɗa muku Lailatul Ƙadari, sai na samu wane da wane suna faɗa, sai kuma aka ɗauke ta! Wataƙila hakan ya zama muku alheri. Sau ku neme ta a cikin dare na tara ko na bakwai ko na biyar. 96

Haka kuma Ibn Umar (Radiyal Laahu Anhumaa) ya riwaito daga Manzon Allaah (Sallal Laahu Alaihi wa Aalihi wa Sallam) ya ce:

الْتَمِسُوهَا فِي الْعَشْرِ الْأَوَاخِرِ – يَعْنِي لَيْلَةَ الْقَدْرِ – فَإِنْ ضَعُفَ أَحَدُكُمْ أَوْ عَجَزَ، فَلَا يُغْلَبَنَّ عَلَى السَّبْعِ الْبَوَاقِي
Ku neme ta a cikin goman ƙarshe – watau Lailatul Ƙadari -, idan kuma ɗayanku ya yi rauni ko ya gajiya, to kar ya sake a rinjaye shi a sauran bakwai na ƙarshe. 97

Ana raya daren da ayyukan alheri ne, kamar su sallah, da karatun Alƙur'ani, da zikirorin, da addu'o'i. Allaah Maɗaukaki Sarki ya ce:

لَيْلَةُ الْقَدْرِ خَيْرٌ مِّنْ أَلْفِ شَهْرٍ، تَنَزَّلُ الْمَلَآئِكَةُ وَالرُّوحُ فِيهَا بِإِذْنِ رَبِّهِمْ مِّن كُلِّ أَمْرٍ، سَلَامٌ هِيَ حَتَّى مَطْلَعِ الْفَجْرُ
Daren Lailatul Ƙadari ya fi watanni dubu alheri. Mala'iku da Ruhi (Mala'ika Jibril) suna sauka a cikinsa da izinin Ubangijinsu, game da kowane al'amari. Aminci ne shi, har zuwa ketowar alfijir. 98

Kuma A'ishah (Radiyal Laahu Anhaa) ta tambayi Annabi (Sallal Laahu Alaihi wa Aalihi wa Sallam) game da addu'ar da ya dace ta yi, idan ta dace da Lailatul Ƙadari. Sai ya ce:

قُولِي: اللَّهُمَّ إِنَّكَ عَفُوٌّ، تُحِبُّ الْعَفْوَ، فَاعْفُ عَنِّي
Ki ce: Ya Allaah! Lallai kai Mai Afuwa ne, kana son yin afuwa, don haka ka yi mini afuwa. 99
______________________
9⁴ Sahih Al-Bukhaariy: 37, Sahih Muslim: 759.
95 Sahih Al-Bukhaariy: 2024, Sahih Muslim: 1174.
96 Sahih Al-Bukhaariy: 2023.
97 Sahih Al-Bukhaariy: 2022, Sahih Muslim: 1165, kuma riwayarsa ce wannan.
98 Suratul Ƙadari: 3-4.
99 Sahih Ibn Maajah: 3119.


dan uwanku: MUNEER YUSUF ASSALAFY

Majlisin sunnah
www.facebook.com/majlisinsunnah

whatsapp +2348164363661

Instagram: muneerassalafy
E-mail: massalafy8@gmail.com
6/8/17, 8:09 PM - ‪+234 9074619096‬: *BA A YIN WUTRI BIYU A DARE DAYA*

*_Tambaya:_*
Assalamu alaykum, Malam don Allah Malam amma naji wasu sunce wai idan mutum yayi wuturi a lokacin da ya yi sallan tarawi, toh wai idan zai yi nafila a cikin dare zai kara raka'a daya ya cika wuturin da ya yi da sallah tarawi. shine nake neman karin bayani plxx malam.

*_Amsa:_*
Wa alaikum assalam, Annabi S. A. W. yana cewa ba a wutiri biyu a dare daya, Na'am akwai malaman da suka faɗi siffar da ka ambata, saboda in ka yi hakan zai zamar da waccan ta farkon shafa'i, tun da wutiri daya ake yi a dare.

Amma abin da yafi shi ne ko dai barin wutirin tare da liman ko kuma in ka san za ka sake wata sallar daren In liman ya yi sallama kai sai ka tashi ka karo wata raka'ar don ta zama shafa'i kai a wurinka kafin ka yi sallama ,, wannan zai sanya ya zama ba ka yi wutiri ba a lokacin.

Annabi S. A. W. yana cewa: "Ku sanya sallarku ta karshe da daddare wutiri".

Allah ne mafi sani.

✍🏼Amsawa:
*_Dr Jamilu Yusuf Zarewa_*
07/06/2017.
6/8/17, 9:03 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Dukkan yaron daya balaga, 'da ne shi ko bawa ne, kada ya shiga Gida ko daki sai bayan yayi sallama, kuma ya nemi izini da cewa, "in shigo?" In an amsa masa sannan ya shiga, idan kuma yana zaton ba'a jishiba, to, sai ya sake Neman wani izini har sau ukku.


Neman izini yana wajaba ko ga yaron Gida a cikin lokuta uku,
Sune; gabannin sallar asubah da lokacin tsakar rana na 'kailula da bayan sallar isha'i...


....binkhal....
6/9/17, 5:04 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
6/9/17, 7:26 AM - ‪+234 803 882 3969‬: Amsoshin Tambayoyin ku 004

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa wannan lamba ta whatsapp ko kuma ta text:
07037979068
6/9/17, 7:26 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/9/17, 7:27 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/9/17, 7:27 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/9/17, 7:27 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/9/17, 7:27 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/9/17, 7:27 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/9/17, 7:27 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/9/17, 7:27 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/9/17, 7:28 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/9/17, 8:23 AM - ‪+234 808 291 2191‬: Assalamu alaikum wannan watan watan axuminnann da mukeciki akwai mutananda suke ayaddasuke in as a afarkon wannan watan sun ragu idan mutum afarkon azumi yana samun sallah gabadaya yanxu saikagani bai fi yasami rakaa biyuba wani ma bai cika samuba inaqara tunatar mana azuminnan damuke sai da sallah zai karbu kuma in mun mutu ita ake fara tuntu barmu dan allah mukiyaye gabadayanmu allah yabamu ikon rike ibadinmu gabadayanmu ameen summer ameen
6/9/17, 3:33 PM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
6/9/17, 3:46 PM - Bbl Cottonou: Asha ruwa lfy.
6/9/17, 4:27 PM - ‪+234 803 656 5364‬: <Media omitted>
6/9/17, 4:31 PM - ‪+234 803 656 5364‬: <Media omitted>
6/9/17, 4:59 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Ramadan Tafsir rana ta 14

Domin sauraron live audio na Tafsirin Alqur'ani daga bakin Dr. Bashir Aliyu Umar danna wannan liqau (link) dake kasa.

http://edge.mixlr.com/channel/fhyoh
6/9/17
, 5:30 PM - ‪+234 803 690 8439‬: Ayyuka guda uku, ladan su ba ya shiga mizani a ranar Alqiyamah saboda girmansu gasu nan kamar haka:-


1. YIN AFUWA GA MUTANE:-
Allah yana cewa;- "DUK WANDA YAYI AFWA KUMA YA KYAUTATA, TO LADANSA YANA GA ALLAH"

2. HAKURI;-
Allah bai fadi iyakar ladan da zai bama masu hakuri ba. Sai dai yace:-
"HAKIKA ANA BAMA MASU HAKURI LADANSU NE BA TARE DA LISSAFI BA"

3. AZUMI;-
Shima Azumi Allah bai fadi ladan da zai bama masu yinsa ba, Saboda girman Sha'aninsa.
Sai dai Manzon Allah (saww) yace:-
"ALLAH (SWT) YACE DUKKAN AYYUKAN 'DAN ADAM NASA NE. AMMA BANDA AZUMI. SHI AZUMI NAWA NE, KUMA NINE ZANYI SAKAMAKO AKANSA".

Aranar Alqiyamah wani Mala'ika zai yi kira, yana cewa:- "INA MUTANEN NAN WADANDA LADANSU YAKE WAJEN ALLAH?!!
Nan take sai masu hakuri da masu Azumi da masu afuwa su fito su tafi wajen karbar sakamakonsu.
Ya Allah ka Qara mana hakuri da Juna, da hakuri da Qaddara, da kuma hakurin biyayyarka. Kuma ka sanya mana taushin hali mu rika yafiya a junanmu. Ka karba mana azuminmu da dukkan ibadunmu
6/9/17, 5:40 PM - ‪+234 803 656 5364‬: To Allah ya saka da alkhairi
6/9/17, 5:41 PM - ‪+234 806 084 4942‬: Amin
6/9/17, 5:50 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
6/9/17, 6:18 PM - ‪+234 703 100 3547‬: Tayi kyau
6/9/17, 6:38 PM - ‪+234 810 464 4866‬: Musha dariya 😂😂😀😀😀😅Wani saurayine yaje zance wajen budurwarsa kawai tusa ta kwace🙆�� mata tayi tun daga ranar idan saurayin🚶 yaje bata fita wajensa kawai rannan sukayi karo a hanya💃�🚶� sai yace saboda kinyi tusa shiyasa kike jin kunyata kawai sai ya juyo shima ji kake bir-bir bot-bobot🙉🙊 yace daga yau ki daina jin kunyata🙈 😂😂😀😀towai idan kece budurwar👰 zaki ci gaba da fito masa??? tura wani group din dan samun amsa. 😀😀😀😀😂😂😂👋�👋
6/9/17, 7:35 PM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
6/9/17, 8:30 PM - ‪+234 810 464 4866‬: <Media omitted>
6/9/17, 9:53 PM - ‪+234 703 100 3547‬, ‪+234 810 464 4866‬, ‪+234 813 180 3187‬ was added
6/10/17, 12:44 AM - Alfanuuuuuu: http://darulfikr.com/m/s/21523
6/10/17
, 5:11 AM - Alfanuuuuuu: 🔷قصة ما قبل النوم🔶💤😴

*هل لك خبيئة في رمضان*

أقوال الصالحين في عمل الخبيئة
قال بشر: لا يجد حلاوة الآخرة رجل يحب أن يعرفه الناس.
وقال أيضًا: لا تعمل لتذكر، اكتم الحسنة كما تكتم السيئة.
وعنه: ما اتقى الله من أحب الشهرة.


نماذج يقتدى بها

* كان أبو بكر الصديق- رضي الله عنه - يذهب إلى بيت امرأة عجوز كفيفة البصر,
فيكنس بيتها،ويحلب شاتها وهي لا تعلم أنه خليفة المسلمين


* عن عمران بن خالد قال: سمعت محمد بن واسع يقول: إن كان الرجل ليبكي عشرين سنة وامرأته معه لا تعلم به.

* وعن ابن أبي عدِّي قال: صام داود بن أبي هند أربعين سنة لا يعلم به أهله، وكان خرازًا يحمل معه غداه من عندهم، فيتصدق به في الطريق، ويرجع عشيًا فيفطر معهم.

* وذكر الحسن البصري: إن كان الرجل ليجلس المجلس فتجيئه عبرته، فيردها، فإذا خشي أن تسبقه قام.

* وقال مغيرة: كان لشريح بيت يخلو فيه يوم الجمعة، لا يدري الناس ما يصنع فيه.

* وقال نعيم بن حماد: سمعت ابن المبارك يقول: ما رأيت أحدًا ارتفع مثل مالك، ليس له كثير صلاة ولا صيام إلا أن تكون له سريرة.

* وروى الذهبي: كانوا يستحبون أن يكون للرجل خبيئة من عمل صالح لا تعلم به زوجته ولا غيرها.

* كانت بيوت في المدينة كثيرة تعيش من صدقات علي بن الحسين ولا تدري من هو فاعل الخير هذا؟
فلما توفاه الله فقدوا ما كان يأتيهم فعلموا بأنه هو الذي كان يعيلهم،
وقالوا: ما فقدنا صدقة السر حتى فقدنا علي بن الحسين زين العابدين.
ولما مات وجدوا بظهره أثراً مما كان ينقل أكياس الطحين في الليل الى منازل الأرامل.
👋 أستودعكم الله الذي لا تغيب و دائعه
و الصلاة و السلام على رسول الله .
و تصبحون على خير 👍

💠💠♻♻💠💠
.. للتذكير..
...وردكم من القرآن...
"صلاة الوتر جنة القلووب"
💕اذكاﱠر النوم💕
http://www.al-fr.net/athkar/13.html
*سورة الملك*
http://www.qassimy.com/reading_and_listen_the_quran_kareem_online/67.html

اية الكرسي

آيات من سورة البقرة أو ال عمران تقرأها يوميا ولو كانت قليل

الخبيئة :عبادة الله في الخفي
اجعل لك خبيئة يوميه وحاول قدر مااستطعت بالكثير فيها من أنواع الطاعات
ذكر الله :أسهل وأسرع أنواع الطاعات
أسأل الله القبول والتوفيق

---------------------
*حسنات بالملايين و بالمليارات بإذن الله*
http://youtu.be/QcCbYFms0mI
----------------------

*طريقه كسب الحسنات بسهوله*
http://youtu.be/nAQg9DLslKE
6/10/17
, 9:12 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
6/10/17, 4:54 AM - DANSABO: *Dr. Muhd Sani Umar*

*Ramadaaniyyat 14 (1438)*

*Mafiya Kusanci da Annabi (S.A.W)*

1. An karbo daga Abdullahi dan Mas'ud (R.A) ya ce: Manzon Allah (S.A.W) ya ce : « Mutanen da suka fi kowa kusanci da ni a ranar Alkiyama su ne wanda suka fi kowa yi mini salati ».
2. Ibn Abu Hatim yana cewa : «Wannan hadisi yana nuna cewa, malaman Hadisi su ne suka fi kowa kusanci da Manzon Allah ranar Alkiyama domin sun fi kowa yawan salata ga Annabi (S.A.W)".
3. Al-Khadibul Baghdadi ya ce : Abu Nu'aim ya fada mana cewa : « Wannan hadisi ya kunshi bayanin wata babbar daraja ce da Allah ya kebanci maruwaita hadisan Manzon Allah (S.A.W) da ita, domin a cikin malamai kakaf babu wanda ya fi su yawan yi wa Annabi (S.A.W) Salati a rubuce ko da baka ».
Allah ka sa mu a cikin masoya kuma manema ilimin hadisan Manzonka (S.A.W). Amin.
[Dubi, Ibn Hibban, #911, da Al-Khadib Al-Bagdadi, Sharafu As'haabil Hadith shafi na 34].
6/10/17, 6:20 AM - ‪+234 803 789 3943‬: Salamu Alaikum, Sako daga kungiyar likitoci musulmi, cewa duk wanda ya yi Azumi idan zai yi buda baki, kada ya fara shan ruwan sanyi ko wani lemo mai sanyi, sai bayan ya sha wani abu mai dumi, domin hantar mutane tana bushewa sakamakon yanayi zafi da muke ciki, Dr Lawan Yusuf Fagge, shine ya fassara domin tunasar da Musulmi, kayi kokarin turawa Musulmi akalla mutane biyar. Salamu Alaikum.
6/10/17, 11:38 AM - NA'IBIN SUNNAH: DUK WANDA YA AMSA WANNAN TAMBAYAR
shine gwarzon sati nawannan group din
1. Akwai wasu Manyan Annabawa guda uku
wadanda Kansu bai ta'ba yin furfura ba..
(Sunayensu yazo acikin Suratu Maryam a. s. )
Suwaye wadannan??
2. Akwai wasu Annabawa guda Uku
wadanda basu taba yin aure ba har suka
koma ga Allah (Su ma sunayensu yazo ajere
acikin Suratul An-aam). Meye sunansu???
3. Akwai wasu Annabawa guda biyu,
Sarakuna ne kuma Manzanni ne. Daya daga
cikinsu shi ya haifi dayan. Meye sunansu????
4. Akwai wasu Annabawa Mursalai guda 2. Wa
da Qani ne. Shi Qanin an bashi Littafi da
Mu'ujizozi. shi kuma yayan an bashi Fasahar
harshe. Meye sunansu?????
5. Akwai wani Annabi Mursali (Ba Annabi Adamu
bane) amma duk wanda ka gani abayan Qasa, to
Jikansa ne.wane Annabine???????
6. Annabi Ya'aqubu yana da wani suna wanda
Allah ya ambaceshi dashi acikin Alqur'ani. Kuma
har yanzu ana kiran Zuriyarsa da wannan Sunan..
Shin wanne suna ne wannan????????? ??
7. Akwai wata halitta wacce Allah yai mata
Wahayi.. ita ba Mutum bace, ba Aljan bace, kuma
ba Mala'ika bace. Shin wacce Halitta ce
wannan???????? idan kasani Fada mana domun
mu karu idan kuma baka sani ba turawa wasu
domin su ammfana suma Allah yasa mudache
amin.
6/10/17, 12:28 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Amsoshin Tambayoyin ku 005

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa wannan lamba ta whatsapp ko kuma ta text:
07037979068
6/10/17, 12:29 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/10/17, 12:29 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/10/17, 12:29 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/10/17, 12:29 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/10/17, 12:30 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/10/17, 12:30 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/10/17, 12:30 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/10/17, 12:30 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/10/17, 12:31 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/10/17, 12:31 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/10/17, 12:31 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/10/17, 12:31 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/10/17, 5:23 PM - ‪+234 816 556 8883‬ left
6/10/17, 7:04 PM - DANSABO: *WANNE YAFI FALALA: AURE KO SADAKA❓*

*Tambaya:* Assalamu alaikum. _*Mutum ne Allah ya hore mai abin yin aure bai yi ba saboda yana so ya cimma wani buri a gaba. Sai aka bashi shawarar aure aka kara mashi da cewa ya gode wa Allah bisa ni'imar da yayi masa. Sai yace ai yana sadaka. Shin sadakar ta wadatar masa a matsayin godiyar Allah❓*_

*Amsa:* Wa'alaikumus salamu warahamatullah. *Aure yafi sadaka falala,* saboda akwai sadakoki a cikin aure da yawa, misali kadan daga ciki:

1⃣ *CIYARWAR NAMIJI GA IYALAN SA, YANA NEMAN LADA DAGA ALLAH, ITA MA SADAKA CE A GARE SHI.* 📚Buhari:55; Muslim:1002. Kenan in don Allah kake ba iyalan ka abinci, sadaka ce kullum a koda yaushe.

2⃣ *DUK CIYARWAR DA KAYI, KANA NEMAN FUSKAR ALLAH SAI AN BAKA LADA A CIKIN TA, HAR ABINDA ZAKA SA A CIKIN BAKIN MATAR KA.* 📕 Buhari:56.

3⃣ *IN KAYI JIMA'I MANIYYIN DA KA ZUBA MATA A MAHAIFAR TA, SADAKA CE.* 📘Muslim:720,1006. Wanda yafi bada himma ya fi lada gwargwadon yawan jima'in ka gwargwadon ladar ka.

4⃣ *DINARIN DA YAFI LADA DA NAMIJI ZAI CIYAR DASHI, SHINE DINARIN DA NAMIJI YA CIYAR DASHI GA IYALAN SA, SAMA DA DINARIN DA KA CIYAR DASHI FISABILILLAH, SAMA DA WANDA KA CIYAR DASHI GA ABOKAN KA FISABILILLAH.* 📘Muslim:954.

5⃣ *DINARIN DA KA CIYAR DASHI FISABILILLAH, DA DINARIN DA KA CIYAR DASHI WAJAN ÝANTA BAYI, DA DINARIN DA KA CIYAR DASHI DA ZUBA HANNU, DA DINARIN DA KA CIYAR DASHI GA IYALAN KA, WANDA YA FIS U GIRMAN LADA WANDA KA CIYAR DASHI GA IYALAN KA)* 📘Muslim:995. Wasu mazajen sunyi hasara, sunki aure, wasu kuma sai matansu sunkai karar su, rashin sani bako kansha ruwan wanka.
Rashin sani kaza ta kwana kan dame.

👉🏼 _*Idan mai mata nada 100, gwauro nada 100, sai mai mata ya kashe darin sa ga matar sa, to gwauro duk abinda yayi da tasa darin, to ba zata kai ta mai matar ba da ya kashe ma matar sa.*_

👉🏼 Haka ma a:
A. Tufatarwa 👘 sadaka.
B. Takalmi 👡 sadaka.
C. Zobe💍 sadaka.
D. Ýankunne 🏵 sadaka.
E. Kwalli 👁 sadaka.
F. Gazal 🏵 sadaka.
G. Kitso 🏵 sadaka.
H. Kunshi 🏵 sadaka.
I. Taki 🏵 sadaka.
J. Design 🏵 sadaka.
K. Sarka 🏵 sadaka.
L. Warwaro 🏵 sadaka.
M. Garalli gakau sadaka.
N. Madubi 🏵 sadaka.
O. Man shafi 🏵 sadaka.
P. Kallo 👀 sadaka.
Q. Murmushi 😍 sadaka.
R. Sumba 😘 sadaka.
S. Runguma 🤗 sadaka.
T. Turare 🏵 sadaka.
U. Ruwa 🏵 sadaka.
V. Hira 🏵 sadaka.
W. Sabulu 🏵 sadaka.
X. Kayan kwalama 🏵 sadaka.
Y. Kyautatawa 🏵 sadaka.
Z. *Mafificin ku, shine mafificin ku ga iyalan sa.* 📚Tirmiziy:3895. Ibnu Hibban:1312.

*Wallahu ta'ala a'alam.*

*Shafi'u Shehu Minna.*
📱08033410797
📧 _shafiushehuminna@gmail.com_
*🕋 Islamic Group.*
6/10/17, 9:28 PM - ‪+234 810 464 4866‬: UWA! UWA!! UWA!!!

*ALLAH YASAKA MIKI DA GIDAN ALJANNA*

Uwace take daukan ciki.

Uwace take rainon ciki.

Uwace take naquda.

Uwace take haihuwa.

*UMMA KENAN ALLAH YAKARA SAKA MAKI DA ALKAIRI.*

Kana kuka ta lallasheka.

Kakiyin bacci ta lallasheka harsai kayi.

Kaki cikin abinci ta lalla6aka kaci.

WAYYO ALLAH MAMATA

Waye yayi maka wanka MAMA

Waye yashafa maka mai MAMA

Waye yasanya maka kaya MAMA

Waye yasaka maka hula MAMA

Waye yasama takallami MAMA

Waye yashare maka majina MAMA

*Waye yabaka kudi MAMA*

*Waye yaxuba maka abinci MAMA*

*A dakin wa kake kwana MAMA*

*A gadon wa kake bacci MAMA*

*Kai dawa kuke kwana MAMA.*

*Komai dai MAMAMAMAMAMAMA Kai!!!*

*DUK WANDA YA RAINA UWARSHI YA SHIGA UKU SAU UKU.*

*Ya Allah kabamu ikon yiwa MAMA biyayya.*

*Wallahi ina sonki MAMA kuma ina Alfahari da ke.*

*Don Allah a daure* *aturawa wani.*
💞❤💛💚💙💜💔❣💕💞💓💗💘💖💝♥🛐

*Dan soyayyar da kake/ki yiwa MAMANKA/KI.*
6/10/17, 9:29 PM - ‪+234 806 089 7228‬: 🇳🇬 *Igbos due North - An Informal Census*

An *informal Census* was conducted by an Igbo Organization.

The Group discovered that there are *Twenty Million Igbos living in Northern Nigeria*, out of which Sixteen Million are permanently resident and Four Million are Economic Migrants moving on seasonal basis.

In addition, they found out that *there are Four Million Northerners living in Igbo Land,* out of which Two Million are permanent residents and the remaining Two Million are Economic Migrants switching on seasonal basis.

What is intriguing was that _*the entire Four Million Northerners living in Igbo land are uneducated menial laborers and petty traders*_: viz watchmen, Cattle attendants in abattoirs, Cobblers etc.

Consternatingly, there was *a single account of a Tiv Man*, a Christian, from Benue *who built a Petrol Station along Enugu bye-pass in Enugu State*, however, on the day of commissioning the indigenes discovered that the Station belonged to a Northerner and insisted vehemently by interdicting its operations , *that the said Station must be sold to an Igbo Indigene before it would be allowed to operate*.

Today, throughout Nigeria, *it is only in Igbo Land that no other Nigerian is allowed to gain admission into their Universities*, Employment or Political appointments in their domains.

Yet, in the North and the South West *there are States that have appointed Igbos* as Commissioners and Advisers eg Lagos, Kano, Yobe, Borno etc.

As big as *the Onitsha International Market, no other tribe is allowed* from Yoruba land or the North to have even a corner shop, yet they are in all Markets across the North and South West without any hinderance.

Anyim Pius Anyim, is the only SGF in Nigerian History that has *100% Igbos as support Staff* in his Office. Is he an SGF for Nigeria or Biafra?

Igbos should learn to tolerate others* !!!

*One Love Nigeria* 🇳🇬

//Forwarded as received.
6/10/17, 9:51 PM - ‪+234 9074619096‬: MU'DANYI NISHA'DI KA'DAN
****************
Wife: Habeeby, i am so weak, can't even get up..
Husband: what's wrong habeebatee..?
Wife: i don't just know, recite any ayah for me, Please.
Husband: (clears throat) Bismillahir rahmanir raheem* Fankihu maa taaba lakum minan nisa'i mathnaa wathulaatha warubaa.....
Wife: (stood up immediately) I am okay, very very okay mugu kawai, duk cikin Qur'ani babu inda ka fi iyawa sai nan.
6/10/17, 9:55 PM - ‪+234 9074619096‬: TAMBAYA
========
👇
Malam naji kace abinda ake nufi da riba shine idan mutum ya sai abu 100 sai yace ya siya 105 ?
Toh malam yanzu idan mutum ya sai abu Misali akan 800 ya sayar da shi 900 ko 1000 daya amma baice wa masu saya ga abinda ya sayo shi ba wanan ma ribace?

AMSA
=====
👇
Indai bai gaya musu ba ko nawa ya siyar Riba yaci, koda Kuwa Ribar ta linka yadda ya saya sau 100.
Sai dai, Manzon Allah saw yana cewa, Allah yana son mutumin da yake da saussauci Lokacin da zai siya da saussauci a Lokacin da zai siyar.
Wato Allah yan son mutumin da idan ya sayi kaya yana siyarwa da sauki, baya Rena ribar da ya samu, kuma Allah zaifi sanya masa Albarka, kuma sai ya siyar kafin kowa ya siyar da nasa.
Haka Allah yana son mutumin Da idan yaje siyen kaya awurin wani baya matse shi sai ya siyar masa araha, yayi kokari dai ya bashi riba ko ya take.
Domin wani ya takura, koda faduwa ka bashi zai siyar maka.

Allah shine masani👏

✍✍✍✍✍✍✍✍✍✍✍
ZAUREN FADAKARWA A SUNNAH MAZA 08108605876 MATA 08108605876
6/10/17, 10:31 PM - ‪+234 816 073 6213‬: Guy.
6/10/17, 10:32 PM - ‪+234 806 342 0823‬: *JOS MUHADARA 2017!!! JOS MUHADARA 2017!!!*

👉🏾 *MANUFAR KAFA IZALA*

👉🏾 Daga Bakin: *SHAIKH DR. IBRAHIM JALO JALINGO (HafizahulLah).*

👉🏾 Wuri: *MASALLACIN GIDAN MARIGAYI AL-HAFIZ DR. ALHASSAN SA'EED ADAM JOS.*

🎄 *Rana: ASABAR 15/09/1438AH = 10/06/2017CE*

👉🏾 Lokaci: *10:00am*

*Ayi sauraro lafiya* 👇🏿👇🏿👇🏿
6/10/17, 10:32 PM - ‪+234 806 342 0823‬: <Media omitted>
6/11/17, 4:46 AM - ‪+234 806 084 4942‬: Every minutes in the world 380 women become pregnant, 190 of these did not plan or do not wish the pregnant,every minutes in the world 110 women experience a pregnancy related complication,40 women have an unsafe abortion,1 women dies from a pregnancy related issues.The health workers should work hard by providing high quality maternal health services to all women in the world.
6/11/17, 4:46 AM - ‪+234 806 084 4942‬: On Friday at UBA bank, Bauchi, in Bauchi state, a Fulani man goes to the ATM and withdraws all his money. Then goes inside the same bank and deposit the same money he withdrew telling the bank officer that, my money is not safe outside in the ATM...people are just withdrawing anyhow and they may end up withdrawing my money. Keep my money inside the bank, please. Don't Smile alone, share it to ur luv ones.
6/11/17, 4:46 AM - ‪+234 806 084 4942‬: If today was declared as
WORLD ADVICE DAY,
Wat advice will u give
me?? Send this to ur
friends and get lots of
advice, but reply me
first. am waitng 4 your
advice..
6/11/17, 4:47 AM - ‪+234 806 084 4942‬: Allahumma taqabbal: Siyamana
wa Salatana
wa Qiyamana
wa Ruku'ana
wa Sujudana
wa Dua'ana
Bi Rahmatika
Ya Arrahamarrahimin. May Allah accept our Ibadat. Ameen
6/11/17, 4:51 AM - ‪+234 806 084 4942‬: *WANNE YAFI FALALA: AURE KO SADAKA❓*

*Tambaya:* Assalamu alaikum. _*Mutum ne Allah ya hore mai abin yin aure bai yi ba saboda yana so ya cimma wani buri a gaba. Sai aka bashi shawarar aure aka kara mashi da cewa ya gode wa Allah bisa ni'imar da yayi masa. Sai yace ai yana sadaka. Shin sadakar ta wadatar masa a matsayin godiyar Allah❓*_

*Amsa:* Wa'alaikumus salamu warahamatullah. *Aure yafi sadaka falala,* saboda akwai sadakoki a cikin aure da yawa, misali kadan daga ciki:

1⃣ *CIYARWAR NAMIJI GA IYALAN SA, YANA NEMAN LADA DAGA ALLAH, ITA MA SADAKA CE A GARE SHI.* 📚Buhari:55; Muslim:1002. Kenan in don Allah kake ba iyalan ka abinci, sadaka ce kullum a koda yaushe.

2⃣ *DUK CIYARWAR DA KAYI, KANA NEMAN FUSKAR ALLAH SAI AN BAKA LADA A CIKIN TA, HAR ABINDA ZAKA SA A CIKIN BAKIN MATAR KA.* 📕 Buhari:56.

3⃣ *IN KAYI JIMA'I MANIYYIN DA KA ZUBA MATA A MAHAIFAR TA, SADAKA CE.* 📘Muslim:720,1006. Wanda yafi bada himma ya fi lada gwargwadon yawan jima'in ka gwargwadon ladar ka.

4⃣ *DINARIN DA YAFI LADA DA NAMIJI ZAI CIYAR DASHI, SHINE DINARIN DA NAMIJI YA CIYAR DASHI GA IYALAN SA, SAMA DA DINARIN DA KA CIYAR DASHI FISABILILLAH, SAMA DA WANDA KA CIYAR DASHI GA ABOKAN KA FISABILILLAH.* 📘Muslim:954.

5⃣ *DINARIN DA KA CIYAR DASHI FISABILILLAH, DA DINARIN DA KA CIYAR DASHI WAJAN ÝANTA BAYI, DA DINARIN DA KA CIYAR DASHI DA ZUBA HANNU, DA DINARIN DA KA CIYAR DASHI GA IYALAN KA, WANDA YA FIS U GIRMAN LADA WANDA KA CIYAR DASHI GA IYALAN KA)* 📘Muslim:995. Wasu mazajen sunyi hasara, sunki aure, wasu kuma sai matansu sunkai karar su, rashin sani bako kansha ruwan wanka.
Rashin sani kaza ta kwana kan dame.

👉🏼 _*Idan mai mata nada 100, gwauro nada 100, sai mai mata ya kashe darin sa ga matar sa, to gwauro duk abinda yayi da tasa darin, to ba zata kai ta mai matar ba da ya kashe ma matar sa.*_

👉🏼 Haka ma a:
A. Tufatarwa 👘 sadaka.
B. Takalmi 👡 sadaka.
C. Zobe💍 sadaka.
D. Ýankunne 🏵 sadaka.
E. Kwalli 👁 sadaka.
F. Gazal 🏵 sadaka.
G. Kitso 🏵 sadaka.
H. Kunshi 🏵 sadaka.
I. Taki 🏵 sadaka.
J. Design 🏵 sadaka.
K. Sarka 🏵 sadaka.
L. Warwaro 🏵 sadaka.
M. Garalli gakau sadaka.
N. Madubi 🏵 sadaka.
O. Man shafi 🏵 sadaka.
P. Kallo 👀 sadaka.
Q. Murmushi 😍 sadaka.
R. Sumba 😘 sadaka.
S. Runguma 🤗 sadaka.
T. Turare 🏵 sadaka.
U. Ruwa 🏵 sadaka.
V. Hira 🏵 sadaka.
W. Sabulu 🏵 sadaka.
X. Kayan kwalama 🏵 sadaka.
Y. Kyautatawa 🏵 sadaka.
Z. *Mafificin ku, shine mafificin ku ga iyalan sa.* 📚Tirmiziy:3895. Ibnu Hibban:1312.

*Wallahu ta'ala a'alam.*

*Shafi'u Shehu Minna.*
📱08033410797
📧 _shafiushehuminna@gmail.com_
*🕋 Islamic Group.*
6/11/17, 4:51 AM - ‪+234 806 084 4942‬: TAMBAYA
========
👇
Malam naji kace abinda ake nufi da riba shine idan mutum ya sai abu 100 sai yace ya siya 105 ?
Toh malam yanzu idan mutum ya sai abu Misali akan 800 ya sayar da shi 900 ko 1000 daya amma baice wa masu saya ga abinda ya sayo shi ba wanan ma ribace?

AMSA
=====
👇
Indai bai gaya musu ba ko nawa ya siyar Riba yaci, koda Kuwa Ribar ta linka yadda ya saya sau 100.
Sai dai, Manzon Allah saw yana cewa, Allah yana son mutumin da yake da saussauci Lokacin da zai siya da saussauci a Lokacin da zai siyar.
Wato Allah yan son mutumin da idan ya sayi kaya yana siyarwa da sauki, baya Rena ribar da ya samu, kuma Allah zaifi sanya masa Albarka, kuma sai ya siyar kafin kowa ya siyar da nasa.
Haka Allah yana son mutumin Da idan yaje siyen kaya awurin wani baya matse shi sai ya siyar masa araha, yayi kokari dai ya bashi riba ko ya take.
Domin wani ya takura, koda faduwa ka bashi zai siyar maka.

Allah shine masani👏

✍✍✍✍✍✍✍✍✍✍✍
ZAUREN FADAKARWA A SUNNAH MAZA 08108605876 MATA 08108605876
6/11/17, 5:04 AM - ‪+234 806 320 4701‬: 😀😀😀😀😀😀😀😀😀
🌺I LOVE🌺
🌺PROPHET🌺
🌺MUHAMMAD🌺
🌺S.A.W🌺
Ya Allah Ina rokonka Dan soyayyarka da annabi Muhammad s.a.w duk Wanda yatura wannan sako zuwa wani group Allah kasashi acheton annbi Muhammad s.a.w Ameen
6/11/17, 5:35 AM - ‪+234 9074619096‬: Ameen
6/11/17, 8:22 AM - Bbl Cottonou: *✍YABAWA😀*
✍YABAWA😀
*✍YABAWA!!😀*

*ALLAH YA SAKAWA SHEIK DAHIRU BAUCHI DA ALKAIRI*


_SHEHU YA GAYI WASU KALAMAI MASU BAN SHA'AWA AKAN SAHABBAI DA KUMA MASU ZAGIN SAHABBAI_


Yau ina saurara Gidan Radio sai akasa Tafsirin Sheik Dahiru Usman Bauchi sai aka zo kan Tafsirin ayar da take tabbatar da Manzancin Annabi Muhammad da kuma suffar sahabban Annabi.

Gaskiya Shehu yayi magana mai kyau akan sahabbai kuma ya kalubalanci wadan da suke zagin sahabbai

Sannan Shehu ya Kawo ayoyin da suke nuna sahabbai Yan Aljanna ne kuma Allah ya yadda da Su kuma Allah ya yafe musu koda sunyi lefi duk mai zagin sahabbai daman Allah ya gayamana cewa Su sahabbai *Liyu Giza Bihimul Kuffar*

Kun San Sheik Dahiru Usman Bauchi ya kware wajan biga Misali to a wannan Mas'alar ma ya biga mana wani misali mai matso da nesa kusa.

Shehu yace Kamar kaine kana bin wani kudi sai ka tura yayanka kace yaje ya karboma kudinka a wajan Wanda kake bi kota tsiya kota arziki, To da yayanka yaje wajan Wanda kake binsa kudin sai da farko yayanka ya bishi ta arziki sai yaki bada kudin, sai ya biyo shi ta tsiya sai suka fara fada sai aka zo aka gayama ga abin da yake faruwa sai kace ka yafewa Wanda kake bi kudin.

To bayan ka yafe yayanka yana da damar da zai cigaba da rigimar sai an baka kudin ka ❓

Wannan misali da Shehu ya biga *( wama yata zakkaru illa ulul albab )* ba mai gane shi sai mai Hankali

A takaice Shehu yana nufin cewa Allah yace ya yarda da sahabbai ya gafarta musu, Tokai Dan Shi'a me ya kai ka.!!!???


_Allah ya sa shehi yazo ya bimu xuwa tafiyar sunnah ala manhajis sahabah._
✍rubutawa mal. Abdullah na gegime
✍gabatarwa Abu Abdullah Muhammad Asadussalafiy777
___°°¡°°°°°°°°__________
_<<zauren makarantar_
*_🔑MIFTAHUS_SUNNAH🔑_*
→Ga masu Sha'awar Shiga
*📖_MIFTAHUS_ SUNNAH_📖* WhatsApp.
Sai a aiko da *CIKAKKEN SUNA DA ADDRESS* ta WhatsApp _zuwa ga lambobin mu_ kamar haka:
*(+2349034845503, ko +234 8032719837)* ta WhatsApp.
6/11/17, 8:23 AM - Bbl Cottonou: Ba dan in zama gwarzon ko da sa'a 1 ba, sai dan anfanar junanmu. Zan gwada amsa wadannan 👆🏾tambayoyin gwargwadon fahimtata.

1) "FURFURA"

Yahya A.S,
Isa A.S,
Ilyaas AS.

2) "AURE"

Yahya A.S,
Isa A.S,
Ilyaas A.S.

وزكريّا و(يَحْيَا) و(عِيْسَيٰ) و(إِلْيَاسَ) كل من الصـٰلحين. Q6:85

3) "MULKI"

Dawoud A.S,
Sulayman A.S.

و(دَاوُدَ) و(سُلَيْمَانَ) إذ يحكمان في الحرث إذ نفشت فيه غنم القوم… Q21:78

4) "MANZANCI/MU'UJIZA/FASAHA"

Musa A.S
Haroun A.S.
Q20:9-36,
Q27:30-35.

5) KAKAN KOWA BAYAN ANNABI ADAM

Nouh A.S.

…و(نُوحًا) هدينا من قبل ومن ذرّيّته…Q6:84

6) SUNAN ANNABI YA'AQOUB

Isra'eel A.S. / Banu Isra'eel.

كل الطعام كان حلاً (لِبَنِي إِسْرَائِيلَ) إلّا ما حرّم (إِسْرَائِيلُ) علي نفسه... Q3:93

7) "WAHAYI"

Nahl (Qudan Zuma).

وأوحيٰ ربُّك إلي (النّحْل)ِ أن اتخذي...Q16:68

Da fatan 'yan uwa almajirai, daliban ilimi, zasu gyara kurakuren dake ciki.

وبالله التوفق.
6/11/17, 8:27 AM - Bbl Cottonou: STILL ON HAJJ FARE : What Is Wrong With Nigeria Hajj Commission. They are not honest to the Muslims.
Just look at this:
- Air Returned Ticket - N225,000.
- BTA ($800) - N292,000
- Accommodation 40 days - N300,000
- Round Trip Transportation including tent in Mina - N60,000
- Saudi Royalty - 50,000
- Ram - N38,000
Total - N965,000

Where did they get N1,538,218.60?
If you minus N965,000 from N1,538,219 you will get N573,219
Who is going home with the N573,219 ?
Pls continue to pass this information until it get to the appropriate authority.
6/11/17, 9:24 AM - ‪+234 806 089 7228‬: To my Igbo ppl here is a piece for u to ponder :Copied:

THE ABOKI MAN.
I posted a comment in a particular wall,an igbo man replied me with this-"Wow,i never knew an aboki could write english like this".blah blah blah..this is how i replied him-- Aboki only writes and speak English under duress.because already he has a matured,developed language to speak and to write with!he has had a civilised administrative system before the whites ever thought of coming. Aboki wore clothes at a time when the "noisy neighbors" were roaming around naked! Aboki established the "biggest", most sophisticated empire in west africa as far back as the 18th century. Aboki,just like the English, French,Chinese,could read and write in his own language as far back as the 14th century. The architectural masterpiece of the Aboki was there for everyone as far back as 1423.aboki was never enslaved,nor sold to slavery or chained like an animal by any European or Caucasian race! The Aboki people are the largest and most spread people in west Africa!Aboki language is most widely spoken language in west Africa,third most in Africa!Aboki language is so important!,that the British, American, German,French, and Chinese broadcasting all have it's service being aired!the aboki was the richest in the 50's(alhassan dantata),richest in the 80's(maideribe),and richest in the 21st century(dangote).And these were what the whites observed before they decided bequeathing "ruling power" to the aboki when they were leaving...
6/11/17, 9:33 AM - ‪+234 806 499 1733‬: Kaji tsoron Allah a dukkanin al'amuran ka.
6/11/17, 10:11 AM - Alfanuuuuuu: Sheikh Dahiru Bauchi Warns Gov. El-Rufai, Buhari On 'Izala Wahhabi Terror,' Shia Pogrom, Says Tijaniyya, Christians Next
October 19, 2016 Action


19th October 2016

Revered north Nigerian Sheikh and Islamic scholar and leader of Tijaniyya, the largest Islamic group in West Africa has issued a strong warning to Kaduna state governor Nasir el-Rufai, Nigeria's president Muhammadu Buhari and Nigerians and the world at large on "Izala extremism" crisis in the north and the persecution of Shi'a Muslims.

About 20% of Nigerian Muslims identify with the Tijaniyya sufi order which sans West and North Africa. The Izala Society, formally Jama'at Izalat al Bid'a Wa Iqamat as Sunna (Society of Removal of Innovation and Re-establishment of the Sunna), also called JIBWIS is a controversial north Nigeria sect created to labe and attacking other Muslims that it regards as "deviant," including Tijaniyya and Qadiriyya sufi orders and the Shi'a.

In the 20 minute interview clip, Sheikh Dahiru Bauchi raised an alarm to the world on the brewing religious crisis centered in Kaduna state.

Asked if it's true that Darika (his Tijaniyya) and Izala are coming together to fight Shi'a. He denied it flat out and said it's a lie by whoever that invented it. Further stating that there was never a time they agreed on that and that the Tijaniyya have never had problems with Shi'a but only had issues with the Izalas.

He said Tijaniyya has no problem with Shi'a, that the Shia have never attacked them and that the two groups have lived in peace all the years. He said the Izalas have been calling them, the Darikas, Kuffars (disbelievers) too as they also call Shi'a. That they, the Darikas are concerned about the spiritual leader of the Izala sect.

The Sheikh said that the attack on Shi'a had an ulterior agenda. That not only shiites are the the target, but any group found deviating from such monstrous extremist teaching of Salafi is in danger because when they got supported and finished off with Shi'a, they will then redirect their blind weapon towards Darika and Christians.

Blaming Kaduna state governor Nasir el-Rufai for precipitating the ongoing attacks against Shi'a Muslims, the Sheikh said the attacks on Shi'a by Wahhabi thugs is a dangerous precedent in Nigeria. He warned the government especially Kaduna governor el-Rufai to stand up to his duties and stop the Izala extremist youths from burning Shi'a houses.

In the passionate speech, the path leader who escaped a Boko Haram bomb attack in 2014, also equated the Salafis and the Izala sect with Boko Haram, ISIS and other Takfiri groups all over the world, saying they are the creation of Saudi Arabia and that all over the world where there was Muslim crisis the kingdom was behind it.

He said some Wahhabi elements who went after the Shi'a to kill them and raid and burn their homes, were heard saying that after finishing with Shi'a Muslims they would turn on Christians and then "Darika" (Tijaniyya path) followers. He warned that the Federal government should watch out and prevent Izala youths or what will come will be the worst!

Sheikh Bauchi accused the Buhari government of romancing with radical Wahhabis and their Saudi masters, warning that it is bad omen for the government and Nigeria. He specifically singled out Bala Lau whom he dismissed as a trafficker of women to the Saudis as the architect of the Shia pogrom.

The Sheikh said is wrong for governor el-Rufai to end the peace and attempt to limit religious freedoms, that the government cannot prevent the Shi'a from practicing their religion. El-Rufai cannot ban any body. He has only two years and seven months left. Let's see who he will ban after that.

Sheikh Dahiri also warned of attacking His Darika (Tijaniyya), that its better to touch electricity than dare attack them. He said governor el-Rufai is taking the law into his hands by encouraging Izala youths

The Sheikh called on the world and Nigerian federal government, emphasizing that Boko Haram and Izala are one and the same wit
6/11/17, 10:45 AM - ‪+234 806 084 4942‬: *MESSAGE FROM LAGOS STATE UNIVERSITY TEACHING HOSPITAL (LUTH)*
```Please let your wife know about this,,This is a serious caution from medical practioners [LUTH] to all female beings be it infant, baby girl, ladies, mothers; cancer of the vagina is all over pls avoid washing your vagina with soap, wash with only water, there is a particular chemical in soap generally that is very dangerous and possibly causes cancer of the vagina, cases of cancer of the vagina is all over most of the general hospitals so be aware of this important message. If you have feelings for others kindly pass this message to others that are important to you.
⭕ 56 Girls Died Because Of Using Whisper, Stayfree Etc.

⭕ Don't use One Single Pad 4 d Whole Day B'coz Of The Chemical Used in Ultra Napkins Which Converts Liquid into Gel...it Causes Cancer in Bladder & Uterus. So Plz Try To Use Cotton Made Pads And if You Are Using Ultra Pads, Plz Change it Within 5 Hours, Per Day, At least. If The Time is Prolonged The Blood Becomes Green & The Fungus Formed Gets inside The Uterus & Body.

⭕ Plz don't feel shy 2 forwd this msg 2 all girls nd even boys so that they can share with their wives N friends, whom they care for.

⭕ AIMS

Kick Off "Breast Cancer".

🔺Nurse Ur Baby.

🔺Wash Ur Bra Daily.

🔺Avoid Black Bra in Summer

🔺Do Not Wear A Bra While Sleeping.

🔺Do Not Wear An Under Wire Bra Very Often.

🔺Always Cover Ur Chest Completely By Ur Dupatta Or Scarf When U Are Under The Sun.

🔺Use A Deodrant Not An Anti Perspirant.

🔺This is A Public Service Msg From Tata Cancer Hospital.

⭕ Pass it 2 All The Ladies You Care For Without Hesitating.

⭕ Awareness is important

⭕ I Care For You

⭕ Plzz Dont Hesitate To inform Other Females Forward 2 Evry Girl On Ur List..!!...

⭕ I'll Start with u

❣❣❣Send to at least one group```
6/11/17, 3:25 PM - Alfanuuuuuu: باب ما يكره من ذكر الرجل ما يكون من إصابة أهله:

2176- حدثنا مسدد حدثنا بشر حدثنا الجريري (ح) وحدثنا مؤمل حدثنا إسماعيل (ح) وحدثنا موسى حدثنا حماد كلهم عن الجريري عن أبي نضرة حدثني شيخ من طفاوة قال تثويت أبا هريرة بالمدينة فلم أر رجلا من أصحاب النبي صلى الله عليه وسلم أشد تشميرا ولا أقوم على ضيف منه فبينما أنا عنده يوما وهو على سرير له ومعه كيس فيه حصى أو نوى- وأسفل منه جارية له سوداء- وهو يسبح بها حتى إذا أنفد ما في الكيس ألقاه إليها فجمعته فأعادته في الكيس فدفعته إليه فقال ألا أحدثك عني وعن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال قلت بلى. قال بينا أنا أوعك في المسجد إذ جاء رسول الله صلى الله عليه وسلم حتى دخل المسجد. فقال: ((من أحس الفتى الدوسي)). ثلاث مرات. فقال رجل يا رسول الله هو ذا يوعك في جانب المسجد فأقبل يمشي حتى انتهى إلي فوضع يده علي فقال لي معروفا فنهضت فانطلق يمشي حتى أتى مقامه الذي يصلي فيه فأقبل عليهم ومعه صفان من رجال وصف من نساء أو صفان من نساء وصف من رجال فقال: ((إن أنساني الشيطان شيئا من صلاتي فليسبح القوم وليصفق النساء)). قال فصلى رسول الله صلى الله عليه وسلم ولم ينس من صلاته شيئا. فقال: ((مجالسكم مجالسكم)). زاد موسى: ((هاهنا)). ثم حمد الله تعالى وأثنى عليه ثم قال: ((أما بعد)). ثم اتفقوا ثم أقبل على الرجال فقال: ((هل منكم الرجل إذا أتى أهله فأغلق عليه بابه وألقى عليه ستره واستتر بستر الله)). قالوا نعم. قال: ((ثم يجلس بعد ذلك فيقول فعلت كذا فعلت كذا)). قال فسكتوا قال فأقبل على النساء فقال: ((هل منكن من تحدث)). فسكتن فجثت فتاة- قال مؤمل في حديثه فتاة كعاب- على إحدى ركبتيها وتطاولت لرسول الله صلى الله عليه وسلم ليراها ويسمع كلامها فقالت يا رسول الله إنهم ليتحدثون وإنهن ليتحدثنه فقال: ((هل تدرون ما مثل ذلك)).
فقال: ((إنما ذلك مثل شيطانة لقيت شيطانا في السكة فقضى منها حاجته والناس ينظرون إليه ألا وإن طيب الرجال ما ظهر ريحه ولم يظهر لونه ألا إن طيب النساء ما ظهر لونه ولم يظهر ريحه)).
قال أبو داود: من هاهنا حفظته عن مؤمل وموسى: ((ألا لا يفضين رجل إلى رجل ولا امرأة إلى امرأة إلا إلى ولد أو والد)). وذكر ثالثة فأنسيتها وهو في حديث مسدد ولكني لم أتقنه كما أحب وقال موسى حدثنا حماد عن الجريري عن أبي نضرة عن الطفاوي.

Wa nureedu min fadlikumul fahsa an sihhatil hadees wa sharha hu min "aunil ma'abuud" wa ghairih, wa lakumus shukr.
6/11/17, 3:31 PM - Alfanuuuuuu: A wasaf na gani, ku fayyace min:
[6/10, 7:29 PM] ‪+234 705 053 0363‬: DR MANSUR SOKOTO.

Bayanin Dr Mansur akan Dr. Ahmad Gumi, bisa rubutu na da ya gani.

*Albasa ba ta yi halin ruwa ba..*

Wani rubutu ne na gani na wani bawan Allah mai suna Musa Muhammad Idris daga birnin Kano in da yake son ya mayar da martani ga miyagun akidun da Dr. Ahmad Gummi yake watsawa musamman don soke matsayin Sunnar Manzon Allah (S) da dushe martabar malaman Hadisi da Allah ya kafa addinin nan bisa kokarin su.

Ina goyon bayan wannan yunkuri 100% kuma ina fatar yan uwa da suka kasance suna bibiyar sa da mayar da martani a kan sa kamar Malam Aliyu Muhd Sani da Malam Abu Ahmad Ateeq su sake fito da rubuce rubucen da suka yi a kan akidunsa a yada su ko ina don kariya ga Addinin Allah.

Dr. Gummi ya dade yana sukar Hadisan Annabi (S) da cewa suma haddasa fitina. Kuma tun da shi bai iya bayyana inganci ko raunin Hadisai sai yana muzanta magabatan malaman Hadisi irin su Bukhari masu yin wannan aiki yana cewa, shirme kawai suka tara. Har ya kira Sunnar Manzon Allah (S) da suna juji! Ya soke Sunnonin Annabi da dama, ya karyata ingantattun Hadissai, ya musanta wasu alamomin tashin kiyama da Annabi (S) ya bayyana a cikin Hadisai ingantattu. Sai kuma ka gan shi yana bajinta yan Falsafar da suka yaki Sunnah suka musanta ayoyin Alkur'ani suke kuma warware karantarwar Annabawa. Karewar ta ma ya gaskata Darwin akan bincikensa na wai! Asalin mutum Biri ne!! Ko Annabi Adam din ne ya taba zama Biri?? Oho!!

Na yi amanna da Sheikh Abubakar Mahmud gummi yana raye WALLAHI shi zai fara yakar dansa. Don haka, martabar Malam ba za ta hana a fada masa gaskiya ko a maida masa martani ba.

Mun san Dr tun yana dalibi a Makka. Kuma mun sha gardama da shi kan lamurran addini sau ba iyaka. Nikan wuni a gidansa wani lokaci muna tattauna matsala. Akwai shi da gurguwar fahimta ga lamurran da suka jibinci Sunnah da Malamanta magabata. Ya debo ra'ayoyin *Mu'utazila* da na *Jahamiyya* daga cikin tsofaffin kungiyoyi masu miyagun akidu da suka yaki Sunnah a baya, kuma yana dauka cewa, duk Sunnah ce.

Ya zama wajibi Malaman Sunnah da kungiyoyinta su barranta daga miyagun akidunsa don kada wanda ya rudu da kujerar da yake a kan ta ya saka shi cikin dimuwa.

Allah ya shirye shi, ya ganar da shi - tare da mu - tafarkin gaskiya.

Muhammad Mansur Ibrahim
Ramadhan 15, 1438
[6/10, 7:32 PM] ‪+966 50 840 2066‬: Abun wata fitinace wadda take kunno kai.

Allah ya kiyaye matasammu daga sabawa sunna, shi kuma Allah yaganardashi
[6/10, 9:25 PM] ‪+234 818 241 3779‬: Ameeeen
Wallahi mutumin nan yayi nisa gurin bata, sai dai Allah ya shirye shi.
Sannan BUGU DA KARI kungiyar IZALA tana da nawa kason gurin yada barnar ta shi, masu fada aji a cikin su sunyi shuru ba sa cewa komai.
ALLAH ya kyauta!!!
6/11/17, 3:36 PM - Alfanuuuuuu: العرض الموضوعي فقه العبادات الصلاة صلاة التطوع التراويح وقيام الليل

صلاة التراويح مع الإمام حتى ينصرف

الإثنين 4 شوال 1431 - 13-9-2010

رقم الفتوى: 139817
التصنيف: التراويح وقيام الليل

[ قراءة: 90844 | طباعة: 503 | إرسال لصديق: 0 ]
السؤال
أرجو أن تتحملوا سؤالي هذا الذي حيرني منذ سنتين، ولم يجبني عليه أحد إجابة شافية وافية، فاعذروني على إطالته، وبعد. فسؤالي حول موضوع الصلاة مع الإمام حتى ينصرف فحديث النبي صلى الله عليه وسلم: إنه من قام مع الإمام حتى ينصرف هو، كتب له قيام ليلة. هل هذا الحديث خاص بصلاة العشاء فقط أم للتراويح؟ وهل يعني أن من قام مع إمامه لا يصلي قيام ليل لأنه أخذ أجره.
وأيضاً ففي المسجد الذي نصلي فيه الذي يؤم بالمصلين أصدقائي بإذن الإمام الراتب الذي يسمح لهم بالإمامة بالمصلين في التراويح لأن أصواتهم أجمل ومتقنين أكثر، والذي يحدث أن أصدقائي يصلون في المصلين ثمان ركعات، وبعدها ينصرفون، ويتقدم الإمام الراتب ويصلي بالناس الوتر ثلاث ركعات، وبعد انتهائه يعود أصدقائي ويكملون بالمصلين الذين يريدون البقاء واحدا وعشرين ركعة. فماذا نفعل نحن حتى نأخذ أجر الصلاة مع الإمام حتى ينصرف هل نصلي الوتر مع الإمام الراتب؟ أم نشفع مع الإمام الراتب ثم نصلي مع أصدقائنا ونوتر معهم؟ ماذا نفعل. وهذا يحدث في كثير من المساجد في المملكة الأردنية ، وأخيراً أصدقائي يقومون بعد الانتهاء من الثمان ركعات بالانفصال عن الإمام وعدم الصلاة معه، فهل فعلهم صحيح أم عليهم عدم مفارقة الإمام أيضاً حتى يأخذوا أجر القيام؟
الإجابــة
الحمد لله والصلاة والسلام على رسول الله وعلى آله وصحبه، أما بعـد:

فالحديث المذكور صحيح، وقد صححه الترمذي وغيره، حتى ينتهي من القيام في قيام رمضان وليس خاصا بالعشاء، ويدل لذلك سبب الحديث، فعن جبير بن نفير عن أبي ذر رضي الله عنه قال: صمنا مع رسول الله صلى الله عليه وسلم- رَمَضَانَ فَلَمْ يَقُمْ بِنَا شَيْئًا مِنَ الشَّهْرِ حَتَّى بَقِىَ سَبْعٌ فَقَامَ بِنَا حَتَّى ذَهَبَ ثُلُثُ اللَّيْلِ فَلَمَّا كَانَتِ السَّادِسَةُ لَمْ يَقُمْ بِنَا فَلَمَّا كَانَتِ الْخَامِسَةُ قَامَ بِنَا حَتَّى ذَهَبَ شَطْرُ اللَّيْلِ فَقُلْتُ يَا رَسُولَ اللَّهِ لَوْ نَفَّلْتَنَا قِيَامَ هَذِهِ اللَّيْلَةِ. قَالَ فَقَالَ « إِنَّ الرَّجُلَ إِذَا صَلَّى مَعَ الإِمَامِ حَتَّى يَنْصَرِفَ حُسِبَ لَهُ قِيَامُ لَيْلَةٍ ». قَالَ فَلَمَّا كَانَتِ الرَّابِعَةُ لَمْ يَقُمْ فَلَمَّا كَانَتِ الثَّالِثَةُ جَمَعَ أَهْلَهُ وَنِسَاءَهُ وَالنَّاسَ فَقَامَ بِنَا حَتَّى خَشِينَا أَنْ يَفُوتَنَا الْفَلاَحُ. قَالَ قُلْتُ مَا الْفَلاَحُ قَالَ السُّحُورُ ثُمَّ لَمْ يَقُمْ بِنَا بَقِيَّةَ الشَّهْرِ. أخرجه أبو داود وغيره.

قال في تحفة الأحوذي: وقيل لأحمد بن حنبل يعجبك أن يصلي الرجل مع الناس في رمضان أو وحده قال يصلي مع الناس، قال ويعجبني أن يصلي مع الإمام ويوتر معه، قال النبي إن الرجل إذا قام مع الامام حتى ينصرف كتب له بقية ليلته. قال أحمد رحمه الله يقوم مع الناس حتى يوتر معهم ولا ينصرف حتى ينصرف الإمام قال أبو داود: شهدته يعني أحمد رحمه الله شهر رمضان يوتر مع إمامه إلا ليلة لم أحضرها. انتهى

وبه تعلم أن ما يفعله أصدقاؤك من ترك الإيتار مع الإمام يفوت عليهم هذا الفضل المذكور في الحديث، والأفضل لهم إن كانوا يريدون الصلاة بعد صلاة الإمام أن يشفعوا وتر الإمام، ثم يصلون بعد ما شاءوا ويوترون في آخر صلاتهم ليجمعوا بين الفضيلتين فضيلة الصلاة مع الإمام حتى ينصرف وفضيلة جعل آخر صلاة الليل وترا.

قال في كشاف القناع: (فإن كان له تهجد جعل الوتر بعده ) استحبابا لقوله صلى الله عليه وسلم: اجعلوا آخر صلاتكم بالليل وترا متفق عليه ( وإلا ) أي وإن لم يكن له تهجد ( صلاها ) أي الوتر مع الإمام لينال فضيلة الجماعة ( فإن أحب ) من له تهجد ( متابعة الإمام ) في وتره ( قام إذا سلم الإمام فشفعها ) أي ركعة الوتر ( بأخرى ) ثم إذا تهجد أوتر فينال فضيلة متابعة الإمام حتى ينصرف وفضيلة جعل وتره آخر صلاته. انتهى.

وبهذا يتبين جواب سؤالك عن الصلاة بعد انصراف الإمام، ونزيد الأمر إيضاحا بذكر كلام الشيخ العثيمين في المسألة .
قال رحمه الله: قوله: «ويوتر المتهجد بعده» . «بعده» أي: بعد تهجُّده، أي: إذا كان الإنسان يحبُّ أنْ يتهجَّدَ بعد التراويح في آخر الليل، فلا يُوتر مع الإمام؛ لأنه لو أوتر مع الإِمام خالف أمرَ النَّبيِّ صلّى الله عليه وسلّم في قوله: «اجعلوا آخر صلاتكم بالليل وِتراً» ، وعلى هذا يوتر بعد تهجُّده، فإذا قام الإمام ليوتر ينصرف هو، ولا يوتر معه، هذا ما ذهب إليه المؤلِّفُ رحمه الله. وقال بعض العلماء : بل يوتر مع الإمام ولا يتهجَّد بعده؛ لأن الصَّحابة لما طلبوا من النبيِّ صلّى الله عليه وسلّم أن ينف
6/11/17, 3:36 PM - Alfanuuuuuu: ﻣﻬﻼ ﻳﺎ ﺭﻣﻀﺎﻥ ! ﻣﺎ ﺃﺳﺮﻉ ﺧﻄﺎﻙ ،،
ﺑﺎﻻﻣﺲ ١ ﻭﺍﻟﻴﻮم 11
ﺗﺄﺗﻲ ﻋﻠﻰ ﺷﻮﻕ ﻭﺗﻤﻀﻲ ﻋﻠﻰ ﻋﺠﻞ ،،
ﻓﺴﺒﺤﺎﻥ ﻣﻦ ﻭﺻﻔﻚ ﺏ ﺃﻳﺎﻡ ﻣﻌﺪﻭﺩﺍﺕ ،،
ﻳﺎﺭﺏ ﺗﻘﺒﻞ ﻣﻨﺎ ﻣﺎﻣﻀﻰ . ﻭﺃﻋﻨﺎ ﻋﻠﻰ ﻣﺎ ﺑﻘﻲ ،
ﻭﺃﻋﺘﻖ ﺭﻗﺎﺑﻨﺎ ﻣﻦ ﺍﻟﻨﺎﺭ ،،
ﻳﺎﺭﺏ ﺍﻟﻌﺎﻟﻤﻴﻦ
6/11/17, 3:36 PM - Alfanuuuuuu: 🔸 النفحة الأولى 🔸

كان رسول الله صلى الله عليه وسلم أحسن الناس وجها، وأحسنهم خلقاً، ليس بالطويل البائن ولا بالقصير.

كان شديد سواد الشعر، أكحل العينيين.

كان وجهه مثل الشمس والقمر، وكان مستديرا، كان أبيض مليح الوجه.

🔘 الرسول ﷺ كأنك معه 🔘

الأمل المنير 🔅
6/11/17, 3:36 PM - Alfanuuuuuu: 🔸 النفحة الثانية 🔸

كان صلى الله عليه وسلم كثير شعر اللحية، وكان يعجبه الريح الطيبة.

كان طويل الصمت قليل الضحك، كان كلامه يفهمه كل من سمعه.

كان إذا تكلم بكلمة أعادها ثلاثاً حتى تفهم عنه، وإذا أتى على قوم فسلم عليهم سلم عليهم ثلاثاً.

🔘 الرسول ﷺ كأنك معه 🔘

الأمل المنير 🔅
6/11/17, 3:36 PM - Alfanuuuuuu: 🔸 النفحة الثالثة 🔸

كان رسول الله صلى الله عليه وسلم يمشي مشيا يعرف أنه ليس بعاجز ولا كسلان.

كان يأتي ضعفاء المسلمين ويزورهم، ويعود مرضاهم، ويشهد جنائزهم.

كان يجلس على الأرض ويأكل على الأرض،
كان يخيط ثوبه ويخصف نعله ويعمل مايعمل الرجال في بيوتهم.

🔘 الرسول ﷺ كأنك معه 🔘

الأمل المنير 🔅
6/11/17, 3:36 PM - Alfanuuuuuu: 🔸 النفحة الرابعة 🔸

كان صلى الله عليه وسلم أرحم الناس بالصبيان والعيال،
كان رحيماً وكان لا يأتيه أحد إلا وعده وأنجز له،

كان لا يأنف ولا يستكبر أن يمشي مع الأرملة والمسكين والعبد حتى يقضي حاجته.

كان لا يدخر شيئاً لغد،
كان يبيت الليالي المتتابعة طاويا، وأهله لا يجدون عشاء، وكان أكثر خبزهم خبز الشعير.

🔘 الرسول ﷺ كأنك معه 🔘

الأمل المنير 🔅
6/11/17, 3:36 PM - Alfanuuuuuu: 🔸 النفحة الخامسة 🔸

كان رسول الله صلى الله عليه وسلم أحسن الناس وأجود الناس وأشجع الناس.

كان تنام عيناه ولا ينام قلبه،

كان إذا ذبح الشاة يقول: أرسلوا بها إلى أصدقاء خديجة.

كان أشد حياء من العذراء في خدرها،
كان لا ينتقم لنفسه.

🔘 الرسول ﷺ كأنك معه 🔘

الأمل المنير 🔅
6/11/17, 3:36 PM - Alfanuuuuuu: عشر دعوات شاملة وثابته ومسنده إلى النبي صلى الله عليه وسلم:
فلا تحرم نفسك من الدعاء بهن في هذا اليوم الفضيل :

1- اللهم آتنا في الدنيا حسنة ، وفي الآخرة حسنة ، وقنا عذاب النار
متفق عليه

2- اللهم اغفر لي ذنبي كله ، دِقّهُ وجِلّهُ ، وأوله وآخره ، وعلانيته وسره
رواه مسلم

3- اللهم إني أسألك الهدى والتقى والعفاف والغنى
رواه مسلم

4- اللهم إني أعوذ بك من جَهْد البلاء ودَرَك الشقاء وسوء القضاء وشماتة الأعداء
متفق عليه

5- اللهم إني أعوذ بك من زوال نعمتك وتحوِّل عافيتك وفجاءة نقمتك وجميع سخطك
رواه مسلم

6- اللهم إني أعوذ بك من علم لا ينفع ، ومن قلب لا يخشع ، ومن نفس لا تشبع ، ومن دعوة لا يستجاب لها
رواه مسلم

7- اللهم أصلح لي ديني الذي هو عصمة أمري وأصلح لي دنياي التي فيها معاشي وأصلح لي آخرتي التي فيها معادي ، واجعل الحياة زيادة لي في كل خير ، واجعل الموت راحة لي من كل شر … رواه مسلم

8- اللهم إني أعوذ بك من العجز والكسل والبخل والهرم وعذاب القبر، اللهم آت نفسي تقواها وزكها أنت خير من زكاها أنت وليها ومولاها .. رواه مسلم

9- اللهم اغفر لي خطيئتي وجهلي وإسرافي في أمري وما أنت أعلم به مني ، اللهم اغفر لي جِدّي وهزلي ، وخطئي وعمدي ، وكل ذلك عندي ،
اللهم اغفر لي ما قدّمتُ وما أخّرتُ وما أسررتُ وما أعلنتُ وما أنت أعلم به مني ، أنت المقدم وأنت المؤخر وأنت على كل شيء قدير ..
متفق عليه

10- اللهم أنت الملك لا إله إلا أنت ، أنت ربى وأنا عبدك ، ظلمت نفسى واعترفت بذنبى ، فاغفر لى ذنوبى جميعا إنه لا يغفر الذنوب إلا أنت ، واهدني لأحسن الأخلاق لا يهدي لأحسنها إلا أنت ، واصرف عني سيئها لا يصرف عني سيئها إلا أنت ، لبيك وسعديك والخير كله في يديك استغفرك ربي واتوب اليك
رواه مسلم

رددوها وتهادوا بها لأحبتكم
6/11/17, 3:36 PM - Alfanuuuuuu: 🔸 النفحة السابعة 🔸

كان رسول صلى الله عليه وسلم يتعوذ من جهد البلاء، ودرك الشقاء، وسوء القضاء، وشماتة الأعداء.

كان إذا نزل به هم أو غم قال (ياحي ياقيوم برحمتك أستغيث)

وعن العباس رضي الله عنه، قلت يارسول الله، علمني شيئاً أسأله الله عز وجل، قال: سل الله العافية، فمكثت أياماً ثم سألته ثانياً، فقال لي: "ياعباس ياعم رسول الله، سلوا الله العافية في الدنيا والآخرة "
رواه أحمد والترمذي عن العباس.

🔘 الرسول ﷺ كأنك معه 🔘

الأمل المنير 🔅
6/11/17, 3:36 PM - Alfanuuuuuu: 🔸 النفحة الثامنة 🔸

كان رسول الله صلى الله عليه وسلم يذكر الله على كل أحيان،

كان يعقد التسبيح بيمينه،

كان يقطع قراءته آية آية، (الحمدلله رب العالمين) ثم يقف، (الرحمن الرحيم) ثم يقف.

كان إذا قرأ (سبح اسم ربك الأعلى) قال: "سبحان ربي الأعلى"

كان إذا مر بآية فيها خوف تعوذ، وإذا مر بآية فيها رحمة سأل، وإذا مر بآية فيها تنزيه سبح.

🔘 الرسول ﷺ كأنك معه 🔘

الأمل المنير 🔅
6/11/17, 3:36 PM - Alfanuuuuuu: 🔸 النفحة التاسعة 🔸

كان صلى الله عليه وسلم أحب الثياب إليه القميص،
كان إذا لبس قميصا بدأ بيمامنه.

كان إذا استجدَ ثوباً سماه باسمه، قميصا أو عمامة أو رداء، ثم يقول: (اللهم لك الحمد أنت كسوتنيه، أسألك من خيره وخير ماصنع له، وأعوذ بك من شره وشر ماصنع له)

وكان يقول صلى الله عليه وسلم لمن لبس ثوباً جديداً (إلبس جديداً، وعش حميدا، ومت شهيداً).

🔘 الرسول ﷺ كأنك معه 🔘

الأمل المنير 🔅
6/11/17, 3:36 PM - Alfanuuuuuu: 🔸 النفحة العاشرة 🔸

كان رسول الله صلى الله عليه وسلم إذا دخل بيته بدأ بالسواك،
كان لا يرقد من ليل فيستيقظ إلا تسوك،
كان لا ينام إلا والسواك عند رأسه، فإذا استيقظ بدأ بالسواك.

كان إذا عطس حمد الله، فيقال له: يرحمك الله، فيقول: يهديكم الله ويصلح بالكم.

كان إذا عطس وضع يده أو ثوبه على فيه وخفظ بها صوته.

🔘 الرسول ﷺ كأنك معه 🔘

الأمل المنير 🔅
6/11/17, 3:48 PM - Alfanuuuuuu: Sheikh Dahiru Bauchi Warns Gov. El-Rufai, Buhari On 'Izala Wahhabi Terror,' Shia Pogrom, Says Tijaniyya, Christians Next
October 19, 2016 Action


19th October 2016

Revered north Nigerian Sheikh and Islamic scholar and leader of Tijaniyya, the largest Islamic group in West Africa has issued a strong warning to Kaduna state governor Nasir el-Rufai, Nigeria's president Muhammadu Buhari and Nigerians and the world at large on "Izala extremism" crisis in the north and the persecution of Shi'a Muslims.

About 20% of Nigerian Muslims identify with the Tijaniyya sufi order which sans West and North Africa. The Izala Society, formally Jama'at Izalat al Bid'a Wa Iqamat as Sunna (Society of Removal of Innovation and Re-establishment of the Sunna), also called JIBWIS is a controversial north Nigeria sect created to labe and attacking other Muslims that it regards as "deviant," including Tijaniyya and Qadiriyya sufi orders and the Shi'a.

In the 20 minute interview clip, Sheikh Dahiru Bauchi raised an alarm to the world on the brewing religious crisis centered in Kaduna state.

Asked if it's true that Darika (his Tijaniyya) and Izala are coming together to fight Shi'a. He denied it flat out and said it's a lie by whoever that invented it. Further stating that there was never a time they agreed on that and that the Tijaniyya have never had problems with Shi'a but only had issues with the Izalas.

He said Tijaniyya has no problem with Shi'a, that the Shia have never attacked them and that the two groups have lived in peace all the years. He said the Izalas have been calling them, the Darikas, Kuffars (disbelievers) too as they also call Shi'a. That they, the Darikas are concerned about the spiritual leader of the Izala sect.

The Sheikh said that the attack on Shi'a had an ulterior agenda. That not only shiites are the the target, but any group found deviating from such monstrous extremist teaching of Salafi is in danger because when they got supported and finished off with Shi'a, they will then redirect their blind weapon towards Darika and Christians.

Blaming Kaduna state governor Nasir el-Rufai for precipitating the ongoing attacks against Shi'a Muslims, the Sheikh said the attacks on Shi'a by Wahhabi thugs is a dangerous precedent in Nigeria. He warned the government especially Kaduna governor el-Rufai to stand up to his duties and stop the Izala extremist youths from burning Shi'a houses.

In the passionate speech, the path leader who escaped a Boko Haram bomb attack in 2014, also equated the Salafis and the Izala sect with Boko Haram, ISIS and other Takfiri groups all over the world, saying they are the creation of Saudi Arabia and that all over the world where there was Muslim crisis the kingdom was behind it.

He said some Wahhabi elements who went after the Shi'a to kill them and raid and burn their homes, were heard saying that after finishing with Shi'a Muslims they would turn on Christians and then "Darika" (Tijaniyya path) followers. He warned that the Federal government should watch out and prevent Izala youths or what will come will be the worst!

Sheikh Bauchi accused the Buhari government of romancing with radical Wahhabis and their Saudi masters, warning that it is bad omen for the government and Nigeria. He specifically singled out Bala Lau whom he dismissed as a trafficker of women to the Saudis as the architect of the Shia pogrom.

The Sheikh said is wrong for governor el-Rufai to end the peace and attempt to limit religious freedoms, that the government cannot prevent the Shi'a from practicing their religion. El-Rufai cannot ban any body. He has only two years and seven months left. Let's see who he will ban after that.

Sheikh Dahiri also warned of attacking His Darika (Tijaniyya), that its better to touch electricity than dare attack them. He said governor el-Rufai is taking the law into his hands by encouraging Izala youths

The Sheikh called on the world and Nigerian federal government, emphasizing that Boko Haram and Izala are one and the same wit
6/11/17, 11:36 AM - ‪+234 816 717 8586‬: Ftm Ktsn.vcf (file attached)
6/11/17, 11:36 AM - ‪+234 816 717 8586‬: Admin ayi adding wannan number pls
6/11/17, 4:36 PM - ‪+234 806 426 1472‬: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/915w7MADL9q92kNc7JME5e
6/11/17
, 4:44 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Ramadan Tafsir rana ta 16

Domin sauraron live audio na Tafsirin Alqur'ani daga bakin Dr. Bashir Aliyu Umar danna wannan liqau (link) dake kasa.

http://edge.mixlr.com/channel/fhyoh
6/11/17
, 4:52 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Rana ta 16

Domin Kallon Tafsirin Alqur'ani kai tsaye daga bakin Dr. Bashir Aliyu Umar dannan wannan likau (link) dake kasa

https://www.facebook.com/168901033271088/videos/783401391821046
6/11/17
, 5:43 PM - Bbl Cottonou: *ADDU'AR DA AKEYI A LOKACIN BUDA BAKI*

"ذهب الظمأ وابتلت العروق وثبت الأجر إن شاء الله"

"ZAHABAZZAM'U
WABTALLATIL URUQU WA THABATAL AJRU IN SHA ALLAH"

*Fassara*
Kishirwa ta tafi, an yayyafa wa jijiyoyi ruwa, kuma lada ta tabbata in Allah ya yarda.

*Allah ya karba mana Ameen.*
6/11/17, 10:20 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Jazakumullahu
6/12/17, 8:10 AM - ‪+234 803 882 3969‬: Amsoshin Tambayoyin ku 006

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa wannan lamba ta whatsapp ko kuma ta text:
07037979068
6/12/17, 8:11 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/12/17, 8:11 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/12/17, 8:11 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/12/17, 8:11 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/12/17, 8:11 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/12/17, 8:11 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/12/17, 8:11 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/12/17, 8:11 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/12/17, 8:12 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/12/17, 8:12 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/12/17, 8:12 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/12/17, 8:12 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/12/17, 10:06 AM - NA'IBIN SUNNAH: jaxakallah khyr
6/12/17, 10:10 AM - ‪+234 703 937 8424‬: *_Timely Warning To Nigerians!_*

FWD : 👉🏿

*"OMAR BANGURA from Sierra Leone has this to tell Nigerians;"*

"I don't think you guys know what you are playing with. You can call each other names and laugh about it now but when you end up inciting hate here as I read through your posts here and a real civil war starts in your country you will regret what you are doing now. Your religious and political leaders are trying to divide you between religious lines and you are helping them do that rather than standing up and say we are all Nigerians never mind our tribe, region or religion. That's the only stand that will save your blessed nation. The foreign powers pushing the government to take certain decisions will abandon you when you start killing one another and reject you from running to their countries so be careful. Our 11 year war in Sierra Leone was not even based on religious or tribal difference and see what we did to our country. The worst conflicts are those based on tribal and religious differences. See Central Africa, Bosnia, South Sudan and Rwanda. To have a better knowledge of this, please watch the documentary/movie called _"Hotel Rwanda"_ or _"Sometime in April"._ My heart bleeds when I read what you guys are saying because I know what this will lead to. _*You will be the losers all of you whether Christian, Muslim, igbo, yoruba or hausa.*_ Stand as one and save your nation together bcos you have only one Nigeria that has the potential to lead Africa."

_PLEASE HELP SAVE NIGERIA AND SHARE THIS WITH AS MANY PEOPLE AS POSSIBLE._

Kindly forward to your contacts until it gets to every Nigerian. God bless you!!! 🔚
6/12/17, 11:16 AM - ‪+234 806 887 1628‬ left
6/12/17, 12:18 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/12/17, 12:18 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/12/17, 12:18 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/12/17, 12:36 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Shirin Tsarabar Ramadhan 08

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa ta wannan lamba:
07037979068
6/12/17, 12:36 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/12/17, 2:24 PM - ‪+234 803 408 8803‬: Assalamu alaikum
Inayi mana fatan alheran da ke watan nan
6/12/17, 6:11 PM - ‪+234 803 637 2434‬: Wsm jzk khrn
6/12/17, 6:16 PM - Bbl Cottonou: *005 Ramadan Tafsir (1438) Daga Masallachi Abdullahi bin Abbas (RA) Dake Clapperton Road, Sokoto.*
_{Suratul Yusuf Aya ta 107 - Ra'ad 1}_

Tare da: *Dr. Sani Abdullahi Jos*

Latsa Link na Qasa domin Downaloding:

http://darulfikr.com/s/21848

*Ayi sauraro lafiya*

Zaku iya samun darulfikr a wayoyin ku kirar Android domin more samun karatu da zarar an saka a http://darulfikr.com a kyauta,Domin samun naka ziyarci PlayStore ta hanyar danna link dake kasa:

https://play.google.com/store/apps/details

Kasance da darulfikr.com domin samun karatun maluman Sunnah a saukaka Darulfikr taku ce domin yada Sunnah
6/12/17, 6:38 PM - ‪+234 808 291 2191‬: Aminu N Kbr.vcf (file attached)
6/12/17, 6:39 PM - ‪+234 808 291 2191‬: Assalamu alaikum
Asa number a group dinnan
6/12/17, 8:35 PM - ‪+234 810 464 4866‬: There is no worthy of worship but Allah alone talk to Allah and tell him all your problems because only he can solve your problems sake month of Ramadan we are pleading may almighty Allah accepted our acts of Ibada. Barka da shan ruwa from your brothers sister and my buddy ELCAVEER
6/12/17, 9:26 PM - ‪+234 806 008 8920‬: <Media omitted>
6/12/17, 9:49 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...


Fadi magana madaidaiciya...


Kada ka cuci kowa da qazafi ko wata muguwar magana...

....binkhal....
6/12/17, 9:51 PM - ‪+234 806 089 7228‬: MENENE HAKURI?
Wata rana an Tambayi Annabi {S.A.W} cewa mene ne ''HAKURI''?
Sai Annabi (S.A.W) yace:
{1} Juriya kan bakin ciki.
{2} Yin raha ga makiyi.
{3} Barin mummunan zato.
{4} Cire girman kai.
{5} Karbar uzuri a gurin da kasan babu
gaskiya.
{6} Hakuri a inda kake da karfin
ramawa.
{7} Yafiya ga wanda ya cuce ka.
{8} Kyautatawa ga wanda ya kyautata maka.
Ya ALLAH ka bamu ikon kamantawa.

Yi share dinsa domin ku sami ladan 'yan uwa.
6/12/17, 10:01 PM - Alfanuuuuuu: Da wanne dalili zan yi shayarin hadisi ba isnadi,
Bayan mu kuma a gun mu "al'isnádi minad díín".
6/12/17, 10:07 PM - ‪+234 703 100 3547‬: MENENE HAKURI?
Wata rana an Tambayi Annabi {S.A.W} cewa mene ne ''HAKURI''?
Sai Annabi (S.A.W) yace:
{1} Juriya kan bakin ciki.
{2} Yin raha ga makiyi.
{3} Barin mummunan zato.
{4} Cire girman kai.
{5} Karbar uzuri a gurin da kasan babu
gaskiya.
{6} Hakuri a inda kake da karfin
ramawa.
{7} Yafiya ga wanda ya cuce ka.
{8} Kyautatawa ga wanda ya kyautata maka.
Ya ALLAH ka bamu ikon kamantawa.

Yi share dinsa domin ku sami ladan 'yan uwa.
6/12/17, 11:01 PM - Alfanuuuuuu: [6/12, 2:32 PM] ‪wai sk-natiti
+234 803 557 6883‬: SHIM YANZU KUMA YA ABIN YAKE???
@KANO
Buhari ya dakko ledar Taliya ya Daga ta sama yace wai
yanzu wannan fa wannan a Nigeria Naira Dari da goma
N110 Talakawan ke Sayan ta ko??
Talakawa suka amsa baki daya ehhh Baba, sai Kawai ya
fashe da kuka yace cikin shashshekar kukan yace wannan
Kadai ya ishe ku darasi idan Kuma kuka sake Zabar
Mutanan nan watakila Idan mun hadu ba Zamu iya gane
junan mu ba.
Yanzu nawa kuke Sayan Taliya Leda daya??
@BAUCHI
Buhari lokacin Kamfain ya Daga gwangwanin madara Peak
yace Idan Talakawan Nigeria suka sayi wannan madarar a
akan furashi Naira hamsin ma an cuce su.
Yanzu Nawa kuke Sayan ta a lokacin Buharin?
@MAIDUGURI
Munsan matsalar ku kuma Zamu magance ta ta hanya mafi
sauki domin Nima kaina Idan kun zabe ni na zama
Shugaban Kasa Maiduguri zan dawo da zama har saina
shafe watanni uku muna fita Filin Daga, Babban Abin kunya
ne Gwamnatin Tarayya tayi sulhu da yan'ta'adda.
Yanzu yazo?
@ MAFI YAWANCIN JIHOHIN NIGERIA.
Buhari yana cewa yanzu man fetur din ku da ake tonowa
Daga Kasar ku Idan anje an tace an dawo muku dashi shine
kuma ake sayar muku Lita N85? To ko N50 aka sayar mu an
cuce ku.
Yanzu Nawa ake saya?
@KOGI
Buhari yace da zaran mun Kai ga nasara Zamu dawo mu
Inganta wannan masa'antu na ajakuta domin su Kadai sun
isa su rike Nigeria.
Ance Yanzu ya ma manta hanyar ajakuta din.
Amma wai wadannan abubuwan da sauran ireiren su wai
Wasu jira ma suke sai anzo an fada musu cewar Buhari
Mayaudari ne tab!! Ai mu mun gani a Kasa.
[
6/12, 10:42 PM] Abdullahi Bello Rishi11 jours: Ai ire iren ku da bakin ku da halin ku ba za su bar Baba Buhari RadiyAllahu anhu ya yi abin da yai nufi ba, don sarkin yawa ya fi sarkin adalci,
An ce wani irin ka ya samu Sayyidina Ali RadiyAllahu Ta'ala anhu, ya ce mar:
lokacin Abubakar RTA an zauna lafiya, Lokacin Umar RTA an zauna lafiya, kai yanzu lokacin ka duk duniya ta gur6ata, sai Saiyadina Aliyyu RTA ya amsa mar da cewa: ai Abubakar da Umar RTA sun mulki iri na ne suka zauna lafiya su da mu duka, amma ni, sai aka jarrabe ni da irin ku, ina ka ga za a samu zama lafiya?
na ce a hankali baki zai yi ta zamewa en-gudlok sui ta bayyana, Allah kar ka nuna mana mu ko jikokin mu dawowar en a kashe qasa a raya Aljihu,
Baba Buhari mai magauta da yawa. ALLAH YA JA ZAMANIN KA, SHUKAR KA ALLAH YA JA KWANANTA TA DA'DE TA TI QARKO, MAKIYAN ADALCI ALLAH YA NUNA MANA KU A BAYAN FILI KUNA GUNAGUNI.
YA QAHHARU YA AZIIZU YA QAADIRU YA MATIIN.
lokacin ka dai sata sai dai a 6oye kuma kafin ta bayyana, ka qi yi ka hana masu yi su yi, kan ka hana Allah ne ya hana, ko da yake ba kowa ya ke son jin kalmar nan ba.
Muko sai mun fada mun qara.
ALLAHU AKBAR.
6/13/17, 6:36 AM - ‪+234 813 946 6600‬ left
6/13/17, 6:36 AM - ‪+234 813 810 2125‬: Caution! Caution!! Caution!!!.
Please pay attention, something is happening in Kaduna, Abuja and Lagos now. People dressed like policemen,/military men, x stop cars & ask for particulars. Please on no condition should you let them in your car, they are kidnappers. Once they enter , they tell the driver that they are going to the police station. They end up taking the person elsewhere & ask the person to call someone to come & bail them with a ransom, It just happened to people this morning, Also, be cautious when taking cabs at night, Pass on this information it may help someone! Just heard it now! Please pass the information to everyone around you..FORWARDED AS RECEIVED.
Our Case is Different.
6/13/17, 11:00 AM - ‪+234 703 100 3547‬: <Media omitted>
6/13/17, 12:30 PM - Bbl Cottonou: *Ramadaaniyyat 16 (1438)*

_*Dr. Muhd Sani Umar R/lemo*_

*Tafarkin Limaman Shiriya*

1. Limaman shiriya irin su Abu Hanifa da Maliku da Shafi'i da Ahmad da Abdullahi dan Mubarak da Sufyanu At-Thauri da Laith dan Sa'ad da Al'auza'i da sauransu, sun rayu cikin girmama Hadisan Annabi (S.A.W) da yi musu hidima da karantar su da karantar da su ga almajiransu da fifita su a kan ra'ayi.

2. Sun kasance masu karuwa da junansu wajen riwayar Hadisai da fahimtar ma'anoninsu.

3. Ba'a taba samun wani daya daga cikinsu wanda ya yi babakere ya yi da'awar duk ilimin yana wurinsa shi kadai ba.

4. Ba su yarda wani ya fifita ra'ayi ko wata fahimta da ta fito daga wajensu ko wajen wani ba a kan abin da ya tabbata daga Manzon Allah (S.A.W) a Hadisansa.

5. Suna daukar kansu a matsayin mutane masu yin daidai kuma masu yin kuskure, don haka suka kirawo mabiyansu suka nuna musu cewa, su auna duk abin da ya fito daga bakinsu da mizanin dalilai na shari'a; Alkur'ani da Sunnar Manzo (S.A.W); abin da ya yi daidai da su su dauke shi, wanda ya saba su ajiye shi.

6. Haka almajiransu suka fahimci addini da ilimi, a kan haka suka yada shi a ko'ina a duniya.

7. Duk wanda yau yake tafiya a kan wannan tafarki nasu shi ne masoyinsu kuma mai goyon bayansu na gaskiya. Wanda kuma ya bar wannan turbar tasu, to ku sani dirkaniyarsa kawai yake da rudami da sunan ilimi ko Mazhabanci. Ba shi da nasibi ko kadan daga ilimin magabata na kwarai da koyarwarsu. Allah ka sa mu dace. Amin.
6/13/17, 12:40 PM - ‪+234 806 084 4942‬: Amin
6/13/17, 12:59 PM - ‪+234 9074619096‬: Ameen
6/13/17, 3:15 PM - ‪+234 706 939 3353‬: Ameen
6/13/17, 3:36 PM - ‪+234 809 787 4234‬: The Haram Imam Shaykh Sudais kissed the head of Amer Falatah & told him he will be the future Imam in Haram Insha'allah.
This boy is from Malawi he came first in world Hifz competition.
Listen to him read..subhanallah.
6/13/17, 3:37 PM - ‪+234 809 787 4234‬: <Media omitted>
6/13/17, 3:37 PM - ‪+234 809 787 4234‬: <Media omitted>
6/13/17, 3:37 PM - ‪+234 809 787 4234‬: <Media omitted>
6/13/17, 3:38 PM - ‪+234 9074619096‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركا ته

*Ana мυѕlιм*
*__انا مسلم____________*

" بسم الله الرحمن الرحيم
*______________________*


*Cikakken Bayani Game Da Hukunce Hukuncen Yin Ittikafi*


Tambaya:
1. Menene hukuncin i'itikafi ga namiji da mace?
2. Kuma shin Sharadin ne sai i'itikafin ya zama tare da azumi?
3. Sannan da wadanne abubuwa ake son mutum mai i'itikafi ya shagalta da su?
4. Yaushe ne kuma zai shiga wurin i'itikafinsa?
5. Yaushe ne kuma zai fita daga cikinsa?

> Amsa: I'itikafi sunnah ne ga maza da mata, saboda abun da ya tabbata daga Annabi ( ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ) na cewa ya yi i'itikafi a watan ramadhana, kuma daga qarshe sai lamarinsa ya tabbata akan i'itikafin kwanaki goman qarshen ramadhana, kuma sashin matansa sun kasance suna yin i'itikafi tare da shi ( ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ), haka kuma matansa sun ci-gaba da yin i'itikafi a bayansa([2]).
*Kuma mahallin da ake yin i'itikafi shi ne:* masallacin da ake yin sallar jam'i, kuma idan a kwanakin i'itikafinsa juma'a za ta gitta to an so ya aiwatar da i'itikafinsa a masallacin juma'a.
Kuma a mafi ingancin magana daga zantukan maluma; i'itikafi bashi da wata iyaka da aka iyakance masa, kuma ba a sharxanta yin azumi tare da i'itikafi, saidai kuma yinsa tare da azumin shine ya fi.
Kuma sunnah ga i'itikafi shine mai yinsa ya shiga wurin i'itikafinsa a lokacin da ya niyyaci haka, ya kuma fita daga wurin bayan qarewar lokacin da ya diba wa kansa; (ko ya niyyata), amma ya samu damar ya yanke i'itikafinsa (ya fita daga masallaci) idan akwai buqatar hakan, saboda kasancewar i'itikafi sunnah ne, da baya wajaba akan mutum don shiga cikinsa ko fara shi, matuqar dai ba na bakance ba ne.
Kuma mustahabbi ne a yi i'itikafin kwanaki goman qarshen watan ramadhana, a matsayin koyi da Annabi ( ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ), kuma duk wanda zai yi i'itikafinsa to mustahabbi ne ya shiga wurin i'itikafin bayan sallar asubah, a yinin ashirin da xaya (21), yana mai koyi da Annabi ( ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ), sai kuma ya fita idan kwanaki goman suka qare, idan kuma ya yanke shi gabanin cikar kwanaki goman to babu laifi akansa, matuqar dai ba bakance ya yi ba, kamar yadda ya gabata. Kuma abun da ya fi shine ya kama wuri aiyananne a masallaci –in hakan ya sauqaqa masa-, kuma an shar'anta wa mai i'itikafi cewa ya yawaita ambaton Allah, da karatun alqur'ani da neman gafara, da addu'oi, da kuma salloli matuqar dai ba a lokutan hani ba ne. Kuma babu laifi wassu daga cikin abokansa su ziyarce shi, haka kuma babu laifi ya yi taxi da su, kamar yadda Annabi ( ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ) wassu daga cikin matansa su ke ziyartarsa, su ke kuma yin taxi da shi, harma a wata rana matarsa Uwar muminai Safiyyah ta ziyarce shi alhali yana i'itikafi a cikin watan azumi, a yayin da ta tashi za ta koma sai ya tashi tare da ita ya raka ta bakin kofar masallaci([3]), Sai hakan ya nuna cewa babu laifi kan aikata irin wannan.
Kuma wannan aikin nasa ya qara fito da cikar qanqan-da-kan Manzon Allah ( ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ) da tawali'unsa, da kuma kyakkyawar mu'amalarsa tare da matansa, Allah ya yi daxin yabo da salati a gare shi.


*Daga zauren:*👇
```Ana muslim.```

➖➖➖➖➖➖➖➖


```•Ga ma su sha'awar shiga Zauren ANA MUSLIM{☝أنا مسلم}
a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA tare da Address nasu zuwa ga lambar mu```

👇👇👇👇👇👇
*+2348066-686177*
_or_
*+234 802 909 9260*
_ta whatsApp._


*DOKA*⚖🔨
*BAZAMU AMSA DUK WATA SALLAMA DABATA CIKA BA DAN HAKA DAN ALLAH A CIKA SALLAMA IN ZA'A MANA MAGANA*

*GAMASU SON TAMBAYA ZASU IYA TA WANNAN AMMA TEXT BA KIRA BA DAN ALLAH*👏
_Ta: e-mail:_ 👉yamuntaka@gmail.com
6/13/17, 4:47 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Ramadan Tafsir rana ta 18

Domin sauraron live audio na Tafsirin Alqur'ani daga bakin Dr. Bashir Aliyu Umar danna wannan liqau (link) dake kasa.

http://edge.mixlr.com/channel/fhyoh
6/13/17
, 4:52 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Rana ta 18

Domin Kallon Tafsirin Alqur'ani kai tsaye daga bakin Dr. Bashir Aliyu Umar dannan wannan likau (link) dake kasa

https://www.facebook.com/168901033271088/videos/784400848387767
6/13/17
, 8:29 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...


Fadi gaskiya komin dacinta, kuma ka girmama bako...


Sannan ka tsare lokutan sallah, kuma ka zamo cikin tsarki...


Sannan ka ciyar da abinda kafi so...

....binkhal...
6/14/17, 10:25 AM - ‪+234 803 445 7259‬: Today's Beautiful Hadith is about Eating Forgetfully

Narrated Abu Huraira: The Prophet (peace be upon him) said, "If somebody eats or drinks forgetfully then he should complete his fast, for what he has eaten or drunk, has been given to him by Allah."

(Sahih al-Bukhari, Book 30, Hadith 40)
6/14/17, 2:53 PM - Bbl Cottonou: *Ramadaaniyyat 17 (1438)*

_Dr. Muhd Sani Umar R/lemo_

Tafiya A Kaikaice

1. Dayawa daga cikin ma'abota bidi'a da mabiya soye-soyen zukata sukan hikaito wasu maganganu ko su gina wasu ka'idoji wadanda babu wani cikin sahabbai ko tabi'ai ko limaman nan hudu ko tsarekunsu da ya taba fadar wannan maganar ko ya gina wata fahimta a kan irin wannan ka'idar.

2. Wani lokaci kuma sukan yi wa maganar wani malami ko wani nassi gurguwar fahimta, sabanin yadda duk ilahirin malamai suka fahimce su, ko dai saboda mugun nufin dake tare da su, ko kuma saboda tsagwaron jahlici da ya dabaibaye su. Sukan kuma dage wajen jingina wannan karkatacciyar fahimar da suka yi ga magabata na kawarai cikin wannan al'umma, domin su yada barna a tsakanin jahilai da masu karamin sani.

3. A daidai lokacin da suke irin wannan tafiya a kaikaice, sukan karyata nassoshi ingantattu wadanda babu wani malamin kirki cikin magaba da ma cikin 'yan baya da ya taba karyata su, sannan kuma su yarda da abin da duk malamai masana sun bayyana rauninsa ko ma bacinsa.

4. Mutane masu irin wannan bankaurar da sunan ilimi, sukan yi ta kokarin danganta kansu da bin malamai magabata, alhali kuwa hanyarsu ta yi hannun riga nesa ba kusa ba da hanyar magabata na kwarai. [Dubi, Ibn Taimiyya, Majmu'ul Fatawa, Juzu'i na 16, shafi na 439-440].
6/14/17, 4:08 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Shirin Tsarabar Ramadhan 09

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa ta wannan lamba:
07037979068
6/14/17, 4:09 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/14/17, 5:26 PM - ‪+234 806 084 4942‬: KISHIYA A KASAR HAUSA

wata musulma ce tayi kawance da wata Kirista a social media har takai suna ziyartar Juna, ran nan sai wannan musulmar take shawartar kawarta da ta amshi musulunci sai kawar tace ta yarda amman da sharadi idan har zata amince mata ta auri mijinta saboda yana da kamun kai, ga kudi, ga kyau ga ilmi ga.... Sai musulmar tace ke wasa fa nake maki ai damu da ku duk lalube ake kawai kirike naki yama fi dacewa dake😀😁😀😂
6/14/17, 7:54 PM - ‪+234 9074619096‬: Insha Allah daga gobene 19 Ramadan zaa fara sallahr tuhajjud sabida haka muna fatan zaa rage chat inda hali ma a haqura dashi sai bayan kwana goman sun wuce.

Sabida wadannan kwanaki goma sune mafi daraja awannan wata cikinsune ake dacewa da daren lailatul qadri. Wanda Allah ya ambatashi da yafi dare dubu alkhairi.

Ya Allah kasa muna cikin masu dacewa da wannan dare.
6/14/17, 7:54 PM - ‪+234 9074619096‬: Daren lailatul qadri ba wai wani abune ake ganiba,wasu nacewa wai zaaga bishiya tana sujada ko aga Kaaba dss, tabbas bishiya tanawa Allah sujada amma mutum baya gani.

Shidai wannan dare idan mutum har yadace dashi to yasami rabauta,sannan dukkan abinda ya roqa Allah zai amsa masa. Wannan dare dare ne na muujiza na falala na rabo ga wanda ya tsarkake zuciyarsa da wanda Allah yaso yabawa.
6/14/17, 7:54 PM - ‪+234 9074619096‬: Ayayin da mutum yadace da wannan dare tofa alamuransa zasu gyaru zai zama bawa naqwarai zai sami babban rabo
6/14/17, 7:54 PM - ‪+234 9074619096‬: GA ADDU'A INGANTACCIYA DAGA MANZON ALLAH S.A.W. ANNABI MUHAMMAD S.A.W YANA CEWA DUK WANDA YA SANAR DA WANI DAN UWANSA WANNAN ADDU'AR TO ALLAH ZAI YAYE MASA DAMUWARSA, INA ROKON ALLAH S.W.T YA YAYE MIN DAMUWATA, ALLAHUMMA INNI AS'ALUKA BII ANNI,ASHHADU ALLAH ILAHA'ILLAHU WA'ASSHADU ANNAKA ANTALLAHU, AL'AHDU ASSAMADU LAM YALID WALAM YUWALAD WALAM YAKULLAHU KUFU'AN AHADD. DUK WANDA YA TURAWA WANI ALLAH YA YAYE MASA DAMUWARSA AMEEN.
6/14/17, 9:08 PM - ‪+234 803 729 9251‬: Hello my pipl
6/14/17, 9:10 PM - ‪+234 806 320 4701‬:
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: ☂ ذهبيات ☂

🦋 ذهبيات 1 🦋
من يملك الأخلاق والأدب...يسكن في القلوب إلى الأبد !

🦋 ذهبيات 2 🦋
جدد استغفارك في كل لحظة فبذلك تجدد العهد بينك وبين ربك وتصل ما انقطع بغفلتك .

🦋 ذهبيات 3 🦋
يقول الحسن البصري رحمه الله : ( استكثروا من الأصدقاء المؤمنين فإن لهم شفاعة يوم القيامة ) .

🦋 ذهبيات 4 🦋
ابتسم فسبحان من جعل الابتسامة في ديننا عبادة وعليها نؤجر.

🦋 ذهبيات 5 🦋
الصراحة والصدق والثقة
طريق لا يمر به إلا قليل من البشر.

🦋 ذهبيات 6 🦋
علينا أن نعلم أنه لا شيء يتم في الكون مصادفة ، بل كل شيء بقدر.

🦋 ذهبيات 7 🦋
ليس عليك إسعاد كل الناس
ولكن عليك أن لا تؤذي أحداً.

🦋 ذهبيات 8 🦋
لا تكثر من الشكوى فيأتيك الهم والضيق ، لكن أكثر من الشكر والحمدلله تأتيك السعادة والراحة.

🦋 ذهبيات 9 🦋
ليس كل ماتحبه يسعدك ، وليس كل ما تكرهه يحزنك ، فالسكين رغم نعومة ملمسها تجرحك ، والدواء رغم مرارة مذاقه يشفيك بإذن الله.

🦋 ذهبيات 10 🦋
يقول القرطبي رحمه الله :( من كثرت ذنوبه فعليه بسقيا الماء فقد غفر الله ذنوب من سقى الكلب فكيف بمن سقى مؤمناً ) .

🦋 ذهبيات 11 🦋
العطاء دون طلب يكون أعظم ، والمحبة دون تردد تكون أروع ، والصداقة دون مصالح تكون أصدق.

🦋 ذهبيات 12 🦋
أوصيك أن لا تحتقر أحداً ولا أي شيء من خلق الله .
فإن الله ما احتقره حين خلقه.

🦋 ذهبيات 13 🦋
قال الإمام الغزالي رحمه الله :( عجبا لمن يهتم بوجهه الذي هو محل نظر الخلق ، ولا يهتم بقلبه الذي هوه محل نظر الخالق سبحانه ) .

🦋 ذهبيات 14 🦋
يقول ابن القيم رحمه الله: ( ضياع العمر أسوأ من الموت ، فإن الموت يقطعك عن الدنيا وضياع العمر يقطعك عن الآخرة ) .

🦋 ذهبيات 15 🦋
إن خسرت شيئاً فتذكر أنك قد ربحت أشياء في حياتك فليست الخسارة هي نهاية المطاف.

🦋 ذهبيات 16 🦋
سئل الحسن البصري رحمه الله أين تجد الراحة ؟
فقال:
سجدة بعد غفلة وتوبة بعد ذنب.

🦋 ذهبيات 17 🦋
لا تتأخر بالصفح عن الآخرين فربما لا يكونون موجودين عندما تود الصفح عنهم.

🦋 ذهبيات 18 🦋
قال أحد الحكماء: اكسب قلوب الآخرين بأربع: بطيب الكلام ، وجميل الاهتمام ، وصدق الالتزام ، وحسن المعاملة.

🦋 ذهبيات 19🦋
أنت رائع حين تتجاهل من يسيئ إليك ، وكريم حين تأخذ أحزان غيرك ، وجميل عندما تبتسم وفي قلبك حزن .

🦋 ذهبيات 20 🦋
لاتضيّع وقتك في محاولة إرضاء الآخرين ، حتى لا تعيشَ حياتك على طريقتهم.

🦋21 ذهبيات🦋
يقول ابن الجوزي رحمه الله :
( إن مشقة الطاعة تذهب ويبقي ثوابها ، وإن لذة المعاصي تذهب ويبقى عقابها )
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: Yaa Allah! Kamar yadda Ka tashi idanuwanmu👁👁 daga bacci😴 Allah Ka tashi zukatanmu❤ daga gafala. Yaa Allah! Kamar yadda Ka haskaka duniya🌍 da hasken safiya🌕 Ya Allah Ka haskaka rayuwarmu da shiriya🙏🏻🙏🏻 Barkan mu da Asuba
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: Amin
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: نسأل الله أن يرزقنا بأعلى درجات في الامتحانات التي تواجهنا
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: امين يارب👏👏👏👏
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: [5/28, 7:09 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قال ابن القيم

والصائم هوالذي صامت جوارحه عن الآثام
ولسانه عن الكذب والفحش وقول الزور
وبطنه عن الطعام والشراب
وفرجه عن الرفث
الوابل الصيب43
[5/28, 7:10 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قال رسول الله ﷺ :

إذا جاء رمضان فتحت أبواب الجنة
وغلقت أبواب النار وصفدت الشياطين .

مسلم
[5/28, 7:11 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قال المناوي في فيض القدير عند شرح الحديث:
"ومراده كامل الصوم الذي صان جميع جوارحه عن المخالفات فيجاب دعاؤه لطهارة جسده بمخالفـة هــواه"
[5/28, 7:12 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قالﷺ:
'
لا يزال الدين ظاهراً ما عجّل الناس الفطر
لأن اليهود والنصارى يؤخّرون
'
📚 رواه أبو داود/حسنه الألباني
[5/28, 7:14 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قال رسول الله ﷺ:
.
إن في الجنة بابا يقال له الريان
يدخل منه الصائمون يوم القيامة
لا يدخل منه أحد غيرهم
.
📚رواه البخاري
[5/28, 7:15 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قالﷺ:
'
لا صام من صام الأبدَ
لا صام من صام الأبدَ
لا صام من صام الأبَدَ
'
📚رواه مسلم
'
[5/28, 7:23 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏اللهم لك الحمد حمدًا طيبًا مباركًا فيه
'
الله يغفر لنا ولكم وللمسلمين الأحياء منهم والأموات
[5/28, 7:30 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏من أمام الكعبة
'
اللهم اغفر للمؤمنين والمؤمنات والمسلمين والمسلمات الأحياء منهم والأموات
'
اللهم اغفر للمتابعين وكل من يقول آمين.
[5/28, 7:33 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏عن أبي أيوب الأنصاري رضي الله عنه
أن رسول الله ﷺ قال:
'
من صام رمضان ثم أتبعه ستاً من شوال
كان كصيام الدهر
'
📚رواه مسلم
[5/28, 7:40 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏عن أنس بن مالك قال:
كنا نُسافرُ مع النبيِّ ﷺ
فلم يَعِبِ الصائِمُ علَى المُفْطِرِ
ولا المُفْطِــرُ علَى الصائِمِ .
.
📚صحيح البخاري
[5/28, 7:41 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏…من صام #رمضان…
…من قام #رمضان…
…من قام #ليلة_القدر…
غفر له ماتقدم من ذنبه
[5/28, 7:42 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏عن عبدالله بن عمر رضي الله عنهما قال :
.
قال رسول الله ﷺ :
.
اجعلوا آخرَ صلاتِكم بالليلِ وترًا.
.
متفق عليه
[5/28, 7:52 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قال ﷺ :
.
ما منْ مسلمٍ يتطهَّرُ، فيتمُّ الطُّهورَ الذي كتب اللهُ عليهِ، فيصلي هذهِ الصلواتِ الخمسِ، إلا كانتْ كفاراتٌ لما بينها
.
رواه مسلم
[5/28, 7:57 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قال ﷺ:
.
كان تاجرٌ يُداينُ الناس ، فإذا رأى مُعسرًا قال لفتيانه : تجاوزوا عنه ، لعل الله أن يتجاوز عنَّا ، فتجاوز الله عنه
.
صحيح البخاري
[5/28, 8:06 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قال النبي ﷺ:
.
اثنتان يكرههما ابن آدم
.
يكره الموت، والموت خير له من الفتنه
.
ويكره قلة المال وقلة المال أقل للحساب
.
صحيح الجامع - الألباني
[5/28, 8:25 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قالﷺ:
'
لا تزال أمتي بخير
ما لم يفش فيهم ولد الزنا
فإذا فشا فيهم ولد الزِّنا فأوشك
أن يعمهم الله بعذاب
'
📚 الترغيب/حسن لغيره٢٤٠٠
[5/28, 8:29 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قال رسول الله ﷺ :
.
كل عمل ابن آدم يضاعف الحسنة بعشر أمثالها إلى سبعمائة ضعف قال الله تعالى : إلا الصوم فإنه لي وأنا أجزي به
.
متفق عليه
[5/28, 8:37 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قالت عائشة فكَانَ هذا آخَرَ ما سَمِعْتُ من كَلامِهِ
'
اللهمَّ اغفرْ لي وأَلْحِقْنِي بِالرَّفيقِ الأعلى
'
السلسلة الصحيحة
[5/28, 8:47 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏ما يُقال عند الفطر
.
✔️ذهب الظمأ وابتلت العروق وثبت
الأجر إن شاء الله✔️
"
حسنه الألباني
"
❌اللهم لك صمت وعلى رزقك أفطرت❌

حديث مرسل
"
انشر 🌹
[5/28, 8:52 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏تقبل الله صيامكم وقيامكم وغفر الله لي ولكم
'
اللهم إشفِ مرضانا وارحم موتانا وبارك لنا في عافيتنا 🌷
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: Pls read the first 10 lines ....................you can
decide what to do with it next.😂😂😂
Allah humma salli ala muhammad wa-ala aa li
muhammad kama sallayta ala Ibraaheem wa ala
aali Ibraheem inna ka hameedum majeed.
Allah hummabarik ala muhammad wa ala aali
muhammad kamaa baarakta alaa Ibraaheem wa
alaa aali Ibraheem inna ka hameedum majeed.
Rab-banaa aatinaa fid-dunya hasanah wa fil
aakhirati hasanah wa qinaa adhaaban-naar.
Rabigh fir lee wa li
waalidayyaa wa lil mu'mineena wal mu'minaati,
yauma yaqoomul hisaab. Ameen.
You have given multitude of sawaab to the person
that sent this du'a. You have received multitude of
sawaab for reading this du'a. You will receive
multitude of sawaab for forwarding this du'a
YOU GIVE ONCE AND RECEIVE TEN TIMES !!
(SUBHANALLAH).HOW BEAUTIFUL IS ALLAH
SUBHANAHU WA TA'ALAA ).
Only shaytaan can stop you from forwarding this
du'a...
Now send this on. In 1 hour u'll have caused many
ppl to do zikr. SO Please forward ..don't let it stop
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: [5/30, 12:16 AM] طبيب estomach: [5/28, 7:09 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قال ابن القيم

والصائم هوالذي صامت جوارحه عن الآثام
ولسانه عن الكذب والفحش وقول الزور
وبطنه عن الطعام والشراب
وفرجه عن الرفث
الوابل الصيب43
[5/28, 7:10 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قال رسول الله ﷺ :

إذا جاء رمضان فتحت أبواب الجنة
وغلقت أبواب النار وصفدت الشياطين .

مسلم
[5/28, 7:11 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قال المناوي في فيض القدير عند شرح الحديث:
"ومراده كامل الصوم الذي صان جميع جوارحه عن المخالفات فيجاب دعاؤه لطهارة جسده بمخالفـة هــواه"
[5/28, 7:12 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قالﷺ:
'
لا يزال الدين ظاهراً ما عجّل الناس الفطر
لأن اليهود والنصارى يؤخّرون
'
📚 رواه أبو داود/حسنه الألباني
[5/28, 7:14 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قال رسول الله ﷺ:
.
إن في الجنة بابا يقال له الريان
يدخل منه الصائمون يوم القيامة
لا يدخل منه أحد غيرهم
.
📚رواه البخاري
[5/28, 7:15 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قالﷺ:
'
لا صام من صام الأبدَ
لا صام من صام الأبدَ
لا صام من صام الأبَدَ
'
📚رواه مسلم
'
[5/28, 7:23 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏اللهم لك الحمد حمدًا طيبًا مباركًا فيه
'
الله يغفر لنا ولكم وللمسلمين الأحياء منهم والأموات
[5/28, 7:30 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏من أمام الكعبة
'
اللهم اغفر للمؤمنين والمؤمنات والمسلمين والمسلمات الأحياء منهم والأموات
'
اللهم اغفر للمتابعين وكل من يقول آمين.
[5/28, 7:33 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏عن أبي أيوب الأنصاري رضي الله عنه
أن رسول الله ﷺ قال:
'
من صام رمضان ثم أتبعه ستاً من شوال
كان كصيام الدهر
'
📚رواه مسلم
[5/28, 7:40 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏عن أنس بن مالك قال:
كنا نُسافرُ مع النبيِّ ﷺ
فلم يَعِبِ الصائِمُ علَى المُفْطِرِ
ولا المُفْطِــرُ علَى الصائِمِ .
.
📚صحيح البخاري
[5/28, 7:41 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏…من صام #رمضان…
…من قام #رمضان…
…من قام #ليلة_القدر…
غفر له ماتقدم من ذنبه
[5/28, 7:42 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏عن عبدالله بن عمر رضي الله عنهما قال :
.
قال رسول الله ﷺ :
.
اجعلوا آخرَ صلاتِكم بالليلِ وترًا.
.
متفق عليه
[5/28, 7:52 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قال ﷺ :
.
ما منْ مسلمٍ يتطهَّرُ، فيتمُّ الطُّهورَ الذي كتب اللهُ عليهِ، فيصلي هذهِ الصلواتِ الخمسِ، إلا كانتْ كفاراتٌ لما بينها
.
رواه مسلم
[5/28, 7:57 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قال ﷺ:
.
كان تاجرٌ يُداينُ الناس ، فإذا رأى مُعسرًا قال لفتيانه : تجاوزوا عنه ، لعل الله أن يتجاوز عنَّا ، فتجاوز الله عنه
.
صحيح البخاري
[5/28, 8:06 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قال النبي ﷺ:
.
اثنتان يكرههما ابن آدم
.
يكره الموت، والموت خير له من الفتنه
.
ويكره قلة المال وقلة المال أقل للحساب
.
صحيح الجامع - الألباني
[5/28, 8:25 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قالﷺ:
'
لا تزال أمتي بخير
ما لم يفش فيهم ولد الزنا
فإذا فشا فيهم ولد الزِّنا فأوشك
أن يعمهم الله بعذاب
'
📚 الترغيب/حسن لغيره٢٤٠٠
[5/28, 8:29 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قال رسول الله ﷺ :
.
كل عمل ابن آدم يضاعف الحسنة بعشر أمثالها إلى سبعمائة ضعف قال الله تعالى : إلا الصوم فإنه لي وأنا أجزي به
.
متفق عليه
[5/28, 8:37 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏قالت عائشة فكَانَ هذا آخَرَ ما سَمِعْتُ من كَلامِهِ
'
اللهمَّ اغفرْ لي وأَلْحِقْنِي بِالرَّفيقِ الأعلى
'
السلسلة الصحيحة
[5/28, 8:47 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏ما يُقال عند الفطر
.
✔️ذهب الظمأ وابتلت العروق وثبت
الأجر إن شاء الله✔️
"
حسنه الألباني
"
❌اللهم لك صمت وعلى رزقك أفطرت❌

حديث مرسل
"
انشر 🌹
[5/28, 8:52 PM] ‪+229 97 48 30 38‬: ‏تقبل الله صيامكم وقيامكم وغفر الله لي ولكم
'
اللهم إشفِ مرضانا وارحم موتانا وبارك لنا في عافيتنا 🌷
[5/30, 12:18 AM] طبيب estomach:

وليِ مُسْمِعَان وزَمَّارَةٌ ... وظِلٌّ ظَليلٌ وحِصْنٌ أمَقّ

Wai.
Wai fa!
أعلنت عمادة القبول والتسجيل بالجامعة الإسلامية بالمدينة المنورة عن بدء استقبال طلبات القبول للدراسة بمرحلة البكالوريوس للعام الجامعي 1438هـ / 1439هـ يوم السبت المقبل 1 رمضان بإذن الله ، وسيكون التقديم عن طريق البوابة الالكترونية للعمادة وذلك على الرابط :
 https://goo.gl/VQOm6J

---------

http://telegram.me/iu_edu
6/15/17
, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: [فخر الدين الرازي - Google Search] is good,have a look at it! https://www.google.com/m?q=%D9%81%D8%AE%D8%B1+%D8%A7%D9%84%D8%AF%D9%8A%D9%86+%D8%A7%D9%84%D8%B1%D8%A7%D8%B2%D9%8A
6/15/17
, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: افتح القائمة الرئيسية
ويكي_مصدر ابحث
عدلاقرأ بلغة أخرى
مؤلف:فخر الدين الرازي
► فهرس المؤلفين: ر فخر الدين الرازي
(1149–1209)
أبو عبد الله محمد بن عمر بن الحسين الرازي
السيرة الذاتية في ويكيبيديا
أعمال
آخر تعديل بتاريخ 21 نوفمبر 2016، 01:41
ويكي_مصدر
المحتوى متاح وفق CC BY-SA 3.0 إن لم يرد خلاف ذلك.
الخصوصيةسطح المكتب
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: سيروا فيها ليالي و أياما آمنين.
بعون الله
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: س: بعض الناس إذا صلى مع الإمام الوتر وسلم الإمام قام وأتى بركعة ليكون وتره آخر الليل، فما حكم هذا العمل؟ وهل يعتبر انصرف مع الإمام؟.

ج: لا نعلم في هذا بأسا، نص عليه العلماء ولا حرج فيه حتى يكون وتره في آخر الليل. ويصدق عليه أنه قام مع الإمام حتى ينصرف؛ لأنه قام معه حتى انصرف الإمام وزاد ركعة لمصلحة شرعية حتى يكون وتره آخر الليل فلا بأس بهذا، ولا يخرج به عن كونه ما قام مع الإمام؛ بل هو قام مع الإمام حتى انصرف؛ لكنه لم ينصرف معه؛ بل تأخر قليلًا.مجموع(11/312).

س: ما رأيكم هل الجهر بالقراءة مقصور على المساجد أم يشمل غيرها ؟

ج: لا يختص الحكم بالمساجد، فلو كانوا في محل آخر كالمدرسة، والبيت والمجلس العام، فيوجههم المدرس، أو غيره حتى لا يشوش بعضهم على بعض. مجموع(11/312).
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: صليت الجمععة الآن مع المصلين في الساي.
فذكرتني جمعة الساي ما كانت الجُمَع تذكرني سنة التي صارت الآن بدوية عند كثير من أئمتنا المدعين السلفية:

[رح8] ــــ وَعَنْ عَمّار بن ياسرٍ رضيَ اللَّهُ عَنهُما قالَ: سمعْتُ رسولَ الله صَلّى الله عَلَيْهِ وَسَلّم يقولُ: "إن طولَ صَلاة الرَّجل وَقِصَر خُطْبَتِهِ مَئِنّةٌ من فِقْهِهِ" رواهُ مُسلمٌ .

(وعن عمار بن ياسر رضي الله عنهما قال: سمعت رسول الله صَلّى الله عَلَيْهِ وَسَلّم يقول: "إنَّ طول صلاة الرجل وقصر خطبته مئنة) بفتح الميم ثم همزة مكسورة ثم نون مشددة أي علامة (مِنْ فِقْهِهِ") أي مما يعرف به فقه الرجل، وكل شيء دل على شيء فهو مَئِنة له (رواه مسلم)

وإنما كان قصر الخطبة علامة على فقه الرجل لأن الفقيه هو المطلع على حقائق المعاني وجوامع الألفاظ فيتمكن من التعبير بالعبارة الجزلة المفيدة ولذلك كان من تمام هذا الحديث "فأطيلوا الصلاة وأقصروا الخطبة وإن من البيان لسحراً.

فشبه الكلام العامل في القلوب الجاذب للعقول بالسحر لأجل ما اشتمل عليه من الجزالة وتناسق الدلالة وإفادة المعاني الكثيرة ووقوعه في مجازه من الترغيب والترهيب ونحو ذلك، ولا يقدر عليه إلا من فقه في المعاني وتناسق دلالتها فإنه يتمكن من الإتيان بجوامع الكلم، وكان ذلك من خصائصه صَلّى الله عَلَيْهِ وَسَلّم فإنه أوتي جوامع الكلم.

والمراد من طول الصلاة طول الذي لا يدخل فاعله تحت النهي .

وقد كان صَلّى الله عَلَيْهِ وَسَلّم يصلي الجمعة بالجمعة والمنافقون وذلك طول بالنسبة إلى خطبته وليس بالتطويل المنهي عنه .
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: *RAMADAN TAFSEER 1438/2017*

*Daga Aleirun Jahar Kebbi*

🌯🌯🌯🌯🌯🌯🌯🌯🌯🌯

*SURATUL MAA'IDAH.*

*Darasi na (1-7).*
🎞🎞🎞🎞

*Tare da :- Sheikh Alqaasim Bn Umar Hotoro(Hafizahullah).*
💎💎💎💎💎💎💎💎💎💎

1⃣
http://darulfikr.com/s/22153

2⃣
http://darulfikr.com/s/22146

3⃣
http://darulfikr.com/s/22147

4⃣
http://darulfikr.com/s/22148

5⃣
http://darulfikr.com/s/22150

6⃣
http://darulfikr.com/s/22151

7⃣
http://darulfikr.com/s/22152

*Darul Muhadditheen*
08066989773
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: *Ramadhan Tafseer Daga masallacin Habibu Gwarzo dake Hotoro*

Tare da sheik : *Uthman Abdullahi Abu Mullah*

🌅🌅🌅*Suratun-Nuur*🌅🌅🌅


001
http://darulfikr.com/s/22073

002
http://darulfikr.com/s/22074


003
http://darulfikr.com/s/22075


004
http://darulfikr.com/s/22076


005
http://darulfikr.com/s/22077


006
http://darulfikr.com/s/22078


007
http://darulfikr.com/s/22080

Darulfikr.com taku ce domin yada sunnah.
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: Now the N-power site is now open for graduate employment scheme. 500000 participants is needed.
Visit www.npower.gov.ng. REQUIREMENTS are:
1.BVN.
2.Degree certificate.
3.NYSC discharge certificate.
4. NYSC Number.
5. CV
6. Passport photographs.
7. Active e_mail address.

Please spread the news.
The site is opened
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: ...قصة حقيقية رائعة وعجيبة ومؤثرة جداً جدا.

فلو تكرمت أقرأها ولن تأخذ من وقتك الا القليل ..
فإذا أعجبتك لا تقفل قبل نشرها

في كل يوم جمعة، وبعد الصلاة، كان الإمام وابنه البالغ من العمر إحدى عشرة سنة يخرجان في إحدى ضواحي أمستردام
ويوزعان على الناس كتيبات صغيرة بعنوان "الطريق إلى الجنة"

وفي إحدى الجمع كان الجو باردا وماطرا جدا

الصبي ارتدى الكثير من الملابس حتى لا يشعر بالبرد، وقال: 'حسنا يا أبي، أنا مستعد!!!
سأله والده، 'مستعد لماذا'..؟!
قال الابن: يا أبي، لقد حان الوقت لكي نخرج لتوزيع الكتيبات.
أجابه أبوه: الطقس شديد البرودة في الخارج.

أدهش الصبي أباه بالإجابة وقال: "ولكن يا أبى لا يزال هناك أناس يذهبون إلى النار

الأب: لن أخرج في هذا الطقس..
قال الصبي: هل يمكنني أن أذهب لتوزيع الكتيبات؟..

تردد والده للحظة ثم قال: يمكنك الذهاب، وأعطاه بعض الكتيبات..
قال الصبي: شكرا يا أبي!

ورغم أن عمر هذا الصبي أحد عشر عاماً فقط إلا أنه مشى في شوارع المدينة في هذا الطقس البارد والممطر لكي يوزع الكتيبات على من يقابله من الناس وظل يتردد من باب إلى باب حتى يوزع الكتيبات الإسلامية..

بعد ساعتين من المشي تحت المطر، تبقى معه آخر كتيب وظل يبحث عن أحد المارة في الشارع لكي يعطيه له، ولكن كانت الشوارع مهجورة تماما..
ثم استدار إلى الرصيف المقابل لكي يذهب إلى أول منزل يقابله حتى يعطيهم الكتيب..

ودق جرس الباب، فلم يجب أحد..
ظل يدق الجرس مرارا وتكرارا، وﻻ جدوى ولكن شيئا ما يمنعه..من ترك المنزل

مرة أخرى، التفت إلى الباب ودق الجرس وأخذ يطرق على الباب بقبضته بقوة وهو لا يعلم ما الذي جعله ينتظر كل هذا الوقت، وظل يطرق فإذا بالباب يفتح ببطء..

وكانت تقف عند الباب امرأة كبيرة في السن ويبدو عليها علامات الحزن الشديد فقالت له: ماذا أستطيع أن أفعل لك يا بني..؟!

قال لها الصبي الصغير ونظر لها بعينين متألقتين وعلى وجهه ابتسامة أضاءت لها العالم: 'سيدتي، أنا آسف إذا كنت أزعجتك، ولكن فقط أريد أن أقول لك: إن الله يحبك حقا ويعتني بك وجئت أعطيك آخر كتيب معي والذي سوف يخبرك كل شيء عن الله، والغرض الحقيقي من الخلق، وكيفية تحقيق رضوانه...
وأعطاها الكتيب وأراد الانصراف..

فقالت له: شكرا لك يا بني!

وبعد أسبوع وبعد صلاة الجمعة، حيث كان الإمام قد أنهى محاضرة،

وقفت سيدة عجوز تقول:

'لا أحد في هذا الجمع يعرفني، ولم آت إلى هنا من قبل، وقبل الجمعة الماضية لم أكن مسلمة ولم أفكر أن أكون كذلك..
لقد توفي زوجي منذ أشهر قليلة، وتركني وحيدة تماما في هذا العالم..

ويوم الجمعة الماضية كان الجو باردا جداً وكانت تمطر، وقد قررت أن أنتحر لأنني لم يبق لدي أي أمل في الحياة..
لذا أحضرت حبلا وكرسيا وصعدت إلى الغرفة العلوية في بيتي، ثم قمت بتثبيت الحبل جيداً في إحدى عوارض السقف ووقفت فوق الكرسي وثبت طرف الحبل الآخر حول عنقي، وقد كنت وحيدة ويملؤني الحزن وكنت على وشك أن أقفز..

وفجأة؛؛؛
سمعت صوت رنين جرس الباب في الطابق السفلي، فقلت: سوف أنتظر لحظات ولن أجيب وأياً كان من يطرق الباب فسوف يذهب بعد قليل..

انتظرت ثم انتظرت حتى ينصرف من بالباب ولكن كان صوت الطرق على الباب ورنين الجرس يرتفع ويزداد..

قلت لنفسي مرة أخرى: من يكون!!!؟؟؟
رفعت الحبل من حول رقبتي وقلت أذهب لأرى من يطرق الباب وبكل هذا الإصرار..

عندما فتحت الباب لم أصدق عيني فقد كان صبيا صغيرا وعيناه تتألقان وعلى وجهه ابتسامة لم أر مثلها من قبل، حتى لا يمكنني أن أصفها لكم..

الكلمات التي جاءت من فمه مست قلبي الذي كان ميتا ثم قفز إلى الحياة مره أخرى، وقال لي بصوت حان: سيدتي، لقد أتيت الآن لكي أقول لك: إن الله يحبك حقيقة ويعتني بك!
ثم أعطاني هذا الكتيب الذي أحمله "الـطريق إلى الجنة"

فأغلقت بابي وبتأن شديد قمت بقراءة الكتاب..
ثم ذهبت إلى الأعلى وقمت بإزالة الحبل والكرسي..
لأنني لن أحتاج إلى أي منهما بعد الآن..
أنا الآن سعيدة جداً لأنني تعرفت إلى الإله الواحد الحقيقي..

عنوان هذا المركز الإسلامي مطبوع على ظهر الكتيب، جئت إلى هنا بنفسي لأقول: الحمد لله وأشكركم على هذا الملاك الصغير الذي جاءنى في الوقت المناسب تماما، ومن خلال ذلك تم إنقاذ روحي من الخلود في الجحيم..

دمعت العيون في المسجد وتعالت صيحات التكبير..
الله أكبر..

الإمام الأب نزل عن المنبر وذهب إلى الصف الأمامي حيث كان يجلس ابنه هذا الملاك الصغير..

واحتضن ابنه بين ذراعيه وأجهش في البكاء أمام الناس دون تحفظ..
ربما لم يكن بين هذا الجمع أب فخور بابنه مثل هذا الأب..

و هنا سؤال يطرح نفسه..
ماذا قدمنا للدعوة في سبيل الله ؟! هل استخدامنا الواتس في سبيل الدعوة إلى الله أكثر أم للرسائل العادية والنكت ...... الخ..ع
..عموماً
أترك التعليق لكم.. ولكن من المستحيل ان تقرأها وﻻ تنشرها..

فعلا مبكية لمن كان له قلب💧💧
((منقول ))
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: السؤال: المستمع فايز م. أ. الكويت يقول في رسالته بعض المصلين يجلسون جلسة قصيرة بعد الاعتدال من السجدة الثانية وقبل القيام للركعة الثانية ما مشروعية ذلك وهل هو سنة أفيدونا مأجورين؟
------------------------------
الجواب
 
 الشيخ محمد بن صالح العثيمين: هذه الجلسة التي يجلسها المصلي إذا قام إلى الثانية وإلى الرابعة في الرباعية هذه الجلسة يعبر عنها أهل العلم جلسة الاستراحة وقد ثبتت عن النبي صلى الله عليه وسلم من حديث مالك بن حويرث أنه صلى الله عليه وسلم إذا كان في وتر من صلاته لم ينهض حتى يستوي قاعداً والعلماء اختلفوا فيها على ثلاثة أقوال وأعدل الأقوال عندي فيها ما ذهب إليه صاحب المغني من أنه إذا كان الإنسان كبير السن أو ثقيل البدن أو فيه وجع في ركبتيه يحتاج إلى أن يستقر أولاً ثم يقوم ثانياً كانت مشروعة في حقه وإن لم يكن فيه سبب يقتضيها فإن الأفضل أن ينهض من السجود إلى القيام بدون جلوس هذا أقرب الأقوال عندي فيها وإن كان ليس بذلك الراجح الجيد لأن في حديث مالك بن حويرث أنه كان إذا جلس وأراد أن يقوم اعتمد على يديه والاعتماد على اليدين لا يحتاج إليه غالباً إلا لمشقة النهوض مباشرة من السجود إلى القيام وأياً كان الأمر فإن من جلسها لا ينكر عليه ومن تركها لا ينكر عليه لأن غاية ما فيها أنها سنة وليست بواجبة ولقد كان بعض الناس يتخذ من هذه السنن وأمثالها مثاراً للجدل وسبباً للفرقة فتجده إذا خالفه أحد فيها يرى أنه خالف في أمر كبير ويحدث بذلك تشويهاً لسمعة أخيه المؤمن ولا ريب أن هذا من الجور والظلم فإن كون الإنسان يريد من الناس أن يلتزموا قوله وأن يتابعوه ظلم وجور لأننا نقول له لماذا لا تلتزم أنت أقوالهم وتتابعهم إذا لم يكن في المسألة نص واضح بين يجب المصير إليه فمسائل الاجتهاد كهذه ينبغي للإنسان أن لا يتخذها مثاراً للعداوة والبغضاء والفرقة فمن اجتهد وأداه اجتهاده إلى كون هذا العمل مشروعاً ففعل لم ينكر عليه ومن اجتهد فأداه اجتهاده إلى كون هذا العمل مشروعاً ففعل لم ينكر عليه ولمن اجتهد فأداه اجتهاده في كون هذا العمل غير مشروع فتركه فإنه لا ينكر عليه إلا في مخالفة نص صريح لا يسوغ فيه الاجتهاد لظهوره وصراحته فينكر على من خالف.
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: http://darulfikr.com/m/s/21523
6/15/17
, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: باب ما يكره من ذكر الرجل ما يكون من إصابة أهله:

2176- حدثنا مسدد حدثنا بشر حدثنا الجريري (ح) وحدثنا مؤمل حدثنا إسماعيل (ح) وحدثنا موسى حدثنا حماد كلهم عن الجريري عن أبي نضرة حدثني شيخ من طفاوة قال تثويت أبا هريرة بالمدينة فلم أر رجلا من أصحاب النبي صلى الله عليه وسلم أشد تشميرا ولا أقوم على ضيف منه فبينما أنا عنده يوما وهو على سرير له ومعه كيس فيه حصى أو نوى- وأسفل منه جارية له سوداء- وهو يسبح بها حتى إذا أنفد ما في الكيس ألقاه إليها فجمعته فأعادته في الكيس فدفعته إليه فقال ألا أحدثك عني وعن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال قلت بلى. قال بينا أنا أوعك في المسجد إذ جاء رسول الله صلى الله عليه وسلم حتى دخل المسجد. فقال: ((من أحس الفتى الدوسي)). ثلاث مرات. فقال رجل يا رسول الله هو ذا يوعك في جانب المسجد فأقبل يمشي حتى انتهى إلي فوضع يده علي فقال لي معروفا فنهضت فانطلق يمشي حتى أتى مقامه الذي يصلي فيه فأقبل عليهم ومعه صفان من رجال وصف من نساء أو صفان من نساء وصف من رجال فقال: ((إن أنساني الشيطان شيئا من صلاتي فليسبح القوم وليصفق النساء)). قال فصلى رسول الله صلى الله عليه وسلم ولم ينس من صلاته شيئا. فقال: ((مجالسكم مجالسكم)). زاد موسى: ((هاهنا)). ثم حمد الله تعالى وأثنى عليه ثم قال: ((أما بعد)). ثم اتفقوا ثم أقبل على الرجال فقال: ((هل منكم الرجل إذا أتى أهله فأغلق عليه بابه وألقى عليه ستره واستتر بستر الله)). قالوا نعم. قال: ((ثم يجلس بعد ذلك فيقول فعلت كذا فعلت كذا)). قال فسكتوا قال فأقبل على النساء فقال: ((هل منكن من تحدث)). فسكتن فجثت فتاة- قال مؤمل في حديثه فتاة كعاب- على إحدى ركبتيها وتطاولت لرسول الله صلى الله عليه وسلم ليراها ويسمع كلامها فقالت يا رسول الله إنهم ليتحدثون وإنهن ليتحدثنه فقال: ((هل تدرون ما مثل ذلك)).
فقال: ((إنما ذلك مثل شيطانة لقيت شيطانا في السكة فقضى منها حاجته والناس ينظرون إليه ألا وإن طيب الرجال ما ظهر ريحه ولم يظهر لونه ألا إن طيب النساء ما ظهر لونه ولم يظهر ريحه)).
قال أبو داود: من هاهنا حفظته عن مؤمل وموسى: ((ألا لا يفضين رجل إلى رجل ولا امرأة إلى امرأة إلا إلى ولد أو والد)). وذكر ثالثة فأنسيتها وهو في حديث مسدد ولكني لم أتقنه كما أحب وقال موسى حدثنا حماد عن الجريري عن أبي نضرة عن الطفاوي.

Wa nureedu min fadlikumul fahsa an sihhatil hadees wa sharha hu min "aunil ma'abuud" wa ghairih, wa lakumus shukr.
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: ﻣﻌﺎﻧﻲ ﺍﻟﻤﻌﻠﻘﺔ ﻭﺗﺤﻠﻴﻠﻬﺎ :
ﺍﻟﻤﻘﺪﻣﺔ :
ﺍﻷﺑﻴﺎﺕ ‏( 15-1 ‏) :
ﺍﻟﻄﻠﻴﻠﺔ ﻭﻣﺎ ﻳﺴﺘﻠﺰﻣﻪ ﻣﻦ ﻭﺻﻒ ﺍﻟﺮﺣﻠﺔ ﻭﺍﻟﺮﺍﺣﻠﺔ .
ﺍﻟﻘﺼﻴﺪﺓ ﺍﻟﺮﺋﻴﺲ ﺍﻷﺑﻴﺎﺕ ‏( 25-16 ‏) :
ﻣﺪﺡ ﺍﻟﺤﺎﺭﺙ ﺑﻦ ﻋﻮﻑ ﻭﻫﺮﻡ ﺑﻦ ﺳﻨﺎﻥ ﻭﻫﻮ ﻏﺮﺽ.
ﻣﻘﺎﺭﻧﺔ ﻣﻊ ﺣﺎﻟﺔ ﺍﻟﺴﻠﻢ ﺍﻷﺑﻴﺎﺕ ‏( 33-26 ‏)
ﺍﻟﺪﻋﻮﺓ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﺼﻠﺢ ﻭﺍﻟﺘﻨﻔﻴﺮ ﻣﻦ ﺍﻟﺤﺮﺏ ﻭﻣﺎ ﺗﺠﻠﺒﻪ ﻣﻦ ﺩﻣﺎﺭ .
ﺍﻷﺑﻴﺎﺕ ‏( 48-34 ‏) :
.4 ﺍﻟﺘﺤﺬﻳﺮ ﻣﻦ ﺍﻟﻐﺪﺭ ﻭﻣﻌﺎﻭﺩﺓ ﻣﺪﺡ ﺍﻟﺤﺎﺭﺙ ﻭﻫﺮﻡ ﺍﻷﺑﻴﺎﺕ .
ﺍﻷﺑﻴﺎﺕ ‏( 60-49 ‏)
ﺍﻧﻬﻲ ﺯﻫﻴﺮ ﻣﻌﻠﻘﺘﻪ ﺑﺒﻌﺾ ﺍﻟﺤﻜﻢ ﻭﺍﻷﻣﺜﺎﻝ ﺍﻟﺴﺎﺋﺮﺓ ﺍﻷﺑﻴﺎﺕ
ﺷﺮﺡ ﺍﻷﺑﻴﺎﺕ :
ﺃَﻣِﻦْ ﺃُﻡِّ ﺃَﻭْﻓَﻰ ﺩِﻣْﻨَﺔٌ ﻟَﻢْ ﺗَﻜَﻠَّﻢِ .||. ﺑِﺤَﻮْﻣَﺎﻧَﺔِ ﺍﻟﺪُّﺭَّﺍﺝِ ﻓَﺎﻟﻤُﺘَﺜَﻠَّﻢِ
ﺃُﻡِّ ﺃَﻭْﻓَﻰ : ﺯﻭﺝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ
ﺍﻟﺪِﻣْﻨَﺔٌ : ﻣﺎ ﺍﺳﻮﺩ ﻣﻦ ﺍﺛﺮ ﺍﻟﺪﻳﺎﺭ
ﺣَﻮْﻣَﺎﻧَﺔِ ﺍﻟﺪُّﺭَّﺍﺝِ : ﻣﻮﺿﻊ
ﺍﻟﻤُﺘَﺜَﻠَّﻢِ : ﻣﻮﺿﻊ
ﻭﻗﻒ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﻋﻠﻰ ﺃﻃﻼﻝ ﺃﻡ ﺃﻭﻓﻰ ﺍﻟﺘﻲ ﺗﻘﻴﻴﻢ ﻓﻲ ﺣﻮﻣﺎﻧﻪ ﻭﺃﻡ ﺍﻟﺪﺭﺍﺝ ﻭﺍﻟﻤﺘﻠﺜﻢ
ﺍﻟﺘﻲ ﺍﺳﻮﺩﺗﺎ ﻣﻦ ﺃﺛﺎﺭ ﺍﻟﺪﻣﺎﺭ .
ﻭَﺩَﺍﺭٌ ﻟَﻬَﺎ ﺑِﺎﻟﺮَّﻗْﻤَﺘَﻴْﻦِ ﻛَﺄَﻧَّﻬَﺎ .||. ﻣَﺮَﺍﺟِﻴْﻊُ ﻭَﺷْﻢٍ ﻓِﻲ ﻧَﻮَﺍﺷِﺮِ ﻣِﻌْﺼَﻢِ
ﺍﻟﺮَّﻗْﻤَﺘَﻴْﻦِ : ﺍﻷﺭﺽ ﺍﻟﻤﻤﺘﺪﺓ ﺑﻴﻦ ﺍﻟﺒﺼﺮﺓ ﻭﺍﻟﻤﺪﻳﻨﺔ .
ﺍﻟﻨَﻮَﺍﺷِﺮِ: ﻋﺼﺐ ﺍﻟﺬﺭﺍﻉ
ﻣِﻌْﺼَﻢِ : ﻣﻮﺿﻊ ﺍﻟﺴﻮﺍﺭ
ﻳﺘﺤﺪﺙ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﻋﻦ ﺍﻷﻣﺎﻛﻦ ﻭﺍﻵﺛﺎﺭ ﺍﻟﻤﻨﺘﺸﺮﺓ ﻓﻲ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻤﺪﻯ ﺍﻟﻮﺍﺳﻊ ﻣﻦ ﺍﻷﺭﺽ
ﺍﻟﺘﻲ ﺗﺒﺪﻭ ﻛﺎﻟﻮﺷﻢ ﻓﻲ ﺍﻟﻤﻌﺼﻢ .
ﺍﻟﺼﻮﺭﺓ ﺍﻟﻔﻨﻴﺔ :
ﺷﺒﻪ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺍﻷﻣﺎﻛﻦ ﺍﻟﻤﻨﺘﺸﺮﺓ ﻓﻲ ﺍﻷﺭﺽ ﺍﻟﻮﺍﺳﻌﺔ ﻛﺎﻟﻮﺷﻢ ﺍﻟﻤﻮﺷﻮﻡ ﻋﻠﻰ
ﻣﻌﺼﻢ ﺍﻟﻴﺪ .
ﺑِﻬَﺎ ﺍﻟﻌِﻴْﻦُ ﻭَﺍﻷَﺭْﺁﻡُ ﻳَﻤْﺸِﻴﻦَ ﺧِﻠْﻔَﺔً .||. ﻭَﺃَﻃْﻼﺅُﻫَﺎ ﻳَﻨْﻬَﻀْﻦَ ﻣِﻦْ ﻛُﻞِّ ﻣَﺠْﺜَﻢِ
ﺍﻟﻌِﻴْﻦُ: ﺍﻟﺒﻘﺮ
ﺍﻷَﺭْﺁﻡُ : ﺍﻟﻈﺒﺎﺀ ﺍﻟﺒﻴﺾ
ﺧِﻠْﻔَﺔً : ﺇﺫﺍ ﺫﻫﺐ ﻓﻮﺝ ﺟﺎﺀ ﺃﺧﺮ
ﺍﻟﻄﻼﺀ : ﻭﻟﺪ ﺍﻟﻈﺒﻴﺔ ﺃﻭ ﺍﻟﺒﻘﺮﺓ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺇﻥ ﺍﻷﺭﺽ ﺍﻟﻮﺍﺳﻌﺔ ﻗﺪ ﺭﺣﻞ ﻣﻦ ﻛﺎﻥ ﻳﺴﻜﻨﻬﺎ ﻣﻦ ﺍﻟﺒﺸﺮ ﻓﺎﻧﺘﺸﺮﺕ
ﻓﻴﻬﺎ ﻗﻄﻌﺎﻥ ﺍﻟﺒﻘﺮ ﺍﻟﻮﺣﺸﻲ ﻭﺍﻟﻀﺒﺎﺀ ﻓﻴﻨﻤﻦ ﺃﻭﻻﺩﻫﻦ ﺇﺫﺍ ﺃﺭﺿﻌﻨﻬﻦ ﺛﻢ ﻳﺮﻋﻴﻦ
ﻭﺇﺫﺍ ﻓﺮﻍ ﺟﺎﻋﺖ ﺃﻭﻻﺩﻫﻢ ﻧﺎﺩﻭﺍ ﻟﻬﻢ ﻣﻦ ﺍﺟﻞ ﺇﻥ ﻳﺸﺮﺑﻦ .
ﻭَﻗَﻔْﺖُ ﺑِﻬَﺎ ﻣِﻦْ ﺑَﻌْﺪِ ﻋِﺸْﺮِﻳﻦَ ﺣِﺠَّﺔً .||.ﻓَﻸﻳَﺎً ﻋَﺮَﻓْﺖُ ﺍﻟﺪَّﺍﺭَ ﺑَﻌْﺪَ ﺗَﻮَﻫُّﻢِ
ﺣِﺠَّﺔً: ﻋﺎﻡ
ﻷﻳَﺎً: ﺑﻌﺪ ﺟﻬﺪ ﻭﺑﻂﺀ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺍﻧﻪ ﺑﻌﺪ ﻋﺸﺮﻳﻦ ﻋﺎﻣﺎ ﻣﺮ ﻋﻠﻰ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﺪﻳﺎﺭ ﻭﻟﻜﻦ ﻟﻢ ﻳﻌﺮﻓﻬﺎ ﺇﻻ ﺑﻌﺪ
ﺟﻬﺪ ﻻﻥ ﻣﻌﺎﻟﻤﻬﺎ ﻗﺪ ﺗﻐﻴﺮﺕ .
ﺃَﺛَﺎﻓِﻲَ ﺳُﻔْﻌﺎً ﻓِﻲ ﻣُﻌَﺮَّﺱِ ﻣِﺮْﺟَﻞِ .||.ﻭَﻧُﺆْﻳﺎً ﻛَﺠِﺬْﻡِ ﺍﻟﺤَﻮْﺽِ ﻟَﻢْ ﻳَﺘَﺜَﻠَّﻢِ
ﺍﻷَﺛَﺎﻓِﻲَ: ﺣﺠﺎﺭﺓ ﺗﻮﺿﻊ ﻋﻠﻴﻬﺎ ﺍﻟﻘﺪﺭ
ﺍﻟﺴُﻔْﻊ : ﺍﻟﺴﻮﺩ
ﺍﻟﻤُﻌَﺮَّﺱِ: ﻣﻜﺎﻥ ﺍﻟﻘﺪﺭ
ﺍﻟﻤِﺮْﺟَﻞِ: ﺍﻟﻘﺪﺭ
ﺍﻟﻨُﺆﻱ : ﺣﻔﺮﺓ ﺣﻮﻝ ﺍﻟﺨﻴﻤﻪ ﻟﺘﻤﻨﻊ ﺩﺧﻮﻝ ﺍﻟﻤﺎﺀ ﻋﻠﻴﻬﺎ
ﺍﻟﺠِﺬْﻡِ : ﺍﻟﺒﺌﺮ
ﻳَﺘَﺜَﻠَّﻢِ : ﻳﺘﻜﺴﺮ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺍﻧﻪ ﻟﻢ ﻳﻌﺮﻑ ﺍﻟﺪﻳﺎﺭ ﻻ ﺑﺠﻬﺪ ﻷﻧﻪ ﻋﻨﺪﻣﺎ ﻭﻗﻒ ﻟﻢ ﻳﺮﻯ ﺇﻻ ﺍﻟﺤﺠﺎﺭﺓ
ﻭﺑﺌﺮ ﻣﻜﺴﻮﺭ ﻭﺣﻔﺮﺓ ﻏﻤﻴﻘﺔ ﺩﻟﺘﻪ ﻋﻠﻰ ﺩﻳﺎﺭ ﺃﻡ ﺃﻭﻓﻰ .
ﻓَﻠَﻤَّﺎ ﻋَﺮَﻓْﺖُ ﺍﻟﺪَّﺍﺭَ ﻗُﻠْﺖُ ﻟِﺮَﺑْﻌِﻬَﺎ .||. ﺃَﻻَ ﺃَﻧْﻌِﻢْ ﺻَﺒَﺎﺣﺎً ﺃَﻳُّﻬَﺎ ﺍﻟﺮَّﺑْﻊُ ﻭَﺍﺳْﻠَﻢِ
ﺍﻟﺮَﺑْﻊِ : ﻣﻮﺿﻊ ﺍﻟﺪﺍﺭ ﺣﻴﺚ ﺃﻗﺎﻣﻮﺍ ﻓﻲ ﺍﻟﺮﺑﻴﻊ
ﺃَﻧْﻌِﻢْ ﺻَﺒَﺎﺣﺎً : ﺗﺤﻴﺔ ﺍﻟﺼﺒﺎﺡ
ﻳﺘﺤﺪﺙ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺍﻧﻪ ﻋﻨﺪﻣﺎ ﺗﺤﻘﻖ ﻣﻦ ﺩﻳﺎﺭﻫﻢ ﺍﻟﻘﻲ ﻋﻠﻴﻬﺎ ﺗﺤﻴﺔ ﺍﻟﺼﺒﺎﺡ
ﺍﻟﺠﺎﻫﻠﻴﺔ .
ﺗَﺒَﺼَّﺮْ ﺧَﻠِﻴْﻠِﻲ ﻫَﻞْ ﺗَﺮَﻯ ﻣِﻦْ ﻇَﻌَﺎﺋِﻦٍ .||.ﺗَﺤَﻤَّﻠْﻦَ ﺑِﺎﻟْﻌَﻠْﻴَﺎﺀِ ﻣِﻦْ ﻓَﻮْﻕِ ﺟُﺮْﺛُﻢِ
ﺍﻟﻈَﻌَﺎﺋِﻦٍ : ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ ﻓﻲ ﺍﻟﻬﻮﺍﺩﺝ
ﺗَﺤَﻤَّﻠْﻦَ : ﺭﺣﻠﻦ
ﺟُﺮْﺛُﻢِ: ﻣﻮﺿﻊ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﻟﺮﻓﻴﻘﻪ ﻫﻞ ﺗﺮﻯ ﻣﻦ ﻫﻮﺍﺩﺝ ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ ﻳﺼﻌﺪﻥ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﻌﻠﻴﺎﺀ ﻓﻠﻘﺪ ﺭﺣﻠﻦ
ﻣﻦ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻤﻜﺎﻥ ﻭﻫﺬﺍ ﻳﺪﻝ ﻋﻠﻰ ﺷﺪﺓ ﺍﻟﺸﻮﻕ ﻭﺍﻟﺤﻨﻴﻴﻦ ﻋﻨﺪ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ .
ﺟَﻌَﻠْﻦَ ﺍﻟﻘَﻨَﺎﻥَ ﻋَﻦْ ﻳَﻤِﻴﻦٍ ﻭَﺣَﺰْﻧَﻪُ .||.ﻭَﻛَﻢْ ﺑِﺎﻟﻘَﻨَﺎﻥِ ﻣِﻦْ ﻣُﺤِﻞٍّ ﻭَﻣُﺤْﺮِﻡِ
ﺍﻟﻘﻨﺎﻥ: ﺍﺳﻢ ﺟﺒﻞ
ﺍﻟﻤُﺤِﻞٍّ : ﺍﻟﻤﻮﺿﻊ ﺍﻟﻐﻠﻴﻆ
ﺍﻟﻤُﺤْﺮِﻡِ : ﺍﻟﺬﻱ ﻟﻴﺲ ﻟﻪ ﻋﻬﺪ
ﻳﻮﺍﺻﻞ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺣﺪﻳﺜﻪ ﻭﻳﻘﻮﻝ ﺇﻥ ﺟﺒﻞ ﺍﻟﻘﻨﺎﻥ ﺃﺻﺒﺢ ﻋﻦ ﻳﻤﻴﻦ ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ ﻭﻫﺬﺍ
ﺍﻟﺠﺒﻞ ﺇﺫ ﻳﺤﻮﻯ ﻋﻠﻰ ﺻﺪﻳﻖ ﻭﻋﺪﻭ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻤﻜﺎﻥ ﻏﻴﺮ ﺍﻣﻦ .
ﻋَﻠَﻮْﻥَ ﺑِﺄَﻧْﻤَﺎﻁٍ ﻋِﺘَﺎﻕٍ ﻭﻛِﻠَّﺔٍ .||. ﻭِﺭَﺍﺩٍ ﺣَﻮَﺍﺷِﻴْﻬَﺎ ﻣُﺸَﺎﻛِﻬَﺔُ ﺍﻟﺪَّﻡِ
ﺍﻷَﻧْﻤَﺎﻁ: ﻣﺎ ﻳﻔﺘﺮﺵ ﻋﻠﻰ ﺍﻹﺑﻞ
ﻋِﺘَﺎﻕٍ: ﻛﺮﺍﻡ
ﺍﻟﻜِﻠَّﺔ : ﺍﻟﺴﺘﺎﺭ
ﺣَﻮَﺍﺷِﻴْﻬَﺎ : ﻧﻮﺍﺣﻴﻬﺎ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮﺍﻥ ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ ﺍﻓﺘﺮﺷﻦ ﻓﺮﺷﺎ ﻭﺳﺘﺎﺋﺮ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻬﻮﺩﺝ ﺟﻤﻴﻌﻬﺎ ﺣﻤﺮﺍﺀ ﻣﺜﻞ
ﻟﻮﻥ ﺍﻟﺪﻡ .
ﻭَﻭَﺭَّﻛْﻦَ ﻓِﻲ ﺍﻟﺴُّﻮﺑَﺎﻥِ ﻳَﻌْﻠُﻮْﻥَ ﻣَﺘْﻨَﻪُ .||. ﻋَﻠَﻴْﻬِﻦَّ ﺩَﻝُّ ﺍﻟﻨَّﺎﻋِﻢِ ﺍﻟﻤُﺘَﻨَﻌِّﻢِ
ﻭَﺭَّﻛْﻦَ : ﻣﻠﻦ
ﻣَﺘْﻨَﻪُ : ﺃﻋﻼﻩ ﻭﻣﺎ ﺍﺭﺗﻔﻊ ﻣﻨﻪ
ﻭﻳﻜﻤﻞ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺍﻟﺤﺪﻳﺚ ﻋﻦ ﻣﻮﻛﺐ ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ ﻭﻗﺪ ﺭﻛﺒﻦ ﺃﻭﺭﺍﻙ ﺭﻛﺎﺑﻬﻦ ﺣﻴﻦ
ﺍﻋﺘﻠﻴﻦ ﺟﺒﻞ ﺍﻟﺴﻮﺑﺎﻥ ﻭﻋﻠﻴﻬﻢ ﻋﻼﺋﻞ ﺍﻟﻨﻌﻤﺔ ﻭﺍﻟﺪﻻﻝ .
ﺑَﻜَﺮْﻥَ ﺑُﻜُﻮﺭًﺍ ﻭَﺍﺳْﺘَﺤْﺮَﻥَ ﺑِﺴُﺤْﺮَﺓٍ .||.ﻓَﻬُﻦَّ ﻭَﻭَﺍﺩِﻱ ﺍﻟﺮَّﺱِّ ﻛَﺎﻟْﻴَﺪِ ﻟِﻠْﻔَﻢِ
ﺍﺳْﺘَﺤْﺮَﻥَ : ﺳﺮﻥ ﻭﻗﺖ ﺍﻟﺴﺤﻮﺭ
ﻫﻨﺎ ﻳﻜﻤﻞ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺣﺪﻳﺜﻪ ﻋﻦ ﻧﺴﺎﺀ ﺩﻳﺎﺭﻩ ﻭﻳﺼﻮﺭ ﻣﻮﻛﺐ ﺍﻟﺮﺣﻴﻞ ﻓﻲ ﻭﻗﺖ
ﺍﻟﺴﺤﻮﺭ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﻮﺍﺩﻱ ﻭﻻ ﻳﺨﻄﺌﻨﻪ ﻛﻤﺎ ﺇﻥ ﺍﻟﻴﺪ ﻻ ﺗﺨﻄﻲﺀ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﻔﻢ.
ﻭَﻓِﻴْﻬِﻦَّ ﻣَﻠْﻬَﻰً ﻟِﻠَّﻄِﻴْﻒِ ﻭَﻣَﻨْﻈَﺮٌ .||. ﺃَﻧِﻴْﻖٌ ﻟِﻌَﻴْﻦِ ﺍﻟﻨَّﺎﻇِﺮِ ﺍﻟﻤُﺘَﻮَﺳِّﻢِ
ﺃَﻧِﻴْﻖٌ : ﻣﻌﺠﺐ
ﺍﻟﻤُﺘَﻮَﺳِّﻢ : ﺍﻟﻨﺎﻇﺮ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺇﻥ ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ ﻭﻣﻨﻈﺮﻫﻦ ﺍﻟﺠﻤﻴﻞ ﺍﻟﺬﻱ ﻳﺴﺮ ﻛﻞ ﻣﻦ ﻳﻨﻈﺮ ﺇﻟﻴﻬﻦ ﻭﻫﺬﺍ
ﺍﻟﻤﻨﻈﺮ .
ﻛَﺄَﻥَّ ﻓُﺘَﺎﺕَ ﺍﻟﻌِﻬْﻦِ ﻓِﻲ ﻛُﻞِّ ﻣَﻨْﺰِﻝٍ .||. ﻧَﺰَﻟْﻦَ ﺑِﻪِ ﺣَﺐُّ ﺍﻟﻔَﻨَﺎ ﻟَﻢْ ﻳُﺤَﻄَّﻢِ
ﺍﻟﻌِﻬْﻦ : ﺍﻟﻔﺘﺎﺕ
ﺍﻟﻔَﻨَﺎ : ﺛﻤﺮ ﺍﺣﻤﺮ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺍﻧﻪ ﻋﻨﺪﻣﺎ ﺍﻋﺘﻠﺖ ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ ﺍﻟﺴﻮﺑﺎﻥ ﻛﺎﻥ ﻗﻄﻊ ﺍﻟﺼﻮﻑ ﻧﺜﺮﺕ ﻓﻲ ﻛﻞ
ﻣﻜﺎﻥ ﻭﺣﺐ ﺍﻟﻔﻨﺎ ﻟﻢ ﻳﺘﻜﺴﺮ ﻷﻧﻪ ﺇﺫﺍ ﺗﻜﺴﺮ ﺫﻫﺐ ﻟﻮﻧﻪ.
ﻓَﻠَﻤَّﺎ ﻭَﺭَﺩْﻥَ ﺍﻟﻤَﺎﺀَ ﺯُﺭْﻗﺎً ﺟِﻤَﺎﻣُﻪُ .||. ﻭَﺿَﻌْﻦَ ﻋِﺼِﻲَّ ﺍﻟﺤَﺎﺿِﺮِ ﺍﻟﻤُﺘَﺨَﻴِّﻢِ
ﺟِﻤَﺎﻡُ ﺍﻟﻤﺎﺀ : ﻣﻌﻈﻤﻪ ﻭﻣﺎ ﺍﺟﺘﻤﻊ ﻣﻨﻪ
ﺍﻟﺤَﺎﺿِﺮ : ﺍﻟﻤﻘﻴﻢ
ﺍﻟﻤُﺘَﺨَﻴِّﻢ : ﺑﻨﺎﺀ ﺍﻟﺨﻴﻤﺔ
ﻫﻨﺎ ﺑﻠﻐﻦ ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ ﻭﺍﺩﻱ ﺍﻟﺮﺱ ﺣﻴﺚ ﺗﺘﺠﻤﻊ ﺍﻟﻤﺎﺀ ﺍﻟﺼﺎﻓﻴﺔ ﻭﺗﺘﻤﻴﺰ ﺑﺸﺪﺓ ﺍﻟﺰﺭﻗﺔ
ﻭﺑﺎﺷﺮ ﺍﻟﺮﻛﺐ ﺑﺈﻗﺎﻣﺔ ﺍﻟﺨﻴﺎﻡ ﺑﻐﻴﺔ ﺍﻹﻗﺎﻣﺔ ﻭﺍﻻﺳﺘﻤﺮﺍﺭ .
ﻇَﻬَﺮْﻥَ ﻣِﻦْ ﺍﻟﺴُّﻮْﺑَﺎﻥِ ﺛُﻢَّ ﺟَﺰَﻋْﻨَﻪُ .||.ﻋَﻠَﻰ ﻛُﻞِّ ﻗَﻴْﻨِﻲٍّ ﻗَﺸِﻴْﺐٍ ﻭَﻣُﻔْﺄَﻡِ
ﻇَﻬَﺮْﻥَ ﻣِﻨْﻪ : ﺧﺮﺟﻦ ﻣﻨﻪ
ﺍﻟﺴُّﻮْﺑَﺎﻥ: ﺍﺳﻢ ﻭﺍﺩﻱ
ﺟَﺰَﻋْﻨَﻪُ : ﻋﺮﺽ ﻟﻬﻦ ﻣﺮﺓ ﺃﺧﺮﻯ
ﺍﻟﻘَﻴْﻨِﻲٍّ : ﻟﻮﺡ ﺧﺸﺒﻲ ﻳﻮﺿﻊ ﺗﺤﺖ ﺍﻟﻬﺪﺝ
ﻗَﺸِﻴْﺐ : ﺟﺪﻳﺪ
ﻣُﻔْﺄَﻡ : ﻭﺍﺳﻊ
ﻫﻨﺎ ﻳﻜﻤﻞ ﻭﺻﻔﻪ ﻋﻦ ﻋﻦ ﻣﻮﻛﺐ ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ ﻟﻘﺪ ﺧﺮﺟﻦ ﻣﻦ ﻭﺩﺍﻱ ‏( ﺍﻟﺴﻮﺑﺎﻥ ‏) ﻭﺍﻇﻬﺮ
ﻟﻬﻦ ﻣﺮﺓ ﺃﺧﺮﻯ ﻷﻧﻪ ﻳﺘﺜﻨﻰ ﻭﻫﻦ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻬﻮﺩﺝ ﺍﻟﺬﻱ ﻗﻨﻴﻨﻪ ﺟﺪﻳﺪ ﻭﻭﺍﺳﻊ .
ﺳَﻌَﻰ ﺳَﺎﻋِﻴًﺎ ﻏَﻴْﻆُ ﺑْﻦُ ﻣُﺮَّﺓَ ﺑَﻌْﺪَﻣَﺎ .||. ﺗَﺒﺰﻝ ﻣﺎ ﺑﻴﻦ ﺍﻟﻌﺸﻴﺮﺓ ﺑﺎﻟﺪﻡ
ﺍﻟﺴَﺎﻋِﻴًﺎ: ﺍﻟﺤﺎﺭﺙ ﺑﻦ ﻋﻮﻑ ﻭﻫﺮﻡ ﺑﻦ ﺳﻨﺎﻥ
ﺗَﺒﺰﻝ : ﺗﺸﻘﻖ
ﻫﻨﺎ ﻳﻤﺪﺡ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺍﻟﻌﻤﻞ ﺍﻟﻌﻈﻴﻢ ﺍﻟﺬﻱ ﻗﺎﻣﺎﺗﻪ ﺍﻟﺤﺎﺭﺙ ﺑﻦ ﻋﻮﻑ ﻭﻫﺮﻡ ﺑﻦ ﺳﻨﺎﻥ
ﻭﻫﻮ ﺍﻹﺻﻼﺡ ﺑﻴﻦ ﺍﻟﻘﺒﻠﺘﻴﻦ ﻭﺍﻟﻘﻀﺎﺀ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻔﺘﻨﻪ ﺑﻌﺪ ﺗﺸﻘﻖ ﺍﻟﺪﻡ ﺑﻴﻦ
ﺍﻟﻌﺸﺮﻳﺘﻴﻦ .
ﻓَﺄَﻗْﺴَﻤْﺖُ ﺑِﺎﻟْﺒَﻴْﺖِ ﺍﻟﺬِّﻱ ﻃَﺎﻑَ ﺣَﻮْﻟَﻪُ .||.ﺭِﺟَﺎﻝٌ ﺑَﻨَﻮْﻩُ ﻣِﻦْ ﻗُﺮَﻳْﺶٍ ﻭَﺟُﺮْﻫُﻢِ
ﻭَﺟُﺮْﻫُﻢ: ﻛﺎﻧﻮﺍ ﺃﺭﺑﺎﺏ ﺍﻟﺒﻴﺖ ﻗﺒﻞ ﻗﺮﻳﺶ
ﻫﻨﺎ ﻳﻘﺴﻢ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺑﺎﻟﻜﻌﺒﺔ ﺍﻟﺘﻲ ﻃﺎﻓﺎ ﺣﻮﻟﻬﺎ ﺭﺟﺎﻝ ﻗﺮﻳﺶ ﻭﺍﺳﻴﺪﻫﺎ ﻭﺃﺭﺑﺎﺑﻬﺎ .
ﻳَﻤِﻴﻨﺎً ﻟَﻨِﻌْﻢَ ﺍﻟﺴَّﻴِّﺪَﺍﻥِ ﻭُﺟِﺪْﺗُﻤَﺎ .||.ﻋَﻠَﻰ ﻛُﻞِّ ﺣَﺎﻝٍ ﻣِﻦْ ﺳَﺤِﻴْﻞٍ ﻭَﻣُﺒْﺮَﻡِ
ﺍﻟﺴَﺤِﻴْﻞٍ: ﺍﻟﺨﻴﻂ ﺍﻟﻮﺍﺣﺪ
ﺍﻟﻤُﺒْﺮَﻡ : ﺧﻴﻄﺎﻥ ﻳﺒﺮﻣﺎﻥ ﻓﻴﺼﻴﺮﺍﻥ ﺧﻴﻂ ﻭﺍﺣﺪﺍ
ﻭﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺇﻥ ﺍﻟﺤﺎﺭﺙ ﻭﻫﺮﻡ ﺑﻦ ﺳﻨﺎﻥ ﻟﻨﻌﻢ ﺍﻟﺮﺟﻠﻴﻦ ﻓﻲ ﺣﺎﻟﻲ ﺍﻟﺸﺪ
ﻭﺍﻟﺮﺧﺎﺀ.
ﺗَﺪَﺍﺭَﻛْﺘُﻤَﺎ ﻋَﺒْﺴًﺎ ﻭَﺫُﺑْﻴَﺎﻥَ ﺑَﻌْﺪَﻣَﺎ .||. ﺗَﻔَﺎﻧَﻮْﺍ ﻭَﺩَﻗُّﻮﺍ ﺑَﻴْﻨَﻬُﻢْ ﻋِﻄْﺮَ ﻣَﻨْﺸَﻢِ
ﻣَﻨْﺸَﻢِ : ﺍﻣﺮﺃﺓ ﻣﻦ ﺧﺰﺍﻋﺔ ﻛﺎﻧﺖ ﺗﺒﻴﻊ ﺍﻟﻌﻄﺮ
ﻳﻜﻤﻞ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺣﺪﻳﺜﻪ ﻋﻦ ﺍﻟﺤﺎﺭﺙ ﻭﻫﺮﻡ ﻭﻳﻘﻮﻝ ﺃﻧﻬﻢ ﺗﺪﺍﺭﻛﺎ ﺍﻟﻘﺒﻠﺘﻴﻦ ﺑﺎﻟﺴﻠﻢ ﺑﻌﺪ
ﺇﻥ ﺗﻔﺎﻧﻮﺍ ﺑﺎﻟﺤﺮﺏ .
ﺍﻟﺼﻮﺭﺓ ﺍﻟﻔﻨﻴﺔ :
ﺷﺒﻪ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺍﻟﺤﺮﺏ ﺑﻴﻦ ﻗﺒﻠﺘﻲ ﻋﺒﺲ ﻭﺫﻳﺒﺎﻥ ﺑﺎﻟﻌﻄﺮ ﺍﻟﺘﻲ ﺗﺒﻴﻌﻪ ﺍﻣﺮﺍﺀﺓ ﻣﻦ
ﺧﺰﺍﻋﺔ ﻟﻠﻨﺎﺱ ﻭﻣﻦ ﺷﺪﺓ ﺳﻮﺀ ﺍﻟﻌﻄﺮ ﻣﺎﺕ ﺟﻤﻴﻊ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﻭﺻﺎﺭﺕ ﻣﺜﻼ ﻟﻠﺸﺆﻡ
ﻭﺭﻣﺰ ﺍﻟﻤﻮﺕ.
ﻭَﻗَﺪْ ﻗُﻠْﺘُﻤَﺎ ﺇِﻥْ ﻧُﺪْﺭِﻙِ ﺍﻟﺴِّﻠْﻢَ ﻭَﺍﺳِﻌﺎً .||. ﺑِﻤَﺎﻝٍ ﻭَﻣَﻌْﺮُﻭﻑٍ ﻣِﻦَ ﺍﻟﻘَﻮْﻝِ ﻧَﺴْﻠَﻢِ
ﻭَﺍﺳِﻊ: ﻣﻤﻜﻦ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺇﻥ ﺍﻟﺤﺎﺭﺙ ﻭﺍﻟﻬﺮﻡ ﻧﺸﺮﻯ ﺍﻟﺴﻠﻢ ﻭﺍﻭﻗﻔﺎ ﺍﻟﺤﺮﺏ ﺑﺎﻟﻤﺎﻝ ﻭﺍﻟﻘﻮﻝ
ﺍﻟﺠﻤﻴﻞ.
ﻓَﺄَﺻْﺒَﺤْﺘُﻤَﺎ ﻣِﻨْﻬَﺎ ﻋَﻠَﻰ ﺧَﻴْﺮِ ﻣَﻮْﻃِﻦٍ .||. ﺑَﻌِﻴﺪَﻳْﻦِ ﻓِﻴْﻬَﺎ ﻣِﻦْ ﻋُﻘُﻮﻕٍ ﻭَﻣَﺄْﺛَﻢِ
ﺧَﻴْﺮِ ﻣَﻮْﻃِﻦٍ : ﺧﻴﺮ ﻣﻨﺰﻟﺔ
ﺍﻟﻌُﻘُﻮﻕ : ﻗﻄﻴﻌﺔ ﺍﻟﺮﺣﻢ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺇﻥ ﺍﻟﺤﺎﺭﺙ ﻭﺍﻟﻬﺮﻡ ﺑﻊ ﺇﻥ ﺣﻘﻘﺎ ﺍﻟﺼﻠﺢ ﺃﺻﺒﺤﺎ ﺧﻴﺮ ﻣﻨﺰﻟﺔ ﻋﻨﺪ
ﺍﻟﻘﻮﻣﻴﻴﻦ ﺑﻌﺪﻳﻦ ﻋﻦ ﻗﻄﻴﻌﺔ ﺍﻟﺮﺣﻢ .
ﻋَﻈِﻴﻤَﻴْﻦِ ﻓِﻲ ﻋُﻠْﻴَﺎ ﻣَﻌَﺪٍّ ﻫُﺪِﻳْﺘُﻤَﺎ .||.ﻭَﻣَﻦْ ﻳَﺴْﺘَﺒِﺢْ ﻛَﻨْﺰﺍً ﻣِﻦَ ﺍﻟﻤَﺠْﺪِ ﻳَﻌْﻈُﻢِ
ﻋُﻠْﻴَﺎ ﻣَﻌَﺪٍّ : ﺃﻋﻼﻫﺎ
ﻳَﺴْﺘَﺒِﺢْ : ﻳﺠﺪﻩ ﻣﺒﺎﺣﺎ
ﻳَﻌْﻈُﻢ : ﻳﺼﻴﺮ ﻋﻈﻴﻤﺎ
ﻫﻨﺎ ﻳﺪﻋﻮ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﺤﺎﺭﺙ ﻭﺍﻟﻬﺮﻡ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﻬﺪﺍﻳﺔ ﺇﻟﻰ ﻃﺮﻳﻖ ﺍﻟﺼﻼﺡ ﺑﻌﺪ ﺇﻥ
ﺃﺻﺒﺤﺎ ﻋﻈﻤﻴﻴﻦ ﺑﻴﻦ ﺍﻟﻌﺮﺏ ﻭﺑﺨﺎﺻﺔ ﻗﺒﻠﻴﺔ ‏( ﻣﻌﺪ ‏) ﻭﻣﻦ ﻭﺟﺪ ﻛﻨﺰﺍ ﻣﻦ ﺍﻟﻤﺠﺪ
ﻓﺄﺧﺬﻩ ﻋﻈﻢ ﺃﻣﺮﻩ ﺑﻴﻦ ﺍﻟﻜﺮﺍﻡ .
ﺗُﻌَﻔِّﻰ ﺍﻟﻜُﻠُﻮﻡُ ﺑِﺎﻟﻤِﺌﻴﻦَ ﻓَﺄَﺻْﺒَﺤَﺖْ .||. ﻳُﻨَﺠِّﻤُﻬَﺎ ﻣَﻦْ ﻟَﻴْﺲَ ﻓِﻴْﻬَﺎ ﺑِﻤُﺠْﺮِﻡِ
ﺗُﻌَﻔِّﻰ: ﺗﻤﺤﻰ
ﺍﻟﻜُﻠُﻮﻡُ : ﺍﻟﺠﺮﺍﺡ
ﺍﻟﻤِﺌﻴﻦَ : ﺍﻹﺑﻞ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺇﻥ ﺍﻟﺠﺮﺍﺡ ﺑﻴﻦ ﺍﻟﻘﺒﻠﺘﻴﻦ ﺯﺍﻟﺖ ﺑﻌﺪ ﺇﻥ ﺃﺭﺳﻞ ﺍﻟﺤﺎﺭﺙ ﺍﺑﻨﻪ ﻣﻊ ﻣﺌﺔ
ﻣﻦ ﺍﻹﺑﻺﻟﻰ ﺑﻨﻲ ﻋﺒﺲ ﻭﺧﻴﺮﻫﻢ ﺇﻣﺎ ﺇﻥ ﻳﺎﺧﺬﻭ ﺍﻹﺑﻞ ﺃﻭ ﻳﻘﺘﻠﻮ ﺍﺑﻦ ﺍﻟﺤﺎﺭﺙ .
ﻳُﻨَﺠِّﻤُﻬَﺎ ﻗَﻮْﻡٌ ﻟِﻘَﻮْﻡٍ ﻏَﺮَﺍﻣَﺔً .||. ﻭَﻟَﻢْ ﻳَﻬَﺮِﻳﻘُﻮﺍ ﺑَﻴْﻨَﻬُﻢْ ﻣِﻞْﺀَ ﻣِﺤْﺠَﻢِ
ﻫِﺮَﺍﻕ: ﺃﺭﺍﻕ
ﺍﻟﻤِﺤْﺠَﻢ: ﺁﻟﺔ ﺍﻟﻤﺤﺠﻢ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺇﻥ ﺑﻨﻲ ﻋﺒﺲ ﻗﺒﻠﻮ ﺍﻹﺑﻞ ﻭﻗﻀﻴﺖ ﺍﻟﻔﺘﻨﺔ ﻭﺍﻥ ﺍﻟﺴﺎﻋﻴﻦ ﻫﻢ ﻣﻦ
ﺣﻤﻼ ﺩﻣﺎﺀ ﺍﻟﻘﺘﻠﺔ ﺑﺎﻟﺮﻏﻢ ﺍﻧﻪ ﻟﻢ ﻳﺮﻳﻘﻮﺍ ﻣﻘﺪﺍﺭ ﻣﺎ ﻳﻤﻼ ﻣﺤﺠﻤﺎ ﻣﻦ ﺍﻟﻤﺎﺀ.
ﻓَﺄَﺻْﺒَﺢَ ﻳَﺠْﺮِﻱ ﻓِﻴْﻬِﻢُ ﻣِﻦْ ﺗِﻼَﺩِﻛُﻢْ .||. ﻣَﻐَﺎﻧِﻢُ ﺷَﺘَّﻰ ﻣِﻦْ ﺇِﻓَﺎﻝٍ ﻣُﺰَﻧَّﻢِ
ﺍﻟﺘِﻼَﺩ: ﺍﻟﻤﺎﻝ ﺍﻟﻘﺪﻳﻢ
ﺍﻹِﻓَﺎﻝ: ﺍﻟﺼﻐﻴﺮ ﺍﻟﺴﻦ ﻣﻦ ﺍﻹﺑﻞ
ﺍﻟﻤُﺰَﻧَّﻢ : ﺍﻟﻤﻌﻠﻢ ﺑﻌﻼﻣﺔ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺇﻥ ﻣﺎﻝ ﺍﻟﺤﺎﺭﺙ ﻭﺍﻟﻬﺮﻡ ﺃﺻﺒﺢ ﻳﺠﺮﻱ ﺇﻟﻰ ﺃﻭﻟﻴﺎﺀ ﺍﻟﻤﻘﺘﻮﻟﻴﻦ ﻭﺫﻟﻚ
ﻣﻦ ﺷﺪﻩ ﻛﺮﻣﻬﻢ.
ﺃَﻻَ ﺃَﺑْﻠِﻎِ ﺍﻷَﺣْﻼَﻑَ ﻋَﻨِّﻰ ﺭِﺳَﺎﻟَﺔً .||. ﻭَﺫُﺑْﻴَﺎﻥَ ﻫَﻞْ ﺃَﻗْﺴَﻤْﺘُﻢُ ﻛُﻞَّ ﻣُﻘْﺴَﻢِ
ﺍﻷَﺣْﻼَﻑَ : ﺃﺳﺪ ﻭﻏﻄﻔﺎﻥ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﻣﻦ ﻳﺒﻠﻎ ﺃﺳﺪ ﻭﻏﻄﻔﺎﻥ ﻭﺫﻳﺒﺎﻥ ﻭﺣﻠﻔﺎﺀﻫﺎ ﺇﻧﻜﻢ ﺃﻗﺴﻤﺘﻢ ﻗﺴﻤﺎ
ﻋﻈﻴﻤﺎ ﻋﻠﻰ ﺗﻨﻔﻴﺬ ﺍﻟﺼﻠﺢ.
ﻓَﻼَ ﺗَﻜْﺘُﻤُﻦَّ ﺍﻟﻠﻪَ ﻣَﺎ ﻓِﻲ ﻧُﻔُﻮﺳِﻜُﻢْ .||.ﻟِﻴَﺨْﻔَﻰ ﻭَﻣَﻬْﻤَﺎ ﻳُﻜْﺘَﻢِ ﺍﻟﻠﻪُ ﻳَﻌْﻠَﻢِ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﻟﻠﻘﻮﻡ ﺫﺑﻴﺎﻥ ﺇﻥ ﻻ ﻳﺨﻔﻮﺍ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻣﺎﻳﻀﻤﺮﻭﻧﻪ ﻣﻦ ﻏﺪﺭ ﻭﺍﻥ ﺍﻟﻠﻪ
ﻳﻌﻠﻢ ﺍﻟﺴﺮ ﻭﻣﺎ ﺍﺧﻔﻲ .
ﻳُﺆَﺧَّﺮْ ﻓَﻴُﻮﺿَﻊْ ﻓِﻲ ﻛِﺘَﺎﺏٍ ﻓَﻴُﺪَّﺧَﺮ .||.ﻟِﻴَﻮْﻡِ ﺍﻟﺤِﺴَﺎﺏِ ﺃَﻭْ ﻳُﻌَﺠَّﻞْ ﻓَﻴُﻨْﻘَﻢِ
ﻫﻨﺎ ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﻣﻬﻤﺎ ﺍﺧﻔﻲ ﺍﻟﻐﺪﺭ ﻓﺎﻥ ﺍﻟﻠﻪ ﻳﺆﺧﺮﻩ ﻟﻴﻮﻡ ﺍﻟﺤﺴﺎﺏ ﻭﺍﻭ ﻳﻌﺠﻞ
ﻟﻜﻢ ﻋﻘﻮﺑﺔ ﻓﻲ ﺍﻟﺪﻧﻴﺎ ﻳﻨﺘﻘﻢ ﻣﻨﻜﻢ .
ﻭَﻣَﺎ ﺍﻟﺤَﺮْﺏُ ﺇِﻻَّ ﻣَﺎ ﻋَﻠِﻤْﺘُﻢْ ﻭَﺫُﻗْﺘُﻢُ .||. ﻭَﻣَﺎ ﻫُﻮَ ﻋَﻨْﻬَﺎ ﺑِﺎﻟﺤَﺪِﻳﺚِ ﺍﻟﻤُﺮَﺟَّﻢِ
ﺍﻟﻤُﺮَﺟَّﻢِ : ﺍﻟﻤﻈﻨﻮﻥ ﺍﻟﺬﻱ ﻳﺸﻚ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺇﻥ ﺍﻟﺤﺮﺏ ﻭﻧﺘﺎﺋﺠﻬﺎ ﻟﻴﺲ ﻣﻦ ﻋﻠﻢ ﺍﻟﻐﻴﺐ ﺑﻞ ﺍﻧﻜﻢ ﺟﺮﺑﺘﻤﻮﻫﺎ
ﻭﺫﻗﺘﻢ ﺣﺴﺮﺍﺗﻬﺎ.
ﻣَﺘَﻰ ﺗَﺒْﻌَﺜُﻮﻫَﺎ ﺗَﺒْﻌَﺜُﻮﻫَﺎ ﺫَﻣِﻴْﻤَﺔً .||. ﻭَﺗَﻀْﺮَ ﺇِﺫَﺍ ﺿَﺮَّﻳْﺘُﻤُﻮﻫَﺎ ﻓَﺘَﻀْﺮَﻡِ
ﺫَﻣِﻴْﻤَﺔً : ﻣﺬﻣﻮﻣﺔ ﻻ ﺗﺤﻤﺪﻭﻥ ﺃﻣﺮﻫﺎ
ﺗَﻀْﺮَ : ﺗﺸﺘﻌﻞ
ﻳﻮﺟﻪ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺣﺪﻳﺜﻪ ﺇﻟﻰ ﺑﻨﻲ ﻋﺒﺲ ﺇﻧﻜﻢ ﺇﺫ ﺃﺷﻌﻠﺘﻢ ﺍﻟﺤﺮﺏ ﺫﻣﺘﻜﻢ ﺍﻟﻌﺮﺏ ﺇﺫﺍ
ﺃﺛﺮﺗﻤﻮﻫﺎ ﺛﺎﺭﺕ ﻋﻠﻴﻨﺎ ﻭﻋﻠﻴﻜﻢ ﻭﻫﻨﺎ ﻳﺪﻋﻮ ﺍﻟﻰ ﺍﻟﺼﻠﺢ ﻭﺍﻻﺑﺘﻌﺎﺩ ﻋﻦ ﺍﻟﺤﺮﺏ .
ﻓَﺘَﻌْﺮُﻛُﻜُﻢْ ﻋَﺮْﻙَ ﺍﻟﺮَّﺣَﻰ ﺑِﺜِﻔَﺎﻟِﻬَﺎ .||. ﻭَﺗَﻠْﻘَﺢْ ﻛِﺸَﺎﻓﺎً ﺛُﻢَّ ﺗُﻨْﺘَﺞْ ﻓَﺘُﺘْﺌِﻢِ
ﺗَﻌْﺮُﻛُﻜُﻢْ: ﺗﻄﺤﻨﻜﻢ
ﺍﻟﺜﻔﺎﻝ : ﺟﻠﺪﺓ ﺗﺤﺖ ﺍﻟﺮﺣﻰ ﻳﺪﻕ ﻋﻠﻴﻬﺎ ﺍﻟﺪﻗﻴﻖ
ﺗَﻠْﻘَﺢْ ﻛِﺸَﺎﻓﺎً : ﺃﻱ ﺳﻨﺘﻴﻦ ﻣﺘﻮﺍﻟﺘﻴﻦ
ﺗُﺘْﺌِﻢ : ﺗﺄﺗﻲ ﺑﺘﻮﺀﻣﻴﻦ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺇﻥ ﺍﻟﺤﺮﺏ ﺇﺫ ﻭﻗﻌﺖ ﻗﺪ ﺗﻄﺤﻨﺎ ﻛﻤﺎ ﻳﻄﺤﻦ ﺍﻟﺮﺣﻰ ﺍﻟﺤﺐ ﻭﻻ ﺗﻨﺘﺞ
ﺍﻟﺤﺮﺏ ﺇﻟﻰ ﻏﻠﻤﺎﻥ ﺷﺆﻡ .
ﺍﻟﺼﻮﺭﺓ ﺍﻟﻔﻨﻴﺔ :
ﺷﺒﻪ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺍﻟﺤﺮﺏ ﻭﻭﻳﻼﺗﻬﺎ ﺑﺎﻟﺮﺣﻰ ﻭﺍﻟﻨﺎﺱ ﺑﺎﻟﻘﻤﺢ ﺍﻟﺬﻱ ﺗﻄﺤﻨﻪ ﺍﻟﺮﺣﻰ .
ﻓَﺘُﻨْﺘِﺞْ ﻟَﻜُﻢْ ﻏِﻠْﻤَﺎﻥَ ﺃَﺷْﺄَﻡَ ﻛُﻠُّﻬُﻢْ .||.ﻛَﺄَﺣْﻤَﺮِ ﻋَﺎﺩٍ ﺛُﻢَّ ﺗُﺮْﺿِﻊْ ﻓَﺘَﻔْﻄِﻢِ
ﺃَﺣْﻤَﺮِ ﻋَﺎﺩ: ﻳﺮﻳﺪ ﺛﻤﻮﺩ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺇﻥ ﺍﻟﺤﺮﺏ ﺳﺘﻮﻟﺪ ﻟﻜﻢ ﺃﻭﻻﺩ ﺷﺆﻡ ﻛﻞ ﻭﺍﺣﺪ ﻳﻀﺎﻫﻲ ﻓﻲ ﺍﻟﺸﺆﻡ
ﻋﺎﻗﺮ ﺍﻟﻨﺎﻗﺔ ﻭﻫﻮ ﻗﺪﺍﺭ ﺑﻦ ﺳﺎﻟﻒ ﻭﺗﺮﺿﻌﻬﻢ ﺍﻟﺤﺮﺏ ﻭﺗﻔﻄﻤﺌﻬﻢ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﺤﺮﺏ
ﻓﻴﺼﺒﺤﻮﻥ ﺷﺆﻣﺎ ﻋﻠﻰ ﺃﺑﺎﺋﻬﻢ .
ﻓَﺘُﻐْﻠِﻞْ ﻟَﻜُﻢْ ﻣَﺎ ﻻَ ﺗُﻐِﻞُّ ﻷَﻫْﻠِﻬَﺎ .||. ﻗُﺮَﻯً ﺑِﺎﻟْﻌِﺮَﺍﻕِ ﻣِﻦْ ﻗَﻔِﻴْﺰٍ ﻭَﺩِﺭْﻫَﻢِ
ﻫﻨﺎ ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺍﻥ ﺍﻟﺤﺮﺏ ﺗﻐﻞ ﻟﻜﻢ ﺍﻟﺪﻣﺎﺀ ﻣﺎ ﻻ ﺗﻐﻞ ﻗﺮﻯ ﺍﻟﻌﺮﺍﻕ ﺍﻟﺘﻲ ﺗﻐﻞ
ﺍﻟﻘﻔﻴﺰ ﻭﺍﻟﺪﺭﻫﻢ ﻭﺍﻟﺨﻴﺮﺍﺕ ﻭﻫﻨﺎ ﺩﻻﻟﺔ ﻋﻠﻰ ﺍﺳﺘﻬﺰﺍﺀ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺑﻬﻢ .
ﻟَﻌَﻤْﺮِﻱ ﻟَﻨِﻌْﻢَ ﺍﻟﺤَﻲِّ ﺟَﺮَّ ﻋَﻠَﻴْﻬِﻢُ .||. ﺑِﻤَﺎ ﻻَ ﻳُﺆَﺍﺗِﻴْﻬِﻢ ﺣُﺼَﻴْﻦُ ﺑْﻦُ ﺿَﻤْﻀَﻢِ
ﻻَ ﻳُﺆَﺍﺗِﻴْﻬِﻢ: ﻻ ﻳﻮﺍﻓﻘﻬﻢ
ﻳﺘﺤﺪﺙ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﻋﻦ ﺣﺼﻴﻦ ﺑﻦ ﺑﻨﻲ ﻣﺮﺓ ﺍﻟﺬﻱ ﺃﺑﻰ ﺃﻥ ﻳﺪﺧﻞ ﻓﻲ ﺍﻟﺼﻠﺢ ﻓﻠﻤﺎ
ﺍﺟﺘﻤﻌﻮﺍ ﻟﺼﻠﺢ ﻗﺘﻞ ﺭﺟﻞ ﻣﻨﻬﻢ ﻭﺟﻨﺎ ﻋﻠﻰ ﻗﻮﻣﻪ ﺑﺘﺼﺮﻓﻪ ﻫﺬﺍ .
ﻭَﻛَﺎﻥَ ﻃَﻮَﻯ ﻛَﺸْﺤﺎً ﻋَﻠَﻰ ﻣُﺴْﺘَﻜِﻨَّﺔٍ .||. ﻓَﻼَ ﻫُﻮَ ﺃَﺑْﺪَﺍﻫَﺎ ﻭَﻟَﻢْ ﻳَﺘَﻘَﺪَّﻡِ
ﺍﻟﻜَﺸْﺢ : ﺍﻟﺨﺎﺻﺮﺓ
ﻣُﺴْﺘَﻜِﻨَّﺔ: ﺷﻲﺀ ﺍﺿﻤﺮﻩ ﻓﻲ ﻧﻔﺴﻪ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺃﻥ ﺣﺼﻴﻦ ﺍﺩﺧﻞ ﻧﻔﺴﻪ ﺑﺸﻴﺌﺎ ﻟﻢ ﻳﻈﻬﺮﻩ ﻭﻟﻢ ﻳﻘﺪﻡ ﻋﻠﻴﻪ ﻗﺒﻞ ﺃﻥ
ﻳﺠﺪ ﻓﺮﺻﺔ ﻟﺬﻟﻚ .
ﻭَﻗَﺎﻝَ ﺳَﺄَﻗْﻀِﻲ ﺣَﺎﺟَﺘِﻲ ﺛُﻢَّ ﺃَﺗَّﻘِﻲ .||. ﻋَﺪُﻭِّﻱ ﺑِﺄَﻟْﻒٍ ﻣِﻦْ ﻭَﺭَﺍﺋِﻲَ ﻣُﻠْﺠَﻢِ
ﻫﻨﺎ ﺍﺑﻦ ﺣﺼﻴﻦ ﻳﻘﻮﻝ ﺳﻴﺄﺧﺬ ﺑﺄﺛﺮ ﺃﺧﻴﻪ ﻭﺛﻢ ﻳﺠﻌﻞ ﺑﻴﻨﻪ ﻭﺑﻴﻦ ﺃﻋﺪﺍﻩ ﻣﻦ
ﺍﻟﻔﺮﺳﺎﻥ ﺍﻟﻤﻠﺠﻤﺔ ﺧﻴﻮﻟﻬﻢ .
ﻓَﺸَﺪَّ ﻓَﻠَﻢْ ﻳُﻔْﺰِﻉْ ﺑُﻴُﻮﺗﺎً ﻛَﺜِﻴﺮَﺓً .||. ﻟَﺪَﻯ ﺣَﻴْﺚُ ﺃَﻟْﻘَﺖْ ﺭَﺣْﻠَﻬَﺎ ﺃُﻡُّ ﻗَﺸْﻌَﻢِ
ﻟَﻢْ ﻳُﻔْﺰِﻉْ : ﻟﻢ ﻳﻬﻴﺠﻬﺎ
ﺃُﻡُّ ﻗَﺸْﻌَﻢِ : ﺍﻟﺤﺮﺏ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺃﻥ ﺣﺼﻨﺎ ﻗﺘﻞ ﺭﺟﻞ ﻣﻦ ﺑﻨﻲ ﻋﺒﺲ ﺑﻌﺪ ﺍﻟﺼﻠﺢ ﺩﻭﻥ ﻋﻠﻢ ﻗﻮﻣﻪ
ﺑﺬﻟﻚ ﻭﻟﻮ ﻋﻠﻤﻮﺍ ﻟﻤﻨﻌﻮﻩ ﻭﻛﺎﻥ ﺫﻟﻚ ﺑﻌﺪ ﻧﻬﺎﻳﺔ ﺍﻟﺤﺮﺏ.
ﻟَﺪَﻯ ﺃَﺳَﺪٍ ﺷَﺎﻛِﻲ ﺍﻟﺴِﻼﺡِ ﻣُﻘَﺬَّﻑٍ .||. ﻟَﻪُ ﻟِﺒَﺪٌ ﺃَﻇْﻔَﺎﺭُﻩُ ﻟَﻢْ ﺗُﻘَﻠَّﻢِ
ﺷَﺎﻛِﻲ ﺍﻟﺴِﻼﺡِ: ﺗﺎﻡ ﺍﻟﺴﻼﺡ
ﻣُﻘَﺬَّﻑ : ﻏﻠﻴﻆ ﺍﻟﻠﺤﻢ
ﺍﻟﻠﺒﺪ : ﺍﻟﺸﻌﺮ ﺍﻟﺬﻱ ﻋﻠﻰ ﺍﻻﺳﺪ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺇﻥ ﺣﺼﻴﻦ ﻗﻮﻱ ﻣﺜﻞ ﺍﻷﺳﺪ ﻭﺗﺎﻡ ﺍﻟﺴﻼﺡ .
ﺍﻟﺼﻮﺭﺓ ﺍﻟﻔﻨﻴﺔ :
ﺷﺒﻪ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﻗﻮﺓ ﺍﻟﺤﺼﻴﻦ ﺑﺎﻷﺳﺪ ﺍﻟﻐﻠﻴﻆ ﺍﻟﺤﻢ ﻭﻛﺜﻴﻒ ﻭﻗﻮﻱ ﺍﻟﺒﻨﻴﻪ ﺍﻟﺬﻱ ﻳﻠﻬﻢ
ﻓﺮﻳﺴﺘﻪ ﺑﺄﻇﺎﻓﺮﻩ ﺍﻟﺘﻲ ﻟﻢ ﺗﻘﻠﻢ ﻳﻮﻣﺎ.
ﺟَﺮﻱﺀٍ ﻣَﺘَﻰ ﻳُﻈْﻠَﻢْ ﻳُﻌَﺎﻗَﺐْ ﺑِﻈُﻠْﻤِﻪِ .||. ﺳَﺮِﻳْﻌﺎً ﻭَﺇِﻻَّ ﻳُﺒْﺪِ ﺑِﺎﻟﻈُّﻠْﻢِ ﻳَﻈْﻠِﻢِ
ﻳﻜﻤﻞ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﻭﺻﻔﻪ ﻟﻠﺤﺼﻴﻦ ﻭﻳﻘﻮﻝ ﺍﻧﻪ ﺷﺠﺎﻋﺎ ﺟﺮﻱﺀ ﻣﺘﻰ ﻇﻠﻢ ﻋﻮﻗﺐ
ﺳﺮﻳﻌﺎ ﻭﺍﻥ ﻟﻢ ﻳﻈﻠﻢ ﻇﻠﻢ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺍﻇﻬﺎﺭ ﻋﺰﺗﻪ .
ﺩَﻋَﻮْﺍ ﻇِﻤْﺌﻬُﻢْ ﺣَﺘَﻰ ﺇِﺫَﺍ ﺗَﻢَّ ﺃَﻭْﺭَﺩُﻭﺍ .||.ﻏِﻤَﺎﺭﺍً ﺗَﻔَﺮَّﻯ ﺑِﺎﻟﺴِّﻼﺡِ ﻭَﺑِﺎﻟﺪَّﻡِ
ﺍﻟﻈﻢﺀ : ﻣﺎ ﺑﻴﻦ ﺍﻟﺸﺮﺑﺘﻴﻦ
ﻏِﻤَﺎﺭﺍً: ﺍﻟﻤﺎﺀ ﺍﻟﻜﺜﻴﺮ
ﺗَﻔَﺮَّﻯ : ﺗﺸﻘﻖ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺇﻧﻬﻢ ﻛﺎﻧﻮﺍ ﻛﻔﻮﺍ ﺍﻟﻘﺘﺎﻝ ﻣﺪﺓ ﻣﺎ ﺗﺮﻋﻰ ﺍﻹﺑﻞ ﻣﺪﺓ ﺛﻢ ﺗﺘﻮﻗﻒ ﺛﻢ
ﻋﺎﺩﻭ ﺍﻟﻘﺘﺎﻝ ﻛﻤﺎ ﺗﺮﺩ ﺍﻹﺑﻞ ﺍﻟﻤﺎﺀ ﺑﻌﺪ ﺍﻟﺮﻋﻲ .
ﻓَﻘَﻀَّﻮْﺍ ﻣَﻨَﺎﻳَﺎ ﺑَﻴْﻨَﻬُﻢْ ﺛُﻢَّ ﺃَﺻْﺪَﺭُﻭﺍ .||. ﺇِﻟَﻰ ﻛَﻠَﺄٍ ﻣُﺴْﺘَﻮْﺑَﻞٍ ﻣُﺘَﻮَﺧِّﻢِ
ﻓَﻘَﻀَّﻮْﺍ ﻣَﻨَﺎﻳَﺎ : ﺍﻧﻔﻮﻫﺎ
ﻣُﺴْﺘَﻮْﺑَﻞ : ﻭﺑﻴﻞ
ﻣُﺘَﻮَﺧِّﻢ : ﻭﺧﻴﻢ ﻏﻴﺮ ﻣﺮﻳﺆ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺇﻧﻬﻢ ﺗﺤﺎﺭﺑﻮﺍ ﻣﺪﺓ ﺛﻢ ﺗﺼﺎﻟﺤﻮﺍ ﺑﻌﺪ ﺇﻥ ﻗﺘﻞ ﺍﻟﻜﺜﻴﺮ ﻣﻨﻬﻢ ﺛﻢ ﺭﺟﻌﻮﺍ
ﺇﻟﻰ ﺍﻟﻘﺘﺎﻝ ﻣﺮﺓ ﺃﺧﺮﻯ ﻭﺍﺑﺘﻌﺪﻭﺍ ﻟﻬﺎ ﻛﺄﻧﻬﺎ ﻛﻴﻞ ﻭﺑﻴﻞ ﻭﺧﻴﻢ ﻓﺴﺎﺩ .
ﻟَﻌَﻤْﺮُﻙَ ﻣَﺎ ﺟَﺮَّﺕْ ﻋَﻠَﻴْﻬِﻢْ ﺭِﻣَﺎﺣُﻬُﻢْ .||.ﺩَﻡَ ﺍﺑْﻦِ ﻧَﻬِﻴْﻚٍ ﺃَﻭْ ﻗَﺘِﻴْﻞِ ﺍﻟﻤُﺜَﻠَّﻢِ
ﻳﻘﺴﻢ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺍﻥ ﺭﻣﺎﺣﻬﻢ ‏( ﻳﻘﺼﺪ ﺍﻟﺬﻳﻦ ﺗﺤﻤﻠﻮﺍ ﺩﻳﺎﺕ ﺍﻟﻘﺘﻠﻰ ‏) ﻟﻢ ﺗﺠﻦ ﻋﻠﻴﻬﻢ
ﺩﻣﺎﺅ ﺍﺑﻦ ﻧﻬﻴﻚ ﻭﻗﺘﻴﻞ ﺍﻟﻤﻠﺜﻢ .
ﻭَﻻَ ﺷَﺎﺭَﻛَﺖْ ﻓِﻲ ﺍﻟﻤَﻮْﺕِ ﻓِﻲ ﺩَﻡِ ﻧَﻮْﻓَﻞٍ .||. ﻭَﻻَ ﻭَﻫَﺐٍ ﻣِﻨْﻬَﺎ ﻭَﻻ ﺍﺑْﻦِ ﺍﻟﻤُﺨَﺰَّﻡِ
ﻳﺘﺤﺪﺙ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﻋﻦ ﻣﻘﺘﻞ ﻧﻮﻓﻞ ﺍﺑﻦ ﺍﻟﻤﺨﺮﻡ ﺇﻥ ﺍﻟﺬﻳﻦ ﺗﺤﻤﻞ ﺍﻟﺪﻳﺔ ﻭﻫﻢ ﺍﻟﺤﺎﺭﺙ
ﻭﺍﻟﻬﺮﻡ ﻟﻢ ﻳﻘﺘﻠﻮﻫﻢ ﻭﻟﻜﻦ ﺗﻜﻔﻠﻮﺍ ﺑﺪﻣﻬﻢ ﻭﻣﻦ ﺍﺟﻞ ﺍﻹﺻﻼﺡ ﺑﻴﻦ ﺍﻟﻌﺸﺮﺗﻴﻦ.
ﻓَﻜُﻼً ﺃَﺭَﺍﻫُﻢْ ﺃَﺻْﺒَﺤُﻮﺍ ﻳَﻌْﻘِﻠُﻮﻧَﻪُ .||. ﺻَﺤِﻴْﺤَﺎﺕِ ﻣَﺎﻝٍ ﻃَﺎﻟِﻌَﺎﺕٍ ﺑِﻤَﺨْﺮِﻡِ
ﻳَﻌْﻘِﻠُﻮﻧَﻪ : ﻳﺪﻓﻌﻮﻥ ﺩﻳﺘﻪ
ﻃَﺎﻟِﻌَﺎﺕٍ : ﺍﻟﺸﻲﺀ ﺑﻌﺪ ﺍﻟﺸﻲﺀ
ﺍﻟﻤﺨﺮﻡ : ﺍﻟﺠﺒﻞ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺇﻥ ﺍﻟﺬﻳﻦ ﺗﺤﻤﻠﻮﺍ ﺩﻳﺎﺕ ﺍﻟﻘﺘﻠﻰ ﻣﻦ ﺍﻟﻘﺒﻠﺘﻴﻦ ﻳﺪﻓﻌﻮﻧﻬﺎ ﺍﻟﻒ ﺗﺎﻣﺔ
ﺑﻌﺪ ﺍﻟﻒ ﺗﺎﻣﺔ ﻫﺆﻻﺀ ﻳﺪﻓﻌﻬﺎ ﻗﻮﻡ ﻟﻴﺒﻠﻐﻮﻫﺎ ﻭﻫﻲ ﺍﺑﻞ ﺻﺤﻴﺤﺔ ﺗﺼﻌﺪ ﺃﻋﺎﻟﻲ
ﺍﻟﺠﺒﺎﻝ .
ﻟِﺤَﻲِّ ﺣَﻼﻝٍ ﻳَﻌْﺼِﻢُ ﺍﻟﻨَّﺎﺱَ ﺃَﻣْﺮَﻫُﻢْ .||.ﺇِﺫَﺍ ﻃَﺮَﻗَﺖْ ﺇِﺣْﺪَﻯ ﺍﻟﻠَّﻴَﺎﻟِﻲ ﺑِﻤُﻌْﻈَﻢِ
ﺣَﻼﻝ: ﻛﺜﻴﺮ
ﻳَﻌْﺼِﻢُ : ﻳﻤﻨﻊ ﺃﻧﻬﻢ ﻳﺪﻓﻌﻮﻥ ﺁﻟﻴﺎﺕ ﻷﺟﻞ ﺣﻲ ﻧﺎﺯﻟﻴﻦ ﻳﻌﺼﻢ ﺃﻣﺮﻫﻢ ﺟﻴﺮﺍﻧﻬﻢ
ﻭﺣﻠﻔﺎﺀﻫﻢ ﺇﺫﺍ ﺃﺗﺖ ﺇﺣﺪﻯ ﺍﻟﻠﻴﺎﻟﻲ ﺑﺄﻣﺮ ﻋﻈﻴﻢ ﺃﻱ ﺇﺫﺍ ﺣﻠﺖ ﺑﻪ ﻣﺼﻴﺒﺔ ﻣﻨﻌﻮﻫﻢ .
ﻃَﺮَﻗَﺖْ : ﺍﺗﺖ ﻟﻴﻠﻼ
ﺑِﻤُﻌْﻈَﻢِ : ﺑﺎﻣﺮ ﻋﻈﻴﻢ
ﻛِﺮَﺍﻡٍ ﻓَﻼَ ﺫُﻭ ﺍﻟﻀِّﻐْﻦِ ﻳُﺪْﺭِﻙُ ﺗَﺒْﻠَﻪُ .||. ﻭَﻻ ﺍﻟﺠَﺎﺭِﻡُ ﺍﻟﺠَﺎﻧِﻲ ﻋَﻠَﻴْﻬِﻢْ ﺑِﻤُﺴْﻠَﻢِ
ﺍﻟﺘَﺒْﻞ : ﺍﻟﺤﻘﺪ ﻭﺍﻟﻀﻐﻴﻨﺔ
ﺍﻟﺠَﺎﺭِﻡُ ﺍﻟﺠَﺎﻧِﻲ : ﺍﻟﻤﺠﺮﻡ
ﻳﺼﻒ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺍﻟﺤﻲ ﺑﻜﺮﻡ ﺍﻷﺻﻞ ﻓﺬﻭ ﺍﻟﺜﺎﺭ ﻻ ﻳﺪﺭﻙ ﺛﺎﺭﺓ ﻋﻨﺪﻫﻢ ﻭﻻ ﻳﻘﺪﺭ ﻋﻠﻰ
ﺍﻻﻧﺘﻘﺎﻡ ﻣﻨﻬﻢ ﻭﻣﻦ ﺟﻨﻰ ﻋﻠﻴﻬﻢ ﻻ ﻳﺴﻠﻤﻮﻩ .
ﺳَﺌِﻤْﺖُ ﺗَﻜَﺎﻟِﻴْﻒَ ﺍﻟﺤَﻴَﺎﺓِ ﻭَﻣَﻦْ ﻳَﻌِﺶُ .||. ﺛَﻤَﺎﻧِﻴﻦَ ﺣَﻮْﻻً ﻻ ﺃَﺑَﺎ ﻟَﻚَ ﻳَﺴْﺄَﻡِ
ﺳَﺌِﻤْﺖُ : ﻣﻠﻠﺖ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺍﻧﻪ ﻣﻠﻞ ﻣﻦ ﻣﺸﻘﺔ ﺍﻟﺤﻴﺎﺓ ﻭﻣﺘﺎﺑﻌﻬﺎ ﻣﻨﻬﺎ ﺍﻟﻌﻴﺶ ﺛﻤﺎﻧﻴﻦ ﻋﺎﻣﺎ .
ﻭﺃَﻋْﻠَﻢُ ﻣَﺎ ﻓِﻲ ﺍﻟْﻴَﻮْﻡِ ﻭَﺍﻷَﻣْﺲِ ﻗَﺒْﻠَﻪُ .||. ﻭَﻟﻜِﻨَّﻨِﻲ ﻋَﻦْ ﻋِﻠْﻢِ ﻣَﺎ ﻓِﻲ ﻏَﺪٍ ﻋَﻢِ
ﻳﺘﺤﺪﺙ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﻋﻦ ﻧﻔﺴﻪ ﻭﻳﻘﻮﻝ ﺍﻧﻪ ﻳﻌﻠﻢ ﻣﺎ ﻣﺮ ﺑﻪ ﻣﻦ ﺃﻣﺲ ﻭﺍﻟﻴﻮﻡ ﻷﻧﻪ ﺭﺁﻩ
ﻭﻟﻜﻨﻪ ﻳﺠﻬﻞ ﺑﻤﺎ ﻳﺤﺪﺙ ﻏﺪﺍ .
ﺭَﺃَﻳْﺖُ ﺍﻟﻤَﻨَﺎﻳَﺎ ﺧَﺒْﻂَ ﻋَﺸْﻮَﺍﺀَ ﻣَﻦْ ﺗُﺼِﺐْ .||. ﺗُﻤِﺘْﻪُ ﻭَﻣَﻦْ ﺗُﺨْﻄِﻰﺀ ﻳُﻌَﻤَّﺮْ ﻓَﻴَﻬْﺮَﻡِ
ﺧﺒﻂ ﻋﺸﻮﺍﺀ : ﺃﻱ ﻻ ﺗﻘﺼﺪ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺍﻧﻪ ﻣﻦ ﺃﺧﻄﺎﺗﻪ ﺍﻟﻤﻨﻴﺔ ﻋﺎﺵ ﻭﻫﺮﻡ ﻭﻣﻦ ﻟﻤﻦ ﺇﺻﺎﺑﺘﻪ ﻫﻠﻚ .
ﺍﻟﺼﻮﺭﺓ ﺍﻟﻔﻨﻴﺔ :
ﺷﺒﻪ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺍﻟﻤﻮﺕ ﺍﻟﺬﻱ ﻳﺼﻴﺐ ﺍﻹﻧﺴﺎﻥ ﻛﺎﻟﻨﺎﻗﺔ ﺍﻟﺘﻲ ﺗﻘﺘﻞ ﺩﻭﻥ ﺑﺼﻴﺮﺓ .
ﻭَﻣَﻦْ ﻟَﻢْ ﻳُﺼَﺎﻧِﻊْ ﻓِﻲ ﺃُﻣُﻮﺭٍ ﻛَﺜِﻴﺮَﺓٍ .||. ﻳُﻀَﺮَّﺱْ ﺑِﺄَﻧْﻴَﺎﺏٍ ﻭَﻳُﻮْﻃَﺄ ﺑِﻤَﻨْﺴِﻢِ
ﻳﺼﺎﻧﻊ : ﻳﺠﺎﻣﻞ
ﺍﻟﻤَﻨْﺴِﻢ : ﺧﻒ ﺍﻟﺒﻌﻴﺮ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺍﻧﻪ ﻣﻦ ﻻ ﻳﺠﺎﻣﻞ ﺍﻟﻨﺎﻱ ﻭﻳﺪﺍﺭﻳﻬﻢ ﻗﻬﺮﻭﻩ ﻭﺫﻟﻮﻩ ﻛﺎﻟﺬﻱ ﻳﻀﺮﺱ
ﺑﺎﻟﻨﺎﺏ ﻭﻳﻮﻃﺄ ﺑﺎﻟﻤﻨﺴﻢ.
ﻭَﻣَﻦْ ﻳَﺠْﻌَﻞِ ﺍﻟﻤَﻌْﺮﻭﻑَ ﻣِﻦْ ﺩُﻭﻥِ ﻋِﺮْﺿِﻪِ .||. ﻳَﻔِﺮْﻩُ ﻭَﻣَﻦْ ﻻ ﻳَﺘَّﻖِ ﺍﻟﺸَّﺘْﻢَ ﻳُﺸْﺘَﻢِ
ﻳَﻔِﺮْﻩُ : ﻳﺠﻌﻠﻪ ﻭﺍﻓﺮﺍ
ﻳﺘﺤﺪﺙ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﻋﻦ ﺍﻟﻤﻌﺮﻭﻑ ﻭﻳﻘﻮﻝ ﻣﻦ ﺑﺬﻝ ﻣﻌﺮﻭﻑ ﻟﻠﻨﺎﺱ ﺻﺎﻥ ﻋﺮﺿﻪ
ﻭﺣﻔﻆ ﻛﺮﻣﻪ .
ﻭَﻣَﻦْ ﻳَﻚُ ﺫَﺍ ﻓَﻀْﻞٍ ﻓَﻴَﺒْﺨَﻞْ ﺑِﻔَﻀْﻠِﻪِ .||. ﻋَﻠَﻰ ﻗَﻮْﻣِﻪِ ﻳُﺴْﺘَﻐْﻦَ ﻋَﻨْﻪُ ﻭَﻳُﺬْﻣَﻢِ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺍﻧﻪ ﻣﻦ ﻛﺎﻥ ﺫﻭ ﻓﻀﻞ ﻭﻣﺎﻝ ﻭﺑﺨﻞ ﻳﻪ ﻳﺬﻣﻪ ﻗﻮﻣﻪ ﻭﻳﺴﺘﻐﻨﻲ ﻋﻨﻪ .
ﻭَﻣَﻦْ ﻳُﻮْﻑِ ﻻ ﻳُﺬْﻣَﻢْ ﻭَﻣَﻦْ ﻳُﻬْﺪَ ﻗَﻠْﺒُﻪُ .||. ﺇِﻟَﻰ ﻣُﻄْﻤَﺌِﻦِّ ﺍﻟﺒِﺮِّ ﻻ ﻳَﺘَﺠَﻤْﺠَﻢِ
ﺍﻟﺒِﺮِّ : ﺍﻟﺼﻼﺡ
ﻻ ﻳَﺘَﺠَﻤْﺠَﻢِ : ﻟﻢ ﻳﺘﺮﺩﺩ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺍﻧﻪ ﻣﻦ ﻛﺎﻥ ﺑﺼﺪﺭﻩ ﺑﺮ ﻗﺪ ﺍﻃﺎﻥ ﻭﺳﻜﻦ ﻟﻴﺲ ﻳﺮﺟﻊ ﻟﻢ ﻳﺘﺠﻤﺠﻢ
ﻭﺍﻣﻀﻲ ﻛﻞ ﺃﻣﺮ ﻋﻠﻰ ﺟﻬﺘﻪ ﻟﻴﺲ ﻛﻤﻦ ﻳﺮﻳﺪ ﻏﺪﺭﺍ ﻓﻬﻮ ﻳﺘﺮﺩﺩ ﻓﻲ ﺃﻣﺮﻩ .
ﻭَﻣَﻦْ ﻫَﺎﺏَ ﺃَﺳْﺒَﺎﺏَ ﺍﻟﻤَﻨَﺎﻳَﺎ ﻳَﻨَﻠْﻨَﻪُ .||.ﻭَﺇِﻥْ ﻳَﺮْﻕَ ﺃَﺳْﺒَﺎﺏَ ﺍﻟﺴَّﻤَﺎﺀِ ﺑِﺴُﻠَّﻢ
ﺃَﺳْﺒَﺎﺏَ ﺍﻟﺴَّﻤَﺎﺀِ: ﻧﻮﺍﺣﻴﻬﺎ
ﻳﻌﻮﺩ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﻟﻴﺘﺤﺪﺙ ﻋﻦ ﺍﻟﻤﻨﻴﻪ ﻭﻳﻘﻮﻝ ﺍﻧﻪ ﻣﻦ ﺍﺗﻘﻰ ﺍﻟﻤﻨﻴﻪ ﻭﺍﻟﻤﻮﺕ ﻟﻘﻴﻪ
ﺍﻟﻤﻮﺕ .
ﻭَﻣَﻦْ ﻳَﻌْﺺِ ﺃَﻃْﺮَﺍﻑَ ﺍﻟﺰُّﺟَﺎﺝِ ﻓَﺈِﻧَّﻪُ .||. ﻳُﻄِﻴﻊُ ﺍﻟﻌَﻮَﺍﻟِﻲ ﺭُﻛِّﺒَﺖْ ﻛُﻞَّ ﻟَﻬْﺬَﻡِ
ﺍﻟﺰُّﺟَﺎﺝ : ﺣﺪﻳﺪﺓ ﺃﺳﻔﻞ ﺍﻟﺮﻣﺢ
ﺍﻟﻌَﻮَﺍﻟِﻲ : ﻣﻜﺎﻥ ﻳﺘﻮﺍﺟﺪ ﺑﻪ ﺍﻟﺴﻨﺎﻥ
ﻟَﻬْﺬَﻡ : ﺍﻟﺴﻨﺎﻥ ﺍﻟﻄﻮﻳﻞ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﻣﻦ ﻳﺮﻓﺾ ﺍﻟﺼﻠﺢ ﻭﻳﺮﻛﺾ ﺍﻟﻰ ﺍﻟﺤﺮﺏ ﻭﺷﺒﻪ ﺍﻟﺼﻠﺢ ﺑﺎﻟﺰﺟﺎﺝ ﻻ
ﻳﻄﻌﻦ ﺑﻪ ﻭﻋﺐﺀ ﻋﻦ ﺍﻟﺤﺮﺏ ﺑﺎﻟﻌﻮﺍﻟﻲ.
ﻭَﻣَﻦْ ﻟَﻢْ ﻳَﺬُﺩْ ﻋَﻦْ ﺣَﻮْﺿِﻪِ ﺑِﺴِﻼﺣِﻪِ .||. ﻳُﻬَﺪَّﻡْ ﻭَﻣَﻦْ ﻻ ﻳَﻈْﻠِﻢْ ﺍﻟﻨَّﺎﺱَ ﻳُﻈْﻠَﻢِ
ﺍﻟﺬﻭﺩ: ﺍﻟﻜﻒ ﻭﺍﻟﺮﺩﻉ
ﺍﻟﺤﻮﺽ: ﺍﻟﻌﺮﺽ
ﻣﻦ ﻻ ﻳﺮﺩﻉ ﺃﻋﺪﺍﻩ ﻭﻳﻜﻔﻬﻢ ﻋﻨﻪ ﺑﺴﻼﺣﻪ ﻫﺪﻡ ﺣﻮﺿﻪ ﻭﻣﻦ ﻛﻒ ﻋﻦ ﻇﻠﻢ ﺍﻟﻨﺎﺱ
ﻇﻠﻤﻪ ﺍﻟﻨﺎﺱ .
ﻭَﻣَﻦْ ﻳَﻐْﺘَﺮِﺏْ ﻳَﺤْﺴَﺐْ ﻋَﺪُﻭﺍً ﺻَﺪِﻳﻘَﻪُ .||.ﻭَﻣَﻦْ ﻟَﻢ ﻳُﻜَﺮِّﻡْ ﻧَﻔْﺴَﻪُ ﻟَﻢ ﻳُﻜَﺮَّﻡِ
ﻳﻘﻮﻝ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﺍﻧﻪ ﻣﻦ ﺍﻏﺘﺮﺏ ﻋﻦ ﻗﻮﻣﻪ ﻭﺻﺎﺭ ﻓﻴﻤﻦ ﻻ ﻳﻌﺮﻑ ﺃﺷﻜﻞ ﻋﺪﻭﻩ
ﻭﺍﻟﺼﺪﻳﻖ ﻭﻟﻢ ﻳﺴﺘﺒﻦ ﻣﻦ ﻫﺬﺍ ﻭﻫﺬﺍ .
ﻭَﻣَﻬْﻤَﺎ ﺗَﻜُﻦْ ﻋِﻨْﺪَ ﺍﻣْﺮِﺉٍ ﻣَﻦْ ﺧَﻠِﻴﻘَﺔٍ .||.ﻭَﺇِﻥْ ﺧَﺎﻟَﻬَﺎ ﺗَﺨْﻔَﻰ ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﻨَّﺎﺱِ ﺗُﻌْﻠَﻢِ
ﺍﻟﺨَﻠِﻴﻘﺔ : ﺍﻟﻄﺒﻊ
ﻳﺘﺤﺪﺙ ﺍﻟﺸﺎﻋﺮ ﻫﻨﺎ ﻋﻦ ﺍﻟﻄﺒﻊ ﻭﻳﻘﻮﻝ ﻣﻦ ﻛﺘﻢ ﺧﻠﻴﻘﺘﻪ ﻭﻃﺒﻌﻪ ﻋﻦ ﺍﻟﻨﺎﺱ
ﻣﺴﺘﻈﻬﺮ ﻭﺳﺘﻌﺮﻑ ﻋﻨﺪﻫﻢ .
ﻭﻣﻦ ﻻ ﻳَﺰَﻝْ ﻳَﺴْﺘَﺤْﻤِﻞُ ﺍﻟﻨﺎﺱَ ﻧَﻔْﺴَﻪ .||. ﻭﻻ ﻳُﻐْﻨِﻬﺎ ﻳَﻮْﻣﺎً ﻣﻦ ﺍﻟﺪَّﻫْﺮِ، ﻳُﺴْﺄَﻡ
ﻣﻦ ﻻ ﻳﺰﻝ ﻳﺜﻘﻞ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﻭﻳﺴﺘﺤﻤﻠﻬﻢ ﺃﻣﻮﺭﻩ ﻳﺴﺘﺜﻘﻞ ﻣﻨﻪ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﻭﻳﺴﺌﻤﻮﻩ.
ﺍﻟﺨﺼﺎﺋﺺ ﺍﻟﻔﻨﻴﺔ :
.1 ﺑﺮﺍﻋﺔ ﺍﻟﺘﺼﻮﻳﺮ ﻭﻇﻬﺮ ﺫﻟﻚ ﻓﻲ ﻳﺼﻮﺭ ﻣﻨﻈﺮ ﺍﻟﺮﺣﻠﺔ
ﺍﺳﺘﺨﺪﺍﻡ ﺍﻻﺳﺘﻌﺎﺭﺍﺕ ﺍﻟﻤﺨﺘﻠﻔﺔ ﻣ
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: [6/12, 2:32 PM] ‪wai sk-natiti
+234 803 557 6883‬: SHIM YANZU KUMA YA ABIN YAKE???
@KANO
Buhari ya dakko ledar Taliya ya Daga ta sama yace wai
yanzu wannan fa wannan a Nigeria Naira Dari da goma
N110 Talakawan ke Sayan ta ko??
Talakawa suka amsa baki daya ehhh Baba, sai Kawai ya
fashe da kuka yace cikin shashshekar kukan yace wannan
Kadai ya ishe ku darasi idan Kuma kuka sake Zabar
Mutanan nan watakila Idan mun hadu ba Zamu iya gane
junan mu ba.
Yanzu nawa kuke Sayan Taliya Leda daya??
@BAUCHI
Buhari lokacin Kamfain ya Daga gwangwanin madara Peak
yace Idan Talakawan Nigeria suka sayi wannan madarar a
akan furashi Naira hamsin ma an cuce su.
Yanzu Nawa kuke Sayan ta a lokacin Buharin?
@MAIDUGURI
Munsan matsalar ku kuma Zamu magance ta ta hanya mafi
sauki domin Nima kaina Idan kun zabe ni na zama
Shugaban Kasa Maiduguri zan dawo da zama har saina
shafe watanni uku muna fita Filin Daga, Babban Abin kunya
ne Gwamnatin Tarayya tayi sulhu da yan'ta'adda.
Yanzu yazo?
@ MAFI YAWANCIN JIHOHIN NIGERIA.
Buhari yana cewa yanzu man fetur din ku da ake tonowa
Daga Kasar ku Idan anje an tace an dawo muku dashi shine
kuma ake sayar muku Lita N85? To ko N50 aka sayar mu an
cuce ku.
Yanzu Nawa ake saya?
@KOGI
Buhari yace da zaran mun Kai ga nasara Zamu dawo mu
Inganta wannan masa'antu na ajakuta domin su Kadai sun
isa su rike Nigeria.
Ance Yanzu ya ma manta hanyar ajakuta din.
Amma wai wadannan abubuwan da sauran ireiren su wai
Wasu jira ma suke sai anzo an fada musu cewar Buhari
Mayaudari ne tab!! Ai mu mun gani a Kasa.
[
6/12, 10:42 PM] Abdullahi Bello Rishi11 jours: Ai ire iren ku da bakin ku da halin ku ba za su bar Baba Buhari RadiyAllahu anhu ya yi abin da yai nufi ba, don sarkin yawa ya fi sarkin adalci,
An ce wani irin ka ya samu Sayyidina Ali RadiyAllahu Ta'ala anhu, ya ce mar:
lokacin Abubakar RTA an zauna lafiya, Lokacin Umar RTA an zauna lafiya, kai yanzu lokacin ka duk duniya ta gur6ata, sai Saiyadina Aliyyu RTA ya amsa mar da cewa: ai Abubakar da Umar RTA sun mulki iri na ne suka zauna lafiya su da mu duka, amma ni, sai aka jarrabe ni da irin ku, ina ka ga za a samu zama lafiya?
na ce a hankali baki zai yi ta zamewa en-gudlok sui ta bayyana, Allah kar ka nuna mana mu ko jikokin mu dawowar en a kashe qasa a raya Aljihu,
Baba Buhari mai magauta da yawa. ALLAH YA JA ZAMANIN KA, SHUKAR KA ALLAH YA JA KWANANTA TA DA'DE TA TI QARKO, MAKIYAN ADALCI ALLAH YA NUNA MANA KU A BAYAN FILI KUNA GUNAGUNI.
YA QAHHARU YA AZIIZU YA QAADIRU YA MATIIN.
lokacin ka dai sata sai dai a 6oye kuma kafin ta bayyana, ka qi yi ka hana masu yi su yi, kan ka hana Allah ne ya hana, ko da yake ba kowa ya ke son jin kalmar nan ba.
Muko sai mun fada mun qara.
ALLAHU AKBAR.
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: [6/11, 7:48 PM] طبيب estomach: (يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا لَا تَخُونُوا اللَّهَ وَالرَّسُولَ وَتَخُونُوا أَمَانَاتِكُمْ وَأَنْتُمْ تَعْلَمُونَ)
[Surat Al-Anfal 27]

via @QuranAndroid
السلام عليكم،
أفتوني في رؤياي إن كنتم للرؤيا تعبرون.
إمام أحسن التغني في الجهرية فلما أتي السرية أسرع كأن ليس هو الذي يرتل في جهره،
أليس هذا بخيانة؟
هل التغني بالقرآن عبادة الله لله أو لسماع الناس؟
هل في السرية لا يطلب التغني كما يطلب في الجهرية؟
ا ليس السرية و الجهرية عنده تعالي سواء؟
استجيبوني أيها الأشياخي و بارك الله فيكم و كثر خيركم و دام عزكم.
[6/11, 11:57 PM] طبيب estomach: https://www.facebook.com/permalink.php?story_fbid=1906319012972142&id=100007821843420
.
https://m.facebook.com/Kitabu-Wassunah-1522000298067561
https://www.google.com/m?q=%D8%A3%D8%A8%D9%88+%D8%B2%D9%8A%D8%AF+%D8%A3%D8%AD%D9%81%D8%B8+%D8%A7%D9%84%D9%84%D8%BA%D8%A9+%D8%A7%D9%84%D8%A3%D8%B5%D9%85%D8%B9%D9%8A+%D9%8A%D8%AC%D9%8A%D8%A8+%D9%81%D9%8A+%D8%AB%D9%84%D8%AB+%D8%A3%D8%A8%D9%88+%D8%B9%D8%A8%D9%8A%D8%AF%D8%A9+%D9%86%D8%B5%D9%81+%D8%A7%D9%84%D9%84%D8%BA%D8%A9+%D8%A3%D8%A8%D9%88+%D9%85%D8%A7%D9%84%D9%83+%D8%A7%D9%84%D9%84%D8%BA%D8%A9+%D9%83%D9%84%D9%87%D8%A7
[6/11
, 8:21 PM] ‪+234 706 863 3561‬: *SAKON BARKA DA SHAN RUWA*

A har kullum idan kana so ka ci nasara a rayuwa, ka fara wanke zuciyarka kafin jikinka, harshenka kafin hannunka sannan ka kyautatawa mutane zato.Kullum a rayuwa ka kasance mai kyakkyawar zuciya kar ka bayyanawa duniya aibun wani dan mayar da kanka tsarkakakke. Kar ka kushe wani dan samun yabo. Kar ka sayi farin jini ta hanyar dorawa wani bakin jini.Allah ka tabbatar da Zukatan mu akan Addinin musulunci Ameen.
[6/12, 3:03 AM] 11 jours: https://chat.whatsapp.com/3PqCGset91KHvwu6qF9r0P
Larabci zalla
[6/12, 10:01 AM] ‪+234 803 739 6026‬: *RAMADAN TAFSEER 1438=2017*

Darasi na 15
*Cikin Suratu_Ali Imran*

Tareda:
*Mal. Tijjani Lawan Dambam*

Da:
*Alaramma Haruna Bala Dambam*

DRS015 MAL TIJJANI LAWAN DAMBAM
http://darulfikr.com/s/23061


Mu kasance da
» Zauren DARUL HADEETH DAMBAM (WhatsApp).

– A yanzu za ku iya bibiyar DARUL HADEETH DAMBAM ta shafin sada zumunta na 
Facebook. Domin Kasancewa da mu sai a shiga wannan link din 
https://mobile.facebook.com/darulhadithdambam/


Ko kuma ta cikin Group dinmu
Darul Hadeeth Dambam.

Ko shafin Twitter :
@darulhadithdbm

• Ga ma su sha'awar shiga Darul Hadeeth Dambam a whatsApp sai a turo 
lambarsu da CIKAKKEN SUNA zuwa ga lambar mu +2348037396026 ta whatsApp


©® *DARUL HADITH DAMBAM*
6/15/17, 7:08 PM - Alfanuuuuuu: (بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ لَا أُقْسِمُ بِيَوْمِ الْقِيَامَةِ)
[Surat Al-Qiyamah 1]

via @QuranAndroid
6/15/17, 7:51 PM - Alfanuuuuuu: (هُنَالِكَ دَعَا زَكَرِيَّا رَبَّهُ ۖ قَالَ رَبِّ هَبْ لِي مِنْ لَدُنْكَ ذُرِّيَّةً طَيِّبَةً ۖ إِنَّكَ سَمِيعُ الدُّعَاءِ)
[Surat Aal-E-Imran 38]
هنالك دعا زكريا ربه هنالك في موضع نصب ; لأنه ظرف يستعمل للزمان والمكان وأصله للمكان . وقال المفضل بن سلمة : " هنالك " في الزمان و " هناك " في المكان ، وقد يجعل هذا مكان هذا . هب لي أعطني . من لدنك من عندك . ذرية طيبة أي نسلا صالحا . والذرية تكون واحدة وتكون جمعا ذكرا وأنثى ، وهو هنا واحد . يدل عليه قوله . فهب لي من لدنك وليا ولم يقل أولياء ، وإنما أنث طيبة لتأنيث لفظ الذرية ; كقوله :أبوك خليفة ولدته أخرى وأنت خليفة ذاك الكمالفأنث ولدته لتأنيث لفظ الخليفة .وروي من حديث أنس قال : قال رسول الله - صلى الله عليه وسلم - : [ ص: 68 ] أي رجل مات وترك ذرية طيبة أجرى الله له مثل أجر عملهم ولم ينقص من أجورهم شيئا . وقد مضى في " البقرة " اشتقاق الذرية . و ( طيبة ) أي صالحة مباركة . إنك سميع الدعاء أي قابله ; ومنه : سمع الله لمن حمده .دلت هذه الآية على طلب الولد ، وهي سنة المرسلين والصديقين ، قال الله تعالى : ولقد أرسلنا رسلا من قبلك وجعلنا لهم أزواجا وذرية . وفي صحيح مسلم عن سعد بن أبي وقاص قال : أراد عثمان أن يتبتل فنهاه رسول الله - صلى الله عليه وسلم - ولو أجاز له ذلك لاختصينا . وخرج ابن ماجه عن عائشة قالت : قال رسول الله - صلى الله عليه وسلم - : النكاح من سنتي فمن لم يعمل بسنتي فليس مني وتزوجوا فإني مكاثر بكم الأمم ومن كان ذا طول فلينكح ومن لم يجد فعليه بالصوم فإنه له وجاء . وفي هذا رد على بعض جهال المتصوفة حيث قال : الذي يطلب الولد أحمق ، وما عرف أنه هو الغبي الأخرق ; قال الله تعالى مخبرا عن إبراهيم الخليل : واجعل لي لسان صدق في الآخرين وقال : والذين يقولون ربنا هب لنا من أزواجنا وذرياتنا قرة أعين . وقد ترجم البخاري على هذا ( باب طلب الولد ) . وقال - صلى الله عليه وسلم - لأبي طلحة حين مات ابنه : ( أعرستم الليلة ) ؟ قال : نعم . قال : ( بارك الله لكما في غابر ليلتكما ) . قال فحملت . في البخاري : قال سفيان فقال رجل من الأنصار : فرأيت [ ص: 69 ] تسعة أولاد كلهم قد قرءوا القرآن . وترجم أيضا " باب الدعاء بكثرة الولد مع البركة " وساق حديث أنس بن مالك قال : قالت أم سليم : يا رسول الله ، خادمك أنس ادع الله له . فقال : اللهم أكثر ماله وولده وبارك له فيما أعطيته . وقال - صلى الله عليه وسلم - : اللهم اغفر لأبي سلمة وارفع درجته في المهديين واخلفه في عقبه في الغابرين . خرجه البخاري ومسلم . وقال - صلى الله عليه وسلم - : تزوجوا الولود الودود فإني مكاثر بكم الأمم . أخرجه أبو داود . والأخبار في هذا المعنى كثيرة تحث على طلب الولد وتندب إليه ; لما يرجوه الإنسان من نفعه في حياته وبعد موته . قال - صلى الله عليه وسلم - : إذا مات أحدكم انقطع عمله إلا من ثلاث فذكر ( أو ولد صالح يدعو له ) . ولو لم يكن إلا هذا الحديث لكان فيه كفاية .فإذا ثبت هذا فالواجب على الإنسان أن يتضرع إلى خالقه في هداية ولده وزوجه بالتوفيق لهما والهداية والصلاح والعفاف والرعاية ، وأن يكونا معينين له على دينه ودنياه حتى تعظم منفعته بهما في أولاه وأخراه ; ألا ترى قول زكريا : واجعله رب رضيا وقال : ذرية طيبة . وقال : هب لنا من أزواجنا وذرياتنا قرة أعين . ودعا رسول الله - صلى الله عليه وسلم - لأنس فقال : اللهم أكثر ماله وولده وبارك له فيه . خرجه البخاري ومسلم ، وحسبك .
via @QuranAndroid
6/15/17, 9:55 PM - ‪+234 706 702 0016‬ left
6/15/17, 4:46 AM - ‪+234 806 084 4942‬: Dukkan Dan Adam zaiyi bankwana da duniya. Na kasance ina mai zubar da hawaye, ina tuna rana ta ta karshe, Ranar da bazan iya taimakawa kaina da komai ba, Ranar da Allah (SWT) Zai shafeni daga cikin halittun wannan duniya, Ranar da iyalaina da dumbin masoyana irinku zasu shiga halin juyayin rashina, Ranar daku dasu baku da yadda zaku iya taimaka mini da komai...daga Addu'a sai yi min sutura. Shin wai ko kaima/ ko kema kina tuna irin wannan Ranar kuwa? Me ka/ki ka tanadar mata??

Allahu Akbar! Allah Kasa mu cika da imani, Ameen.
6/15/17, 4:47 AM - ‪+234 806 084 4942‬: 👁❓👁
DARENKA NA FARKO ACIKIN QABARINKA
*********************************************
'Dan uwa, duk abinda zaka karanta din nan babu tatsuniya ko kokwanto acikinsa. Zauren Fiqhu ya tattaro bayanin ne daga Sahihan Hadisai na Manzon Allah (saww) wadanda Manyan Malamai suna tattaro acikin litattafansu.

Darenka na farko acikin Qabarinka shine dare mafi razani da firgitarwa daga cikin dukkan darare..

Hakika tun lokacin da suka zo suka binneka, Idan sun ajiyeka agefen Qabarinka, Shi kansa Qabarin zai yi magana dakai. Zai tambayeka shin Mai kake gani acikinsa??

Zaka ce masa ai babu komai. Shi kuma zai ce maka, to duk abinda ka gani na alkhairi ko Sharri, to kaine kazo da abinka!!!

Idan kai mutumin banza ne mai bin son zuciyarsa, mai biyewa Sha'awarsa, To shaitan ya riga yasan ya gama dakai. Don haka zai zo gefen Qabarinka yana yi maka dariyar Mugunta..

Idan kuwa ka zamanto mutumin Kirki mai tsoron Allah, mai Halayen Kirki, To tun daga mutuwarka shaitan zai rika tsula kuka da eehu wai saboda bai samu damar dulmiyar dakai cikin hallaka ba.

Idan sun gama binneka, Allah zai dawo maka da ruhinka cikin jikinka. Nan take zaka rika jin maganganun 'Yan uwanka amma babu damar ka amsa musu. Kana jin takun takalminsu amma babu damar ka tashi ka bisu!!!

Idan kai Mumini ne cikakke, Nan take zaka ga wasu Mala'iku farare masu kyawawan kamanni zasu shigo har cikin Qabarinka. Zasu yi maka sallama sannan su zaunar dakai su tambayeka :

"WANENE UBANGIJINKA? MENENE ADDININKA? KUMA MAI ZAKA CE GAME DA ANNABI MUHAMMADU (SAWW) - Zasu nuna maka siffarsa"

Zaka basu cikakkiyar amsa: "Allah ne Ubangijina, Musulunci ne addinina. Kuma Annabi Muhammadu (saww) Shine Manzona nayi imani dashi. Shine ya isar min da sakon Ubangiji".

Nan take Mala'ikun zasuyi maka kyawawan kalamai. Za'a nuna maka gidanka na Aljannah kuma za'a bude maka wata Kofa wacce ta nan ne ni'imomin cikinta zasu rika shigo maka har zuwa ranar tashin Alqiyamah.

Idan kuma Kafiri ne ko Munafiki (Mai imani abaki, amma zuciyarsa babu Soyayyar Ma'aiki saww) Ko kuma mai bin son zuciyarsa, awannan lokacin zai ga wasu Mala'iku Baqaqe Wuluk masu mummunar kamanni..

Zasu shigo har cikin Qabarinsa, su tasheshi su zaunar dashi Sannan su tambayeshi "WANENE UBANGIJINKA, MENENE ADDININKA, KUMA MAI ZAKA CE DANGANE DA ANNABI MUHAMMADU (SAWW)"

Zai ce "Aah!! Aah!! Ban sani ba! Ban sani ba!!" Sai Mala'iku su fara Jibgarsa da wata irin gudumar Baqin Qarfe wacce ba zata misaltu ba.. Idan ya kwarara Eehu sai dukkan halittu sunji shi. in banda mutane da Aljanu!!!

'Wannan ranar tana nan zuwa garemu baki daya. Dani dakai, Dake, daku, duk Sai mutuwa ta riskemu.. Kuma sai munyi kwanciyar Qabari.. Kuma sai an tambayemu akan ayyukanmu..

Shin sau nawa kake tuna wannan ranar a kullum?? Shin kana yin tanadi domin zuwanta?? Ko kuma tanadin gyaran duniyarka kawai kakeyi??

Ni dai na duba cikin ayyukana ban ga wani abinda zan doshi Allah dashi ba.. Sai dai Son Allah da Manzonsa (saww).

Ya Allah afuwarka nake kwadayi.. Rahamarka nake roko, Falalarka nake sa rai.. Ya Allah ka gafarta mana ka gafarta ma Iyayenmu da Malumanmu da iyalanmu da dukkan Musulmai maza da mata.

Tunasarwa ce daga ZAUREN FIQHU WHATSAPP da fatan duk wanda ya samu zai tura ma 'Yan uwa Musulmai ba tare da Editing ko chanza wani abu daga cikin sakon nan ba.

KA TUNA DA DAREN FARKO ACIKIN QABARINKA!!!
6/15/17, 5:52 AM - ‪+234 806 008 8920‬: if u love Annnabi mohammad (S.A.W) send this to all your Muslim Contacts and friends, if each muslim says Astagfirullah wa atubu ilaih ;Astagfirullah wa atubu ilaih;Astagfirullah wa atubu ilaih; now and forward, in a few seconds billions will have said it and it may calm Allah's anger You've got nothing to loose so pass on...Wallahi! I will pass this even If am busy
6/15/17, 7:41 AM - ‪+234 703 903 0499‬: <Media omitted>
6/15/17, 12:41 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Amsoshin Tambayoyin ku 007

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa wannan lamba ta whatsapp ko kuma ta text:
07037979068
6/15/17, 12:41 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/15/17, 12:41 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/15/17, 12:41 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/15/17, 12:50 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/15/17, 12:50 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/15/17, 12:50 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/15/17, 12:51 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/15/17, 12:51 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/15/17, 12:51 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/15/17, 12:51 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/15/17, 12:51 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/15/17, 12:51 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/15/17, 12:51 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/15/17, 12:51 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/15/17, 2:56 PM - ‪+234 803 838 8334‬: Food for thought
I'm not afraid of death, but I am afraid of the grave. My first day in the grave, I have no idea how it feels to be in the grave. A new life, a new home and a new environment, grave is the first part of meeting Allah. Let's ask ourselves, if we are to die now, What deeds do we have to show before Allah? Good or Bad? Death is the one and only reality we can never escape. Our wealth, family status, lineage, beauty or rank in office cannot save us, nothing can save us except our good deeds. May Allah make the journey easy for us.

GOOD MORNING AND RAMADA🍉🍉🍉KAREEM🍍🍍🍍
6/15/17, 4:49 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Rana ta 20

Domin Kallon Tafsirin Alqur'ani kai tsaye daga bakin Dr. Bashir Aliyu Umar dannan wannan likau (link) dake kasa

https://www.facebook.com/168901033271088/videos/784400848387767
6/15/17
, 4:54 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Rana ta 20

Domin Kallon Tafsirin Alqur'ani kai tsaye daga bakin Dr. Bashir Aliyu Umar dannan wannan likau (link) dake kasa

https://www.facebook.com/168901033271088/videos/785508971610288
6/15/17
, 4:59 PM - ‪+234 803 882 3969‬: LIVE AUDIO❗
Rana ta 20

Domin sauraron live audio na Tafsirin Alqur'ani daga bakin Dr. Bashir Aliyu Umar danna wannan liqau (link) dake kasa.

http://edge.mixlr.com/channel/fhyoh
6/15/17
, 5:50 PM - ‪+234 703 100 3547‬: Assalamu Alaikum bandalafiya kutyn da adua pls
6/15/17, 5:53 PM - NA'IBIN SUNNAH: 🌟🌟🌟 *LECTURE*🌟🌟🌟
*Mai taken: Jahiliyyah*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

*Mai gabatarwa: Shaykh Albaniy Zaria*
🌻🌻( *Rahimahullah*) 🌻🌻
*🌟🌟No. 1-6*✔🌟🌟
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
✍🏻 *Sa hannu magatakardan Zaure*
6/15/17, 5:55 PM - ‪+234 703 100 3547‬: Ok
6/15/17, 5:56 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
6/15/17, 5:56 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
6/15/17, 5:58 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
6/15/17, 6:00 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
6/15/17, 6:02 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
6/15/17, 6:05 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
6/15/17, 8:00 PM - ‪+234 706 761 9629‬: <Media omitted>
6/15/17, 8:46 PM - ‪+234 817 071 1952‬: <Media omitted>
6/15/17, 9:55 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah....

Ka fara zaben makobci kafin Gida...


Ka fara zaben abokin tafiya kafin hanya...


Sannan ka fara tanadin guzuri kafin daura sirdi...


....binkhal....
6/15/17, 10:12 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Assalamu'alaikum
6/16/17, 12:41 AM - ‪+234 808 066 0679‬: My special prayer for you at these last 10 days of Ramadan is : May Allah make You among those that will witness night of Laylatul Qadr and please don't forget me in your prayers
6/16/17, 6:08 AM - Alfanuuuuuu: ALLAHU AKBAR,
KOWA DA RANAR SA,
LIMAMIN RANAR JUMU'AH YA TAFI YA BAR DA YAWAN MU DA BEGE, ALKHAIRIN ALLAH YA ISA GARE KA HAR BAMAKON KU, BA MU MANTA DA QOQARIN KA BA, LOKACIN KA NA NAN, BA MA RASA JIN RAYA SUNNA DAGA SUNNONIN MA'AIKI SAW. DA KA KE YI DUK SUBHIN JUMU'A KA KARANTA MANA S. SAJDAH DA INSAN KAMAR YADDA MALLAMAN HADISI SUKA KAWO HADISI TABBATACCE, HAR IBNU HAJAR RT. YA CE ( YUDEEMU ZHAALIK), TUN DA NA SAME KA KA DEBE MIN KEWAR MALAM ALIYU ALIYU GANGAREN JOS, WANDA SHI MA BAI YA WASA DA ABIN DA YA TABBATA A SUNNAH IRIN WANNAN, IN DAI BA KURE BA, LALLE LIMAN MUNA KEWAR KA, ALLAH YA HADA MU A LADAN QAUNA DA RAYA SUNNONIN MA'AIKI SAW.
IN DA MUKE KUSKURE KUMA ALLAH KA BA MU IKON GYARAWA KA GAFARTA MANA.
WANDA BAI FAHIMCI MAHIMMANCIN SUNNAH BA DA MAI WASA DA ITA DA MAI KASALA WAJEN 'DABBAQAWA ALLAH KA YI MUNA AFUWA.
يا مصرف القلوب صرف قلوبنا علي طاعتك.
yau jumu'ah ta a wannan semester ta qarhe a jami'ah, Allah Ka dawo da mu lafiya cikin Nasara da qwaqwalwa wá'iyah.

(بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ يَا أَيُّهَا النَّاسُ اتَّقُوا رَبَّكُمُ الَّذِي خَلَقَكُمْ مِنْ نَفْسٍ وَاحِدَةٍ وَخَلَقَ مِنْهَا زَوْجَهَا وَبَثَّ مِنْهُمَا رِجَالًا كَثِيرًا وَنِسَاءً ۚ وَاتَّقُوا اللَّهَ الَّذِي تَسَاءَلُونَ بِهِ وَالْأَرْحَامَ ۚ إِنَّ اللَّهَ كَانَ عَلَيْكُمْ رَقِيبًا)
[Surat An-Nisa' 1]

via @QuranAndroid
6/16/17, 5:03 AM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
6/16/17, 7:01 AM - ‪+234 810 876 6582‬ left
6/16/17, 7:28 AM - ‪+234 803 729 2467‬: Www.npower.gov.ng
Application portal for new Apllicant for N.teach/N.Health and N.tax
2years contract only
Ond
Nce
Hnd
Degree
PHD
PGD
6/16/17, 10:31 AM - Alfanuuuuuu: Zan iya yin share din abin da na san tushen sa ne kawai, Addini ba abin wasa ba ne. A waje na fa, da wasu yan-uwa.
Amma ba za a rasa wanda komai ya tsinta ya zama mai addini ba.
6/16/17, 10:36 AM - Alfanuuuuuu: [6/5, 7:45 AM] Nasir yakub: *009 RAMADAN TAFSIR DAGA MASALLACIN GWALLAGA DAKE JIHAR BAUCHI*

*Tare da:* Dr Sani Umar R/lemo

http://darulfikr.com/s/22142

Ayi sauraro lafiya

Zaku iya samun darulfikr a wayoyin ku kirar Android domin more samun karatu da zarar an saka a http://darulfikr.com a kyauta,Domin samun naka ziyarci PlayStore ta hanyar danna link dake kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.darulfikr.darulfikr

Kasance da darulfikr.com domin samun karatun maluman Sunnah a saukaka

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah

Muhammad Basheer Ridwan
4/6/2017
[6/5, 12:20 PM] ‪+234 9074619096‬: _*⚖ZAUREN MARKAZUS SUNNAH⚖*_

🔘🔘🔘🔘🕳🕳🕳🕳🕳🕳🔘🔘🔘🔘
_*DAGA BAKIN DA BAYA QARYA 168*_
🔘🔘🔘🔘🕳🕳🕳🕳🕳🕳🔘🔘🔘🔘

_*Manzon Allah(ﷺ)* Yace: "Duk Wanda Ya Azumci Ramadan Yana Mai Imani da Neman Lada, An Gafarta Masa Abinda Ya Gabata na Zunubansa"._

_*{Bukhari}*_

*✍🏻 Yahya Sulyman*_


_*Da Fatan Kunyi Sahur Lafiya*_
[6/5, 10:54 PM] 11 jours: Prayer times for 05 Jun (Niger):
4:55 AM, 12:49 PM, 4:14 PM, 7:15 PM, 8:34 PM
#muslimpro http://get.muslimpro.com
[6/6, 5:50 AM] 11 jours: يا سبحان الله!!!
ذهب أهل الإمامة بالإمامة، منذ جئت هذه الدولة ما ائتممت بأقصر صبح من اليوم، إن شاء الله اليوم أنا بمسجد زراعة، لعل الله يرزقني الإئتمام بالفقيه، ما سمعت و ما قرأت بأن حديث واحد صدر عن المعتبرين من السلف بأن أحدهم صلي الصبح في الحضر لا السفر بقيام أقصر من الجلوس و لو في پن تايا الذي لا يبالون بإمام فقيه.
اللهم اعصمنا عن الإعوجاج عن السنة.
[6/6, 4:16 PM] ‪+234 806 089 7228‬: 😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂

"My Imam asked me how much i bought my iphone 7, and i said 15,000 naira instead of 350,000 naira, because i don't want him to shout and ask how much i give to "Sadaka" and help the Needy. He then gave me 30,000 naira to buy two for him and his wife. " 🙆🙆🙆🙆🙆. The money is still with me since last Jumaat and I don't knw what to do 😥😥😥😓😓😓 Someone help with suggestions pls...
RAMADHAN KAREEM
[6/7, 4:44 PM] ‪+234 803 882 3969‬: Domin sauraron live audio na Tafsirin Alqur'ani daga bakin Dr. Bashir Aliyu Umar danna wannan liqau (link) dake kasa.

http://edge.mixlr.com/channel/fhyoh
[6/7
, 5:48 PM] NA'IBIN SUNNAH: BBC Hausa | Shin ka san amfanin da aure yake da shi wajen kare lafiya? - http://www.bbc.com/hausa/labarai-40182979?ocid=wshausa.chat-apps.in-app-msg.whatsapp.trial.link1_.auin
[6/8
, 3:51 AM] 11 jours: 🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹

•• فائدة تقشعر لها الأبدان ••

قال ابن القيم رحمه الله تعالى:

" يؤدب الله عبده المؤمن الذي يحبه وهو كريم عنده بأدنى زلة أو هفوة، فلا يزال مستيقظا حذرا. وأما من سقط من عينه وهان عليه فإنه يخلي بينه وبين معاصيه، وكلما أحدث ذنبا أحدث له نعمة، والمغرور يظن أن ذلك من كرامته عليه ولا يعلم أن ذلك عين الإهانة، وأنه يريد به العذاب الشد‏يد، والعقوبة التي لا عاقبة معها.

"زاد المعاد ٣/٥٠٦ "

🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹
[6/11, 3:25 PM] 11 jours: باب ما يكره من ذكر الرجل ما يكون من إصابة أهله:

2176- حدثنا مسدد حدثنا بشر حدثنا الجريري (ح) وحدثنا مؤمل حدثنا إسماعيل (ح) وحدثنا موسى حدثنا حماد كلهم عن الجريري عن أبي نضرة حدثني شيخ من طفاوة قال تثويت أبا هريرة بالمدينة فلم أر رجلا من أصحاب النبي صلى الله عليه وسلم أشد تشميرا ولا أقوم على ضيف منه فبينما أنا عنده يوما وهو على سرير له ومعه كيس فيه حصى أو نوى- وأسفل منه جارية له سوداء- وهو يسبح بها حتى إذا أنفد ما في الكيس ألقاه إليها فجمعته فأعادته في الكيس فدفعته إليه فقال ألا أحدثك عني وعن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال قلت بلى. قال بينا أنا أوعك في المسجد إذ جاء رسول الله صلى الله عليه وسلم حتى دخل المسجد. فقال: ((من أحس الفتى الدوسي)). ثلاث مرات. فقال رجل يا رسول الله هو ذا يوعك في جانب المسجد فأقبل يمشي حتى انتهى إلي فوضع يده علي فقال لي معروفا فنهضت فانطلق يمشي حتى أتى مقامه الذي يصلي فيه فأقبل عليهم ومعه صفان من رجال وصف من نساء أو صفان من نساء وصف من رجال فقال: ((إن أنساني الشيطان شيئا من صلاتي فليسبح القوم وليصفق النساء)). قال فصلى رسول الله صلى الله عليه وسلم ولم ينس من صلاته شيئا. فقال: ((مجالسكم مجالسكم)). زاد موسى: ((هاهنا)). ثم حمد الله تعالى وأثنى عليه ثم قال: ((أما بعد)). ثم اتفقوا ثم أقبل على الرجال فقال: ((هل منكم الرجل إذا أتى أهله فأغلق عليه بابه وألقى عليه ستره واستتر بستر الله)). قالوا نعم. قال: ((ثم يجلس بعد ذلك فيقول فعلت كذا فعلت كذا)). قال فسكتوا قال فأقبل على النساء فقال: ((هل منكن من تحدث)). فسكتن فجثت فتاة- قال مؤمل في حديثه فتاة كعاب- على إحدى ركبتيها وتطاولت لرسول الله صلى الله عليه وسلم ليراها ويسمع كلامها فقالت يا رسول الله إنهم ليتحدثون وإنهن ليتحدثنه فقال: ((هل تدرون ما مثل ذلك)).
فقال: ((إنما ذلك مثل شيطانة لقيت شيطانا في السكة فقضى منها حاجته والناس ينظرون إليه ألا وإن طيب الرجال ما ظهر ريحه ولم يظهر لونه ألا إن طيب النساء ما ظهر لونه ولم يظهر ريحه)).
قال أبو داود: من هاهنا حفظته عن مؤمل وموسى: ((ألا لا يفضين رجل إلى رجل ولا امرأة إلى امرأة إلا إلى ولد أو والد)). وذكر ثالثة فأنسيتها وهو في حديث مسدد ولكني لم أتقنه كما أحب وقال موسى حدثنا حماد عن الجريري عن أبي نضرة عن الطفاوي.

Wa nureedu min fadlikumul fahsa an sihhatil hadees wa sharha hu min "aunil ma'abuud" wa ghairih, wa lakumus shukr.
[6/11, 3:36 PM] 11 jours: ﻣﻬﻼ ﻳﺎ ﺭﻣﻀﺎﻥ ! ﻣﺎ ﺃﺳﺮﻉ ﺧﻄﺎﻙ ،،
ﺑﺎﻻﻣﺲ ١ ﻭﺍﻟﻴﻮم 11
ﺗﺄﺗﻲ ﻋﻠﻰ ﺷﻮﻕ ﻭﺗﻤﻀﻲ ﻋﻠﻰ ﻋﺠﻞ ،،
ﻓﺴﺒﺤﺎﻥ ﻣﻦ ﻭﺻﻔﻚ ﺏ ﺃﻳﺎﻡ ﻣﻌﺪﻭﺩﺍﺕ ،،
ﻳﺎﺭﺏ ﺗﻘﺒﻞ ﻣﻨﺎ ﻣﺎﻣﻀﻰ . ﻭﺃﻋﻨﺎ ﻋﻠﻰ ﻣﺎ ﺑﻘﻲ ،
ﻭﺃﻋﺘﻖ ﺭﻗﺎﺑﻨﺎ ﻣﻦ ﺍﻟﻨﺎﺭ ،،
ﻳﺎﺭﺏ ﺍﻟﻌﺎﻟﻤﻴﻦ
[6/11, 3:36 PM] 11 jours: 🔸 النفحة الخامسة 🔸

كان رسول الله صلى الله عليه وسلم أحسن الناس وأجود الناس وأشجع الناس.

كان تنام عيناه ولا ينام قلبه،

كان إذا ذبح الشاة يقول: أرسلوا بها إلى أصدقاء خديجة.

كان أشد حياء من العذراء في خدرها،
كان لا ينتقم لنفسه.

🔘 الرسول ﷺ كأنك معه 🔘

الأمل المنير 🔅
[6/11, 3:36 PM] 11 jours: 🔸 النفحة الثامنة 🔸

كان رسول الله صلى الله عليه وسلم يذكر الله على كل أحيان،

كان يعقد التسبيح بيمينه،

كان يقطع قراءته آية آية، (الحمدلله رب العالمين) ثم يقف، (الرحمن الرحيم) ثم يقف.

كان إذا قرأ (سبح اسم ربك الأعلى) قال: "سبحان ربي الأعلى"

كان إذا مر بآية فيها خوف تعوذ، وإذا مر بآية فيها رحمة سأل، وإذا مر بآية فيها تنزيه سبح.

🔘 الرسول ﷺ كأنك معه 🔘

الأمل المنير 🔅
[6/15, 7:08 PM] 11 jours: [6/12, 2:32 PM] ‪wai sk-natiti
+234 803 557 6883‬: SHIM YANZU KUMA YA ABIN YAKE???
@KANO
Buhari ya dakko ledar Taliya ya Daga ta sama yace wai
yanzu wannan fa wannan a Nigeria Naira Dari da goma
N110 Talakawan ke Sayan ta ko??
Talakawa suka amsa baki daya ehhh Baba, sai Kawai ya
fashe da kuka yace cikin shashshekar kukan yace wannan
Kadai ya ishe ku darasi idan Kuma kuka sake Zabar
Mutanan nan watakila Idan mun hadu ba Zamu iya gane
junan mu ba.
Yanzu nawa kuke Sayan Taliya Leda daya??
@BAUCHI
Buhari lokacin Kamfain ya Daga gwangwanin madara Peak
yace Idan Talakawan Nigeria suka sayi wannan madarar a
akan furashi Naira hamsin ma an cuce su.
Yanzu Nawa kuke Sayan ta a lokacin Buharin?
@MAIDUGURI
Munsan matsalar ku kuma Zamu magance ta ta hanya mafi
sauki domin Nima kaina Idan kun zabe ni na zama
Shugaban Kasa Maiduguri zan dawo da zama har saina
shafe watanni uku muna fita Filin Daga, Babban Abin kunya
ne Gwamnatin Tarayya tayi sulhu da yan'ta'adda.
Yanzu yazo?
@ MAFI YAWANCIN JIHOHIN NIGERIA.
Buhari yana cewa yanzu man fetur din ku da ake tonowa
Daga Kasar ku Idan anje an tace an dawo muku dashi shine
kuma ake sayar muku Lita N85? To ko N50 aka sayar mu an
cuce ku.
Yanzu Nawa ake saya?
@KOGI
Buhari yace da zaran mun Kai ga nasara Zamu dawo mu
Inganta wannan masa'antu na ajakuta domin su Kadai sun
isa su rike Nigeria.
Ance Yanzu ya ma manta hanyar ajakuta din.
Amma wai wadannan abubuwan da sauran ireiren su wai
Wasu jira ma suke sai anzo an fada musu cewar Buhari
Mayaudari ne tab!! Ai mu mun gani a Kasa.
[
6/12, 10:42 PM] Abdullahi Bello Rishi11 jours: Ai ire iren ku da bakin ku da halin ku ba za su bar Baba Buhari RadiyAllahu anhu ya yi abin da yai nufi ba, don sarkin yawa ya fi sarkin adalci,
An ce wani irin ka ya samu Sayyidina Ali RadiyAllahu Ta'ala anhu, ya ce mar:
lokacin Abubakar RTA an zauna lafiya, Lokacin Umar RTA an zauna lafiya, kai yanzu lokacin ka duk duniya ta gur6ata, sai Saiyadina Aliyyu RTA ya amsa mar da cewa: ai Abubakar da Umar RTA sun mulki iri na ne suka zauna lafiya su da mu duka, amma ni, sai aka jarrabe ni da irin ku, ina ka ga za a samu zama lafiya?
na ce a hankali baki zai yi ta zamewa en-gudlok sui ta bayyana, Allah kar ka nuna mana mu ko jikokin mu dawowar en a kashe qasa a raya Aljihu,
Baba Buhari mai magauta da yawa. ALLAH YA JA ZAMANIN KA, SHUKAR KA ALLAH YA JA KWANANTA TA DA'DE TA TI QARKO, MAKIYAN ADALCI ALLAH YA NUNA MANA KU A BAYAN FILI KUNA GUNAGUNI.
YA QAHHARU YA AZIIZU YA QAADIRU YA MATIIN.
lokacin ka dai sata sai dai a 6oye kuma kafin ta bayyana, ka qi yi ka hana masu yi su yi, kan ka hana Allah ne ya hana, ko da yake ba kowa ya ke son jin kalmar nan ba.
Muko sai mun fada mun qara.
ALLAHU AKBAR.
[6/15, 7:08 PM] 11 jours: [6/11, 7:48 PM] طبيب estomach: (يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا لَا تَخُونُوا اللَّهَ وَالرَّسُولَ وَتَخُونُوا أَمَانَاتِكُمْ وَأَنْتُمْ تَعْلَمُونَ)
[Surat Al-Anfal 27]

via @QuranAndroid
السلام عليكم،
أفتوني في رؤياي إن كنتم للرؤيا تعبرون.
إمام أحسن التغني في الجهرية فلما أتي السرية أسرع كأن ليس هو الذي يرتل في جهره،
أليس هذا بخيانة؟
هل التغني بالقرآن عبادة الله لله أو لسماع الناس؟
هل في السرية لا يطلب التغني كما يطلب في الجهرية؟
ا ليس السرية و الجهرية عنده تعالي سواء؟
استجيبوني أيها الأشياخي و بارك الله فيكم و كثر خيركم و دام عزكم.
[6/11, 11:57 PM] طبيب estomach: https://www.facebook.com/permalink.php?story_fbid=1906319012972142&id=100007821843420
.
https://m.facebook.com/Kitabu-Wassunah-1522000298067561
https://www.google.com/m?q=%D8%A3%D8%A8%D9%88+%D8%B2%D9%8A%D8%AF+%D8%A3%D8%AD%D9%81%D8%B8+%D8%A7%D9%84%D9%84%D8%BA%D8%A9+%D8%A7%D9%84%D8%A3%D8%B5%D9%85%D8%B9%D9%8A+%D9%8A%D8%AC%D9%8A%D8%A8+%D9%81%D9%8A+%D8%AB%D9%84%D8%AB+%D8%A3%D8%A8%D9%88+%D8%B9%D8%A8%D9%8A%D8%AF%D8%A9+%D9%86%D8%B5%D9%81+%D8%A7%D9%84%D9%84%D8%BA%D8%A9+%D8%A3%D8%A8%D9%88+%D9%85%D8%A7%D9%84%D9%83+%D8%A7%D9%84%D9%84%D8%BA%D8%A9+%D9%83%D9%84%D9%87%D8%A7
[6/11
, 8:21 PM] ‪+234 706 863 3561‬: *SAKON BARKA DA SHAN RUWA*

A har kullum idan kana so ka ci nasara a rayuwa, ka fara wanke zuciyarka kafin jikinka, harshenka kafin hannunka sannan ka kyautatawa mutane zato.Kullum a rayuwa ka kasance mai kyakkyawar zuciya kar ka bayyanawa duniya aibun wani dan mayar da kanka tsarkakakke. Kar ka kushe wani dan samun yabo. Kar ka sayi farin jini ta hanyar dorawa wani bakin jini.Allah ka tabbatar da Zukatan mu akan Addinin musulunci Ameen.
[6/12, 3:03 AM] 11 jours: https://chat.whatsapp.com/3PqCGset91KHvwu6qF9r0P
Larabci zalla
[6/12, 10:01 AM] ‪+234 803 739 6026‬: *RAMADAN TAFSEER 1438=2017*

Darasi na 15
*Cikin Suratu_Ali Imran*

Tareda:
*Mal. Tijjani Lawan Dambam*

Da:
*Alaramma Haruna Bala Dambam*

DRS015 MAL TIJJANI LAWAN DAMBAM
http://darulfikr.com/s/23061


Mu kasance da
» Zauren DARUL HADEETH DAMBAM (WhatsApp).

– A yanzu za ku iya bibiyar DARUL HADEETH DAMBAM ta shafin sada zumunta na 
Facebook. Domin Kasancewa da mu sai a shiga wannan link din 
https://mobile.facebook.com/darulhadithdambam/


Ko kuma ta cikin Group dinmu
Darul Hadeeth Dambam.

Ko shafin Twitter :
@darulhadithdbm

• Ga ma su sha'awar shiga Darul Hadeeth Dambam a whatsApp sai a turo 
lambarsu da CIKAKKEN SUNA zuwa ga lambar mu +2348037396026 ta whatsApp


©® *DARUL HADITH DAMBAM*
6/16/17, 2:38 PM - Alfanuuuuuu: Alhamdu Lillah, mun yi Jumu'ah a Jami'ah, ko za a sake da ni? Allahu A'alam.
Kamar ko wacce khutbah yau ma Imam babba, ya tsawatar kan firaqud dwallaat, ya ta6o maganar shi'ah da kuma kwadaitar da mu yi wa en-uwan mu na syria da sauran gurare addu'ar neman yayewar damuwa, ban manta da rana i ta yau ba da Imam Sayyid ya yi tahi khudubar kan alaqar Ramadana da mujahada da jihadi har ya ta6o labarin Gazawatu Badr kamar a gaban ka aka yi in da ka ji, Allah Ya sassaka musu da Alkhairi , Ya kar6i ibadun mu Ya yaaye damuwoyin mu Ya ba mu Nasara Duniya da bayanta.
6/16/17, 9:02 AM - ‪+234 803 445 7259‬: 👨👨👍
6/16/17, 10:23 AM - ‪+234 703 100 3547‬: Mungode
6/16/17, 3:20 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Amsoshin Tambayoyin ku 008

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa wannan lamba ta whatsapp ko kuma ta text:
07037979068
6/16/17, 3:20 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/16/17, 3:20 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/16/17, 3:21 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/16/17, 3:21 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/16/17, 3:21 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/16/17, 3:22 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/16/17, 3:22 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/16/17, 3:23 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/16/17, 3:23 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/16/17, 3:23 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/16/17, 4:41 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
6/16/17, 4:41 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
6/16/17, 5:10 PM - ‪+234 803 882 3969‬: LIVE TAFSIR DAGA ALFURQAN❗

Rana ta 21 Dr. Bashir Aliyu Umar

LIVE AUDIO:
http://edge.mixlr.com/channel/fhyoh

LIVE VIDEO:
https://www.facebook.com/168901033271088/videos/786049231556262
6/16/17
, 5:44 PM - ‪+234 806 250 3478‬: Before you register NPOWER check your Bank details correctly and Register your name the same with your Bank details that is ACCOUNT NAME AND BVN NUMBER Failure to do this you may end of WAHALA you can spend 6 month with out your 30,000K before its clear.
Because most of u the names you are using is different from your account name and BVN Number. so if you are using Two names your bank details are Three names so register with three names and if u are using three names but your bank details are two names, Register with two names. There for you have to be very very careful.

1=>.register your name as it appeared in your account name and BVN E.g if your account name is Mohammed so register it like dat if u wirite Muhammad is wrong

2=>Don't use apostrophe in your name because BVN can not take it Eg. Mua'zu Sa'idu, shafi'u A'isha e.t.c

3=> Don't use an Alphabet Letter in your registration Eg.LAWAL SANI KANOMA don't write LAWAL SANI K, or UMAR B AHMAD, is wrong write LAWAL SANI or u write it completely LAWAL SANI KANOMA because BVN cannot take alphabet letter

4=>Avoid changing letters in writing your names E.g if your name is Bashar don't write Bashir or Bashiru is wrong, if your name is AISHA don't write Aishat or aishatu is wrong, if your name is kabiru don't write Kabir is wrong

5=>Avoid using symbols dash or fullstop in writing your names Eg. Abdul-rahman is wrong write it completely ABDULRAHMAN

So please inform our family and friends in other to reduced the number of UNPAID Npower volunteers this time.
6/16/17, 6:33 PM - ‪+234 803 445 7259‬: This audio is a voice of professor, Obinna Chukwuemeka of Department of Economics, University of Nsuka. Objectively analysing this Govt. Please share this message to educate all Nigerians.👆
6/16/17, 6:33 PM - ‪+234 803 445 7259‬: <Media omitted>
6/16/17, 6:35 PM - Alfanuuuuuu: AS SALAMOU ALAYKOUM WA RAHMATULAHI WA BARAKATUHU

Le jeûne est une protection tant que la personne ne l'a pas déchirée


Au nom d'Allah, le Tout Miséricordieux, le Très Miséricordieux.

D'après Abou 'Oubeida Ibn Al Jarrah (qu'Allah l'agrée), le Prophète (que la prière d'Allah et Son salut soient sur lui) a dit: « Celui qui fait une dépense méritoire dans le sentier d'Allah alors celle-ci est comptée sept-cent fois.
Celui qui fait une dépense pour lui-même ou pour sa famille, visite un malade, écarte un objet gênant du chemin alors la bonne action est comptée dix fois.
Le jeûne est une protection tant que la personne ne l'a pas déchirée (1).
Et la personne qu'Allah éprouve dans son corps (2) alors ceci est pour lui une expiation (3) ».
(Rapporté par l'imam Ahmed dans son Mousnad n°1690 et authentifié par Cheikh Shouayb Arnaout dans sa correction du Mousnad)

(1) C'est à dire en commettant ce qui ne convient pas durant le jeûne comme par exemple la médisance et le mensonge.
(2) C'est à dire qu'Il l'éprouve par la maladie.
(3) C'est à dire une expiation de ses péchés.
(Hachia As Sindi 'Ala Mousnad Ahmed vol 2 p 172)

عن أبي عبيدة بن الجراح رضي الله عنه قال النبي صلّى الله عليه و سلّم : منِ أنفقَ نفقةً فاضلةً في سبيلِ اللَّهِ فبسبعمائةٍ ومنِ أنفقَ على نفسِهِ وأَهْلِهِ أو عادَ مريضًا أو مازَ أذًى فالحسَنةُ بعشرِ أمثالِها والصَّومُ جُنَّةٌ ما لم يخرقها ومنِ ابتلاهُ اللَّهُ ببلاءٍ في جسدِهِ فَهوَ لَهُ حِطَّةٌ
(رواه الإمام أحمد في مسنده رقم ١٦٩٠ و حسنه الشيخ شعيب الأرناؤوط في تحقيق المسند)
6/17/17, 2:43 AM - Nasirris left
6/16/17, 10:54 PM - ‪+234 803 729 9251‬: Alhamdu Lillah, mun yi Jumu'ah a Jami'ah, ko za a sake da ni? Allahu A'alam.
Kamar ko wacce khutbah yau ma Imam babba, ya tsawatar kan firaqud dwallaat, ya ta6o maganar shi'ah da kuma kwadaitar da mu yi wa en-uwan mu na syria da sauran gurare addu'ar neman yayewar damuwa, ban manta da rana i ta yau ba da Imam Sayyid ya yi tahi khudubar kan alaqar Ramadana da mujahada da jihadi har ya ta6o labarin Gazawatu Badr kamar a gaban ka aka yi in da ka ji, Allah Ya sassaka musu da Alkhairi , Ya kar6i ibadun mu Ya yaaye damuwoyin mu Ya ba mu Nasara Duniya da bayanta.
6/17/17, 5:18 AM - Alfanuuuuuu: Allah ya sa kana cikin masu Rabo Duniya da Lahira, ya ji qan Iyaye, Ya albarkaci zurriyyah.
6/17/17, 5:08 AM - ‪+234 706 761 9629‬: I just Escaped them ooo!

Security Alert!!!! Please if you receive a call that someone had an accident and he/she is unconscious at the moment, we found your number in his/her phone contact please don't rush into asking too many questions, just ask them to describe the person and check his/her wallet and give you a name, if it happens to be someone you know just call the persons line or ask them to call you with the persons number. They might go as far as telling you that they are Road Safety Officers, please don't be carried away by that, it is another format the bad guys are operating on. You can be kidnapped, raped, robbed or killed in the process if you rush to meet them. please pass this information till it gets to everyone you know cos you may be saving life as you share. I just received such not too long ago today. "You are properly guided":
6/17/17, 5:16 AM - ‪+234 803 445 7259‬: Today's Beautiful Hadith is about Observing Saum

Narrated Sahl: The Prophet (peace be upon him) said, "There is a gate in Paradise called Ar-Raiyan, and those who observe fasts will enter through it on the Day of Resurrection and none except them will enter through it. It will be said, 'Where are those who used to observe fasts?' They will get up, and none except them will enter through it. After their entry the gate will be closed and nobody will enter through it."

(Sahih al-Bukhari, Book 30, Hadith 6)
6/17/17, 5:33 AM - ‪+234 803 461 7916‬: Allahumma taqabbal: Siyamana
wa Salatana
wa Qiyamana
wa Ruku'ana
wa Sujudana
wa Dua'ana
Bi Rahmatika
Ya Arrahamarrahimin. May Allah accept our Ibadat. Ameen
6/17/17, 6:08 AM - ‪+234 814 477 7338‬: Lafiya uwar jiki.
Babu mai fushi da ke.

Dan-Adam a ko ina
Duk yana shiri da ke.

Ba abin da zai yiwu
Duniyar ga sai da ke.

Duk abin da za a yi
Dole ne kula da ke

Adduarmu ko ina
Rabbana ya ba mu ke.
6/17/17, 8:13 AM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
6/17/17, 8:14 AM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
6/17/17, 9:27 AM - ‪+234 803 408 8803‬: *اَلسَّلاَ مُ عَلَيْكُمْ وَرَحْمَةُ اللهِ وَبَرَكَا تُهُ*

As we enter into the last ten days of Ramadhan, I want to specially make this du'a for all my family and you all.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* record your name amongst those who will be forgiven. Aameen.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* accept all your Du'as and widen your Rizq with lots of Barakah. Aameen.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* grant you the strength to fulfil your obligations to the best of your ability and confirm your entry into the highest rank in *JANNAH* by *HIS* Mercy. Aameen.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* remove all your difficulties and ease all your tasks. Aameen.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* answer from *HIS* infinite mercy, all that you need and ask for, from the dreams of your heart to the prayers on your lips, to your every expectation and aspiration you have. Aameen.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* protect and guide you; and keep you safe from all calamities. Aameen.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* grant you success and elevate your status in both this world and the Hereafter. Aameen.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* grant you Halaal livelihood and fill you with Nuur (Light). Aameen.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* grant you and your family good health and strength; and a long and prosperous life. Aameen.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* remove all your difficulties and ease all your tasks. Aameen.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* make you a shining example of a true Muslim and an inspiration for others too.

*Aameen, Aameen, Allahumma Aameen*.
6/17/17, 9:47 AM - ‪+234 806 499 1733‬: "LAILATUL KHADRI KAIRUNMIL ALFI SHAHAR" 🌼ASSLAMU ALAIKUM🍀Bayani kanlailatul khadari🌹da yadda akesamunta🌲malamai sunyi maganganu dayawa🌴sunyi sabani akan🌺awani dare akesamun lailatul khadri🌾anma magana mafi inganci itace🍁fadin manzon allah🌸s,a,w🌻inda yake cewa annunamun🍄lailatul khadri kuma anmantar dani🌷anma kunemeta agoman karshe💐kuma acikin wutri🌻wutri sune💐21,23,25,27,29🌷MENENE FALALARSA🌵falalarsa allah yasanyama🍂al'ummar wannan wannan annabi me albarka🌸karancin rayuwa🌷bakaman sauranba🌿hakan yasa cikin rahamar🍀allah yabamu wannan dare🌹wanda ibadar cikinsa take daidai da ibadar🍄shekara(83)🌲cikakkiya kuma karbabbiya🍃gawanda yadace dashi💐allah ka azurtamu dashi ameen🍁bugu da kari kome karoka tundaga farkonshi harzuwa🌺karshe za,a amsa maka nantake🌻ANAFARA DACEWA NE DAWANNAN DARE ME ALBARKA🌹tundaga sallar magrib🌿domin kasancewarta farkon dare🌾wanda yasallaci salloli biyar(5)🍂ajam'i kuma akan lokacinsu toya dace dawannan dare🌰sannan masu sallar asham da tahajjudi🌱sunada tasu falalar tamusanman domin sunyi koyida sunnah🌼MATA MASU AL'ADA BA'ADAUKEMUSU NEMAN FALALAR RANANBA🌾wasu zasuce tagarinyaya🌹manzon allah🌻yace zasu daura alwala anma basallah🌵zasuyiba saidai ita alwalar🍄zata kara musu gamsuwa🌷alokacinda zasuyi addu'a🌾bayan sundaura alwalar zasu zauna suyita istigfar 🌴da hailala🌲da salatin annabi🍁gami da rokon bukatunsu🍃duka wadannan hanyoyine da akebi dan neman dacewa da wannan dare🌳me albarka🌼saidai🌱ansamu annabi🌿a'azumin dayayi🍂nakarshe🌸yayi ittikafi🌷na kwana 20🍀iya abunda zamu iya kawo muku kenan ayanzu🍄allah yasadamu🌵da albarkan dake cikin wannan wata baki daya🌻yakuma azurtamu🌺da ibada karbabbiya🌴akarshe🌵dani🌻dakai🌹dake🍄daku🌾dakuka samu 🌿wanansako🌷zamu yadashi🍀gasauran iyan uwa🌹dansu amfana🌻allah yasadamu🌺a,aljannah🌴sanadiyyar🌲wannan🌳aiki na alheri🌾ameen👏👏👏
6/17/17, 11:34 AM - ‪+234 803 674 9820‬: Assalamu alaikum I'am back again
6/17/17, 11:34 AM - ‪+234 803 674 9820‬: The Nigerian Navy has announced the commencement of its online registration for the 2017 recruitment exercise from July 1 to July 31.
The announcement was issued in a statement on Friday by the Chief of Naval Staff, Ibok-Ete Ekwe Ibas via the Navy Secretary.
"The Nigerian Navy wishes to inform the general public and all interested candidates that the online registration for the 2017 recruitment exercise will commence on July 1 and closes on July 31," Mr. Ibas said.
The naval chief said the 2017 recruitment exercise is free of charge for applicants, and that interested candidates are to apply online via www.joinnigeriannavvy.com .
According to the statement, applicants are expected to apply once. He added that multiple online application will lead to disqualification of candidate.
"On submission, applicants are to print out the completed application form which must include; declaration and certification by parents/guardian, Local government area certificate form, Police certification form and guarantor form," he added.
Mr. Ibas also said the recruitment exercise will commence with an aptitude test and screening of certificates of candidates at designated centres for various States across the country on October 7.
"You are advised to carefully read the instruction page on the website or call support line 08159999011 from 9am to 4pm on working days," the notice said.
"Candidates are further advised in their own interest not to give any form of gratification or inducement to any person or group of persons to assist them on the recruitment exercise," he added.
Basic Requirements for 2017 Exercise
Applicants Must:
1. Possess a minimum of five credits in not more than 2 sittings in WASCE/SSCE/GCE/NECO/NABTEB (English and Mathematics inclusive)
2. Candidates must be between 18-22 years old for O/level applicants while 24-26 are acceptable limits for those with ND, NCE, Nurses and Motor Transport Department, MTD respectively.
3. Applicants must be single and of Nigerian origin by birth.
4. Required height of 1.7m for male and 1.67m for female applicants
6/17/17, 4:25 PM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
6/17/17, 4:48 PM - ‪+234 803 882 3969‬: LIVE TAFSIR DAGA ALFURQAN❗

Rana ta 22 Dr. Bashir Aliyu Umar

LIVE AUDIO:
http://edge.mixlr.com/channel/fhyoh

LIVE VIDEO:
https://www.facebook.com/168901033271088/videos/786558794838639
6/17/17
, 9:45 PM - Alfanuuuuuu: Prayer times for 14 Jun (Niger):
4:55 AM, 12:51 PM, 4:17 PM, 7:18 PM, 8:37 PM
#muslimpro http://get.muslimpro.com
ابت پثج چ
ح خ د ذ ر ز ژ س ش ص ض ط ظ ع غ ف ق کگ ل م ن و لا ء ي ی ى ے
Assalamu alaikum,
Don Allah Malamai ku tambaya min limaman mu na zamanin yau shin a ina aka samu a Sunnar Ma'aiki S.A.W ya karanta wata Sura daga qusárál mufassal a Sallar Asbah ba a halin larura ta tafiya ko wata larura mai kama da haka ba? don Allah a yi mana bayyani, in kuma kure ne Allah Ya ba mu ikon gyarawa, ta yiwu wani shaihin tafsirin ya ce : ashe ba Alqur'ani ya ce : "FAQRA'ÚW MÃ TAYASSARA" ba? Kuma ba mamaki shi wannan mai wannan fasarar ya gamu da wani kuma ya ce : in Aya ta zo waye ke da ikon a sa aikin sa ko maganar sa a matsayin fassarar farko?
1-sai Salafiya su ce: Manzon Allah SAW,
2-sai sufaye su ce: ko a mafarki a gani ya wadatar,
3-sai enshiqah su ce : ai in ya yi dai dai da hankali shi ke nan,
to sai mu tambayi shehul mafassaru, da wanne ka ke aiki,
In ka ce da fassarar sufaye ka ke aiki sai mu ce eyyy, ba mu ga laifin ka ba don ka yi karatun Sallah ba irin wanda Annabiyyu Muhamma SAW ya koyar ba, don a wajen su aka samu jauhara da salatul fatihi, duk don suna ga karantarwar Annabi SAW kadai ba ta wadatarwa.
in kuma ka ce da fassarar Shiqah kai tamssuki sai mu ce towww! da alama don ko da'dewa a sujudar qarshe wajen su aka samu ba wajen Malaman Sunnah ba, kuma su din ma don karantarwar Annabi SAW ta kaasa musu suka qirqiro imamai da ziyara jaami'ah, da ziyara.... da sahiifa dss.
In ko kace da fassarar Salfus Sáálih kake koyi sai Malaman suce maka : to a nan fa ka yi kure, don su Salafus Saalih, aiki da umurni da karantarwar Manzo SAW shi ke fassara Alqur'ani, don haka ma akai ta ruwaito Hadisai masu nuna ga yadda Ma'aiki SAW yake kaza, ga yadda yake kaza... Ciki kuwa har da karatun sallah da daidaituwar ruku'un sa wani bai fin wani tsayi, da daidaituwar sujadar sa wata ba ta fin wata tsayi, don ma a rage maka aiki ba sai ka je nema a Saheehul Bukhari ko Muslim ko mutawwalaat ba Maqdisi RahimahUllah ya yi mana Umdah, Ibnu daqeequl aid a ihkaamul ahkaam ya sharrahe wa ma son Sunnah ita sharhan wajeezan shaafiyan.
Wallahu a'alam.
Allah Shi ganar da mu daidai, in an samu qarin bayani na ilimi ko na Almajiranci don Allah a fayyace mana.
Wassalamu alaikumu Audu ne yaz zaano.
6/17/17, 7:17 PM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
6/17/17, 8:22 PM - ‪+234 806 499 1733‬: Beauty is not a guarantee to marriage . Falling sick does not mean you are about to die. Getting rich is not the definition of prosperity. Building a nice house is not enjoying luxury. Sleeping on an expensive bed does not bring you sound sleep. Driving a new car is not a guarantee that you gonna reach where you are going. Wearing best clothes does not mean they are fitting you. Owning a family doctor does not guarantee permanent health. Being highly educated is not a sign of wisdom. Marrying a rich guy does not guarantee happy marriage. Winning an argument does not mean that you are correct. Whatever is done without the merit of Heaven is fake and temporal. He who builds without God is building for nothing ; and he who watches over a city without God, watches in vain. Not everything is possible with men, yet everything is possible with God. Involve God in everything you do. Kindly SHARE this to Inspire others.
6/17/17, 8:42 PM - ‪+234 703 100 3547‬: <Media omitted>
6/17/17, 9:14 PM - ‪+234 810 464 4866‬: GA ADDU'A INGANTACCIYA DAGA MANZON ALLAH S.A.W. ANNABI MUHAMMAD S.A.W YANA CEWA DUK WANDA YA SANAR DA WANI DAN UWANSA WANNAN ADDU'AR TO ALLAH ZAI YAYE MASA DAMUWARSA, INA ROKON ALLAH S.W.T YA YAYE MIN DAMUWATA, ALLAHUMMA INNI AS'ALUKA BII ANNI,ASHHADU ALLAH ILAHA'ILLAHU WA'ASSHADU ANNAKA ANTALLAHU, AL'AHDU ASSAMADU LAM YALID WALAM YUWALAD WALAM YAKULLAHU KUFU'AN AHADD. DUK WANDA YA TURAWA WANI ALLAH YA YAYE MASA DAMUWARSA AMEEN. DAN UWANKU.......
6/17/17, 9:14 PM - ‪+234 810 464 4866‬: HUDUBAR ANNABI MUHAMMAD SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM WANDA YAYI A KHUDUBAR RANAR TARA GA WATAN ZUL-HIJJAH, SHEKARA TA GOMA DA HIJIRA A DUTSEN ARAFAT (RANAR ARFA KENAN).

ANNABI (SAW)YA FARA DACEWA:

"Ya ku mutane ku bani hankalinku, domin mai Yiwuwa bazan sake kasancewa da ku bayan wannan shekaran ba, saboda haka ku saurari abinda nake gaya maku da kyau, kuma (ku isar da abinda zan gaya maku) ga wadanda basa wannan wuri a yau.

Ya ku mutane kamar yadda kuka riki wannan wata, (na hajji) da wannan rana (ta arfa) da kuma wannan gari (na Makka) da girma kuma abin tsarewa, to, haka kuma ku riki Ran Musulmi da kuma Dukiyoyinsu da girma abin kuma karewa, ku maida wa Mutane kayan da suka baku Amana. Kar ku cuci kowa, saboda kar wasu su cuce ku, ku tuna fa, hakika ALLAH zai yi sakayya akan ayukakanku, ALLAH (SWT) ya hana cin riba,(wato kudin ruwa) saboda haka, duk abin da aka kulla ta kudin ruwa sai an warware shi.

Ku yi hattara da shaidan, domin kiyaye Addininku. Yanzu kan ya fidda ran batar da ku akan manyan abubuwa (na sabo) saboda haka ku guji binshi akan kanana.

Ya ku jamaa hakika kuna da hakki bisa matayenku, amma suma suna da hakki bisa kanku, to hakkin su ne akanku da kuciyar dasu, Kuma ku tufatar dasu akan jin kai. ku bi dasu kyakkyawan biyarwa, ku kuma tausasa musu domin su majibintan al amurran kune, kuma mataimakan ku, Hakki ne akansu da kar su yi abota da duk wanda ba kwa so, kuma su nisanci zina.

Ya ku jama'a kuyi kyakkyawan bauta ga ALLAH (SWT) ku tsaida salloli biyar(5) na farilla, Ku Azumci Watan Ramadan ku Kuma bada zakka. Ku aikata aikin hajji in har kun sami daman yi. KU SANI FA, ko wane musulmi dan uwan musulmi ne. Dukkan ku dai dai kuke. Ba wanda yake da fifiko saman wani sai ta tsoron ALLAH, da aikata kyawawan ayyukka.

Ku tuna fa(ya ku jama'a) wata rana za ku tsaya gaban ubangijinku, domin sakamakon ayyukanku, saboda haka ku yi hattara kada ku yi sake da hanya madaidaiciya bayan na kau.

Ya ku jama'a ba wani annabi ko manzo da zai zo bayana kuma babu wani addini da zai zo (bayan addinin musulunci), saboda haka kuyi tunani sosai akan wannan magana dana gaya maku, kuma ku fahimce ta (sosai).

Zan bar maku abubuwa guda biyu (2); ga (alkur ani) ga kuma (sunnah) ta. In kun bi wannan ba za ku ta ba bata ba. Duk Wanda ya ji wannan sako to ya jiyar da wadansu, suma su jiyar da wasunsu, kuma sau da yawa wadanda za su ji magana daga karshe sufi masu ji na yanzu fahimtar abinda nake fada.

YA ALLAH ka zamo shaida agareni, cewa na isar da aikenka zuwa ga bayinka." Yan uwa ku watsa wannan KHUDUBAR ga yan uwa musulmi wanda kamar yau akayi ta!!!

Allah duk wanda ya tura wannan khuduba ya Allah ka sadashi da annabin MuhammadMuhammad (saw) ya Allah kabiya masa dukkan bukatunsa na alkhairi
👏👏👏👏👏👏👏
6/17/17, 9:14 PM - ‪+234 810 464 4866‬: 📿Shin ko kasan cewa idan kadauki Alqurani a hannuka shaidan yana fushi. Idan kabudeshi shaidan yana kuka. Idan kayi bismilla kuma ya kan gudu. Idan kashiga karatu kuma yakan samu kunci a zuciyarsa. Sannan kuma lokacin da kayi kokarin aika wannan sako zai kokarin hanaka. Ina rokon Allah duk wanda ya yada wannan sako yakawar da shi daga wuta
6/18/17, 4:15 AM - ‪+234 803 771 4227‬: *_One Biafra Guy_* asked me.
Can I apply for N-POWER without NYSC certificate?

I replied : No, don't even start it. N stands for Nigeria. So you should wait for B-POWER

HE BLOCKED ME 😂😂😂😂😂😂
6/18/17, 4:19 AM - ‪+234 803 461 7916‬: *LAYLATUL QADR*

*🔜 Aisha (R.A) ta ruwaito cewa: Annabi (S.A.W) yace: "Kunemi daren laylatul qadr a goma qarshe na watan ramadan*
*(Bukhari)*


*🔜 Aisha (R.A) Ta tambayi Manzon Allah (S.A.W) cewa: "Idan na riski daren laylatul qadr wane addu'a zanke karantawa?*

*🔜 Sai Manzon Allah yace mata:* *(ALLAHUMMA INNAKA AFUWUN TUHIBBUL AFUWA FA'AFU ANNA)* *Ya Allah lalle kaine mai yin afuwa, Ina neman afuwanka, Kayi mana afuwa*
*(Tirmizi)*


*🔜 Anas (R.A) ya ruwaito daga Manzon Allah (S.A.W) yace: "Lokacin da laylatul qadr zai kasance Mala'ika Jibrilu (A.S) zai sauqo da tawaga masu yawa na Mala'iku zuwa duniya suna neman rahama ga masuyin sallah.*

*Kuna ambaton Allah da wasu ayyuka na ibadah*
*(Shu'abul imaan)*


*🔜 Allah Ta'alah yana sauqowa daga sama zuwa qasa tare da wasu runduna na Mala'iku da kuma Mala'ika Jibrilu suna nema mana (Rahama, Gafara, Afuwa, Aminci) bazasu gushe ba har sai zuwa fitowar alfijir*
*(Suratul Qard)*


*Ana dacewa da wannan ranan acikin darare kamar haka*

*21st* *23rd* *25th* *27th* *29th*

*Allah ya datar damu da wannan dare mai albarka*
6/18/17, 5:15 AM - Alfanuuuuuu: ASSALAMU ALAIKUM
WALIYYU MAIGA +22890704327
YA CE:
GA WASU TAKWAS DA SUN KA BIRGE SHI.
🌽🌽🌽🌽🌽
1. In kana cikin Sallah ka kula da zuciyar ka ( kar ka bar ta ta karkata ga wani abu ba Mahaliccin ta ba)
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
2.in ka kasance a makwalla ( wajen hirar jama'a) to ka kula da harshen ka
🥜🥜🥜🥜🥜🍠
3. In kana gidan mutane to ka kula da magannan ka(, ido ko ijjiya, kar ka fiye kalle-kalle kuma in ka kalla ka iya bakin ka, musamman in abin da ka gani din don dole aka bari ka gani ko bisa tsautsayi)
💾💾💾💾💾💾💾🔌
4. In kana cin abinci ka kula da tinbin ka ( kar ka cika shi)
📲📲📲📲📲📲📟
Abu biyu kar ka ambace su matuqar qoqarin ka.
5. Wanda ya munana maka, (ka yi hakuri ka yafe ko ka bar wa Allah hukumci, sai dai in maganar ka ko action din ka zai kawo gyara ga rai ko ga kai)
6. Wanda ka kyautatawa, ( ka godewa Allah da ya baka ikon kyautatawan , kuma don shi ka yi kyautatawan bai da bukata ka gaya wa wani don ya gaya maS.
🌙 2 kar ka manta da Su.
7. Ma'daukaki Mahalicci Mahalarci( wanda ke kallon ka Ya san abin da kake shubkawa)
8. Makoma, matattara, maha'da, madakata ( Alqiyaamah.
🙁😟yayin da wani ke maka maganan da ba ta dace ba ka yi kokarin hadiye fushin ka, in da hali ma ka raka shi da murmushi, (, in ya fadi daidai din ka ka godewa Allah, in ya fadi kuren ka ka yi kokarin gyarawa, kuma ta haka za ka gane matsayar ka a gun sa da matsayar da matsayar da za ka ajiye sa.)
🛵🛵🛵🛵🛵🛵
Zargi sabulu ne na wanke zukata ( in an zarge ka sai ka duba, idan da na gyarawa ka gyara)
Amma ka guje shi ( ta hanyar kauracewa abin da zai kawo sa.
Fassarar Abdu Bello Rishi مع تصرف قليل، والله المستعان، و هو ولي التوفيق.
6/19/17, 6:41 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
6/19/17, 6:53 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
6/18/17, 4:01 PM - Bbl Cottonou: ****WASU DAGA TAFSIRAN ALKUR'ANI MAI GIRMA DA AKA GABATAR A WANNAN WATA NA RAMADHAN NA SHEKARAR 1438AH 2017AD A CIKI DA WAJEN NIGERIA AUDIO MP3****

Daga Cibiyar Yada Sunnah ta Darulfikr.com

001 Shugaba Sheikh Abdullahi Balalau
https://goo.gl/8K5KdT

002 Dr. Muhd Sani Umar r/Lemo
https://goo.gl/vT9Wv4

003 Dr. Basheer Aliyu Umar
https://goo.gl/WSjxbK

004 Dr. Abdallah Saleh Pakistan
https://goo.gl/TZCjd9

005 Dr. Mansur Ibrahim Sokoto
https://goo.gl/REmJGS

006 Dr. Abubakar Sani Birnin Kudu
https://goo.gl/VdVHu5

007 Dr. Ibrahim Jalo Jalingo
https://goo.gl/bY7LZc

008 Dr. Isa Ali Ibrahim Pantami
https://goo.gl/3FWpjr

009 Dr. Jamilu Zarewa
https://goo.gl/WmEd3e

010 Dr. Mansur Isah Yalwa
https://goo.gl/NGvU1P

011 Dr. Abdulkadir Saleh Kazaure
https://goo.gl/wszc5L

012 Dr. Muhammad Sunusi Adam
https://goo.gl/zzVptj

013 Dr. Abdallah Usman Gadon Kaya
https://goo.gl/8XcNmr

014 Dr Abdallah Getso
https://goo.gl/ktqX5U

015 Dr. Mustapha Ahmad
https://goo.gl/Lkvr89

016 Dr. Zubairu Abubakar Madaki
https://goo.gl/MsVYF7 (transformer)
https://goo.gl/6q7nNJ (Umar bn Khattab)

017 Sheikh Muhammad Kabiru Haruna Gombe
https://goo.gl/xwBUaA

018 Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa
https://goo.gl/JvvVDE

019 Sheikh Abdurrazaq Yahaya Haifan
https://goo.gl/TcG38u

020 Sheikh Abubakar Mukhtar Yola
https://goo.gl/HGgS9Z

021 Sheikh Muhammad bn Uthman Kano
https://goo.gl/NqK1xx

022 Sheikh Alkassim Umar Jibrin Hotoro
https://goo.gl/up7HKg

023 Sheikh Abubakar Abdussalam Baban Gwale
https://goo.gl/ySVp5o (na maza)
https://goo.gl/8Wqhwa (na mata)

024 Sheikh Rabi'u Umar R/lemo
https://goo.gl/13K1k1

025 Sheikh Musa Yusuf Asadussunnah
https://goo.gl/dwUUXV (yamma)
https://goo.gl/dMr7Ky (dare)

026 Sheikh Lawan Abubakar Gadon Kaya
https://goo.gl/WgqTu5

027 Sheikh Khamis Nasidi Baban Auwab
https://goo.gl/Liyj7B

028 Sheikh Nuruddeen Tukur Numan Almadany
https://goo.gl/Vp959A

029 Sheikh Adam Tukur Almanar
https://goo.gl/cMuQHc

030 Sheikh Habibu Yahaya Kaura
https://goo.gl/oaBeUG

031 Sheikh Abdulbasir Isa Unguwar Mai Kawo
https://goo.gl/focmgq

032 Sheikh Ibrahim Imam Gwandu
https://goo.gl/WW7SnE

033 Sheikh Muhammad Adam Bajoga
https://goo.gl/395zHq

034 Sheikh Abdurrahman Sani Ya'akub
http://darulfikr.com//s/23390

035 Sheikh Anas Assalafiy Fagge
https://goo.gl/kywhbn

036 Sheikh Aminu Usman Abu Ammar
https://goo.gl/2sD9uz

037 Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum
https://goo.gl/s2fgUe

038 Sheikh Khalid Usman Khalid Jos
https://goo.gl/Sz1Gkx

039 Sheikh Abubakar Fullatee
https://goo.gl/EAHkSh

040 Sheikh Basheer Ahmad Sani Sokoto
https://goo.gl/dSnXCG

041 Sheikh Muhammad Auwal Maiduguri
https://goo.gl/rWTpCo

042 Sheikh Isah Garba Na Yaya
https://goo.gl/wfsVSp

043 Sheikh Ibrahim Abdullahi Almadany
https://goo.gl/ockMk6

044 Sheikh Abdulmudallib Auwal Gusau
https://goo.gl/RGXkam

045 Sheikh Isah Ibrahim Bawa Mai Shinkafa
https://goo.gl/c7qBLK

046 Sheikh Ahmad Muhammad Boyi
https://goo.gl/xL6d24

047 Sheikh Abdulhadi Aliyu Daura
https://goo.gl/uXf8mt

048 Sheikh Salisu Ishaq Jalingo
https://goo.gl/A71GYf

049 Imam Muhammad Yusuf Adam
https://goo.gl/ds6XV6

050 Imam DSP Muhammad Kabir Abubakar
https://goo.gl/8wxBeL

051 Mal. Tijjani Lawan Dambam
https://goo.gl/KwVY3m

052 Mal. Gambo Kyari Maiduguri
https://goo.gl/vedmei

053 Mal. Ibrahim bn Ya'akub Niger
https://goo.gl/tF94Vr

054 Mal. Nasiru Tijjani Kankarofi
https://goo.gl/Znmkaw

055 Mal. Mahmud Shira
https://goo.gl/YiEKdt

056 Mal. Jabir Haruna
https://goo.gl/xT65L1

057 Mal. Umar Shehu Zaria
https://goo.gl/sVi79o

058 Mal. Abba Abdallah Gwale
https://goo.gl/bFwcFJ

Ayi sauraro lafiya,

Darulfikr.com taku ce domin yada Sunnah,

#BasheerSharfadi
6/18/17, 7:05 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
6/18/17, 7:05 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
6/18/17, 7:05 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
6/18/17, 7:05 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
6/18/17, 7:05 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
6/18/17, 7:05 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
6/19/17, 12:15 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/19/17, 12:15 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/19/17, 12:15 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/19/17, 12:15 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/19/17, 12:15 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/19/17, 12:16 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/19/17, 12:16 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/19/17, 12:16 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/19/17, 12:16 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/19/17, 12:16 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/19/17, 12:16 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/19/17, 12:17 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/19/17, 12:17 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/19/17, 12:17 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/19/17, 12:17 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/19/17, 12:17 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/19/17, 12:17 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/19/17, 8:04 PM - ‪+234 703 100 3547‬: <Media omitted>
6/20/17, 4:45 AM - ‪+234 706 096 5566‬: Halima Abubakar KD
ABINDA YASA NABAR AQIDAR SHI'A.
Ni suna na Alhj Adam, mazauni kaduna, na kasance acikin wannan aqidar tun tuni har nakai matsayin shugaban HURRAS a yekinmu (ugw. Rimi) da kewaye. Wallahi wallahi wallahi wannan maganar dazan fada babu kage acikinta
Ni Alhamdulillah inada rufin asiri dai-dai gorgodo, sai nabiyawa kaina zuwa aikin haji.
An rege saura kwana kadan zamu tashi, abokaina wanda basai na kama suna ba, sukayimin rekiya zuwa airport, bayan zan tafi shiga jirgi sai suka cemin, zamu baka saqo idan kun sauka a madina, idan ka ziyarci Annabi SAW, ka la'anci wane da wane, sai bance musu komaiba nayi murmushi nashiga jirgi. Bayan mun sauka madina an kaimu masauki mukayi wanka nashirya sai natafi masallaci nayi nafila sai nazauna ina hutawa, take sai bacci ya daukeni, nan take sai nayi mafarki da Annabi SAW. Wallahi sai naga mutane biyu a tare dashi, damansa yace SAYYADI ABUBAKAR NE, hagunsa yacemin SAYYADI UMAR NE. Sai yace sune akabaka saqo kajefesu ka la'ancesu ko? To kafin kafara dasu kafara dani.
Wallahi sai nafara magiya ya Rasulullah kayi haquri wallahi ban amsamusuba, ni bazan iyaba hakanan dai sai yacemin kallican, dubawan dazanyi sai ga abokaina acikin irin wata wuta wacce bazan iya misaltataba, yacemin to can shine makoman mai zagin sahabbaina.
Nafarka daga bacci a firgice, sai nakira waya gida intambaya ina abokaina nayi ta kiran wayansu bata shiga......
Sai akacemin ai dasuka rakaka kafin sudawo sukayi hadari suka mutu, kuma dukkansu yan nan Kaduna ne.
Nadimauce sosai nan take nafita daga aqidar, nayi Allah wadai da ita.
Dan Allah idan kasamu wannan saqon katurama jama'a saboda katayani isarwa. Wallahi babu qage acikin wannan zancen, saboda qarya da Annabi SAW shine karshen bala'i.
Allah katsare mana imaninmu.
6/20/17, 5:32 AM - ‪+234 703 100 3547‬: ```👉A KARANTA ZA'A KARU

👉A zamanin khalifa Umar dan Khattaab, wasu mutane uku suka zo masa suna rike da wani saurayi suka ce:
Ya Amiral muminina! Wannan mutum ya kashe mana mahaifinmu.

👉Umar: kai donme ka kashe musu uba?

👉Saurayi: Ni makiyayi ne, rakumata ce ta ci itaciyar gonar mahaifinsu, sai mahaifinsu ya bugi rakumin da dutsi, rakuma ta mutu, ni kuma na dauki dutsin na buge shi
ya mutu.

👉Umar: saboda haka zan tsaida haddi akanka.

👉Saurayi: ka saurara mini kwana uku, mahaifina ya mutu ya barni da kanwata da
kuma dukiya, idan ka kasheni dukiyar da yar uwata zasu tozarta.

👉Umar: wa zai lamunceka?

👉Saurayi ya duba cikin mutane sai ya nuna Sahabi "Abu Dhar".

👉Umar: ka lamunce masa Ya Aba Dharr?

👉Abu Dharri: na'am

👉Umar: ba ka san mutum ba ka lamunce, to idan ya gudu haddi zai koma kanka.

👉Abu Dharr: na yarda.

👉Saurayi ya tafi, aka kwana biyu, an shiga na so uku, saurayi bai zo ba,

👉Hankalin kowa ya tashi akan Abu Dharri kar haddi ya koma kansa.

👉Kafin sallar magariba sai ga saurayi ya zo a gajiye, ya tsaya a gaban khalifa Umar.

👉Saurayi: na mika dukiyar ga kawuna yanzu in hanunka, ka tsaida haddi
akaina.

👉Cikin mamaki Umar ya ce: me ya dawo da kai bayan ka sami dama da za ka
iya gudu abinka?

👉Saurayi: na ji tsoro, Kar a ce cika alkawari ya Kare
cikin mutane.

👉Umar ya juya ga Abu Dharr: me ya sa ka lamunce
masa?

👉Abu Dharr: na ji tsoro, kar a ce alheri ya Kare cikin
mutane.

👉Wannan jawabi ya yi tasiri ga masu Neman jinin ubansu, suka ce sun yafewa
saurayi.

👉Umar: don me?

👉Suka ce: muna tsoro, kar a ce afuwa ta Kare a cikin mutane.

👉Ni ma na isar muku da wannan labari ne don ina tsoron kar a ce kira/tunatarwa zuwaga aikata alkhairi (wato da'awa) ya Kare cikin mutane. Don Allah kai ma ka tura kar ace yada alheri ya qare cikin mutane. ```
6/20/17, 6:45 AM - ‪+234 706 939 3353‬: ```👉A KARANTA ZA'A KARU

👉A zamanin khalifa Umar dan Khattaab, wasu mutane uku suka zo masa suna rike da wani saurayi suka ce:
Ya Amiral muminina! Wannan mutum ya kashe mana mahaifinmu.

👉Umar: kai donme ka kashe musu uba?

👉Saurayi: Ni makiyayi ne, rakumata ce ta ci itaciyar gonar mahaifinsu, sai mahaifinsu ya bugi rakumin da dutsi, rakuma ta mutu, ni kuma na dauki dutsin na buge shi
ya mutu.

👉Umar: saboda haka zan tsaida haddi akanka.

👉Saurayi: ka saurara mini kwana uku, mahaifina ya mutu ya barni da kanwata da
kuma dukiya, idan ka kasheni dukiyar da yar uwata zasu tozarta.

👉Umar: wa zai lamunceka?

👉Saurayi ya duba cikin mutane sai ya nuna Sahabi "Abu Dhar".

👉Umar: ka lamunce masa Ya Aba Dharr?

👉Abu Dharri: na'am

👉Umar: ba ka san mutum ba ka lamunce, to idan ya gudu haddi zai koma kanka.

👉Abu Dharr: na yarda.

👉Saurayi ya tafi, aka kwana biyu, an shiga na so uku, saurayi bai zo ba,

👉Hankalin kowa ya tashi akan Abu Dharri kar haddi ya koma kansa.

👉Kafin sallar magariba sai ga saurayi ya zo a gajiye, ya tsaya a gaban khalifa Umar.

👉Saurayi: na mika dukiyar ga kawuna yanzu in hanunka, ka tsaida haddi
akaina.

👉Cikin mamaki Umar ya ce: me ya dawo da kai bayan ka sami dama da za ka
iya gudu abinka?

👉Saurayi: na ji tsoro, Kar a ce cika alkawari ya Kare
cikin mutane.

👉Umar ya juya ga Abu Dharr: me ya sa ka lamunce
masa?

👉Abu Dharr: na ji tsoro, kar a ce alheri ya Kare cikin
mutane.

👉Wannan jawabi ya yi tasiri ga masu Neman jinin ubansu, suka ce sun yafewa
saurayi.

👉Umar: don me?

👉Suka ce: muna tsoro, kar a ce afuwa ta Kare a cikin mutane.

👉Ni ma na isar muku da wannan labari ne don ina tsoron kar a ce kira/tunatarwa zuwaga aikata alkhairi (wato da'awa) ya Kare cikin mutane. Don Allah kai ma ka tura kar ace yada alheri ya qare cikin mutane. ```
6/20/17, 12:17 PM - ‪+234 813 810 2125‬: *I choose you*
*I choose you*

Today is a day of blessing for people to choose who they want Allah to bless. You must indeed be among the top ten and so may:-

*Allah bless you.*
*Allah bless your heart.*
*Allah bless your life.*
*Allah bless your health.*
*Allah bless your home.*
*Allah bless your family.*
*Allah bless Your work.*
*Allah bless Your spiritual life.*
*Allah bless Your finances.*
*Allah bless all your projects.*

*Allah bless you and family abundantly.*

Choose who you want Allah to bless today and send to them including me if I'm among....
6/20/17, 12:38 PM - ‪+234 806 084 4942‬: Amin
6/20/17, 1:24 PM - ‪+234 703 100 3547‬: Arziki jarabane 🙏talauci misaline🙏hankali makarantane🙏ilimijagorane🙏jahilci duhune duniyagidace 🙏kabaridakine lahiramatabbatace🙏donhaka mukiyaye inkunneyaji jikiyatsira
6/20/17, 3:24 PM - Alfanuuuuuu: [6/18, 12:23 PM] ‪+966 50 840 2066‬: موقع الشيخ أ.د. سعود الشريم:
وميض الشهر المبارك ( 23 )

أيّها المسلمون، لقد أكرَم الله هذه الأمّةَ في هذا الشهرِ المبارَك باجتماع نوعَي العبادة فيه بمُكاثرةٍ لا تظهَر في غيره، وذلك من خِلال الإكثارِ مِن دعاء العبادةِ ودعاء المسألة؛ إذ يتمثَّل دعاءُ العبادة في الإكثار من الصّلاة والصوم وقراءةِ القرآن والصّدقة والذكر، وهذه الطاعاتُ كلُّها تتكاثَر في رَمضانَ، وهي في الحقيقةِ دعاءٌ من المرءِ بلسان الحال أن يغفِرَ الله له ويتقبَّل منه ويجيرَه مِن عذابه. ويتمثَّل دعاءُ المسألَةِ في الدعاءِ المشهور في القنوت وعندَ الفطر وبين الآذانِ والإقامة وسائر الدعاء في سائر الأوقات، وهذا كلُّه فضلٌ من الله ونعمَة. فهنيئًا لمن رزَقه الله الاغتنامَ والتّمام، وخَيبةً لمن سبقَه المؤمنون وتجاوزَه المخلصون وهو لا يزال أسيرَ هواه طريحَ وِسادته.

فضيلة الشيخ أ.د. سعود بن إبراهيم الشريم

—----

Flashes of the Blessed Month - 23
Oh Muslims! Almighty Allah SWT have blessed this ummah in this blessed month by combining various rituals with its intensity like in no other months which is evident in intensifying the ritual supplications and the objective supplications. The ritual supplication is exemplified in intensifying in prayers, fasting, reading Noble Quran, charity, and recalling Allah. All these rituals increase in Ramadan which in reality is a supplication by an individual in the form of acts in order to avail the forgiveness of Almighty Allah SWT and His acceptance and His protection from His punishment. The objective supplications are exemplified in the Qunoot (Night Supplications), supplications at dawn and dusk, supplications between Azan and Iqamah, and all supplications at all times. All this is by the Grace of Almighty Allah SWT and His Blessing. Pleased is the one whom Almighty Allah have guided to seize the opportunity and its fulfillment and the Loser is the one who has been raced by the fellow believers and overtaken by the devoted faithful and he is still entangled in his desires knocking his cushions.


His Excellency Prof. Dr. saud Bin Ibrahim Al Shuraim
[6/19, 1:56 PM] ‪+966 50 840 2066‬: موقع الشيخ أ.د. سعود الشريم:
وميض الشهر المبارك ( 24 )

إنّ على المسلمين بعامّة في هذا الشهر المبارَك أن يوطّدوا أنفسَهم على تحقيق الصّلةِ بالله وإحسان اللجوء إليه؛ فهو الذي يقضِي ولا يُقضى عليه، وهو الذي يكرِم عبادَه بالتنزّل في ثلثِ الليل الآخر إلى سماءِ الدنيا فيقول: هل من سائلٍ فأعطيَه؟ هل من داعٍ فأستجيب له؟ هل من مستغفِر فأغفر له؟ بيدَ أنَّ كثيرًا من المسلمِين مع هذهِ الفُرَص لفي حالةٍ من اليأس والقنوطِ بسبَب استبطاءِ الإجابة والنظَر بالعينِ البَاصِرة بأنّ واقعَ الأمة يزداد سوءً يومًا بعد يوم ويترامَى شررًا كالقَصر، غيرَ أنّ الأمرَ الذي ينبغِي أن نؤكِّدِه هو أن لاستجابةِ الدعاء موانعَ ينبغي أن تقلِعَ عنها أمّةُ الإسلام حتى يتحقَّق لها ما تصبو إليه.

فضيلة الشيخ أ.د. سعود بن إبراهيم الشريم

—----

Flashes of the Blessed Month - 24

It is on every Muslim during this blessed month to lay themselves in realizing their relationship with Almighty Allah and the pleasure of returning to Him, for He decrees and is not decreed upon, and He honors his believers by ascending in the last third part of the night to the worldly skies and calling upon: Is there any needy whom I can give? Is there any pleader whom I can accept? Is there anyone seeking forgiveness whom I can forgive? Nevertheless, many muslims despite this opportunity, remain pessimistic, because they don't see, with their eyesight, their prayers being answered, and their sight witness the worsening situation of the Islamic ummah and the evil prevailing with significance. In fact, a believer should realize that for a prayer to be answered there are certain barriers which need to be ridden off by the ummah so that it is awarded what is lost and humiliated.

His Excellency Prof. Dr. saud Bin Ibrahim Al Shuraim
[6/20, 12:20 PM] ‪+966 59 277 3588‬: بكتِ القلوبُ على وداعك حرقةً
كيف العيونُ إذا رحلتَ ستفعلُُ

فعساكَ ربي قد قبلت صيامنا
وعساكَ كُلَّ قيامنا تتقبل ُ

إن كانَ هذا العامَ أعطى مهلةً
هل يا تُرى في كُلِّ عامٍ يُمهِلُ؟

لا يستوي من كان يعملُ مخلصاً
هوَ والذي في شهره لا يعملُ

رمضانُ لا تمضي وفينا غافلٌ
ما كان يرجو الله أو يتذلَّلُ

رمضانُ لا أدري أعمري ينقضي
في قادم الأيامِ أم نتقابل

🌹أســأل الله أن يختم لي و لكم شهرنا هذا بذنب مغفور، وسعي مشكور، وعمل متقبل مبرور وان يعتق رقابنا ورقاب آبائنا من النار🌹

🌙👍🏽✅ [6/18, 5:19 AM] ‪+234 806 954 8243‬: Ramadaaniyyat 22 (1438)
Mazhabar Magabata: Amafana Da Iliminsu Gaba Daya

1. Wajibi ne a a kan kowanne Musulmi ya girmama magabata na kwarai gaba daya ba tare da nuna bambanci a tsakaninsu ba. Ya amince da cewa, dukkansu mutanen kirki ne, wadanda suka yi wa Musulunci hidima, kowanne gwargwadon ilimin da Allah ya ba shi. Suna yin daidai suna yin kuskure, su ba ma'asumai ne ba, kamar yadda mabiya addinin Shi'a suka dauki limamansu.
2. Dukkansu suna amafana da junansu; kamar yadda Imamu Malik ya yi karatu a wurin Malaman Madina, ya ruwaici hadisai daga wajensu, kamar Imamuz Zuhri, Rabee'atu dan Abi Abdurrahman da Nafi Maulan Ibn Umar da sauransu. Hakanan Imamus Shafi'i ya yi karatu a wurin Imamu Maliku. Imamu Ahmad ya amfana da Imamus Shafi'i ta fuskar ilimin Fikihu, shi kuma ya amfana da shi ta bangaren Hadisi, suka kasance masu girmama junansu. Sannan Abu Yusuf ya fa'idantu da Maliku. Haka suka kasance masu zumunci a tsakaninsu.
3. Babu wani guda daga cikinsu da ya taba da'awar cewa, shi kadai ne mai gaskiya ko mai fadar daidai, don haka dole kowa sai ya bi shi, idan kuwa har aka saba wa wani ra'ayi nasa, to an saba wa Sunna!!
4. Duk wanda ya mayar da bin wadannan bayin Allah a matsayin bin wasu addinai mabanbanta juna, kowa ce al'umma ko kasa da nata, to babu shakka ya kauce wa tafarkin magabata na kawarai.
5. Daga baya wasu masu tsattsauran ra'ayin mazhabanci suka mayar da bin Mazahabobi a matsayin bin wasu Shari'o'i mabanbanta, suka hana a amfana daga ilimin sauran malaman Salaf, suka rudi jama'a da cewa, yin haka shi ne hanyar magabata, to babu shakka wannan babbar ta'asa ce a duniyar ilimi da ba za ta samu karbuwa ba a wurin duk wasu masu riko da tafarkin magabata na kwarai a ko'ina kuma a kowane zamani. Allah ka shiryar da mu hanyarka madaidaiciya.
[6/18, 8:15 PM] ‪+234 806 954 8243‬: 🌿 *إنما الأعمال بالخواتيم*


✍🏻 *قال ابن الجوزي:*

إن الخيل إذا شارفت نهاية المضمار بذلت قصارى جهدها لتفوز بالسباق .. فلا تكن الخيل أفطن منك !

فإنما الأعمال بالخواتيم ..
فإنك إذا لم تحسن الاستقبال لعلك تحسن الوداع !!

✍🏻 *قال ابن تيمية :*
العبرة بكمال النهايات لا بنقص البدايات !!

✍🏻 *ويقول الحسن البصري:*
أحسن فيما بقى يغفر لك ما مضى، فاغتنم مابقي فلا تدري متى تدرك رحمة الله !

👈🏻 *أمامنا العشر الأواخر وفيها ليلة خير من الف شهر ؛ علينا الاقتصاد في الراحة، التقلّيل من النوم، الإجتهاد في الطاعة، التزوّد للآخرة، كلّ هذه الدنيا ملحوقـة!*

🌿 و أمّا رمضان *" أيّاما معدودات"*
اللهم اجعل خير أعمالنا خواتيمها وخير أيامنا يوم نلقاك.

أعتقنا الله وإياكم ووالدينا وجميع المسلمين من النار..
Roron Alfanu daga tsakanin Gwadabawa da Sokoto
15:23_20-06-2017
6/20/17, 5:02 PM - ‪+234 803 882 3969‬: LIVE TAFSIR DAGA ALFURQAN❗

Rana ta 25 Dr. Bashir Aliyu Umar

LIVE AUDIO:
http://edge.mixlr.com/channel/fhyoh

LIVE VIDEO:
https://www.facebook.com/168901033271088/videos/788202198007632
6/20/17
, 5:10 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/20/17, 5:10 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/20/17, 5:11 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/20/17, 5:11 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/20/17, 5:11 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/20/17, 5:11 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/20/17, 5:12 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/20/17, 5:12 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/20/17, 5:12 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/20/17, 5:13 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/20/17, 5:42 PM - ‪+234 803 378 2709‬ changed to +234 703 897 3856
6/20/17, 8:13 PM - Alfanuuuuuu: Amiiin.
Na gode,
Mun bar Gusau yanzu.
6/20/17, 8:15 PM - NA'IBIN SUNNAH: Allah ya kawoka lafiya
6/20/17, 8:15 PM - NA'IBIN SUNNAH: Muma muna hanyar komawa gida jos daga kano
6/20/17, 9:20 PM - ‪+234 803 674 9820‬: 🌙TAKAITATTUN HUKUNCE-HUKUNCEN ZAKKAR FIDDA KAI:

(+2348032975878)

1)MENE NE HUKUNCIN ZAKKAR FIDDA KAI?

Sheikh Bin-Baaz yace:
"Zakkar fidda kai farilla ne akan Kowanne musulmi, yaro ko babba, Namiji ko mace, da ko bawa"
(Alfataawa: 14/197)

2)DA ME AKE ZAKKAR FIDDA KAI?

Sheikh Bin-Baaz:
"Ana fitar da saa'i daya (mudu hudu)na abinci, ko na dabino, ko sha'eer, ko zabeebi ko kuma cukwi (busasshen nono),
Haka nan abincin da mutane suke ci a garuruwan su, kamar shinkafa, masara/dawa, gero da sauran su a mafi ingancin maganar Malamai"

3)A WANNE LOKACI AKE FITAR DA ITA??

Sheikh Bin-Baaz:
"Ana fitar da ita a kwana (yini) na 28, 29, 30, da kuma daren iidi da safiyar iidi kafin ayi Sallah"
(Alfataawa:14/32-33)

4)DALILIN DA YASA AKE FITAR DA ITA?

Sheikh Uthaimeen:
"Bayyanar da godiya wa ni'imar da  Allah yayi wa bawa, na bude baki da cika watan Ramadan"
(Alfataawa:18/257)

5)WA AKE BAWA ZAKKAR FIDDA KAI?

Sheikh Uthaimeen:
"wadanda ake bawa zakkar fita kai, nau'i daya ne kadai, sune faqirai (mabukata/talakawa)"
(18/259)

6)HUKUNCIN WAKILTA 'YA'YA KO WANI DAN FITAR DA ITA?

Sheikh Uthaimeen:
"Yana halatta mutum ya wakilta 'ya'yanshi su fitar masa da zakkar fidda kai a kan lokaci, koda kuwa shi din a wannan lokacin yana wani garin daban yana aiki"
(18/262)

7)SHIN YANA HALATTA FAQIRI YA WAKILTA WANI WAJEN KARBAR MASA ZAKKAR FIDDA KAI?

Sheikh Uthaimeen:
"Ya halatta"
(18/268)

8)SHIN AKWAI WATA ADDU'AH DA AKE YI YAYIN FITAR DA ZAKKAR?

"bamu san wata addu'ah da aka kebance lokacin fitar da ita ba"
(Allajnah Ad-Daa'imah:9/387)

9)SHIN ZA'A IYA FITAR DA QIMAR (KUDIN) ZAKKAR FIDDA KAI?

Sheikh Bin-Baaz:
"baya halatta a fitar da qima, a fadin mafi yawancin Malamai; saboda ta sabawa abinda Annabi (SAW) da Sahabbansa (RA) suka nassanta (ambata)"
(Alfatawa:14/32)

Sheikh Uthaimeen:
"fitar da ita da kudi baya isarwa, domin kuwa an farlanta ta ne da abinci"
(Alfatawa:18/265)

10)SHIN DOLE SAI AN SAMI NISABI SANNAN A FITAR DA ZAKKAR FIDDA KAI?

Sheikh Bin-Baaz:
"zakkar fidda kai bata da wani nisaabi, kadai dai tana wajaba akan musulmi ya fitar da ita; ga shi kansa, da iyalan sa 'ya'yanshi da matanshi, da bayinsa, idan ya sami rarar (saura) abin da zasu ci na wannan ranar"
(Alfatawa:14/197)

11)NAWA NE GWARGWADON ABINDA AKE FITARWA NA ZAKKAR FIDDA KAI?

Sheikh Bin-Baaz:
"abinda yake wajibi a wannan, shine saa'i daya na abincin mutanen gari, gwargwadonsa kuwa shine zai iya kaiwa kilo uku (a kiyasce)"

12) SHIN YANA HALATTA A FITAR DA ZAKKAR FIDDA KAI A WANI GARIN DABAN DA GARIN ME FITARWA?

Sheikh Bin-Baaz:
"abinda yake sunnah wajen fitar da ita, shine a raba ta ga talakawa na garin da mutum yake, sannan kada a dauke ta zuwa wani garin; saboda wadatar da talakawan garin sa, da toshe musu kofar buqatun su"
(Alfatawa:14/213)

13) A INA NE AKE FITAR DA ZAKKAR FIDDA KAI?

Sheikh Uthaimeen:
"ana fitar da zakkar fidda kai ne a wurin (bagire) da Sallah ta riske ka, koda kuwa nesa yake da garin ka"

14) SHIN ANA FITARWA YAR AIKIN GIDA ZAKKAR FIDDA KAI?

Sheikh Uthaimeen:
1. wannan yar aiki akwai zakkar fidda kai a kan ta, saboda ita ma musulma ce.
2. Kuma asali shine zakkar ta tans kanta ne, amma idan masu gida sun fitar mata to ba laifi.

15) SHIN ANA FITARWA JARIRI (WANDA YAKE CIKIN UWARSA)?

Sheikh Uthaimeen:
"ba'a fitarwa jariri zakkar fidda kai a matsayin wajibi (dole), a'a ana yi ne a matsayin mustahabbi (abinda ba dole ba) "
(18/263)

16) SHIN YANA HALATTA A BAYAR DA ITA GA MA'AIKATAN DA BA MUSULMAI BA?

Sheikh Uthaimeen:
"baya halatta a bayar da ita sai ga faqiri (talaka) musulmi shi kadai"
(Alfatawa:18/285)

17) SHIN MUTUM DAYA AKE BAWA ZAKKAR FIDDA KAI, KO MUTANE DA YAWA?

"Ya halatta a bawa mutum daya zakkar mutum daya, kamar yadda ya halatta a rarrabawa mutane da yawa"
(Allajnah Ad-Daa'imah:9/377)

18) MENE NE HUKUNCIN WANDA ZAI KARBI ZAKKAR SANNAN YA SAYAR DA ITA?

"idan wanda ya karba din ya cancance ta, to ya halatta ya sayar bayan ya karba"
(Allajnah Ad-Daa'imah:9/380)

19) MENE NE HUKUNCIN JINKIRTA ZAKKAR FIDDA KAI HAR ZUWA BAYAN SALLAR IDI?

Sheikh Uthaimeen:
"jinkirta ta zuwa bayan Sallah haramun ne, kuma bata isar ba (bata yi ba)"

    🌹 *جزى الله خيرا* 🌹ً
*كل من أعان على نشر الخير*
6/20/17, 10:26 PM - ‪+234 806 089 7228‬: This letter from Shehu Elkanemi of Borno to Sultan Mohammed Bello in January 1824 contains a clear message to all Nigerians.....my gratitude to Aminu Gamawa of Harvard Law School for sharing......

Letter From Sheikh Of Borno To Sultan Mohammed Bello
Dated 23rd of Rabee-ul-thani, 1238; (Corresponding to January, 1824)

Praise be to God, and prayers and peace be unto the Apostle of God (Mohammed).

To the honoured and accomplished, the virtuous and munificent, the pattern of goodness and the standard of benevolence, head of the Soodanic kingdon, and ruler of the country of Hausa, our friend, the learned Mohammed Bello, son of the intelligent sheikh Ossman, whose soul may God shelter with the clouds of mercy and peace.

Our salutation, accompanied with affection as strong as the odour of musk, and as perpetual as the movement of the globe, and with the mercy and blessings of God, be unto you.

Hence, the cause of writing this letter and the purpose of its lines, is to acquaint you that the bearers are English travelers; whose nation, out of all the other Christians, has maintained with the Mooslemeen uninterrupted treaties of religious amity and friendship, established since ancient periods, which they inherited from their forefathers and ancestors; and on this account, they penetrate into Mooslemeen countries whenever they please, and traverse all provinces and lands in confidence and trust, without fear. They came to our country, sent to us by our virtuous and accomplished friend, the Lord Yousuf Pasha, master of Tripoli, to see and delight themselves with the wonders of the Land of Soodan, and to become acquainted with its rarities, as lakes, rivers, and forests (or gardens) ; equal to which are seldom seen in other countries.

After having accomplished their wishes, in seeing all the things that the land of Barnooh (Borno) and its environs contained, they felt anxious to visit your country from what they heard of the innumerable wonders therein. I have, therefore, permitted them to proceed on their journey, accompanying them with letters which explain their object.

You are well aware of what is stated in Alcoraanic sayings upon the subject of the obervance of honour, dictated by our Lord, the Apostle of God; and that the true Mooslemeen have always avoided shedding the blood of Christians, and assisted and protected them with their honour. Be then attentive to these travelers, and cast them not into the corners of neglect; let no one hurt them, either by words or deeds, nor interrupt them with any injurious behavior: but let them return to us, safe, and may the high God bestow upon you the best reward for your treatment to them, and insure to us and to you the path of righteousness for conduct in this life.

Our salutation may be given to all who are about you, and to those who are related to you in general. And peace be unto you.

(Sealed)

MOHAMMED EL-AMEEN EEN MOHAMMED EL-KANEMY
6/21/17, 3:34 AM - ‪+234 703 688 9307‬ left
6/21/17, 4:02 AM - ‪+234 806 084 4942‬: Duk Budurwar Da Taga Saurayinta Ya Daina Zuwa Hira Kuma Taji Yadaina Kiranta A Waya Sannan Kuma Idan Ita Ta Kirashi Bata Samun Shi Gashi Kuma Bai Kawo Mata Kayan Sallah Ba To Yashiga (ITIKAFI) Sai Tajira Sai Ranar Sallah Idan Yafito.😜😜
6/21/17, 4:07 AM - ‪+234 703 937 8424‬: *SADAQAH*

If the person giving Sadaqah knows that the money he is donating will reach Allah first and then the poor person, he will truly gain much more joy in giving rather than taking

Do you know the benefits of Sadaqah?

PAY PARTICULAR ATTENTION TO 17,18,19

1. Sadaqah is one of the doors from jannah
2. Sadaqah is the most virtuous action in all good actions, and the best form of Sadaqah is to feed others
3. Sadaqah will be a shade on the day of judgement and it will save a person from the fire
4. Sadaqah makes the anger of Allah cool and it also cools the heat in the grave
5. The best and most beneficial gift for a deceased person is Sadaqah and Allah continues to increase the reward of Sadaqah
6. Sadaqah is a way to purify the soul and increases good deeds
7. Sadaqah will be a cause of happiness on the day of judgment on the face of the giver
8. Sadaqah is a source of peace from the dangers of the day of judgement and it doesn't let you grieve the past
9. Sadaqah is a means of sins being forgiven and also expiates past sins
10. Sadaqah is glad tidings of a good death and is also a cause for the duas of the angels
11. The person who gives sadaqah is from the best of people and all those associated with it will also recieve the reward
12. The person who gives Sadaqah is promised great rewards
13. The person who spends is counted in those who have piety and people also begin to love him
14. Giving Sadaqah is a sign of kindness and grace
15. Sadaqah is a means of duas being accepted and hardships being removed
16. Sadaqah removes difficulties and closed 70 doors of harm in the world
17. Sadaqah is a means of age and wealth being increased and is also a means of success and provision
18. Sadaqah is a cure and a medicine
19. Sadaqah prevents theft, a bad death, burns from fire and drowning
20. Sadaqah is rewarded, even if it is on animals and birds

*THE LAST THING*
The best form of Sadaqah at this moment is to forward this message with the intention of it being Sadaqah.
6/21/17, 4:09 AM - ‪+234 806 089 7228‬: TOUCHY STORY

A man reached 70 years of age and was affected by a disease which made him unable to urinate.

The doctors told him that he needs an operation to cure the disease.

He agreed to do the operation as the problem was giving him severe pain for days.

When the operation was completed the doctor gave him a bill which covered all the costs.

After looking at the bill, the man started crying. Upon seeing this, the doctor said "If the cost is too high then we could make some other arrangements for you.

"The old man replied, "I am not crying because of the money but I am crying because God let me urinate for 70 years and He never sent me a bill!"

Beloved, have you thanked God for His countless blessings today?

Have you thought about the cost of oxygen in the hospital? Yet, God has given us free oxygen (air) since we were born.

Can we not see that God is so gracious, merciful and full of compassion?

If you are truly grateful to God for your life, share this message with others, not because you expect a blessing but because you are grateful.

I'm grateful!!!
💚🐒💚
6/21/17, 4:46 AM - ‪+234 806 008 8920‬: 11 Beautiful sunnahs of prophet Muhammad (s.a.w) in eidil fitr

1 Ritual bath

2 Eat before going to eid (date in odd number, witr)

3 Wear your best clothe (at least white )

4 use perfume

5 Supplicate on your way to eid (Allahu Akbar Allahu Akbar laillaha illalahu Allahu akbar walillahil hamd)

6 No naffilah in eid ground

7 Going to eid with foot not car or bike

8 Change road when going back home

9 Spread greetings (taqabbalallahu minna wa minkum)

10 Perform two raka'at when you are back from eid (I.e at home)

11 Visitation to friends, families, neighbors

Please if you love Allah and his Messenger don't leave this sunnahs of beloved prophet on inbox, spread this message for others to benefit and Allah will reward you share it. Insha Allah
6/21/17, 4:48 AM - ‪+234 806 008 8920‬: Assalamualaikum ina mal wanan zaure inasone insan sahihancin wanan ko ya inganta
6/21/17, 4:58 AM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
6/21/17, 3:19 PM - ‪+234 703 897 3856‬ changed to +234 803 378 2709
6/21/17, 3:19 PM - ‪+234 803 378 2709‬ changed to +234 703 452 6695
6/21/17, 2:52 PM - Bbl Cottonou: *Ramadan Tafsir 1987*

*Fitowa 1/23

*Mai Gabatarwa: Sheik Ibrahim Bawa Maishinkafa Jos (Rahimahullah)*

Da

*Alaramma Yahuza Muhammad Bauchi*

Domin Saukewa Sai Ku shiga cikin Link Ina

Fitowa Na 01

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/01_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 02

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/02_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 03

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/03_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 04

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/04_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 05

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/05_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 06

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/06_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 07

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/07_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 08

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/08_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 09

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/09_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 10

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/10_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 11

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/11_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 12

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/12_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 13

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/13_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 14
http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/14_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 15
http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/15_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 16

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/16_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 17

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/17_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 18

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/17_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 18

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/18_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 19

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/19_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 20

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/20_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 21

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/21_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 22

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/22_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3

Fitowa Na 23

http://www.dandalinsunnah.com/media/Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa_Maishinkafa/23_Tafsir_Sheik_Ibrahim_Bawa.mp3


Insha Allah cigaba yana tafe
6/21/17, 3:35 PM - ‪+234 703 100 3547‬: 11 Beautiful sunnahs of prophet Muhammad (s.a.w) in eidil fitr

1 Ritual bath

2 Eat before going to eid (date in odd number, witr)

3 Wear your best clothe (at least white )

4 use perfume

5 Supplicate on your way to eid (Allahu Akbar Allahu Akbar laillaha illalahu Allahu akbar walillahil hamd)

6 No naffilah in eid ground

7 Going to eid with foot not car or bike

8 Change road when going back home

9 Spread greetings (taqabbalallahu minna wa minkum)

10 Perform two raka'at when you are back from eid (I.e at home)

11 Visitation to friends, families, neighbors

Please if you love Allah and His Messenger don't leave this sunnahs of beloved prophet on inbox, spread this message for others to benefit and Allah will reward you share it. Insha Allah. Iftar mubarak.
6/21/17, 3:42 PM - ‪+234 806 089 7228‬: OPEN LETTER TO ALH. ALIKO DANGOTE, (GCON)

Dear Sir,

It is with great humility I send this letter to you. I am not sure it will get to you though, but I'm hoping and relying on the power of social media share button that, perhaps, it will. If however, you receive this letter, please note that I desire nothing personal, but the pleasure of Allah over you and well being of the Muslims at large.

Sir, you know very sure that you have been greatly favoured by Allah among the entire black race in Africa and elsewhere, even among men of other colours, as no name makes echo than yours across Africa.

Your business is progressing and expanding on a daily basis and no household, at least, here in Nigeria, can do without your product. Even when our nation is experiencing economic crisis, your business and wealth continues to grow without limit. Such is the favour of Allah over you.

Sir, my greatest concern is about your Zakat, the fourth pillar of Islam, binding upon you as a Muslim. As a Muslim from Kano , I'm sure you knew more than I know about the importance of Zakat in the life of a wealthy Muslim. If our noble prophet Muhammad (saw) were to be alive today, you definitely would be noticed by him, and his message to you would centered on Zakat.

Sir, I am not saying you are not paying Zakat, but the impact of your Zakat payment is yet to be seen; it should have been seen. I say this because the extent of your wealth is no longer a secret across the world. For example, it was reported that, as of today, you are the richest Black African with about $25 billion.

The Forbes also ranked you as the 67th Richest person in the world of more than 7 billion people! Your investment cut across the globe, you are healthy and millions of people across the world earns their livelihood through you. Sir, "Which of Your Lord's Favours would you Deny?" (Q.55)

Sir, $25bn is about 5trillion Naira, that is the size of Nigeria's annual budget, which has about 140 millions citizens. Sir, assuming you can pay 2.5% mandatory Zakat on 3trillion Naira only from your wealth, that would be some 75bn Naira!

Sir, with 75bn Naira made available yearly as Zakat for the vulnerable Muslims, starting from Kano, you can save Islam from its battered image. You will agree with me sir, that boko haram was able to recruits young people because there is too much poverty among the Muslims.

Your Zakat can free no less than 500,000 Muslims every year from poverty if your Zakat is properly used. The gap between Sunni-Shia Muslims may also be considerably reduced and the fortune of Islam and Muslims will rise again.

Sir, your Zakat alone can defeat the terrorists which have turned most Muslim countries of the world to war theater.

In conclusion sir, help cross-check those who handle your Zakat to properly administer it so that the blessings of Allah becomes manifold. May your wealth continues to grow, and may your history never end in the manner of the richest man in the life-time of Prophet Musa (AS).

Thank you sir,

Your Daughter in Islam,
Ajimot Ashogbon.

NB: To those who may share this letter until it gets to you, it is my prayers that they will never be victims of poverty in their life-time. Aamin.
6/21/17, 7:20 PM - ‪+234 703 452 6695‬ changed to +234 703 897 3856
6/21/17, 7:20 PM - ‪+234 703 897 3856‬ left
6/21/17, 4:49 PM - ‪+234 803 882 3969‬: LIVE TAFSIR DAGA ALFURQAN❗

Rana ta 26 Dr. Bashir Aliyu Umar

LIVE AUDIO:
http://edge.mixlr.com/channel/fhyoh

LIVE VIDEO:
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=788718484622670&id=168901033271088
6/21/17
, 5:04 PM - ‪+234 806 874 4490‬: 📚📚📚 📖📖📖

⭐🌙 ​RAMADAN MUBAARAK​ ⭐🌙

*​Daily Hadith*


*AlhamduLillah Robil' Alameen​*


*​Today's Wednesday 26th Ramadan 1438*


Mu'takif not to enter the house except for a need.


باب لاَ يَدْخُلُ الْبَيْتَ إِلاَّ لِحَاجَةٍ

Narrated `Aisha:

(the wife of the Prophet) Allah's Messenger (ﷺ) used to let his head in (the house) while he was in the mosque and I would comb and oil his hair. When in I`tikaf he used not to enter the house except for a need.

حَدَّثَنَا قُتَيْبَةُ، حَدَّثَنَا لَيْثٌ، عَنِ ابْنِ شِهَابٍ، عَنْ عُرْوَةَ، وَعَمْرَةَ بِنْتِ عَبْدِ الرَّحْمَنِ، أَنَّ عَائِشَةَ ـ رضى الله عنها ـ زَوْجَ النَّبِيِّ صلى الله عليه وسلم قَالَتْ وَإِنْ كَانَ رَسُولُ اللَّهِ صلى الله عليه وسلم لَيُدْخِلُ عَلَىَّ رَأْسَهُ وَهْوَ فِي الْمَسْجِدِ فَأُرَجِّلُهُ، وَكَانَ لاَ يَدْخُلُ الْبَيْتَ إِلاَّ لِحَاجَةٍ، إِذَا كَانَ مُعْتَكِفًا

Reference : Sahih al-Bukhari 2029In-book reference : Book 33, Hadith 5


® *Fatwaa Online*


_...moving the ummah forward_
6/21/17, 10:40 PM - ‪+234 813 460 5302‬: Akwai kura kurai da abinda basu dace ba acikin wannan group din, don Allah a gyara.
6/21/17, 10:59 PM - Alfanuuuuuu: Prayer times for 21 Jun (Jos, Nigeria):
4:38 AM,
12:26 PM,
03:53 PM,
06:47 PM,
08:05 PM
#muslimpro http://get.muslimpro.com
6/22/17, 3:45 AM - Bbl Cottonou: HUKUNCIN KARA KALMAR 'KARIMUN' A CIKIN ( ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺇﻧﻚ ﻋﻔﻮ ).

[Edited and reposted]

.
Ya tabbata a cikin hadithi, A'isha (RaDhiyallāhu 'Anha) ta tambayi Annabi (Sallallāhu 'Alayhi Wasallam) Idan Allah ya datar da ita taga Daren lailatul qadr, wace addu'a yafi dacewa tayi? sai Annabi (Sallallāhu 'Alayhi Wasallam) yace mata kice " ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﺇِﻧَّﻚَ ﻋَﻔُﻮٌّ ﺗُﺤِﺐُّ ﺍﻟْﻌَﻔْﻮَ ﻓَﺎﻋْﻒُ ﻋَﻨِّﻲ ".

Ahmad da Nasa'i da Ibn Majah da Hakim da wasunsu suka fitar da hadithin ba tare da ambaton lafazin 'KARIMUN' كَرِيمٌ ba.
.
Al-imamut tirmizi ya fitar da hadithin tare da ambaton kalmar .
Amma mallamai irinsu Nawawi da Ibn taimiyya da Ibn kathir da Ibn hajar sun naqalto hadithin daga tirmizi ba tare da ambaton Kalmar ba.
shi yasa Almuhaddith Nasirudeen Albani yace a cikin As-silsilatus-sahiha

ﻭﻗﻊ ﻓﻲ ﺳﻨﻦ ﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ ﺑﻌﺪ ﻗﻮﻟﻪ " ﻋﻔﻮ " ﺯﻳﺎﺩﺓ " : ﻛﺮﻳﻢ " ﻭﻻ ﺃﺻﻞ ﻟﻬﺎ ﻓﻲ ﺷﻲﺀ ﻣﻦ ﺍﻟﻤﺼﺎﺩﺭ ﺍﻟﻤﺘﻘﺩﻣﺔ .

(Kalmar 'KARIMUN' ta auku bayan Kalmar 'AFUWWUN' a cikin sunanut tirmizi, amma ba ta da asali a cikin littattafai da suka gabata)
ya cigaba da cewa"
ﻓﺎﻟﻈﺎﻫﺮ ﺃﻧﻬﺎ ﻣﺪﺭﺟﺔ ﻣﻦ ﺑﻌﺾ ﺍﻟﻨﺎﺳﺨﻴﻦ ﺃﻭ ﺍﻟﻄﺎﺑﻌﻴﻦ؛
(Abinda yake zahiri shine Kalmar KARIMUN wasu daga cikin makwafa da mabuga littafin tirmizi ne suka karata).
.
Da wannan zamu fahimci cewa Karin Kalmar 'KARIMUN' ba ta tabbata ba acikin dukkan riwayoyin hadithin sai riwayar tirmizi wadda ita ma wadansu ne suka karata don bata cikin nuskhar da Asshaikh Almubarakafuuri yayi anfani da ita a cikin sharhin sa Tuhfatul Ahwazi.
.
Saboda haka, yan'uwa musamman Ahlus-sunnah mu guji kara wannan Kalmar a cikin wannan addu'a.

**[Sannan babu wanda yafi Annabi sanin Sunayen Allah da Siffofinsa, ko fasahar lugha, ko yawan kalmomi, ko takaitasu, ko tsarasu, saboda shi ana taimakonshi ne da wahayi, bugu da kari babu wanda yakai Annabi sanin lafuzza da bawa zai amfani dasu domin ya samu kusanci ga Ubangijinsa, in zamu takaita sai muce shiriyar Annabi wajen addua/zikiri tafi dacewa da karbuwa kuma tafi sada bawa kai tsaye da mahaliccinsa, saboda haka babu bukatar kari koda na harafi daya ne, a takaitu da lafuzza da suka tabbata daga Annabi shine Sunnah]**
.
Allah ka datar da mu cin moriyar wannan dare na lailatul qadr.
ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﺇِﻧَّﻚَ ﻋَﻔُﻮٌّ ﺗُﺤِﺐُّ ﺍﻟْﻌَﻔْﻮَ ﻓَﺎﻋْﻒُ ﻋَﻧﺎ .
.
.
Zakariyya Shu'aib Al-uthmany ™
21/Ramadan/1438
17/June/2017
6/22/17, 1:08 PM - BDMS: <Media omitted>
6/22/17, 1:09 PM - BDMS: <Media omitted>
6/22/17, 2:32 PM - Alfanuuuuuu: [6/22, 3:41 AM] ‪+227 96 76 76 70‬: #الله_أعلم ✋

ﻣا السرﺍﻟﻌﻈﻴﻢ ﺍﻟﺬﻱ ﺗﺨﻔﻴﻪ ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﻘﻤﺮ .. ؟؟
.
ﻋﺪﺩ ﺣﺮﻭﻑ ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﻘﻤﺮ ﻫﻮ 1438 ، ﺍﻟﻤﻘﺎﺑﻞ ﻟﻠﻌﺎﻡ ﺍﻟﻬﺠﺮﻱ الحالي 1438 ﺍﻱ 2017 ﻣﻴﻼﺩﻱ...

ﺗﻘﻊ ﺍﻟﺴﻮﺭﺓ ﻓﻲ ﺍﻟﺠﺰﺀ 27 ..
ﻭ ﻫﻮ ﻳﺸﻴﺮ ﻟﻠﻴﻮﻡ ...

ﻭﺃﻣﺎ ﺗﺮﺗﻴﺐ ﺍﻟﺴﻮﺭﺓ 54 وعند جمعهما 4+5=9 الجواب 9
ﻭ ﻫﻮ ﻋﺪﺩ ﻳﺸﻴﺮ ﺇﻟﻰ ﺷﻬﺮ …

ﻓﻴﻜﻮﻥ :
ﺗﺎﺭﻳﺦ 27 ﻣﻦ ﺍﻟﺸﻬﺮ ﺍﻟﻬﺠﺮﻱ ﺍﻟﺘﺎﺳﻊ ﻭ ﻫﻮ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﻣﻦ هذا ﺍﻟﻌﺎﻡ 1438 ﻫ ( ﺍﻱ ﺑﻠﻴﻠﺔ ﺍﻟﻘﺪﺭ ﺍﻟﻤﺮﺟﺤﺔ ﻣن ﺭﻣﻀﺎﻥ ) ﺍﻟﻤﻮﺍﻓﻖ 21 يونيو 2017 ﻣﻴﻼﺩﻱ ﻫﻮ ﺗﻮﻗﻴﺖ ﻣﺘﻮﺍﻓﻖ ﻣﻊ ﺣﺴﺎﺑﺎﺕ ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﻘﻤﺮ .. ﻣﺎﻟﺬﻱ ﺳﻴﺤﺼﻞ ﻓﻲ ﺫﻟﻚ ﺍﻟﺘﺎﺭﻳﺦ .. ؟
ﻣﺎ ﻫﻲ ﺩﻻﻟﺔ ﻟﻴﻠﺔ ﺍﻟﻘﺪﺭ ﺍﻟﺘﻲ ﺃﻧﺰﻝ ﻓﻴﻬﺎ ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ هل ﺗﻜﻮﻥ ﻋﻼﻣﺔ ﻟﺤﺪﺙ ﻣﺨﻔﻲ ﺗﻠﻤﺢ ﻟﻪ ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﻘﻤﺮ ﻓﻲ 21 يونيو 2017 ؟
ﻣﺎﻟﺬﻱ ﻳﺮﻳﺪ ﺍﻟﻘﺮﺁﻥ ﺃﺧﺒﺎﺭﻧﺎ ﺑﻪ ﻣﻨﺬ 1400 ﺳﻨﺔ ﻋﻦ ﺍﻟﻌﺎﻡ 2017 .. ؟؟
ﻫﻞ ﻫﻲ ﺑﺪﺍﻳﺔ ﺍﻟﻔﺮﺝ ﻟﻸﻣﺔ ...أم أنه ﺷﻲﺀ ﺁﺧﺮ ؟
ﻭﻣﺎﻟﺬﻱ ﻳﻌﻨﻴﻪ " ﺍﻧﺸﻘﺎﻕ ﺍﻟﻘﻤﺮ " ﻭ
" ﺍﻗﺘﺮﺍﺏ ﺍﻟﺴﺎﻋﺔ " ﺍﻟﺘﻲ ﺗﺒﺪﺃ ﺑﻮﺻﻔﻬﺎ ﺍﻟﺴﻮﺭﺓ ؛ ﺍﻗﺘﺮﺑﺖ ﺍﻟﺴﺎﻋﺔ ﻭﺍﻧﺸﻖ ﺍﻟﻘﻤﺮ … ؟؟؟
ﻫﻞ ﻫﻮ ﺩﻟﻴﻞ ﻋﻠﻰ ﻛﻮﺍﺭﺙ ﻭﻣﺬﺍﺑﺢ ﻛﺒﺮﻯ ﺗﻜﺎﻓﺊ ﺍﻧﺸﻘﺎﻕ ﺍﻟﻘﻤﺮ ؟
ﺍﻡ ﻫﻮ ﻣﺠﺮﺩ ﺗﻌﺒﻴﺮ ﻣﺠﺎﺯﻱ ﻗﺮﺁﻧﻲ ﻋﻦ ﻛﺎﺭﺛﺔ ﻛﺒﺮﻯ ﻧﺒﻪ ﺍﻟﻴﻬﺎ القرآن ﻣﻨﺬ 1400 ﺳﻨﺔ ؟؟
ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﻘﻤﺮ ﻋﺒﺮﺕ ﻋﻦ ﻃﻮﻓﺎﻥ ﻧﻮﺡ ...ﻭ ﻋﺬﺍﺏ ﻗﻮﻡ ﻋﺎﺩ..ﻭﻣﻌﺎﻗﺒﺔ ﺍﻟﻠﻪ ﻟﻘﻮﻡ ﻟﻮﻁ .. ﻭ ﻏﻀﺒﻪ ﻋﻠﻰ ﺛﻤﻮﺩ … ﻭﺃﺧﻴﺮﺍ ﺍﻧﺘﻘﺎﻣﻪ ﻣﻦ آل ﻓﺮﻋﻮﻥ … ﻛﻞ ﻫﺬﺍ ﺟﻤﻌﻪ ﺍﻟﻠﻪ ﻓﻲ ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﻘﻤﺮ ﻗﺒﻞ 1400 ﻋﺎﻡ … ﻓﻬﻞ ﻫﻲ ﺑﺪﺍﻳﺔ " ﺍﻟﻐﻀﺐ " ﺍﻹﻟﻬﻲ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﻈﻠﻢ ﻓﻲ ﺍﻟﻌﺎﻟﻢ …
ﻫﻞ ﺗﻠﻤﺢ ﻛﺎﺭﺛﺔ ﺇﻧﺴﺎﻧﻴﺔ ﻛﺒﺮﻯتحدث ﻟلعالم عام 2017 .. ؟؟
ﻫﻞ ﺗﺘﻌﻠﻖ ﺍﻟﻜﺎﺭﺛﺔ ﺑﺎﻟﻘﻤﺮ … ﺃﻡ ﺑﺠﺮﻡ ﺳﻤﺎﻭﻱ ﺃﻭ ﺭﺑﻤﺎ ﻣﺠﺮﺩ ﻣﺠﺎﻋﺔ ﺃﻭ ﺃﺯﻣﺔ ﻛﻮﻧﻴﺔ ﺃﻭ ﻣﺠﺮﺩ ﺣﺮﻭﺏ ﻋﺎﻟﻤﻴﺔ .. ؟
مالذي _ﺗﺨﻔﻴﻪ_ﺳﻮﺭﺓ_ﺍﻟﻘﻤﺮ

[6/22, 5:15 AM] Alfanuuuuuu: السلام عليكم،
كما قال العلماء إن صح: أفضل الأعمال حفظ الحال،
فحال القابل لنا العيد، زكاة الفطر ثم ستة الشوال.
فللعلماء أن تنبهونا قبل حينه، أليس؟
[6/22, 12:56 PM] Alfanuuuuuu: EAGLE HEADLINE
LATEST
ARABIC
FRENCH
ENTERTAIN
SOCIETY
STORY
DISCUSS
LIFESTYLE
Mouth ulcers: Causes and symptoms
June 20, 2017 Old-eagle

Mouth ulcers are painful areas in the mouth and gums. They are also known as canker sores.
While mostly harmless, mouth ulcers can be extremely uncomfortable and make it difficult for some people to eat, drink, and brush their teeth.

Mouth ulcers range in size, and the exact symptoms of the mouth ulcer will depend on what type of ulcer a person has.

What types of mouth ulcers are most common?

The symptoms of a mouth ulcer may vary depending on the type of ulcer.
Standard ulcers appear on the inner cheeks and last for about 1 week. Most are harmless and clear up with no medical intervention.

There are three main types of mouth ulcers. These include:

Herpetiform ulceration (HU)

Herpetiform ulcers are a subtype of aphthous ulcers and get their name because they resemble the sores associated with herpes. Unlike herpes, HU is not contagious. HU ulcers recur very quickly, and it may appear that the condition never gets better.

Minor ulcers

This type can range in size from about 2 millimeters (mm) up to 8 mm across. These ulcers typically take up to 2 weeks to get better and will cause minor pain.

Major ulcers

Bigger than minor ulcers, major ulcers are often irregular in shape, may be raised, and penetrate deeper into the tissue than minor ulcers. They can take several weeks to go away and are likely to leave scar tissue when they clear.



Symptoms

Ulcers can be painful, and the pain can be made worse by food, drink, and poor oral hygiene.

HU lesions may:

appear as extremely painful ulcers in the mouth
recur very quickly, so infections seem continuous
increase in size, eventually coming together to form a large, ragged ulcer
take 10 or more days to heal
appear anywhere in the mouth
They tend to be found in more females than males and are more common in older adults.

Symptoms of minor and major ulcers include:

one or more painful sores that may appear on the cheeks, the roof of the mouth, or the tongue
the appearance of round lesions that have red edges and are yellow, white, or gray in the middle
During more extreme outbreaks of mouth ulcers, some people may experience fever, sluggishness, and swollen glands.



Causes

Acidic foods, such as citrus fruits, may aggravate mouth ulcers.

The exact cause of mouth ulcers is still not known and varies from person-to-person. Still, there are some common causes and several factors that may aggravate mouth ulcers, including the following:

quitting smoking
citrus fruits and other foods high in acidity or spice
braces, poor-fitting dentures, and other apparatus that may rub against the mouth and gums
stress or anxiety
hormonal changes during pregnancy, puberty, and menopause
medications including beta-blockers and pain killers
genetic factors
Some people may develop ulcers as a result of a different medical condition or a nutritional deficiency.

Conditions such as celiac or Crohn's disease, vitamin B12 or iron deficiency, or a weakened immune system may all trigger ulcers to form.



Thankfully, mouth ulcers tend to clear up on their own, and the pain associated with an ulcer typically disappears within a couple of days.

There are some medications in the form of ointments and solutions that may help with pain and swelling, but these are often not necessary for a person to make a full recovery.

To prevent future outbreaks, people should try to reduce stress and anxiety as much as possible.

Share Tweet Share Pin
67 COMMENTS

Moty Jumbe
JUNE 20, 2017 AT PM10:16
Thanks for educating me about mouth ulcers,I hope many people after educating about mouth ulcers they will able to preventing themselves to get mouth ulcers.

REPLY
Mohamed Dali
JUNE 20, 2017 AT PM10:36
Thanks slot for the useful information I have experienced Ulcers and still come and gomo

REPLY
Chioma
JUNE 22, 2017 AT AM7:21
Please what can I used for this problem
Mouth

REPLY
tutu
JUNE 21, 2017 AT PM1:30
really useful

REPLY
Hizah
JUNE 22, 2017 A
[6/22, 1:17 PM] Jam Musa Zamfara: صحيح بابا لولي
6/22/17, 2:32 PM - Alfanuuuuuu: *MEDICAL FITNESS*
*PREVENTION IS* *BETTER THAN CURE*

_MEDICAL FITNESS_

*BLOOD PRESSURE*
----------
120/80 -- Normal
130/85 --Normal (Control)
140/90 -- High
150/95 -- V.High
----------------------------

*PULSE*
--------
72 per minute (standard)
60 --- 80 p.m. (Normal)
40 -- 180 p.m.(abnormal)
----------------------------

*TEMPERATURE*
-----------------
98.4 F (Normal)
99.0 F Above (Fever)

*Must read*

Know your genotype before you say yes to that handsome guy or to that beautiful lady whom you wish to spend the rest of your life with...
*Genotype & It's Appropriate Suitor:*
AA + AA = Excellent
AA + AS = Good
AA + SS = Fair
AS + AS = Bad
AS + SS = Very Bad
SS + SS = Extremely Bad (In fact, don't try it)

*#SickleCellAwareness*


*BLOOD GROUP COMPATIBILITY*

What's Your Type and how common is it?

O+ 1 in 3 37.4%
(Most common)

A+ 1 in 3 35.7%

B+ 1 in 12 8.5%

AB+ 1 in 29 3.4%

O- 1 in 15 6.6%

A- 1 in 16 6.3%

B- 1 in 67 1.5%

AB- 1 in 167 .6%
(Rarest)

*Compatible Blood Types*

O- can receive O-

O+ can receive O+, O-

A- can receive A-, O-

A+ can receive A+, A-, O+, O-

B- can receive B-, O-

B+ can receive B+, B-, O+, O-

AB- can receive AB-, B-, A-, O-

AB+ can receive AB+, AB-, B+, B-, A+, A-, O+, O-

This is an important msg which can save a life! A life could be saved...
What is ur blood group ?
Share the fantastic information..

*EFFECT OF WATER*
We Know Water is
important but never
knew about the
Special Times one
has to drink it.. !

*Did you ?*

Drinking Water at the
Right Time
Maximizes its
effectiveness on the
Human Body;

1 Glass of Water
after waking up -
helps to
activate internal
organs..

1 Glass of Water
30 Minutes
before a Meal -
helps digestion..

1 Glass of Water
before taking a
Bath - helps
lower your blood
pressure.

1 Glass of Water
before going to
Bed - avoids
Stroke or Heart
Attack.

'When someone
shares something of
value with you and
you benefit from it,
You have a moral
obligation to share it as well.
6/22/17, 4:46 PM - ‪+234 806 089 7228‬: I saw my ss1 mathematics teacher just this evening.We greeted and he ask for direction to GTBANK.
I told him to make a 360 degree turn and walk like 1.8m,then fine coefficient X using pythogoras theorem and round it up to the nearest ten.He will see a big pharmacy which is perpendicular to his right,then make an obtuse angle turn.
He will see the bank at a distance of about the logarithm of 7 and using the four figure table to fine the anti-log.
I want him to feel what i felt when i was in school.This evening i heard on radio he is missing.I bet he didnt plot the graph well.Friend i hope i didnt treat him badly.
6/22/17, 4:53 PM - Bbl Cottonou: As received; 👆👆🏾
6/22/17, 5:07 PM - ‪+234 803 882 3969‬: LIVE TAFSIR DAGA ALFURQAN❗

Rana ta 27 Dr. Bashir Aliyu Umar

LIVE AUDIO:
http://edge.mixlr.com/channel/fhyoh

LIVE VIDEO:
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=789214731239712&id=168901033271088
6/22/17
, 5:16 PM - ‪+234 706 096 5566‬: <Media omitted>
6/22/17, 7:21 PM - ‪+234 803 445 7259‬: FIQHUN AZUMI DAGA ZAUREN FIQHU WHATSAPP (FITOWA TA SHA UKU)

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM

Allah kayi salati irin naka abisa Shugaban Manzanninka, kuma Jagoran Halittunka, Annabinmu Muhammadu tare da Iyalan gidansa Tsarkaka da Sahabbansa Madaukaka.

Awancan karatunmu wanda ya gabata, munyi magana akan abubuwan da suke Karya azumi amma bangaren wadanda suke wajabta ramuko ba tare da kaffara ba.

Yanzu kumq insha Allahu zamu shiga bangaren wadanda suke karya Azumi kuma suke wajabta Ramuko da kuma Kaffara gaba daya.

★ JIMA'I shine abinda yake warware azumi, kuma yake wajabta Qadha'i tare da kaffarah.

Saboda hadisin da Bukhary da Muslim da Abu Dawud da Ahmad da Tirmizy suka ruwaito daga Sayyiduna Abu Hurairah (ra):

"Wani mutum yazo wajen Manzon Allah (saww) sai yace masa:

"YA RASULALLAHI NA HALLAKA!!"

Sai Annabi (saww) yace masa "MENENE YA HALLAKAR DAKAI?".

Sai yace "Na afkawa Matata acikin Ramadhana!!".

Sai Manzon Allah (saww) yace masa "SHIN KANA DA KUYANGAR DA ZAKA 'YANTA?"

Sai yace "A'a".

Sai Manzon Allah (saww) yace masa "SHIN ZAKA IYA YIN AZUMIN WATA BIYU AJERE?".

Sai yace "A'A".

Sai ya sake ce masa "TO SHIN KANA DA ABINDA ZAKA CIYAR DA MISKINAI SITTIN?"

Sai yace "A'a'.

Sai ya samu waje ya zauna.

Sai aka kawo ma Manzon Allah (saww) wani buhu da dabino acikinsa. Sai yace ma wannan mutumin "JEKA KAYI SADAQA DA WANNAN".

Sai mutumin yace "Shin zanyi sadakar ne abisa wadanda suka fimu talauci?"

"Ai atsakanin bakaken duwatsun nan guda biyu babu mutanen wani gida wanda suka fimu talauci, ko kuma bukatuwa izuwa wannan dabinon".

Sai Annabi (saww) yayi murmushi har sai da kyawawan hakoransa suka bayyana. Sannan yace masa: "DAUKI KAJE KA CIYAR DA IYALINKA DASHI".

Mafiya yawan Malamai Ma'abota ilimi sun tafi akan Wajibcin yin kaffarar abisa Mata da miji mutukar dai dukkansu sunyi Jima'in ne da gangan, Kuma ba tilastasu akayi ba, da rana acikin watan Ramadhana bayan sun riga sun dauki niyyar azumi.

Malamqn sunce idan sunyi ne da Mantuwa, ko kuma tilastasu akayi, ko kuma dama chan basu dauki niyyar azumin ba, to babu kaffara akan kowanne daga cikinsu.

Idan kuma shi Mijin ne ya matsa ma matarsa har sai da ya afka gareta, to babu kaffara akanta. Sai dai ramuko kawai zatayi.

Shi kuwa sai yayi ramuko tare da kaffara gaba daya.

★ Amma shi Imam Shafi'iy (rah) yana ganin cewa babu kaffara akan ita matar ko tilasta mata akayi, ko kuma abisa son ranta ne. Ramuko kawai zatayi.

An ruwaito irin wannan fatawar daga wajen Imamu Ahmad bn Hanbal shima.

Shi kuwa Imam Abu Haneefah (rah) yana ganin cewa CIN ABINCI DA GANGAN, KO KUMA AMFANI DA WANI MAGANI WANDA ZAI AMFANAR DA JIKIN DAN ADAM, DA GANGAN BA TARE DA MANTUWA BA, YIN HAKA YANA WAJABTA KAFFARA DA RAMUKO BAKI DAYA.

Su kuwa Mazhabin Imamu Malik (rah) sunce "KAFFARA TANA WAJABTA AKAN DUK WANDA YA KARYA AZUMINSA TA HANYAR DUK ABUBUWAN DA MUKA LISSAFA ACHAN BAYA, (su jima'i, istimna'i, cin abinci da gangan).

Sai dai kawai Fitar maniyyi wanda ya fito ba da gangan ba, kuma ba ta dalilin motsawar sha'awa ko kallo ba.

Sunce shi wannan ba ya wajabta kaffara. Hakanan Fitar Maziyyi ma ba ya wajabta kaffara sai dai ramuko idan an fiddashi ne da gangan ta hanyar wasanni ko kallo ko tunanin da ya shafi Jima'i.

★ MALIKIYYAH SUN AJIYE WASU SHARUDA WADANDA SAI SUN CIKA SANNAN AZUMIN YAKE ZAMA SAI ANYI KAFFARARSA. GA SHARUDAN KAMAR HAKA:

1. Idan ya kasance an karya azumin ne acikin shi kansa watan Ramadhana.

Amma idan ya kasance awani azumin ne daban, kamar na Ramuko ko Azumin bakance, ko na Tadawwu'i ko na kaffara, to kaffara bata wajabta akan wanda ya karya azumin ba (koda ta hanyar jima'i ko cin abinci ne) Sai dai zai yi Ramuko ne kawai.

2. Idan ya kasance da gangan aka karya azumin, to wajibi ne ayi kaffara.

Amma idan ta hanyar Mantuwa ne ko kuskure ko kuma wani uzuri kamar Rashin lafiya, to babu kaffara. Ramuko kawai za'ayi.

3. Idan ya kasance mutum ya karya azumin ne abisa za'bin kansa ba tilastashi akayi ba, to zai yi kaffara da ramuko.

Amma idan tilasta masa akayi, to babu kaffara akansa sai dai ramuko.

4. NA HUDU: Idan ya kasance wanda ya karya azumin yana sane da haramcin wannan abun, to wajibi ne yayi kaffara da ramuko.

Amma idan bai san cewa haramun bane, misali kamar wanda bai dade da shiga musulunci ba, watakil shi azatonsa cin abinci ne kawai haram, sai yaje ya afkawa iyalinsa abisa zatonsa cewa yin hakan bai haramta ba, to wannan ramuko ne kawai akansa. Amma babu kaffara.

Rashin sanin cewa yin hakan yana wajabta kaffara, ba zai amfaneshi ba. Mutukar dai yasan da haramcin abun.

5. NA BIYAR: Idan ya kasance wanda ya karya azumin bai kiyayewa ne da alfarmar watan, kuma babu wani tawili na kusa acikin dalilan karya azumin nasa, to wajibi ne zai yi kaffara.

Amma idan ya kasance yana da wani taweeli acikin dalilansa, to kaffara bata wajabta akansa ba. Misali:

A.) Wanda ya karya azuminsa ta hanyar tilasta masa da akayi, ko kuma ta dalilin mantuwar da yayi, sai kuma yaci gaba da cin abinci, bai san cewa Wajibi ne ya kama bakinsa har zuwa faduwar rana ba, to wannan babu kaffara akansa.

Domin kuwa yana da taweeli akusa dashi. Taweelin kuwa shine rashin sanin wajibcin kame bakinsa.

B.) Wanda yayi tafiyar da bata kai ayi mata Qasaru ba, amma sai yaci gaba da cin abincinsa abisa zaton cewar tafiyar tasa takai yadda za'a ajiye azumi.

To shima wannan babu kaffara akansa saboda yana da taweeli acikin dalilansa.

C.) Wanda yaga watan shawwal (watan Qaramar sallah) aranar talatin ga Ramadhan, kuma alokacin nan rana bata fadi ba, sai yaje yaci abincinsa abisa zaton cewa hakan ya halatta gareshi, watakil ya dogara da hadisin da Manzon Allah (saww) yake cewa:

"KUYI AZUMI SABODA GANINSA (WATO GANIN WATAN), KUMA KU AJIYE AZUMI SABODA GANINSA"

To shima wannan babu kaffara akansa.

★ Amma akwai wadanda shari'a batta karbar Uzurinsu saboda taweelinsu manisanci ne. Misali:

# Kamar mutumin da yake marar lafiya, abisa al'ada kullum sai zazzabi mai zafi ya rufeshi, sai ya wayi gari ba ya azumi saboda tsammanin zuwan zazzabin nan, to shi wannan Uzurinsa ba karbabbe bane.

Kaffara ta hau kansa. Koda ace zuwa jimawa kadan zazzabin ya rufeshi, duk da haka kaffarar tana kansa.

# Matar da take zaton cewar ai gobe hailarta zata zo, sai taki daukar niyyar azumi, ta wayi gari babu azumi saboda tsammanin zuwa haila, to itama kaffara ta hau kanta.

Ko da kuwa hailar tazo mata daga baya.

6. ABU NA SHIDA: idan ya kasance abinda aka karya azumin dashi an sanyashi ya shiga ne ta baki, to akwai kaffara.

Amma idan abun an sanyashi ya shiga ne ta kunne ko ta ido, Ramuko za'ayi amma babu kaffara.

7. NA BAKWAI KUMA NA QARSHE SHINE: Idan ya kasance abun ya sadu izuwa uwar-hanji, to za'ayi kaffara.

Amma idan ya kasance an dawo da abun bayan yaje har makogoro, to babu komai akansa (babu kaffara, ko Ramuko).

# Wadannan abubuwan da muka zayyano tun daga karatunmu na rannan har zuwa karatunmu na yau, shine abinda Malaman Fiqhu sukayi bayaninsa cikin abubuwan da suke karya azumi.

Tun daga wadanda suke wajabta ramuko kadai, har zuwa wadanda suke wajabta ramuko tare da kaffara.

Malamai sunce mafi Inganci acikin maganganun baki daya, shine abinda Malikiyyah suke kai. Sannan mai binsa sai Hanafiyya saboda Qarfin hujjah da dalili.

Abinda yake Qara Qarfafar ra'ayin da Malikiyyah take kai shine hadisin da Abu Huraira ya ruwaito cewa Wani Mutum ya karya azuminsa acikin Ramadhan sai Manzon Allah (saww) ya umurceshi yaje ya 'yantar da kuyanga, ko yayi azumin wata biyu ajere, ko kuma ya ciyar da Miskinai sittin.

(Imamu Muslim da Malik ne suka ruwaito)..

Kunga kenan wannan hadisin ya nuna cewa babu bambanci tsakanin Jima'i ko cin abinci acikin Ramadhan (wajen wajibcin yin kaffarq idan akayi su da gangan). Domin kuwa duk wanda mutum ya aikata, to ya keta alfarmar Watan Ramadhana ne.

Allah ne Masani.

Alhamdulillah nan zamu tsaya sai akaratu na gaba.

AN GUDANAR DA KARATUN NE A ZAUREN FIQHU WHATSAPP RANAR 25-07-2014. (07064213990).
6/22/17, 7:38 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
6/22/17, 8:01 PM - ‪+234 703 100 3547‬: ALAMOMI 10 GA WANDA DUNIYA TA AURE SHI
••••••••••••••••••••••••••••••
1. Idan ya zamto baka jiran sallah saidai sallah ta
jiraka.
.
2. Idan ya zamto kwana biyu zuwa uku baka bude
Qur'anin ka ba (wai bakada lokaci).
.
3. Idan ya zamto kafi damuwa daka burge mutane
koda zaka sabawa ubangijinka.
.
4. Idan ya zamto kullum tunaninka yaddazakayi ka
tara dukiya da kudi bakada lokacin tunanin hisabi.
.
5. Idan ya zamto baka karbar nasiha.
.
6. Idan ya zamto babu rayuwar da take birgeka sai
rayuwar mawaka da 'yan kwallo da makada.
.
7. Idan ya zamto bakada lokacin sauraron wa'azi ko
karatun al-qur'ani.
.
8. Idan ya zamto kana jinkirta aikin alkheri sai
watarana.
.
9. Idan ya zamto bakada lokacin neman ilmin
addininka sai dai na neman duniya (boko).
.
10. Idan ya zamto ka karanta wannan sakon batare
da kayi Share dinsa ba don 'Yan'Uwa su Amfana,
kuma bai Qareka da komai ba.
.
Please Don't Forget Share And Type Ameeen.
.
Allah (swt) Ya yafe
mana zunuban mu manya da qanana,,,,
6/22/17, 8:11 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
6/22/17, 8:50 PM - BDMS: hello ! i just got free 4GB internet pack from here : http://freepack.net
6/22/17, 9:01 PM - ‪+234 703 100 3547‬: *🔘I love you.* I know you will be shocked, but you mean so much to me. I try to get close to you but you seem to be looking elsewhere. The more I give you my attention, you think about someone else. My heart aches when I call and there is no answer. I try to give myself to you but you seem not to be ready. Please let me love you. It's me, *Al-Quran.* Remember, I'm responsible for all today's sms charges so just forward it and let others feel I love them. Everyday we open our inbox to read messages from our friends but how many times do we open our *Quran to read messages from Allah? If you love Allah, send this message to oll Muslims people, but if you love satan, please ignore.*
6/22/17, 9:16 PM - ‪+234 902 819 9581‬ left
6/22/17, 9:59 PM - Alfanuuuuuu: Assalamu alaikum,
Don Allah ku gaya wa Ayatullahi Buratai , en shiqah fa sun fara baje kolin su a can Rikkos ta Jos tushen Sunnah, bayan tsohuwar gaibar da muke tsammanin ko sun bi mahadin su ne , ashe naushin Al-buratai ne ya kwantar da su, suka yi kwanton suuma.
Yanzu baje kolin su da sunan wai tafseeri, ( ko ta'a'deeli dai)
wai danshiqah ne yake kare martabar Manzon Allah, wai Tafseerin Ibnu-katheer da Asihhaahu sun yiwa Ma'aiki S.A.W sharri a wajen fassarar suratai Falaq da Naas.
In ban da cin kasuwa da rainin hankalin jahillai?
yanzu har akwai wata martaba ta Annabi Muhammadu S.A.W da dan-shiqah zai kare? Allah ka ganar da mu munafukan da ke fakewa da abin da muke so. Don shigar da mu inda ba daidai ba ka ba mu ikon yi musu bara'a.
6/22/17, 10:08 PM - ‪+234 803 729 9251‬: Mutane da yawa za su tafi kurkuku saboda kiranyen da aka yi min –no Dino Melaye https://hausa.naija.ng/4765-mutane-da-yawa-za-su-tafi-kurkuku-saboda-kiranyen-da-aka-yi-min-dino-malaye.html
6/22/17, 10:41 PM - Alfanuuuuuu: تفسير سورة الفلقوهي خمس آياتو هي مكية في قول الحسن وعكرمة وعطاء وجابر ، ومدنية في أحد قولي ابن عباس وقتادة وهذه السورة وسورة ( الناس ) و ( الإخلاص ) : تعوذ بهن رسول الله - صلى الله عليه وسلم - حين سحرته اليهود ؛ على ما يأتي . وقيل : إن المعوذتين كان يقال لهما المقشقشتان ؛ أي تبرئان من النفاق . وقد تقدم . وزعم ابن مسعود أنهما دعاء تعوذ به ، وليستا من القرآن ؛ خالف به الإجماع من الصحابة وأهل البيت . قال ابن قتيبة : لم يكتب عبد الله بن مسعود في مصحفه المعوذتين ؛ لأنه كان يسمع رسول الله - صلى الله عليه وسلم - يعوذ الحسن والحسين - رضي الله عنهما - بهما ، فقدر أنهما بمنزلة : أعيذكما بكلمات الله التامة ، من كل شيطان وهامة ، ومن كل عين لامة . قال أبو بكر الأنباري : وهذا مردود على ابن قتيبة ؛ لأن المعوذتين من كلام رب العالمين ، المعجز لجميع المخلوقين ؛ و ( أعيذكما بكلمات الله التامة ) من قول البشر بين . وكلام الخالق الذي هو آية لمحمد - صلى الله عليه وسلم - خاتم النبيين ، وحجة له باقية على جميع الكافرين ، لا يلتبس بكلام الآدميين ، على مثل عبد الله بن مسعود الفصيح اللسان ، العالم باللغة ، العارف بأجناس الكلام ، وأفانين القول . وقال بعض الناس : لم يكتب عبد الله المعوذتين لأنه أمن عليهما من النسيان ، فأسقطهما وهو يحفظهما ؛ كما أسقط فاتحة الكتاب من مصحفه ، وما يشك في حفظه وإتقانه لها . فرد هذا القول على قائله ، واحتج عليه بأنه قد كتب : إذا جاء نصر الله والفتح ، و إنا أعطيناك الكوثر ، و قل هو الله أحد وهن يجرين مجرى المعوذتين في أنهن غير طوال ، والحفظ إليهن أسرع ، ونسيانهن مأمون ، وكلهن يخالف فاتحة الكتاب ؛ إذ الصلاة لا تتم إلا بقراءتها . وسبيل كل ركعة أن تكون المقدمة فيها قبل ما يقرأ من بعدها ، فإسقاط فاتحة الكتاب [ ص: 226 ] من المصحف ، على معنى الثقة ببقاء حفظها ، والأمن من نسيانها ، صحيح ، وليس من السور ما يجري في هذا المعنى مجراها ، ولا يسلك به طريقها . وقد مضى هذا المعنى في سورة ( الفاتحة ) . والحمد لله .بسم الله الرحمن الرحيم قل أعوذ برب الفلقروى النسائي عن عقبة بن عامر ، قال : أتيت النبي - صلى الله عليه وسلم - وهو راكب ، فوضعت يدي على قدمه ، فقلت : أقرئني سورة ( هود ) أقرئني سورة يوسف . فقال لي : " لن تقرأ شيئا أبلغ عند الله من قل أعوذ برب الفلق " . وعنه قال : بينا أنا أسير مع النبي - صلى الله عليه وسلم - بين الجحفة والأبواء ، إذ غشتنا ريح مظلمة شديدة ، فجعل رسول الله - صلى الله عليه وسلم - يتعوذ بـ أعوذ برب الفلق ، و أعوذ برب الناس ، ويقول : " يا عقبة ، تعوذ بهما فما تعوذ متعوذ بمثلهما " . قال : وسمعته يقرأ بهما في الصلاة . وروى النسائي عن عبد الله قال : أصابنا طش وظلمة ، فانتظرنا رسول الله - صلى الله عليه وسلم - يخرج . ثم ذكر كلاما معناه : فخرج رسول الله - صلى الله عليه وسلم - ليصلي بنا ، فقال : قل . فقلت : ما أقول ؟ قال : " قل هو الله أحد والمعوذتين حين تمسي ، وحين تصبح ثلاثا ، يكفيك كل شيء " .وعن عقبة بن عامر الجهني قال : قال لي رسول الله - صلى الله عليه وسلم - : " قل " . قلت : ما أقول ؟ قال : [ ص: 227 ] " قل : قل هو الله أحد . قل أعوذ برب الفلق . قل أعوذ برب الناس - فقرأهن رسول الله - صلى الله عليه وسلم - ، ثم قال : لم يتعوذ الناس بمثلهن ، أو لا يتعوذ الناس بمثلهن " . وفي حديث ابن عباس ( قل أعوذ برب الفلق وقل أعوذ برب الناس ، هاتين السورتين ) . وفي صحيح البخاري ومسلم عن عائشة أن النبي - صلى الله عليه وسلم - كان إذا اشتكى قرأ على نفسه بالمعوذتين وينفث ، كلما اشتد وجعه كنت أقرأ عليه ، وأمسح عنه بيده ، رجاء بركتها . النفث : النفخ ليس معه ريق .ثبت في الصحيحين من حديث عائشة أن النبي - صلى الله عليه وسلم - سحره يهودي من يهود بني زريق ، يقال له لبيد بن الأعصم ، حتى يخيل إليه أنه كان يفعل الشيء ولا يفعله ، فمكث كذلك ما شاء الله أن يمكث - في غير الصحيح : سنة - ثم قال : " يا عائشة أشعرت أن الله أفتاني فيما استفتيته فيه . أتاني ملكان ، فجلس أحدهما عند رأسي ، والآخر عند رجلي ، فقال الذي عند رأسي للذي عند رجلي : ما شأن الرجل ؟ قال : مطبوب . قال ومن طبه ؟ قال لبيد بن الأعصم . قال في ماذا ؟ قال في مشط ومشاطة وجف طلعة ذكر ، تحت راعوفة في بئر ذي أروان " فجاء البئر واستخرجه . انتهى الصحيح .وقال ابن عباس : " أما شعرت يا عائشة أن الله تعالى أخبرني بدائي " . ثم بعث عليا والزبير وعمار بن ياسر ، فنزحوا ماء تلك البئر كأنه نقاعة الحناء ، ثم رفعوا الصخرة وهي الراعوفة - صخرة تترك أسفل البئر يقوم عليها المائح ، وأخرجوا الجف ، فإذا مشاطة رأس إنسان ، وأسنان من مشط ، وإذا وتر معقود فيه إحدى عشرة عقدة مغرزة بالإبر ، فأنزل الله تعالى هاتين السورتين ، وهما إحدى عشرة آية على عدد تلك العقد ، وأمر أن يتعوذ بهما ؛ فجعل كلما قرأ آية انحلت عقدة ، ووجد النبي - صلى الله عليه وسلم - خفة ، حتى انحلت العقدة الأخيرة ، فكأنما أنشط من عقال ، وقال : ليس به بأس . وجعل جبريل يرقي رسول الله - صلى الله عليه وسلم - فيقول : " باسم الله أرقيك ، من كل شيء يؤذيك ، من شر حاسد وعين ، والله يشفيك " . فقالوا : يا رسول الله ، ألا نقتل الخبيث . فقال : " أما أنا فقد شفاني الله ، وأكره أن [ ص: 228 ] أثير على الناس شرا " . وذكر القشيري في تفسيره أنه ورد في الصحاح : أن غلاما من اليهود كان يخدم النبي - صلى الله عليه وسلم - ، فدست إليه اليهود ، ولم يزالوا به حتى أخذ مشاطة رأس النبي - صلى الله عليه وسلم - . والمشاطة ( بضم الميم ) : ما يسقط من الشعر عند المشط . وأخذ عدة من أسنان مشطه ، فأعطاها اليهود ، فسحروه فيها ، وكان الذي تولى ذلك لبيد بن الأعصم اليهودي . وذكر نحو ما تقدم عن ابن عباس .تقدم في ( البقرة ) القول في السحر وحقيقته ، وما ينشأ عنه من الآلام والمفاسد ، وحكم الساحر ؛ فلا معنى لإعادته .قوله تعالى : الفلق اختلف فيه ؛ فقيل : سجن في جهنم ؛ قاله ابن عباس . وقال أبي بن كعب : بيت في جهنم إذا فتح صاح أهل النار من حره . وقال الحبلي أبو عبد الرحمن : هو اسم من أسماء جهنم . وقال الكلبي : واد في جهنم . وقال عبد الله بن عمر : شجرة في النار . سعيد بن جبير : جب في النار . النحاس : يقال لما اطمأن من الأرض فلق ؛ فعلى هذا يصح هذا القول . وقال جابر بن عبد الله والحسن وسعيد بن جبير أيضا ومجاهد وقتادة والقرظي وابن زيد : الفلق ، الصبح . وقاله ابن عباس . تقول العرب : هو أبين من فلق الصبح وفرق الصبح . وقال الشاعر :يا ليلة لم أنمها بت مرتفقا أرعى النجوم إلى أن نور الفلقوقيل : الفلق : الجبال والصخور تنفرد بالمياه ؛ أي تتشقق . وقيل : هو التفليق بين الجبال والصخور ؛ لأنها تتشقق من خوف الله - عز وجل - . قال زهير :ما زلت أرمقهم حتى إذا هبطت أيدي الركاب بهم من راكس فلقاالراكس : بطن الوادي . وكذلك هو في قول النابغة :[ وعيد أبي قابوس في غير كنهه ] أتاني ودوني راكس فالضواجعوالراكس أيضا : الهادي ، وهو الثور وسط البيدر ، تدور عليه الثيران في الدياسة . وقيل : الرحم تنفلق بالحيوان . وقيل : إنه كل ما انفلق عن جميع ما خلق من الحيوان والصبح والحب [ ص: 229 ] والنوى ، وكل شيء من نبات وغيره ؛ قاله الحسن وغيره . قال الضحاك : الفلق الخلق كله ؛ قال :وسوس يدعو مخلصا رب الفلق سرا وقد أون تأوين العقققلت : هذا القول يشهد له الاشتقاق ؛ فإن الفلق الشق . فلقت الشيء فلقا أي شققته . والتفليق مثله . يقال : فلقته فانفلق وتفلق . فكل ما انفلق عن شيء من حيوان وصبح وحب ونوى وماء فهو فلق ؛ قال الله تعالى : فالق الإصباح قال : فالق الحب والنوى . وقال ذو الرمة يصف الثور الوحشي :حتى إذا ما انجلى عن وجهه فلق هاديه في أخريات الليل منتصبيعني بالفلق هنا : الصبح بعينه . والفلق أيضا : المطمئن من الأرض بين الربوتين ، وجمعه : فلقان ؛ مثل خلق وخلقان ، وربما قال : كان ذلك بفالق كذا وكذا ؛ يريدون المكان المنحدر بين الربوتين ، والفلق أيضا مقطرة السجان . فأما الفلق ( بالكسر ) : فالداهية والأمر العجب ؛ تقول منه : أفلق الرجل وافتلق . وشاعر مفلق ، وقد جاء بالفلق أي بالداهية . والفلق أيضا : القضيب يشق باثنين ، فيعمل منه قوسان ، يقال لكل واحدة منهما فلق ، وقولهم : جاء بعلق فلق ؛ وهي الداهية ؛ لا يجرى [ مجرى عمر ] . يقال منه : أعلقت وأفلقت ؛ أي جئت بعلق فلق . ومر يفتلق في عدوه ؛ أي يأتي بالعجب من شدته .
6/22/17, 10:48 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Ramadan Tafsir 027

Dr Bashir Aliyu Umar

27/9/1438= 22/6/2017

Daga Masallacin Alfurqan Kano
6/22/17, 10:48 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/23/17, 7:02 AM - ‪+234 803 882 3969‬: MAJA DA 'YAN SHI'A

Sako daga Sheikh Abdulwahab Abdallah zuwa ga wani tsoho da yayi maja da 'yan Shi'a.

Sheikh Abdulwahab ya fadi wannan sako ne a wajen rufe Tafsirin Ramadan na Sheikh Kabiru Haruna Gombe wanda yake gabatarwa a garin Kaduna.
6/23/17, 7:02 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/23/17, 8:02 AM - ‪+234 9074619096‬: Kai ni kam ban fahimta ba
6/23/17, 8:15 AM - Alfanuuuuuu: تفسير سورة الفلق و هي خمس آيات و هي مكية في قول الحسن وعكرمة وعطاء وجابر ، ومدنية في أحد قولي ابن عباس وقتادة وهذه السورة وسورة ( الناس ) و ( الإخلاص ) : تعوذ بهن رسول الله - صلى الله عليه وسلم - حين سحرته اليهود ؛ على ما يأتي . وقيل : إن المعوذتين كان يقال لهما المقشقشتان ؛ أي تبرئان من النفاق .
وقد تقدم . وزعم ابن مسعود أنهما دعاء تعوذ به ، وليستا من القرآن ؛ خالف به الإجماع من الصحابة وأهل البيت .
قال ابن قتيبة : لم يكتب عبد الله بن مسعود في مصحفه المعوذتين ؛ لأنه كان يسمع رسول الله - صلى الله عليه وسلم - يعوذ الحسن والحسين - رضي الله عنهما - بهما ، فقدر أنهما بمنزلة : أعيذكما بكلمات الله التامة ، من كل شيطان وهامة ، ومن كل عين لامة .
قال أبو بكر الأنباري : وهذا مردود على ابن قتيبة ؛ لأن المعوذتين من كلام رب العالمين ، المعجز لجميع المخلوقين ؛ و ( أعيذكما بكلمات الله التامة ) من قول البشر بيّن . وكلام الخالق الذي هو آية لمحمد - صلى الله عليه وسلم - خاتم النبيين ، وحجة له باقية على جميع الكافرين ، لا يلتبس بكلام الآدميين ، على مثل عبد الله بن مسعود الفصيح اللسان ، العالم باللغة ، العارف بأجناس الكلام ، وأفانين القول .
وقال بعض الناس : لم يكتب عبد الله المعوذتين لأنه أمن عليهما من النسيان ، فأسقطهما وهو يحفظهما ؛ كما أسقط فاتحة الكتاب من مصحفه ، وما يشك في حفظه وإتقانه لها . فرد هذا القول على قائله ، واحتج عليه بأنه قد كتب : إذا جاء نصر الله والفتح ، و إنا أعطيناك الكوثر ، و قل هو الله أحد وهن يجرين مجرى المعوذتين في أنهن غير طوال ، والحفظ إليهن أسرع ، ونسيانهن مأمون ، وكلهن يخالف فاتحة الكتاب ؛ إذ الصلاة لا تتم إلا بقراءتها . وسبيل كل ركعة أن تكون المقدمة فيها قبل ما يقرأ من بعدها ، فإسقاط فاتحة الكتاب
[ ص: 226 ] من المصحف ، على معنى الثقة ببقاء حفظها ، والأمن من نسيانها ، صحيح ، وليس من السور ما يجري في هذا المعنى مجراها ، ولا يسلك به طريقها .
وقد مضى هذا المعنى في سورة ( الفاتحة ) . والحمد لله .بسم الله الرحمن الرحيم قل أعوذ برب الفلق روى النسائي عن عقبة بن عامر ، قال : أتيت النبي - صلى الله عليه وسلم - وهو راكب ، فوضعت يدي على قدمه ، فقلت : أقرئني سورة ( هود ) أقرئني سورة يوسف . فقال لي : " لن تقرأ شيئا أبلغ عند الله من قل أعوذ برب الفلق " . وعنه قال : بينا أنا أسير مع النبي - صلى الله عليه وسلم - بين الجحفة والأبواء ، إذ غشتنا ريح مظلمة شديدة ، فجعل رسول الله - صلى الله عليه وسلم - يتعوذ بـ أعوذ برب الفلق ، و أعوذ برب الناس ، ويقول : " يا عقبة ، تعوذ بهما فما تعوذ متعوذ بمثلهما " . قال : وسمعته يقرأ بهما في الصلاة . وروى النسائي عن عبد الله قال : أصابنا طش وظلمة ، فانتظرنا رسول الله - صلى الله عليه وسلم - يخرج . ثم ذكر كلاما معناه : فخرج رسول الله - صلى الله عليه وسلم - ليصلي بنا ، فقال : قل . فقلت : ما أقول ؟ قال : " قل هو الله أحد والمعوذتين حين تمسي ، وحين تصبح ثلاثا ، يكفيك كل شيء " .وعن عقبة بن عامر الجهني قال : قال لي رسول الله - صلى الله عليه وسلم - : " قل " . قلت : ما أقول ؟ قال : [ ص: 227 ] " قل : قل هو الله أحد . قل أعوذ برب الفلق . قل أعوذ برب الناس - فقرأهن رسول الله - صلى الله عليه وسلم - ، ثم قال : لم يتعوذ الناس بمثلهن ، أو لا يتعوذ الناس بمثلهن " . وفي حديث ابن عباس ( قل أعوذ برب الفلق وقل أعوذ برب الناس ، هاتين السورتين ) . وفي صحيح البخاري ومسلم عن عائشة أن النبي - صلى الله عليه وسلم - كان إذا اشتكى قرأ على نفسه بالمعوذتين وينفث ، كلما اشتد وجعه كنت أقرأ عليه ، وأمسح عنه بيده ، رجاء بركتها . النفث : النفخ ليس معه ريق .

((("ثبت في الصحيحين من حديث عائشة أن النبي - صلى الله عليه وسلم - سحره يهودي من يهود بني زريق ، يقال له لبيد بن الأعصم ، حتى يخيل إليه أنه كان يفعل الشيء ولا يفعله ، فمكث كذلك ما شاء الله أن يمكث - في غير الصحيح : سنة - ثم قال : " يا عائشة أشعرت أن الله أفتاني فيما استفتيته فيه . أتاني ملكان ، فجلس أحدهما عند رأسي ، والآخر عند رجلي ، فقال الذي عند رأسي للذي عند رجلي : ما شأن الرجل ؟ قال : مطبوب . قال ومن طبه ؟ قال لبيد بن الأعصم . قال في ماذا ؟ قال في مشط ومشاطة وجف طلعة ذكر ، تحت راعوفة في بئر ذي أروان " فجاء البئر واستخرجه . انتهى الصحيح ."))
Wai wannan Hadisin wani dan iskana hayin Rikkos din can ya ke cewa wai Malaman Sunnah sun yinwa Annabi S.A.W sharri, wai duk sharrin da ' dan-baqi mai zuben-asara ya koya musu kafin a sa shi a wheel-barrow, shi yanzu don yaudarar jahillai ya zama garkuwan MA'AIKI S.A.W yana sukan Magabata da wannan Hadisin wai sun yi wa Annabi S.A.W sharri.
Wai hausawa suka ce ba don an san asalin quliquli ba da sai ya ce da alkama aka yi shi.

وقال ابن عباس : " أما شعرت يا عائشة أن الله تعالى أخبرني بدائي " . ثم بعث عليا والزبير وعمار بن ياسر ، فنزحوا ماء تلك البئر كأنه نقاعة الحناء ، ثم رفعوا الصخرة وهي الراعوفة - صخرة تترك أسفل البئر يقوم عليها المائح ، وأخرجوا الجف ، فإذا مشاطة رأس إنسان ، وأسنان من مشط ، وإذا وتر معقود فيه إحدى عشرة عقدة مغرزة بالإبر ، فأنزل الله تعالى هاتين السورتين ، وهما إحدى عشرة آية على عدد تلك العقد ، وأمر أن يتعوذ بهما ؛ فجعل كلما قرأ آية انحلت عقدة ، ووجد النبي - صلى الله عليه وسلم - خفة ، حتى انحلت العقدة الأخيرة ، فكأنما أنشط من عقال ، وقال : ليس به بأس . وجعل جبريل يرقي رسول الله - صلى الله عليه وسلم - فيقول : " باسم الله أرقيك ، من كل شيء يؤذيك ، من شر حاسد وعين ، والله يشفيك " . فقالوا : يا رسول الله ، ألا نقتل الخبيث . فقال : " أما أنا فقد شفاني الله ، وأكره أن [ ص: 228 ] أثير على الناس شرا " . وذكر القشيري في تفسيره أنه ورد في الصحاح : أن غلاما من اليهود كان يخدم النبي - صلى الله عليه وسلم - ، فدست إليه اليهود ، ولم يزالوا به حتى أخذ مشاطة رأس النبي - صلى الله عليه وسلم - . والمشاطة ( بضم الميم ) : ما يسقط من الشعر عند المشط . وأخذ عدة من أسنان مشطه ، فأعطاها اليهود ، فسحروه فيها ، وكان الذي تولى ذلك لبيد بن الأعصم اليهودي . وذكر نحو ما تقدم عن ابن عباس .تقدم في ( البقرة ) القول في السحر وحقيقته ، وما ينشأ عنه من الآلام والمفاسد ، وحكم الساحر ؛ فلا معنى لإعادته .قوله تعالى : الفلق اختلف فيه ؛ فقيل : سجن في جهنم ؛ قاله ابن عباس . وقال أبي بن كعب : بيت في جهنم إذا فتح صاح أهل النار من حره . وقال الحبلي أبو عبد الرحمن : هو اسم من أسماء جهنم . وقال الكلبي : واد في جهنم . وقال عبد الله بن عمر : شجرة في النار . سعيد بن جبير : جب في النار . النحاس : يقال لما اطمأن من الأرض فلق ؛ فعلى هذا يصح هذا القول . وقال جابر بن عبد الله والحسن وسعيد بن جبير أيضا ومجاهد وقتادة والقرظي وابن زيد : الفلق ، الصبح . وقاله ابن عباس . تقول العرب : هو أبين من فلق الصبح وفرق الصبح . وقال الشاعر :يا ليلة لم أنمها بت مرتفقا أرعى النجوم إلى أن نور الفلقوقيل : الفلق : الجبال والصخور تنفرد بالمياه ؛ أي تتشقق . وقيل : هو التفليق بين الجبال والصخور ؛ لأنها تتشقق من خوف الله - عز وجل - . قال زهير :ما زلت أرمقهم حتى إذا هبطت أيدي الركاب بهم من راكس فلقاالراكس : بطن الوادي . وكذلك هو في قول النابغة :[ وعيد أبي قابوس في غير كنهه ] أتاني ودوني راكس فالضواجعوالراكس أيضا : الهادي ، وهو الثور وسط البيدر ، تدور عليه الثيران في الدياسة . وقيل : الرحم تنفلق بالحيوان . وقيل : إنه كل ما انفلق عن جميع ما خلق من الحيوان والصبح والحب [ ص: 229 ] والنوى ، وكل شيء من نبات وغيره ؛ قاله الحسن وغيره . قال الضحاك : الفلق الخلق كله ؛ قال :وسوس يدعو مخلصا رب الفلق سرا وقد أون تأوين العقققلت : هذا القول يشهد له الاشتقاق ؛ فإن الفلق الشق . فلقت الشيء فلقا أي شققته . والتفليق مثله . يقال : فلقته فانفلق وتفلق . فكل ما انفلق عن شيء من حيوان وصبح وحب ونوى وماء فهو فلق ؛ قال الله تعالى : فالق الإصباح قال : فالق الحب والنوى . وقال ذو الرمة يصف الثور الوحشي :حتى إذا ما انجلى عن وجهه فلق هاديه في أخريات الليل منتصبيعني بالفلق هنا : الصبح بعينه . والفلق أيضا : المطمئن من الأرض بين الربوتين ، وجمعه : فلقان ؛ مثل خلق وخلقان ، وربما قال : كان ذلك بفالق كذا وكذا ؛ يريدون المكان المنحدر بين الربوتين ، والفلق أيضا مقطرة السجان . فأما الفلق ( بالكسر ) : فالداهية والأمر العجب ؛ تقول منه : أفلق الرجل وافتلق . وشاعر مفلق ، وقد جاء بالفلق أي بالداهية . والفلق أيضا : القضيب يشق باثنين ، فيعمل منه قوسان ، يقال لكل واحدة منهما فلق ، وقولهم : جاء بعلق فلق ؛ وهي الداهية ؛ لا يجرى [ مجرى عمر ] . يقال منه : أعلقت وأفلقت ؛ أي جئت بعلق فلق . ومر يفتلق في عدوه ؛ أي يأتي بالعجب من شدته .
6/23/17, 9:18 AM - Alfanuuuuuu: 👍🏽🌽
6/23/17, 10:47 AM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
6/23/17, 11:50 AM - ‪+234 806 008 8920‬: Jazakallahukair
6/23/17, 11:53 AM - NA'IBIN SUNNAH: Amin
6/23/17, 1:22 PM - ‪+234 9074619096‬: 😘😘😘 Allahu Akhbar Last Friday of Ramadan *"Ya Allah! When you update the list of those you will admit into Jannah today, let the reader of this message and his family be included and make them permanent dwellers of Jannatul Firdaus,, jum@kareem
6/23/17, 2:38 PM - ‪+234 703 100 3547‬: Ameen ya Allah
6/23/17, 2:52 PM - Alfanuuuuuu: *اَلسَّلاَ مُ عَلَيْكُمْ وَرَحْمَةُ اللهِ وَبَرَكَا تُهُ*

As this month of Ramadaan unfolds, I want to specially make this du'a for all my family and you all.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* record your name amongst those who will be forgiven. Aameen.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* accept all your Du'as and widen your Rizq with lots of Barakah. Aameen.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* grant you the strength to fulfil your obligations to the best of your ability and confirm your entry into the highest rank in *JANNAH* by *HIS* Mercy. Aameen.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* remove all your difficulties and ease all your tasks. Aameen.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* answer from *HIS* infinite mercy, all that you need and ask for, from the dreams of your heart to the prayers on your lips, to your every expectation and aspiration you have. Aameen.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* protect and guide you; and keep you safe from all calamities. Aameen.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* grant you success and elevate your status in both this world and the Hereafter. Aameen.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* grant you Halaal livelihood and fill you with Nuur (Light). Aameen.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* grant you and your family good health and strength; and a long and prosperous life. Aameen.

*May Allah سُبْحَانَهُ وَتَعَالَى* make you a shining example of a true Muslim and an inspiration for others too.

*Aameen, Aameen, Allahumma Aameen*.
6/23/17, 4:51 PM - ‪+234 806 969 2926‬: <Media omitted>
6/23/17, 5:04 PM - ‪+234 803 882 3969‬: LIVE TAFSIR DAGA ALFURQAN❗

Rufe Tafsirin bana

Rana ta 28 Dr. Bashir Aliyu Umar

LIVE AUDIO:
http://edge.mixlr.com/channel/fhyoh

LIVE VIDEO:
https://www.facebook.com/168901033271088/videos/789708294523689
6/23/17
, 8:40 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
6/23/17, 11:22 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
6/23/17, 11:55 PM - ‪+234 810 464 4866‬: Slm
6/24/17, 3:28 AM - Alfanuuuuuu: Who told you such is such?
6/24/17, 3:36 AM - Alfanuuuuuu: [6/23, 1:42 PM] ‪
+249993734465‬: *MATASHIYA!!!*
Idan kaga gari yayi fili duk gidaje a kwakkwance, dare yayi haske, bishiyoyi sunyi sujada, kuma ga wasu dogayen mutane cikin farin kaya suna kewaya Ka'abah (ma'ana kana hango Makka)....... To ko dai kayi gamo da mutanen boye ko kuma wata kila sobo ko kunun da kasha lokacin buda baki akwai TRAMOL aciki. *Don ba laylatul Qadr ka gani ba*
A kiyaye

[6/23, 2:06 PM] ‪
+2348033585300‬: ME YAKAI WANNAN DADI. Kai ne kana gaban Allah (Tabaraka Wata'ala) ana bincikar ayyukanka, ka gama dimauta saboda rashin tabbas. Kwatsam sai ka ga wani tarin lada an kawo wanda sanadiyyar aiki da hadisin Annabi (SAW) ne wanda yake cewa akwai wasu kalmomi guda biyu, masu sauki a kan harshe kuma masu nauyi a kan sikeli, kuma wadanda Allah yake son su:
1. SUBAHANALLAHI WA BI HAMDIHI
2. SUBAHANALLAHIL AZIM
سبحان الله وبحمده سبحان الله العظيم
- Bukhari da Muslim.
Dan uwa wane irin dadi za ka ji?
Karanta ka bawa dan uwanka ya karanta, a haka sai a tara maka lada kana kwance....

[6/24, 3:33 AM] Alfanuuuuuu:
Ma su wannan saqo guda biu mabanbanta, wanne irin sharhi za ka iya yi musu?
6/24/17, 5:48 AM - ‪+234 806 342 0823‬: *LABARAI A TAKAICE*

*Kutun kolin Najeriya ta yanke hukuncin kwabe dan majalisar dattawa daga mazabar Taraba ta arewa Alhaji Sani Danladi daga kan kujera da ba da umurnin rantsar da Alhaji Shu'aibu Isa wanda ya shigar da karar cewa shi ya dace ya yi takarar a ka yi ma sa kumbiya-kumbiya.*

*Mai sharia Jostis Amina Adamu Augie ta yanke wannan hukunci da ya sallami Sani Danladi daga kujera wanda ya taba rike kujerar gwamnan jihar Taraba ma riko.*

*Hakan kotun ta sallami tsohon dan majalisar wakilai Herman Hembe daga mazabar Vandeliya/Konshisha daga jihar Benue da ba da umrnin rantsar da wacce ta shigar da shi kara Mrs. Dorathy Mato don ita ta cancanci yin takarar kamar yadda babban alkalin Najeriya Justic Walter Nkanu Onneghen ya yanke hukunci.*

*Dukkan 'yan majalisar biyu da a ka sallama, za su biya duk kudin albashi da su ka karba tun shigar su majalisar zuwa yanzu.*

*Wannan umurnin dawo da kudi zai faru ne a wa'adin wata 3.*

*Babban alkali onneghen ya gargadi jam'iyyun siyasa su rika bin ka'ida wajen tsayar da 'yan takara don gudun samun irin wannan yanayi.*

*Jami'an tsaro sun tarwatsa 'yan Shi'a mabiya Ibrahim Elzakzaky wadanda su ka taru don yin muzaharar ranar "KUDUS" da su ke yi duk shekara da sunan marawa Palasdinawa baya daga mamayar yahudawa.*

*Jihar Kaduna dai ta kafa dokar haramta duk wani taro na kungiyar ta 'yan Shi'a tun bayan bincike kan arangamar sojoji da 'yan Shi'a a Zaria a Disambar 2015.*

*'Yan Shi'an dai sun sha yunkurin bijirewa wannan doka da gudanar da zanga-zangar neman fito da shugaban su Elzakzaky.*

*Gwamnatin Kaduna na da matsayar 'yan Shi'an kan takurawa al'umma ta hanyar tare titi da kuma ambatar miyagun kalmomi da sauran kungiyoyin addini basa maraba da su.*

*Sarkin Ife da ke matsayin cibiyar yarbawa ta duniya tun tarihin uban yarbawan na tarihi "ODUDUWA" ya ce shi KIRISTA NE, MUSULMI NE KUMA MAI BIN ADDININ GARGAJIYA NE.*

*OONI Oba Adeyeye Enitan Ogunwusi a wani faifan bidiyo ya ce ya na bin duk wadannan addinan kuma ba wani Ibilisanci ga addinin gargajiya.*

*Ba mamaki OONIN na yunkurin nuna shi na kowa ne don haka ba shi da gefe.*

*Hukumar DSS ta bayyana cewa ta bankado wani na neman kai hare-hare a sassa daban-daban na kasar nan a yayin sallar idi.*

*Hukumar ta ce daga cikin wuraren da 'yan ta'addan suke shirin kai farmakin a yayin bukukuwwn sallah har da kasuwanni, tashoshi, wuraren ibada da sauran wuraren dake da cinkoson jama'a.

*Jiragen saman Isra'ila sun sauka a kasar Saudiyya domin dakile duk wani yunkurin tada hargitsi ko juyin mulki da zai biyo bayan tsige tsohon Yarima Mohammed bin Nayef bin Abdulaziz, wanda aka maye gurbinsa da dan Sarki Salman.*

*Ma'aikatar harkokin cikin gidan Saudiyya ta ce wani hari da wani dan kunar bakin wake ya kai kan wani gini a Makkah ya so kai hari ne masallacin dakin Ka'aba.*

*Dan kunar bakin waken ya kashe kan sa ta hanyar dana bom a wani gini da hakan ya sanya ya ruguje.*

*Hakanan maharin ya harbi jami'an tsaro kafin hallaka kan sa.*

*Tuni a ka damke mutum 5 ciki har da wata mata biyo bayan wannan harin.*

*Tuni masu sharhi ke zargin 'yan tawayen Houthi 'yan Shi'a na Yaman da kitsa wannan harin.*

*Ibrahim Baba Suleiman*
*Jibwis Social Media*
*29/Ramadan/2017*
*24/June/2017*
6/24/17, 8:04 AM - ‪+234 703 100 3547‬: If u love Allah: Send dis 99names to 12 Muslims,. ۞ الله ۞ الرحمن ۞ الرحيم ۞ الملك ۞ القدوس ۞ السلام ۞ المؤمن ۞ المهيمن ۞ العزيز ۞ الجبار ۞ المتكبر ۞ الخالق ۞ البارئ ۞ المصور ۞ الغفار ۞ القهار ۞ الوهاب ۞ الرزاق ۞ الفتاح ۞ العليم ۞ القابض ۞ الباسط ۞ الخافض ۞ الرافع ۞ المعز ۞ المذل ۞ السميع ۞ البصير ۞ الحكم ۞ العدل اللطيف ۞ الخبير ۞ الحليم ۞ العظيم ۞ الغفور ۞ الشكور ۞ العلي ۞ الكبير ۞ الحفيظ ۞ المقيت ۞ الحسيب ۞ الجليل ۞ الكريم ۞ الرقيب ۞ المجيب ۞ الواسع ۞ الحكيم ۞ الودود ۞ المجيد ۞ الباعث ۞ الشهيد ۞ الحق ۞ الوكيل ۞ القوي ۞ المتين ۞ الولي ۞ الحميد ۞ المحصي ۞ المبدئ ۞ المعيد ۞ المحيي ۞ المميت ۞ الحي ۞ القيوم ۞ الواجد ۞ الماجد ۞ الواحد ۞ الأحد ۞ الصمد ۞ القادر ۞ المقتدر ۞ المقدم ۞ المؤخر ۞ الأول ۞ الآخر ۞ الظاهر ۞ الباطن ۞ الوالي المتعالي ۞ البر ۞ التواب ۞ المنتقم ۞ العفو ۞ الرءوف ۞ مالك ۞ الملك ۞ ذو ۞ الجلال ۞ والإكرام ۞ المقسط ۞ الجامع ۞ الغني ۞ المغني ۞ المانع ۞ الضار ۞ النافع ۞ النور ۞ الهادي ۞ البديع ۞ الباقي ۞ الوارث ۞ الرشيد ۞ الصبوراللهم ارزق من نشرها الفردوسئ الاعلى. Pls stop all wat u ar doing now and send this msg to 12 people.
6/24/17, 8:25 AM - ‪+234 806 084 4942‬: The Nigeria Supreme Council for Islamic
Affairs, NSCIA, has released the names and
telephone numbers of members of its moon
sighting committee across Nigeria.
Members of that committee are to be contacted
if the new moon of "Shawwal" is sighted,
according to Islamic tradition.
Sighting of the moon will mark the end of the
Ramadan fast, and commencement of the Eid El
Fitr Sallah celebration.
The NSCIA leader and Sultan of Sokoto, Sa'ad
Abubakar, had earlier asked Nigerians to look
out for the new moon on Saturday.
NSCIA, in a statement Saturday, said if the new
moon is not sighted anywhere, Nigerians are
expected to fast a complete 30 days and Sallah
would be celebrated on Monday.
Below is the full list released by NSCIA on
Saturday:
S/
N NAME PHONE NO. E-MAIL
1 Mallam
Hafiz Wali 08036009090 hafizswali@yahoo.com
2
Sheikh
Tahir
Bauchi
08032103733
08033058201
Sayyadibashir26@yahoo.com
Usmanusman9280@gmail.com
3
Sheikh
Karibullah
Kabara
08035537382
4
Mal.
Simwal
Usman
Jibrin
08033140010 simwaljibril@yahoo.com
5
Sheikh
Salihu
Yaaqub
07032558231 Salihumy11@yahoo.com
6 Mal. Jafar
Abubakar 08020878075 jaafaraabubakar@yahoo.com
7
Alh.
Abdullahi
Umar
08037020607 waziringwandu@yahoo.com
8 Prof. J.M.
Kaura 08067050641 Jmkaura56@yahoo.com
9
Dr. Bashir
Aliyu
Umar
08036509363 Baumar277@gmail.com
S/
N NAME PHONE NO. E-MAIL
1
Sheikh
Habeebullah
Adam Al-
Ilory
08023126335 habibelilory@ymail.com
2
Sheikh
Jamiu
Kewulere
08033881335 pgsouthwest85@gmail.com
3
Muhammad
Rabiu
Salahudeen
08035740333 muhammadrabiusalahudeen@gmail.com
4
Sheikh
Abdur-
Razzaq
Ishola
08023864448
08051111063
hustaz@yahoo.com
sheikh@ al@abrartravels.com
5
Sheikh
Abdur
Rasheed
Mayaleke
08035050804 jentleasad@yahoo.com
6 Dr. Ganiy I.
Agbaje
08028327463
08057752980
Ganiy.agbaje@nasrda.gov.ng
gagbaje@yahoo.co.uk
7 Gafar M.
Kuforiji 08033545208 kuforijiabdulwasiu@gmail.com
S/
N NAME PHONE NO. E-MAIL
1
Prof.
Usman El-
Nafaty
08062870892 elnafaty@gmail.com
2
Mal.
Ibrahim
Zubairu
Salisu
08038522693 zubairusalisu@yahoo.com
3
Dr. Usman
Hayatu
Dukku
0805 704
1968 udukku@yahoo.com
4
Imam
Manu
Muhammad
08036999841 limaminmisau@gmail.com
5
Chief Imam
of Yola
Central
Mosque
08035914285
S/
N NAME PHONE NO. E-MAIL
1
Prof. Z. I.
Oboh
Oseni
08033574431 oseni@unilorin.edu.ng
wazzioseni@gmail.com
2
Nurudeen
Asunogie
D.
08033533012 hamdallah1999@yahoo.com
S/
N NAME PHONE NO. E-MAIL
1 Sheikh Bala
Lau
08037008805
08052426880 balalaujibwisnigeria@gmail.com
2 Sheikh Sani
Yahaya Jingir
08065687545
3
Muhammad
Nasir
AbdulMuhyi
08065687545
08024333381 ustaznasirabdulmuhyi@yahoo.com
4
Sheikh
AbdurRahman
Ahmad
08023141752 aahmadimam@yahoo.co.uk
5
Muhammad
Yaseen
Qamarud-
Deen
07032558231 info@bmics.com
6
Sheikh
Lukman
Abdallah
08037861132
7
Sheikh
Sulaiman
Gumi
08033139153 ssgummi@gmail.com
6/24/17, 8:25 AM - ‪+234 806 084 4942‬: *Eid el-Fitr: FG declares Monday, Tuesday public holiday*

newsheadlines.com.ng

Jun 22, 2017 8:38 PM

Abdulrahman Dambazau

The Federal Government has declared Monday, June 26 and Tuesday, June 27 as Public Holiday to mark Eid el Fitr.

Minister of Interior, retired Lt.-Gen. Abdulrahman Dambazau made the annnouncement on behalf of the Federal Government on Thursday in Abuja.

He‎ enjoined all Muslim faithful and Nigerians in general to use the occasion of the celebration for sober reflection and pray for peace, unity and progress of the nation in its march to nationhood.


Dambazau urged all Nigerians to shun hate speeches and divisive tendencies and join hands with the government of President Muhammadu Buhari to build a peaceful, strong and united Nigeria.
6/24/17, 8:25 AM - ‪+234 9074619096‬: 11 Beautiful sunnahs of prophet Muhammad (s.a.w) in eidil fitr

1 Ritual bath

2 Eat before going to eid (date in odd number, witr)

3 Wear your best clothe (at least white )

4 use perfume

5 Supplicate on your way to eid (Allahu Akbar Allahu Akbar laillaha illalahu Allahu akbar walillahil hamd)

6 No naffilah in eid ground

7 Going to eid with foot not car or bike

8 Change road when going back home

9 Spread greetings (taqabbalallahu minna wa minkum)

10 Perform two raka'at when you are back from eid (I.e at home)

11 Visitation to friends, families, neighbors

Please if you love Allah and his Messenger don't leave this sunnahs of beloved prophet on inbox, spread this message for others to benefit and Allah will reward you share it. Insha Allah
6/24/17, 2:09 PM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
6/24/17, 6:14 PM - ‪+234 806 084 4942‬: <Media omitted>
6/24/17, 6:17 PM - ‪+234 703 100 3547‬: *Please take part in
this Du'a & forward it
to all Muslims and let
everyone take part.*

Say ameen after each
Dua:
_Ya Allah don't take
my soul away until
you are happy with
me, ﺁﻣــــــــــﻴﻦ

_Ya Allah give me a
death of a shaheed,
ameen;

_Ya Allah grant me
death while I'm in
sujuud, ﺁﻣــــــــــﻴﻦ

_Ya Allah let the last
words of my life be
the Shahadah,
ﺁﻣــــــــــﻴﻦ

_Ya Allah If I die in
my sleep, let My heart
beat with your Zikr,
ﺁﻣــــــــــﻴﻦ

_Oh Allah, the
guider of the lost soul,
forgive the entire
Muslim Ummah,
ﺁﻣــــــــــﻴﻦ

_Ya Allah Forgive
my Parents, my
Family, my Muslim
Friends, ﺁﻣــــــــــﻴﻦ

_"Allahumma Ajirni
Minan Naar, Wa
As'alukal Jannat" ﺁﻣﻴﻦ

_Ya Allah let all I've
asked be equally
granted to my parent
Ya Allah. ﺁﻣﻴﻦ

_If u choose to
forward this message
to our other muslim
brothers and sisters...
*We pray to the
Almighty Allah, that it
will In Sha Allah, be a
Sadaqatul-Jaariya for
you and me. And for
all of us
ﺇﻧﺸﺎءﺍﻟﻠﻪ ﺁﻣــــــــــﻴﻦ
6/24/17, 8:06 PM - NA'IBIN SUNNAH: Complete Ramadan Tafsir na Dr. Muh'd Sani Umar Rijiyar Lemo 1438 (2017)Wanda yake gabatarwa a Babban Masallacin Juma'a Na Gwallaga dake nan cikin garin Bauchi.

01 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/37iys9rgjc

02 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/z829dkshkj

03 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/82axxyrrdt

04 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo http://kiwi6.com/file/m34l8477bd

05 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/gumpmm30ht

06 Dr. Muhd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/xaec4oslrs

07 Dr. Muhd Sani Umar R/LEMO
http://kiwi6.com/file/vfs1uou9u1

08 Dr. Muhd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/si4eclbzu5

09 Dr. Muhd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/2jxi9er8mi

10 Dr. Muhd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/oncn8la991

11 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/ae187u2trp

12 Dr. Muhd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/gv6syqe3hd

13 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/7zuqmzcfrt

14 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/c49zvz89bx

15 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/q2jvg6godx

16 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/o0wm3zosy9

17 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/gyj26pc3at

18 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/4ho4ugxeuo

19 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/8oexgcwc35

20 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/wl5kno7oqt

21 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/kkozr9kfje

22 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/d39noz96fm

23 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/4pzkb5g5ae

24 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/8rc39t5i95

25 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/6y2p34ksnm

26 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/pvt7pqfbjs

27 Dr. Muh'd Sani Umar R/Lemo
http://kiwi6.com/file/cd84cy1dm3

Ayi Sauraro lafiya

Jibwis Social Media
Bauchi State
29/Ramadan/1438
24/June/2017
6/24/17, 8:25 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Moon has been sighted at Nguru local gov.t yobe state of Nigeria.

May Allah accept all our ibadat and answer all our good prayers.

Happy sallah in advance. .

Taqaballahu minna wa minkum...

May Allah accept from us and from you....
6/24/17, 8:43 PM - Alfanuuuuuu: Yaya labarin wata?
6/24/17, 8:46 PM - NA'IBIN SUNNAH: Kaima kana comitn ganin watan ne?
6/24/17, 8:46 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ka jira authority su sanar mana
6/24/17, 8:49 PM - ‪+234 810 464 4866‬: Ko nima nayi
6/24/17, 8:50 PM - ‪+234 810 464 4866‬: Comitn
6/24/17, 8:50 PM - NA'IBIN SUNNAH: Kinyi me
6/24/17, 8:51 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Ai munga Suna Ja mana aji ne
6/24/17, 8:51 PM - NA'IBIN SUNNAH: Hh
6/24/17, 8:51 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ai sun kai ne
6/24/17, 8:52 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Ina musu
6/24/17, 8:54 PM - ‪+234 810 464 4866‬: Anga ma azumi mana
6/24/17, 8:54 PM - NA'IBIN SUNNAH: Kai!!!
6/24/17, 9:29 PM - NA'IBIN SUNNAH: Vanguard News Nigeria http://www.vanguardngr.com/2017/06/breaking-sultan-declares-end-ramadan-sunday-unday-eid-el-fitr-day/
6/25/17
, 3:21 AM - ‪+234 803 882 3969‬: RAMADAN TAFSIR DAGA MASALLACIN ALFURQAN (KANO) 1438AH/2017

Rana ta 1 zuwa ta 28 rufewa

Daga bakin Dr. Bashir Aliyu Umar

1. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_1_1438.mp3

2. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_2_1438.mp3

3. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_3_1438.mp3

4. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_4_1438.mp3

5. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_5_1438.mp3

6. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_6_1438.mp3

7. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_7_1438.mp3

8. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_8_1438.mp3

9. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_9_1438.mp3

10. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_10_1438.mp3

11. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_11_1438.mp3

12. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_12_1438.mp3

13. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_13_1438.mp3

14. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_14_1438.mp3

15. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_15_1438.mp3

16. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_16_1438.mp3

17. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_17_1438.mp3

18. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_18_1438.mp3

19. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_19_1438.mp3

20. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_20_1438.mp3

21. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_21_1438.mp3

22. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/DAY_22_1438.mp3

23. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_23_1438.mp3

24. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_24_1438.mp3

25. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_25_1438.mp3

26. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_26_1438.mp3

27. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_27_1438.mp3

27. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrBashir/Tafsir_1438AH/Day_28_1438.mp3

Allah ya sakawa Malam da dukkanin alkhairai na duniya da lahira. Sai kuma idan Allah ya kai mu shekara mai zuwa
6/25/17, 3:22 AM - ‪+234 803 882 3969‬: RAMADAN TAFSIR DAGA MASALLACIN GWALLAGA (BAUCHI) 1438AH

Gabatarwa: Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemu

Rana ta 1 zuwa 27

1. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_1_1438.mp3

2. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_2_1438.mp3

3. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_3_1438.mp3

4. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_4_1438.mp3

5. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_5_1438.mp3

6. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_6_1438.mp3

7. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_7_1438.mp3

8. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_8_1438O.mp3

9. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_9_1438.mp3

10. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_10_1438.mp3

11. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_11_1438.mp3

12. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_12_1438.mp3

13. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_13_1438.mp3

14. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_14_1438.mp3

15. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_15_1438.mp3

16. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_16_1438.mp3

17. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_17_1438.mp3

18. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_18_1438.mp3

19. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_19_1438.mp3

20. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_20_1438.mp3

21. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_21_1438.mp3

22. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_22_1438.mp3

23. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_23_1438.mp3

24. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_24_1438.mp3

25. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_25_1438.mp3

26. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_26_1438.mp3

27. http://www.dandalinsunnah.com/multimedia/amb/tafseer/DrSani/Tafsir_1438AH/Day_27_1438.mp3

Allah ya sakawa Malam da dukkanin alkhairai na duniya da lahira. Sai kuma idan Allah ya kai mu shekara mai zuwa
6/25/17, 3:30 AM - Alfanuuuuuu: https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=1532777876754352&id=100000664628743
6/25/17
, 3:33 AM - ‪+234 803 882 3969‬: Saurari Jawabi akan Sallar Idi da Fidda kai, daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah (Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a)

Shiri ne da Malam ya gabatar a gidan Radio, yana da kyau kafin ka tafi Idi ka saurari wadan nan jawabai.

- 07037979068
6/25/17, 3:33 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
6/25/17, 3:40 AM - ‪+234 814 477 7338‬: SALARY:

The poorest group of people in the world are Salary earners. They live in a vicious cycle of poverty. Salary is continuously being awaited every month and any slight delay brings about heartbreaking anxiety and disappointment.

Salary alone cannot solve your money problems. You need a Secondary Source of income to balance.

Salary is the MEDICINE for managing POVERTY, it doesn't CURE it. Only your BUSINESS or INVESTMENT Cures Poverty

I therefore urge our youths who scavenge for white collar jobs for Salary to be FINANCIALLY INTELLIGENT and delve into entrepreneurship because Salary is a lifetime disappointment...
6/25/17, 7:37 AM - ‪+234 810 175 7640‬: <Media omitted>
6/25/17, 7:55 AM - ‪+234 703 903 0499‬: 11 Beautiful sunnahs of prophet Muhammad (s.a.w) in eidil fitr

1 Ritual bath

2 Eat before going to eid (date in odd number, witr)

3 Wear your best clothe (at least white )

4 use perfume

5 Supplicate on your way to eid (Allahu Akbar Allahu Akbar laillaha illalahu Allahu akbar walillahil hamd)

6 No naffilah in eid ground

7 Going to eid with foot not car or bike

8 Change road when going back home

9 Spread greetings (taqabbalallahu minna wa minkum)

10 Perform two raka'at when you are back from eid (I.e at home)

11 Visitation to friends, families, neighbors

Please if you love Allah and his Messenger don't leave this sunnahs of beloved prophet on inbox, spread this message for others to benefit and Allah will reward you share it. Insha Allah
6/25/17, 10:18 AM - ‪+234 803 789 3943‬: May the joy and blessings of this day befall on you, your family and loved ones. More importantly, may Allah accept our acts of worship in the blessed month and may we continue to remain steadfast in performing good deeds beyond the Ramadan.
🔘EID_MUBARAK 🔘
6/25/17, 1:39 PM - ‪+234 803 729 2467‬: Taqabballahu Minna wa Minkum.
May Allaah (SWT) accept all our acts of worship, make us among the chosen forgiven servants and reward us with the best in this world and Jannat Al firdaus in the hereafter. Ameen. Eid Mubarak 💕
6/25/17, 1:51 PM - ‪+234 9074619096‬: Ameen
6/25/17, 2:09 PM - ‪+234 9074619096‬: سْــــــــــــــــمِ اللَّهِ الرَّحْمَ الرَّحِيْم
NOORUN ALA NOOR
Blessings upon blessingsِ
May we have Peace and
Successful Life Fid Duniya Wal-Akhira, may our Lifes end With Kalimatush-Shahada, may all our family be Excellent Members of Jannatul-Firdaus. Ameen! EID MUBARAK !!!! ✨🌙
6/25/17, 2:49 PM - ‪+234 9074619096‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركا ته

*Ana мυѕlιм*
*__انا مسلم____________*

" بسم الله الرحمن الرحيم
*______________________*

CI GABA DA BAYANI AKAN TAMBAYOYI DA ANSOSHIN SU AKAN ZAKKAR FIDDAH KAI DAGA Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa


11- SUWA YA KAMATA A BAWA ZAKKAR KONO?
TALAKAWA DA MISKINAI, DA MARAYU, ZAWARAWA, NAKASASSU, MARASA GALIHU, BA SAI LALLE MALAMAI BA, DOMIN BA DUKKAN MALAMI NE, BASHI DA HALIN ZAKKA BA.

12- SHIN ZAA IYA FITAR DA KIMAR KUDI MAIMAKON ABINCI?
WASU MALAMAI SUNCE IDAN ABINCIN YA WADATA, BABU KUDIN CEFANE, ZAA IYA BAYAR DA KIMAR KUDI, DOMIN SIYAN KAYAN MIYA DA NAMA.

13- ZAA IYA RAMA ZAKKAR FIDDAKAI?
WAJIBI NE KOWA YA FIYAR DA ZAKKAR KAFIN TAFIYA IDI, AMMA IDAN MUTUM YA MANTA, KO YAYI SAKACI, DAGA BAYA YANA IYA RAMAWA, BAYAN SALLAH , SAI TA ZAMA SAKADA, DA NEMAN TUBA.

14- ZAA IYA BAWA MUTUM DAYA NA MUTANE DA YAWA?
IDAN MUTUM YA FITARWA DA IYALANSA ZAKKAR FIDDAKAI, ZAI IYA BAWA MUTUM DAYA KOMAI YAWANTA.

15- SHIN ZAA IYA BAWA MUTUM BIYU NA MUTUM DAYA SU RABA?
IDAN AKWAI MASU BUKATA DA YAWA, KUMA ABIN BASHI DA YAWA BABU LAIFI, A RARRABAWA KOWA RABI RABI.

16- WANDA YAYI SAKACIN NA SHEKARUN BAYA , ZAI IYA FITARWA YANZU?
WASU MALAMAI SUNCE ZAI IYA FITAR DA NA BAYA IDAN YAYI SAKACI, DA NIYAR SADAKA.

17- MUTUM ZAI IYA CIN BASHI YA FITAR?
IDAN MUTUM YANA DA KUDIN DA YAKE JIRA SU FITO, ZAI IYA CIN BASHI YA FIYAR, AMMA BANDA MARA SHI.

18- ZAN IYA BAWA MASU YI MANA AIKI, ZAKKAR, KUMA ZAN IYA FITAR MUSU?
IDAN BA A CIKIN KUDIN AIKINSU BANE, ZA A IYA BASU.
FITARWA KUWA, BA WAJIBINE BANE AKANSU TUNDA BASU DA HALI.

19- ZAN IYA FITARWA DA IYAYENA?
KOWA SHI ZAI FITARWA DA IYALANSA, IDAN KANA CIYAR DA IYAYANKA , SAI KA FIYAR MUSU.

20- ZAA IYA DAUKA DAGA WANI GURI ZUWA WANI GURI, KO DAGA WATA KASA ZUWA WATA KASA?
IDAN AN SAMI WADATA A WANI YANKI ZAA IYA KAIWA WANI, KAMAR IDAN AN SAMI YAKI, KO ANNOBA,
WASSALAM.
A DUBA :
ﻣﻠﺨﺺ ﻓﻘﻪ ﺍﻟﻌﺒﺎﺩﺍﺕ، ﺻﺤﻴﺢ ﻓﻘﻪ ﺍﻟﺴﻨﺔ , ﺍﻟﻔﻘﻪ ﺍﻟﻤﺼﻔﻲ:

ALLAH YA KARBA MANA YASA MU DACE.

*Daga zauren:*👇
```Ana muslim.```

➖➖➖➖➖➖➖➖


```•Ga ma su sha'awar shiga Zauren ANA MUSLIM{☝أنا مسلم}
a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA tare da Address nasu zuwa ga lambar mu```

👇👇👇👇👇👇
*+2348066-686177*
_or_
*+234 802 909 9260*
_ta whatsApp._


*DOKA*⚖🔨
*BAZAMU AMSA DUK WATA SALLAMA DABATA CIKA BA DAN HAKA DAN ALLAH A CIKA SALLAMA IN ZA'A MANA MAGANA*

*GAMASU SON TAMBAYA ZASU IYA TA WANNAN AMMA TEXT BA KIRA BA DAN ALLAH*👏
_Ta: e-mail:_ 👉yamuntaka@gmail.com
6/25/17, 2:50 PM - ‪+234 9074619096‬: ⇣⇣✿⇣⇣
⇣⇣✿⇣⇣⇣⇣✿⇣⇣⇣⇣✿⇣⇣

🌴 *تكبيرات العيد*🌴

*الله أكبر الله أكبر الله أكبر*
*لا إله إلا الله*
*الله أكبر الله أكبر ولله الحمد*
*الله أكبر كبيرا والحمد لله كثيرا وسبحان الله وبحمده بكرةً وأصيلا.*

*لا إله إلا الله، وحده، صدق وعده، ونصر عبده، وأعزّ جنده،*

*وهزم الأحزاب وحده، لا إله إلا الله، ولا نعبد إلّا إيّاه*
*مخلصين له الدّين ولو كره الكافرون*
*اللهم صلِّ على سيّدنا محمّد*
*وعلى آل محمّد*
*وعلى أصحاب محمّد*
*وعلى أنصار محمّد*
*وعلى أزواج محمّد*
*وعلى ذريّة سيّدنا محمّد وسلّم تسليمًا كثيرا*
*ربِّ اغفر لي ولوالديّ ربِّ ارحمهُما كما ربّياني صغيرا.*
⇣⇣✿⇣⇣
⇣⇣✿⇣⇣⇣⇣✿⇣⇣⇣⇣✿⇣⇣
6/25/17, 8:27 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Hure abinci mai zafi da baki bayi da kyau...

In har da zafi toh yi fifita kuma kar kaci a kwance ko a kishingide...

Ana wanke hannuwa kafin cin abinci da bayan an gama...

In an kammala sai a kuskure baki a goge hakora...✔✔✔

...binkhal...
6/25/17, 9:42 PM - ‪+234 809 787 4234‬: Salam i wish i could pray for you more than this, but it's my believe that suratul fatiha covers all that i have in mind. May all the grace, blessings, mercies & fulfillment that are contained in this surah be with you all & your family, ameen ya Allah. Eid-kum Mubarak. May Allah accept it from us. My warm regard to your family.
6/26/17, 5:53 AM - ‪+234 806 008 8920‬: *Muhsina yahaya* Sent You a Special Happy Eid Surprising Wish. 🌙

_Click here to See_ -> https://fest-wishes.com/eid/?n=Muhsina
6/26/17
, 6:33 AM - ‪+234 703 903 0499‬: <Media omitted>
6/26/17, 7:01 AM - ‪+234 9074619096‬: <Media omitted>
6/26/17, 7:08 AM - ‪+234 9074619096‬: *SHIN YA HALASTA IN FARA SITTU SHAWWAL KAFIN RAMUWAR RAMADAN???*

Assalamu alaikum wa rahmatullah wa Baraka tuhu.

Lallai wannan tambaya ce da ta yawaita a tsakanin al'ummar Musulmi, musamman Mata, don haka ya sanya zan yi rubutu in fadi matsayar Malaman SUNNAH akan haka, gwargwadon abin da Allah Ta'ala Ya hore mun:

1. An tambayi Sheikh Abdulaziz Bn Baz, Allah Ta'ala Ya yi masa rahama, cewa:

"Shin ya halasta in azumci sittu Shawwal, alhalin a na bi na azumin watan Ramadan?"

Sai ya amsa da cewa: "Abin da yake wajibi shi ne Mutum ya fara ramuwa kafin sittu Shawwal, ba zaka azumci sittu Shawwal ba har sai ka kammala Ramadan, domin Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, cewa ya yi:

" Duk wanda ya azumci watan Ramadan, sannan ya biye masa da shida (6) daga cikin watan Shawwal... "

Don haka duk wanda akwai ramuwa a kansa har yanzu bai kammala Ramadan ba, akwai saura a kansa, kuma sittu Shawwal ana yin sa ne bayan kammala Ramadan. Don haka wajibi ne Mutum ya fara da ramuwa kafin sittu Shawwal.

Wannan fatawa Malam Bn Baz, Allah Ta'ala Ya yi masa rahama, ya yi ta ne a
Nurun ala Darb wanda sunan wani shiri ne da yake gabatarwa a Iza'atu Qur'anul Kareem a kaset mai lamba 918.

2. An tambayi Sheikh Muhammad Nasiruddeen Albani, Allah Ta'ala Ya yi masa rahama, cewa:

"Shin sharadi ne ga wanda yake so ya yi azumin sittu Shawwal dole sai ya kammala ramuwan Ramadan?"

Sai ya amsa da cewa:

"Na'am, saboda domin wajibi ake gabatarwa akan nafila, kuma dan Adam ba ya mallakan kansa da rayuwarsa domin mutuwa za ta iya zuwa masa a kowane lokaci...".

Malam Albani, Allah Ta'ala Ya yi masa rahama, ya amsa wannan tambaya ne a silsitul Huda wannur, wato jerin kaset-kaset da suka tara fatawoyinsa, a
kaset mai lamba 753.

3. An tambayi Sheikh Muhammad Saleh Al-Uthaimin, Allah Ta'ala Ya yi masa rahama, cewa:

"Inda a ce Mutum zai azumci sittu Shawwal kafin ya yi ramuwar azumin Ramadan, shin wannan azumin zai amfane shi? Kuma wannan ya wadatar ba sai ya sake sittu Shawwal ba?"

Sai ya amsa ya na mai cewa:

"A'a, ba zai amfane shi ba, domin Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya na cewa:

"Dukkan wanda ya azumci watan Ramadan, sannan ya biye masa da shida (6) daga cikin Shawwal". Kuma sanannen abu ne dukkan wanda ake bin sa ramuwa har yanzu bai kammala Ramadan ba...
Don haka, inda Mutum zai fara da sittu Shawwal kafin ramuwar Ramadan, ba zai samu ladan da Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ambata ba, domin cewa ya yi:

"Duk wanda ya azumci watan Ramadan, sannan ya biye masa da shida daga cikin Shawwal..." Muslim ya ruwaito hadisin.

`Yan uwa wannan a takaice kenan, abun lura shi ne LALLAI BA A FARA SITTU SHAWWAL KAFIN RAMUWA, musamman yanda Malam Albani, Allah Ya yi masa rahama, ya ce rayuwa bata da tabbas mutuwa na iya riskan Mutum a Koda yaushe, kuma farillai za a fara bincikan mu a ranar alkiyama kafin nafilfili, kuma babu inda a shari'ar Musulunci ake gabatar da nafila akan farali.

Allah Ta'ala Ya taimake mu, in sha Allahu Ta'ala gaba kadan zamu ji, SHIN YA HALASTA GA WANDA YA KARAR DA WATAN SHAWWAL WAJEN RAMUWAN RAMADAN, DA YA YI SITTU SHAWWAL DIN SHI A WATAN DA KE GABAN SHAWWAL???, sannan kuma zamu ji shin akwai wata falala da fifiko ga wanda ya jeranta sittu Shawwal akan wanda bai jeranta ba???.

✍🏼Dan uwanku a Musulunci:
Umar Shehu Zaria.

Wanda ya yi bitan wannan rubutu:

Malamina Dr Ibrahim Disina.

Allah Ta'ala Ya saka masa da alheri.

Daga: *ZAUREN FIQHUS SUNNAH*
6/26/17, 10:16 AM - ‪+234 803 789 3943‬: <Media omitted>
6/26/17, 10:27 PM - Alfanuuuuuu: A hankali maitar kowanne maye za ta fito fili,
Ku ji burin wasu ta Allah ba ta su ba, yadda ya fara baiyana da suka ga Baba bai mutu ba:
'Buhari should resign'

editor.guardian.ng

Jun 26, 2017 5:18 AM

President Muhammadu Buhari


A group, the Nigerian Youth Advocate for Justice has given President Muhammadu Buhari an eight-week ultimatum to either resign or form an interim government.A statement by the group's Chairman, Seriki Olorunwa said they would lead seven million youths in 22 states to effect his removal from office.

According to them, the president's health challenge has made it impossible for him to preside over the affairs of the country."We urge the Senate, House of Representatives, state house of assemblies and parastatals to persuade Mr. President to resign and hand over to an interim president in the interest of Nigerians," the statement said.

While pledging not to shed any blood, the group, however said it was ready to fight than to live as slaves, saying: "We are speaking with one voice for the masses because we want the progress of the people."

They lamented that most Nigerians have been subjected to humiliation because of the self-serving activities of the ruling All Progressives Congress (APC), adding that killing, kidnapping and robbery have become the order of the day in the present-day Nigeria.The youths condemned the insecurity in the country even in the midst of poverty and unpaid salaries.

In this article:
Muhammadu Buhari‎Seriki Olorunwa

You may also like

Ondo government hands off running of Okitipupa oil palm company

Akure court sentences man to death by hanging for robbery, rape

Ambode, Amosun, Aregbesola, others pledge rights to freedom of worship

Obaseki, Okorocha, group seek prayers, alliance for Nigeria's growth

Okowa, Dickson urge tolerance, peace, co-existence

Drug abuse is affecting peace in Jos North, says NGO boss, Sani Suleiman

Report a problem.
6/26/17, 11:00 PM - ‪+234 813 180 3187‬ left
6/26/17, 9:22 PM - BDMS: President's sallah greetings
6/26/17, 9:23 PM - BDMS: <Media omitted>
6/26/17, 10:20 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Fitsari a Gidan wanka ko kwantaccen ruwa ko cikin inuwa da fuskar mutane alamace ta rashin mutunci...

Haka kuma ba a yi a cikin rami 👌🏽👌🏽👌🏽

....binkhal...
6/26/17, 11:02 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
6/27/17, 5:41 AM - ‪+234 9074619096‬: <Media omitted>
6/27/17, 7:40 AM - Dalliti: *WALLAHI ZINA BATAYIBA.*

*MAZINACIYA JAKAR GAYU.*

✍🏼 Rubutawa: *Sheik Ahmad Tijjani Yusuf (Hafizahullah)*

Idan mace ya bayyana mazinaciyace mutuncinta yakan zube a idon duk wani mai mutunci, hatta Wanda yake zina da ita baya ganinta da mutunci, wallahi hatta iyayenta basa ganinta da mutunci. Mafi munin wadanda zasu cutu da zinan mazinaciya sune 'yayanta. KI ZURFAFA TUNANI GAMEDA MUTUNCINKI DA MUTUNCIN
'YAYANKI SANNAN KI TUNA MAKOMARKI.
6/27/17, 8:14 AM - ‪+234 9074619096‬: Ameen
6/27/17, 8:14 AM - ‪+234 9074619096‬: Allah ka dada tsaremu baki daya
6/27/17, 8:32 AM - ‪+234 706 109 7361‬: Amin
6/27/17, 9:27 AM - ‪+234 703 100 3547‬: Ameen
6/27/17, 10:31 AM - ‪+234 803 674 9820‬: <Media omitted>
6/27/17, 10:31 AM - ‪+234 803 674 9820‬: <Media omitted>
6/27/17, 12:48 PM - ‪+234 809 787 4234‬: *HARAMCIN YIN AZUMIN*
*SITTA SHAWWAL*

*DR GUMI YANA BARNA*


.Na saurari wata *MUHADARA* Da Dr Gumi yayiwa mata Ranar 26 Ramadan.
Acikinta yake haramta yin AZUMIM SITTA SHAWWAL
Ya kawo dalilansa na BARANBARAMA DA SHUBUHOHI.

Tateda cewa hadith SITTA SHAWWAL HADITH Ne tabbatacce ingantacce yazo cikin Sahihi Muslim haka Malaman Hadith na sittah (Abu da'ud Tirmizi Nisa'i Ibn Maajah) sun rawaito shi
Haka Imamu Ahmad da Addarimy da Ibn Kuzaimah da Bazzaar da sauransu duk Sun rawaito shi.
Kuma hadith Ne Wanda malamai suka karbeshi hannunu bibbiyu suke aiki dashi tareda kafa hujja dashi.

Sai dai abinda zai baka mamaki abinda DR GUMI Ya kawo SHUBUWA akansa.

Daga cikin abinda ya kawo Wanda zai baka takaici sosai shine.

Cewa hadith ne Wanda akwai GWARANCI cikin lafazinsa Ta hanyar larancin.

Yace
Daidai minti 18:51
*TO IN ANNABI YACE
"وأتبعه ستا "
BA "ستة" BA
YAZO DA NUMBER NA DARE BA NUMBER NA RANA BA.
SHINE MALAMAN MALIKIYYA SUKACE "Kunga Wannna hadisin ma akwai(-sai wata mata cikin masu saurare tace Gwaranci - )Sai shima yace GWARANCI
BA LARABCIN ANNABI BANE
DOMIN DA ANNABI ZAICE
"وأتبعه ستة من شوال"
BAZAICE
"وأتبعه ستا "
SANNAN DUK RUWAYAR
"سنا" NE
YA ZAAYI KU RAWAITO GWARANCI DAGA BAKIN ANNABI SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM
BABU WANI SITTA SHAWWAL
AMMA AKWAI AZUMIN NAFILA....

Nace :-
Zaiyi kyau kaji muhadarar daga farko har karshenta
Ko kuma kaji barnar da yayi a harshen larabci daga
Minti 16:00.
Allah Ya karemu daga bata.

Amsarmu itace.

Cewa Wannna larancin Gwaranci Ne
Wannna kuskurene babba
Kuma rashin sanin larancine KO kuma Son zuciya yasa yayiwa Wannna hadith mummunan hakunci haka.

Saboda Ya tabbata a yaren labarbci yin hakan
Wanda yarene ingantacce fasihi
Mutum yace:-

صمنا خمسا أو صمنا ستا

Ba tareda ya kawo harafin "ة" ba.

Kamar yadda haka shima ya halarta shine kace :-

صمنا خسمة أيام أو صمنا ستة أيام

Zakace
صمنا خمسا

Idan baka ambaci "Kwanakin da yazo" TAMYEEZ BA.

Amma idan ka ambaci "Sunan" To anan dolene yace

صمنا خمسة أيام أو سمنا ستة

To kaga a hadith
Annabi sallallahu alaikum wasallam bai Ambaci sunan "أيام"
Shiyasa ya kawoshi batare da "ة" a akalmar "ستا" maimakon yace "ستة"

Cewa yayi.

من صام رمضان وأتبعه ستا من شوال

Da Ace ya kawo sunan "
أيام
To Da saiyace
ستة

Da sai hadith ya zamo haka Misali :-

"من صام رمضان ثم أتبعه ستة أيام من شوال ".

Saboda haka hadith manzon Allah Da Wannna yaren
"من صام رمضان ثم أتبعه ستا من شوال "

Hadith ne ingantacce
Kuma yarene ingantacce daga cikin yaren larabci.
Manyan malaman laranci sun tabbatar Da haka.

*BABU MAIYIN MUSUN HAKA SAI BAGWARE*

Ga Abinda malamai sukace akan halarcin yin haka.

قال ابن الملقن 804
في البدر المنير 5 / 752 ـ 753 :

فَائِدَة :
قَوْله عَلَيْهِ الصَّلَاة وَالسَّلَامُ : " بست من شَوَّال " أَو " ستًّا من شَوَّال " هُوَ بِغَيْر هَاء التَّأْنِيث فِي آخِره ، هَذِه لُغَة الْعَرَب الفصيحة الْمَعْرُوفَة (تَقول) : صمنا خمْسا ، وصمنا ستًّا ، وصمناً عشرا وَثَلَاثًا ، وَشبه ذَلِك بِحَذْف الْهَاء ، وَإِن كَانَ المُرَاد مذكراً وَهُوَ الْأَيَّام ، فَمَا لم يصرحوا بِذكر الْأَيَّام ، يحذفون الْهَاء ، فَإِن ذكرُوا الْمُذكر أثبتوا الْهَاء فَقَالُوا : صمنا سِتَّة أَيَّام ، وَعشرَة أَيَّام ، وَشبهه . وَنقل ذَلِك عَن الْعَرَب : الفرَّاء ، ثمَّ ابْن السّكيت ، وَغَيرهمَا .

قال الشوكاني رحمة الله عليه في نيل الاوطار .
٤/٢٨٢

قال العلماء : وإنما كان ذلك كصيام الدهر لأن الحسنة بعشر أمثالها فرمضان بعشرة أشهر ، والستة بشهرين ، وقد جاء هذا في حديث مرفوع في كتاب النسائي قوله : ( ستا من شوال ) على صيغة المؤنث ، ولو قال سته بالهاء لكان صحيحا ; لأن المعدود المميز إذا كان غير مذكور لفظا جاز تذكير مميزه وتأنيثه ، يقال صمنا ستا وستة وخمسا وخمسة ، وإنما يلزم إثبات الهاء مع المذكر إذا كان مذكورا لفظا ، وحذفها مع المؤنث إذا كان كذلك ، وهذه قاعدة مسلوكة صرح بها أهل اللغة وأئمة الإعراب.

Allah Ya shiryar damu Tafarkin Magabata na gari
ILIMI AIKI DA DA'AWA

Shi kuma Allah Ya shiryeshi

Dan'uwa A Musulunci.

Abu Abdillah
Abdurrahman Munzali.

٢ شوال ١٤٣٨
26/6/2017
6/27/17, 1:21 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Allah ya shirye shi
6/27/17, 2:21 PM - ‪+234 803 674 9820‬: Ameen
6/27/17, 3:41 PM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
6/27/17, 4:55 PM - Qani Na Ta WajenGwamma: AMEEN
6/27/17, 9:05 PM - ‪+234 9074619096‬: <Media omitted>
6/27/17, 9:57 PM - ‪+234 803 296 2077‬ joined using this group's invite link
6/27/17, 9:29 PM - ‪+234 814 477 7338‬: "FA'INNA MAHABBATA MAHBUBIL MAHBUB, MIN TAMAAMI MAHABBATIL MAHBUB"

''Yana cikin cikar kaunar wanda ake kauna, kaunar abin da wanda ake kauna yake kauna" (Ubudiyyah sh114)

So domin Allah, ki domin Allah, yarda domin Allah, fushi domin Allah, bayarwa domin Allah, hanawa domin Allah su suke alamta samuwa, ginuwa da kafuwar MAHABBATULLAH a zuciya, wadda ita ce asalin Tauhidi kuma aslul usuul na Aqeedah. Idan hasken MAHABBATULLAH ya mamaye zuciyar bawa zai dandani madarar Halawatil Iman (Fathul Bariy 1/77)... Gwargwadon hasken MAHABBATULLAH a zuciya, Gwargwadon yadda zata tafiyar da duffan da suke raunana zuciya su sabbaba mata cututtuka masu halakarwa. Daddadar rayuwa(Hayatan Dayyibah) , walwala, annashuwa da farin ciki na haqiqa (sa'adah) suna samuwa ne ta hanyar hasken Imani da Mahabbah... Wadanda suka rasa wadannan a zuciyarsu, duk daadin zahiri na dukiya, matsayi da mulki bai wadatar dasu da komai ba... Zaka karanta misalai a rayuwar irin su; Christina Onasis, Ferdinand Marcos, Jean Bedal Bokassa, Nicolae Ceausescu, Shah of Iran, Rajiv Gandhi da makamantansu(Happiness between illusion and reality Pg 32 na Prof. Nasir al-Umar) .. Allah jalla wa alaa ya haskaka zuciyarmu da hasken Imani da tsoronsa...Ya azutamu da Hayatan Dayyibah.


INA MAKA/KI BARKA DA SALLAH...!!!


Allah jalla wa alaa ya mana baiwar Ikhlasi a dukkan motsinmu, maganganinmu da aiyukanmu. Allah ya maimaita mana y karbi ibadunmu.

Happy Sallah once more in advance...!


H. M. HASSAN
02:10:1438
26:05:2017
5:35pm
6/27/17, 9:33 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Waye wannan kuma
6/27/17, 9:34 PM - NA'IBIN SUNNAH: Yarmu ce
6/27/17, 9:34 PM - NA'IBIN SUNNAH: Gwauro kar ka kai hari
6/27/17, 9:35 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Bana neman kwailaye ai sai isassu
6/27/17, 9:36 PM - NA'IBIN SUNNAH: Hhhh
6/27/17, 9:36 PM - NA'IBIN SUNNAH: Tuwan kashe gobara baya muni😀
6/27/17, 9:36 PM - NA'IBIN SUNNAH: Kiyashi
6/27/17, 9:37 PM - ‪+234 806 089 7228‬: A wurinka kenan
6/27/17, 9:38 PM - ‪+234 806 089 7228‬: Nikam inada taste
6/27/17, 9:47 PM - ‪+234 803 296 2077‬: Assalamualaikum warahmatullah wabarakatuhu
6/27/17, 9:47 PM - ‪+234 803 296 2077‬: Good evening to all 🙏🏾
6/27/17, 9:47 PM - ‪+234 803 296 2077‬: Ina yiwa kowa da kowa fatan alkairi
6/27/17, 9:47 PM - ‪+234 803 296 2077‬: Allah ya karbi ibadun mu
6/27/17, 10:46 PM - ‪+234 9074619096‬: Pls Mistake ne
6/27/17, 10:47 PM - ‪+234 9074619096‬: Kai kuma yar taka ce baka sani ba yau
6/28/17, 5:54 AM - ‪+234 803 138 5737‬ joined using this group's invite link
6/28/17, 6:00 AM - ‪+234 803 771 4227‬: ✪✪. ```AMFANIN MAN ZAITUN``` ✪✪
⁝⁞⁝⁞ •••GUDA 50☂••• ⁝⁞⁝⁝
《GA DAN ADAM》
▼☂⁝⁞⁝⁝ ZAITUN DA MAN ZAITUN ⁝⁞⁝⁞☂

Shidai zaitun itaciyace mai albarka da kuma bada cikakkiyar lafiya a jikin dan Adam , kamar yadda muka sani cewa zaitun abune mai daraja, kamar yadda muka samu bayaninta acikin
ALKUR'ANI MAI GIRMA

haka kuma kamar yadda aka samu daga hadisan Manzon Allah (S.A.W)
an karbo daga sayyadina umar yana cewa Manzon Allah (S.A.W) yace kuyi abinci da man zaitun kuma Ku shafashi ajikinku, domin hakika shi yana daga acikin bishiya mai albarka.
(❀) tirmizi ne ya ruwaito

■ DAGA CIKIN AIKIN ■ ZAITUN■

́◉ ```KARFIN MAZAKUTA``` ◉

Duk mutumin da ya samu kanshi a wannan hali, to ya samu garin habbatussauda ya dinga zubawa acikin ruwan danyan kwai sannan a Soya shi da man zaitun ya dinga ci. Kullum , insha Allah zai samu karfin mazakuta sosai

Kada ka gaji duk wani magani da kagani ka gwada zaka dace insha Allah

♡ ```CIWON CIKI``` ♡

Duk mutumin da yake ciwon ciki sai ya samu man zaitun kamar cikin cokali ya hada da garin habbatussauda ya cakuda ya sha safe da yamma.

Yasamu kamar sati daya yana sha ko kina sha insha Allah

◇ ```CIWON KAI```◇

Duk mutumin da yake ciwon Kai to sai ya samu man zaitun yana shafawa a kansa yana kuma shan cokali daya da safe da Rana da dare insha Allah zai samu lafiya.

◉ ```CIWON HAKORI```◉

duk mutumin da yake ciwon hakori sai ya samo ganya zaitun da ya'yan habbatussauda ya sakasu acikin garwashi ya buda bakinsa hayakin ya dinga shiga, insha Allah.

① ```CIWON HANTA```①

duk mutumin da ya kamu da wannan ciwo sai ya dinga shan man zaitun cikin cokali daya da safe daya da Rana daya da dare.

✿```CIWON DADASHI``` ✿

Duk mutumin da yake ciwon dasashi saibya samu man zaitun ya dinga wanke bakinsa da shi.

o・ ```CIWON SUKARI``` ・o

duk mutumin da ya kamu da ciwon sikari to sai ya samu man zaitun da tsamiya yana hadawa yana sha kafin ya kwanta bacci insha Allah

△ ```CIWON ASMA``` △

duk mutumin da wannan ciwon ya kamashi ,to sai ya samu ganyen zaitun ko ya'yan sa ya dinga turara wa.

☆ ```CIWON KODA``` ★

duk mutumin da yake ciwon koda, to sai ya dinga shan man zaitun cikin cokali uku a Rana insha Allah.

★ ```CIWON BAYA``` ★

duk mutumin da yake ciwon baya, to sai ya samu man zaitun da garin habbatussauda a kwaba ya dinga shafawa abayan insha Allah.

✿ฺ´```CIWON RAMA````✿ฺ

duk mutumin da yaga yana ramewa, to ya dinga shan man zaitun kullum cokali uku insha Allah zaiyi kiba.

□ ```ZAZZABI MAI ZAFI``` □

duk mutumin daya kamu da zazzabi mai zafi to sai ya dinga shan man zaitun cokali daya sannan yana karanta ayatul kursiyyu sau 7 yana tofawa acikin yana shafe jikinsa dashi insha Allah.

✿ฺ ```KYAWUN FUSKA``` ✿ฺ

Duk mutumin da yake so fuskar sa tayi kyau, tayi fari Wanda bazai cutaddashi ba, to yadinga shafa man zaitun Dana habbatussauda in zai kwanta bacci bayan ya tashi da safe ya wanke da sabulun salo zai mamakin yadda fuskarsa data koma.

♡ ZUBEWAR GASHI. ♡

duk mutumin da gashinta baya futowa sosai ko in ya futo sai ya zube , to saita samu ruwan zafi ta wanne kanta dashi sannan bayan ya dan bushe saita zuba man zaitun a hannun ta, sai ta shafe kannata dashi gaba daya kullum.

□ KARANCIN JINI

duk mutumin da yake da karanci jini a jikinsa to sai ya dinga shan man zaitun cokali biyu a Rana.

◎BAYAN GIDA MAI KAURI◎

ロ゚BASUR duk mutumin da yake shan wahala in yazo zaiyi bayan gida, wani ma sai Yayi kuka saboda wahala, to sai ya samu man zaitun da garin habbatussauda ya kwaba sai ya turashi acikin duburarsa.

◍•CIWON MARA GA MATA•◍

duk matar da take haila tana fama da ciwon Mara saboda fitar jini in tana so ta samu saukin wannan ciwon ,saita samu man zaitun tana hadawa da ruwan tsamiya tana sha, insha Allah duk lokacin da zatayi haila bazai Mata ciwo ba.

◉◞SANYIN KASHI◟◉

duk mutumin da kashinsa yayi sanyi baya iya motsashi, to sai ya samu man zaitun da man habbatussauda ya dinga sha yana kuma shafawa a wajan insha Allah .

└★KYAWUN FATA DA LAUSHINTA★┐

Duk mutumin da yake so fatarsa tayi laushi da kyau, to sai ya sami man ya dinga shafe jikinsa dashi bayan Yayi wanka da ruwan dumi, zai yi mamaki yadda fatarsa zata koma insha Allah

•••♪ KURAJEN KARZUWA

duk mutumin da yake da karzuwa ko wasu kuraje ko sabon miki, to sai ya samu ganyan zaitun ya kirbashi ya hada da garin habbatussauda yana shafawa awajan har ya warke.

♪. •••••∆ CIWON KUNNE

duk mutumin da yake ciwon kunne, to sai ya Bari in zai kwanta bacci sai a dinga hada man zaitun Dana habbatussauda yana digawa a kunnensa insha Allah.

♪. ••••••¶ CUTAR KYASFI

duk mutumin da yake da KYASFI ajikinsa, to sai ya samu ganyen zaitun busasshe ,ya dakashi yayi laushi sai ya Jada shi da man zaitun ya cakuda, ya dinga shafawa a wajen lokacin da zai kwanta bacci.sai ya wanke

(^_^;) SHAFAR ALJANU•••√

duk mutumin da yake so ya rabu da aljanu, to ya dinga amfani da man zaitun saboda aljanu basa sonshi, shida habbatussauda

Da haka yana da kyau mutum ya lazimci amfani da su akowane hali, in da hali ma ya mai dasu mansa na shafawa amma yana da kyau kafin a Fara shafawa a karanta ayoyin rukya sai a nemi addu'a.

¶•••CIWON KARKARE•••¶

Duk mutumin da ciwon karkare yasa meshi, to sai ya samu man zaitun, sannan asamu lalle a kwaba, sai azuba man zaitun din acikin lalle a gauraya, sannan a karanta (AYATUL KURSIYYU) sau 7 a tofa a ciki sannan sai a tofa ajikin wannan karkare insha Allah

⌒CIWAN NONO⌒

Duk matar da take fama da ciwan nono saboda rashin zubar, to Ana hada man zaitun da garinsa, abarbada akan nonon saboda samun damar zuba, dan kofofin su bude.

● ´MOTSA SHA'AWA ●

Man zaitun yana motsa sha'awa in an shafashi lokacin da ake yi wasa.

(◎(CIWAN SAIFA)◎)

duk mutumin da yake ciwan saifa, sai ya hada man zaitun da garin habbatussauda da kuma farar saka ya sha, insha Allah.

ꉂ TSUTSAR CIKI๑σ

duk mutumin da yake da tsutsar ciki, to sai a samu man zaitun da garin habbatussauda da zuma ya kwaba su yasha, wannan tsutsar zata mutu.

=^CIWAN HANJI (ULCER)^=

Duk mutumin da yake da gyanbon ciki, to sai ya samu garin habbatussauda kamar cokali daya sannan ya samu garin (kumasari)da ganyan zaitun mai laushi yaji kasu ya dinga sha har sai ya warke.

ó㉨ò FITSARIN KWANCE ó㉨ò

Duk yaro da yake fitsarin kwance, to sai a samu garin zaitun Dana habbatussauda a zuba a nono a dinga bashi yana sha zai dai na. Insha Allah

∈MUTUWAR JIKI(KASALA)∋

Duk mutumin da jikinsa yake yawan mutuwa to sai ya dauwama yana shan zuma da garin habbatussauda zaiji karfin jikinsa.

. √••••YAWAN ZABBABI•••••√

duk mutumin da yake yawan yin zazzabi , to saiya samu garin habbatussauda kamar cikin ludayi ya kwaba da ruwan zafi, da kuma zuma maras hadi ya dinga sha insha Allah

★CUWON GABOBI ★

Duk mutumin da gabobinsa suke ciwo to saiya samu garin habbatussauda da zuma ya dinga sha, sannan kuma ya zuba garin habbatussauda a cikin man zaitun ya dinga shafawa a GABOBI.

∩KWARKWATA∩

duk matar da take fama da kwarkwata kuma har take son rabuwa da ita, to ta samu man zaitun da garin habbatussauda ta kwaba sannan sai ta Bari sai Rana ta take sai ta zubar wannan man a kannata ta barshi yayi kamar minti (20) sannan sai ta wanke insha Allah zata ban kwana da kwarkwata.

◉CIWAN TARI◉

duk mutumin da ya kamu da kowanne irin Tari to sai ya samu garin habbatussauda da man zaitun da yar'citta da tsamiya da zuma, sai ya hadasu guri daya ya cakuda ya dinga ci insha Allah.

/✪ MAJINAR KIRJI ✪\

duk mutumin da yake yawan majinar kirji to sai ya samu man zaitun da garin habbatussauda ya hada ya dinga ci kullum sau biyu (2) safe da yamma.

^▽^TARIN FUKA^▽^

Duk Wanda yake tarin huka to sai ya dinga shan man zaitun cokali daya kullum.
6/28/17, 8:03 AM - ‪+234 703 100 3547‬: Wannan yarinya balefi
6/30/17, 10:19 AM - ‪+234 706 366 0100‬ joined using this group's invite link
6/28/17, 9:07 PM - ‪+234 806 651 3338‬: Hi
6/28/17, 9:32 PM - ‪+234 803 729 9251‬: Hello gay's
6/28/17, 9:57 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Fitar da zakka ka bayar da ita ga mutanen da suka cancanta, a lokacin da shari'a ta CE a yi, kuma daidai adadin daya kama, kada ka tauye komai a cikin hakkin Allah ...

...binkhal...
6/29/17, 10:24 PM - ‪+234 806 379 9673‬ changed this group's icon
6/28/17, 11:13 PM - ‪+20 111 661 3172‬: <Media omitted>
6/30/17, 10:19 AM - ‪+234 806 030 8672‬, ‪+234 9067018682‬ was added
6/29/17, 12:08 AM - ‪+20 111 661 3172‬: <Media omitted>
6/29/17, 4:15 AM - ‪+234 806 084 4942‬: 😀😀🙈
6/29/17, 8:03 AM - ‪+234 806 084 4942‬: WATA RANA SAI LABARI..!!!

1. - Ka rika yawan tuna Allah yayin da kake cikin farin ciki ko bakin ciki hakan zai na kara maka natsuwa da nagarta.

2. - Idan ka tuno Da Matattu, To ka rika kallon kanka kamar 'daya ne daga cikinsu. Tabbas wata rana za'a ce baka duniya. Ita mutuwa in tazo ba abinda zai hanata daukar ka.... Allah yasa mu cika da imani

3. - Idan zuciyarka ta raya maka yin wani abu na duniya, to tsaya kayi tunanin inda wannan abun zai kaika wato halal ne ko haram..

Hakika kowacce rai sai ta dan-dani mutuwa..Wata rana sai labari.

Via: Sheikh Aliyu Sa'id Gamawa
6/29/17, 8:18 AM - ‪+234 806 342 0823‬: Allah ya sanya Albarka. Pls ka turamun Number Isma'il din da kuke tare dashi
6/29/17, 8:28 AM - NA'IBIN SUNNAH: Allah yasanya alkhyri
6/29/17, 9:08 AM - ‪+234 706 109 7361‬: Amin
6/29/17, 9:36 AM - ‪+234 703 100 3547‬: Ameen
6/29/17, 12:10 PM - ‪+234 803 690 8439‬: 👎 Listen to this devil 👹of Biafra, but don't take it lightly. If you have a relation in the South-East ask him/her to return home. Even if it may fail a few unlucky ones may lose their lives☠☠☠. So, be warned. 👇👇👇
6/29/17, 12:10 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
6/29/17, 12:13 PM - ‪+234 803 771 4227‬: 😂🤣😂🤣😂🤣
6/29/17, 12:14 PM - ‪+234 803 771 4227‬: Abin dariya wai yaro ya tsinci hakori
6/29/17, 12:49 PM - ‪+234 803 690 8439‬: Please listen to Prof. Ango Abdullahi
6/29/17, 12:49 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
6/29/17, 4:47 PM - ‪+234 803 296 2077‬: *What is LIFE*?
To understand life better, you have to go to 3 locations :

*1. Hospital*
*2. Prison*
*3. Cemetery*

At the Hospital, you will understand that nothing is more beautiful than HEALTH.

In the Prison, you'll see that FREEDOM is the most precious thing.

At the Cemetery, you will realize that life is worth nothing. The ground that we walk today will be our roof tomorrow.

Sad Truth* : We all come with *Nothing* and we will go with *Nothing* ... Let us, therefore, remain humble and be thankful & grateful to God at all times for everything.

Could you please share this with someone else, and let them know that Allah loves them?
6/29/17, 5:39 PM - Bbl Cottonou: *TAFSIRAN BANA*

*_Ko ka so ka kasance a majalisin tafsirin wasu malamai amma baka samu dama ba?_*

Kwantar da hankalinka, Allaah Madaukakin Sarki Ya kawo sauki. Duba sunan malamin da kake so ka saurari tafsirin kai taste ka sauke

(Daga Cibiyar Yada Sunnah ta Darulfikr.com)

_001_ *Sheikh Abdullahi Balalau*
https://goo.gl/8K5KdT

_002_ *Dr. Muhd Sani Umar r/Lemo*
https://goo.gl/vT9Wv4

_003_ *Dr. Basheer Aliyu Umar*
https://goo.gl/WSjxbK

_004_ *Dr. Abdallah Saleh Pakistan*
https://goo.gl/TZCjd9

_005_ *Dr. Mansur Ibrahim Sokoto*
https://goo.gl/REmJGS

_006_ *Dr. Abubakar Sani Birnin Kudu*
https://goo.gl/VdVHu5

_007_ *Dr. Ibrahim Jalo Jalingo*
https://goo.gl/bY7LZc

_008_ *Dr. Isa Ali Ibrahim Pantami*
https://goo.gl/3FWpjr

_009_ *Dr. Jamilu Zarewa*
https://goo.gl/WmEd3e

_010_ *Dr. Mansur Isah Yalwa*
https://goo.gl/NGvU1P

_011_ *Dr. Abdulkadir Saleh Kazaure*
https://goo.gl/wszc5L

_012_ *Dr. Muhammad Sunusi Adam*
https://goo.gl/zzVptj

_013_ *Dr. Abdallah Usman Gadon Kaya*
https://goo.gl/8XcNmr

_014_ *Dr. Abdallah Getso*
https://goo.gl/ktqX5U

_015_ *Dr. Mustapha Ahmad*
https://goo.gl/Lkvr89

_016_ *Dr. Zubairu Abubakar Madaki*
https://goo.gl/MsVYF7 _(Transformer)_
https://goo.gl/6q7nNJ _(Umar bn Khattab)_

_017_ *Sheikh Muhammad Kabiru Haruna Gombe*
https://goo.gl/xwBUaA

_018_ *Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa*
https://goo.gl/JvvVDE

_019_ *Sheikh Abdurrazaq Yahaya Haifan*
https://goo.gl/TcG38u

_020_ *Sheikh Abubakar Mukhtar Yola*
https://goo.gl/HGgS9Z

_021_ *Sheikh Muhammad bn Uthman Kano*
https://goo.gl/NqK1xx

_022_ *Sheikh Alkassim Umar Jibrin Hotoro*
https://goo.gl/up7HKg

_023_ *Sheikh Abubakar Abdussalam Baban Gwale*
https://goo.gl/ySVp5o _(na maza)_
https://goo.gl/8Wqhwa _(na mata)_

_024_ *Sheikh Rabi'u Umar R/lemo*
https://goo.gl/13K1k1

_025_ *Sheikh Musa Yusuf Asadussunnah*
https://goo.gl/dwUUXV _(yamma)_
https://goo.gl/dMr7Ky _(dare)_

_026_ *Sheikh Lawan Abubakar Gadon Kaya*
https://goo.gl/WgqTu5

_027_ *Sheikh Khamis Nasidi Baban Auwab*
https://goo.gl/Liyj7B

_028_ *Sheikh Nuruddeen Tukur Numan Almadany*
https://goo.gl/Vp959A

_029_ *Sheikh Adam Tukur Almanar*
https://goo.gl/cMuQHc

_030_ *Sheikh Habibu Yahaya Kaura*
https://goo.gl/oaBeUG

_031_ *Sheikh Abdulbasir Isa Unguwar Mai Kawo*
https://goo.gl/focmgq

_032_ *Sheikh Ibrahim Imam Gwandu*
https://goo.gl/WW7SnE

_033_ *Sheikh Muhammad Adam Bajoga*
https://goo.gl/395zHq

_034_ *Sheikh Abdurrahman Sani Ya'akub*
http://darulfikr.com//s/23390

_035_ *Sheikh Anas Assalafiy Fagge*
https://goo.gl/kywhbn

_036_ *Sheikh Aminu Usman Abu Ammar*
https://goo.gl/2sD9uz

_037_ *Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum*
https://goo.gl/s2fgUe

_038_ *Sheikh Khalid Usman Khalid Jos*
https://goo.gl/Sz1Gkx

_039_ *Sheikh Abubakar Fullatee*
https://goo.gl/EAHkSh

_040_ *Sheikh Basheer Ahmad Sani Sokoto*
https://goo.gl/dSnXCG

_041_ *Sheikh Muhammad Auwal Maiduguri*
https://goo.gl/rWTpCo

_042_ *Sheikh Isah Garba Na Yaya*
https://goo.gl/wfsVSp

_043_ *Sheikh Ibrahim Abdullahi Almadany*
https://goo.gl/ockMk6

_044_ *Sheikh Abdulmudallib Auwal Gusau*
https://goo.gl/RGXkam

_045_ *Sheikh Isah Ibrahim Bawa Mai Shinkafa*
https://goo.gl/c7qBLK

_046_ *Sheikh Ahmad Muhammad Boyi*
https://goo.gl/xL6d24

_047_ *Sheikh Abdulhadi Aliyu Daura*
https://goo.gl/uXf8mt

_048_ *Sheikh Salisu Ishaq Jalingo*
https://goo.gl/A71GYf

_049_ *Imam Muhammad Yusuf Adam*
https://goo.gl/ds6XV6

_050_ *Imam DSP Muhammad Kabir Abubakar*
https://goo.gl/8wxBeL

_051_ *Mal. Tijjani Lawan Dambam*
https://goo.gl/KwVY3m

_052_ *Mal. Gambo Kyari Maiduguri*
https://goo.gl/vedmei

_053_ *Mal. Ibrahim bn Ya'akub Niger*
https://goo.gl/tF94Vr

_054_ *Mal. Nasiru Tijjani Kankarofi*
https://goo.gl/Znmkaw

_055_ *Mal. Mahmud Shira*
https://goo.gl/YiEKdt

_056_ *Mal. Jabir Haruna*
https://goo.gl/xT65L1

_057_ *Mal. Umar Shehu Zaria*
https://goo.gl/sVi79o

_058_ *Mal. Abba Abdallah Gwale*
https://goo.gl/bFwcFJ

_Ayi sauraro lafiya_

_*darulfikr.com*_ taku ce domin yada Sunnah,
6/29/17, 5:40 PM - Bbl Cottonou: *Falalar Qiyamul Laili:-*

Daga *Sheikh Hamisu Nasidi Baban Auwaab*

*Ka tashi tsayawa Dare da Ibadar Sallah ko karatun Alqur'ani ko Dukkan wani Nau'i na Ambaton Allah da Salati ga Annabi SAW abu ne mai Falalar Gaske. Kadan daga cikin Falalar shine:-*

*1- Allah Ya Shar'antawa Annabi SAW yin Tsayuwar Dare ne domin ya wanke dukkan damuwar dake Zuciyar sa.*

*2- Tsayuwar Dare tana Sanyawa Dan Adam Haske a fuskar sa da Kwarjini*

*3- Tsayuwar dare tana Gyarawa Mutum karatun Alqur'anin sa da iya Rera karatun sa.*

*3- Tana sanyawa Mutum Nutsuwa kwarai a rayuwar sa da Mu'amalar sa.*

*4- Tsayuwar Dare tana Sanyawa Mutum Kwazo ta hana shi Kasala da Mutuwar jiki.*

*5- Lokacin tsayuwar Dare lokaci ne da Allah ke sakkowa saman Duniya yana shela Ina mai neman gafara Ina Mai neman Arziki Ina Mai Neman Dukkan Alher in bashi!*

*6- Tsayuwar Dare tana kusanta bawa da Mahalliccin sa SWT*

*7- Tana sanyawa Mutanen Kirki su kauna ceka suyi tayi maka Addua ko bayan ranka.*

*8- Tana Janyo Allah ya gafarta maka zunubanka ya yafe maka kurakuren ka ya daukaka darajarka duniya da lahira.*

*9- Tana sa kayiwa Ma'anonin Alqur'ani kyakykyar Fahimta.*

*9- Mala'iku suna kewayeka suna maka Addua lokacin da ka tsaya cikin dare da ibada Alhali mutane suna bacci.*

*Ka sani cewa tsayuwar Dare ba sai A Ramadhan kadai ba yi Kokari ka tsayawa Dare har bayan Ramadhan Domin Alamar cewa Allah ya karbi Tsayuwar ka ta Ramadhan shine ka zarce da Tsayuwa bayan Ramadhan.*
6/29/17, 5:40 PM - Bbl Cottonou: *📖Ramadan Tafseer 1438Ah/2017*
🔲🔲🔲🔲🔲🔲🔲🔲🔲🔲🔲

*Delivered By:- Sheikh Muhammad bin Uthman Kano*

*From Mount Hop Bronx Masjid at New York America*

_Click The Below Link To Download_👇

{10} http://darulfikr.com/s/22933

{11} http://darulfikr.com/s/23435

{12} http://darulfikr.com/s/23643

{13} http://darulfikr.com/s/23644

{14} http://darulfikr.com/s/23648

{15} http://darulfikr.com/s/23649

{16} http://darulfikr.com/s/23645

{17} http://darulfikr.com/s/23650

{18} http://darulfikr.com/s/23651

{19} http://darulfikr.com/s/23646

{20} http://darulfikr.com/s/23647
🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞
Stay With Us at www.darulfikr.com and Explore More In Islam

22/09/1438 A.H
17/06/2017 C.E
6/29/17, 5:43 PM - Bbl Cottonou: TA'ADDANCIN KIRISTOCIN JIHAR TARABA AKAN MUSULMI

Yana da kyau a fahimci cewa a duk fadin jihohin arewacin Nigeria babu jihar da ake siyasa akan tsats-tsauran ra'ayin kishin addini tsakanin musulmai da kiristoci kamar jihar Taraba, wannan tsats-tsauran ra'ayin ya samo asali ne tun daga lokacin da aka ware Taraba daga cikin jihar Gongola

Kiyasi na gaskiya da adalci ya tabbatar da cewa musulmai a jihar Taraba sune da rinjaye sama da kiristoci, amma a kullun kiristoci a jihar Taraba suna karyata wannan kiyasin, sannan suna bayyana cewa jihar Taraba kasarsu ce zalla, saboda sakanar da musulmai sukayi har kiristoci suka haye madafun iko a bangaren abinda ya shafi gwamnati, har suna alwashin cewa har abada musulmi ba zai mulki jihar Taraba a matsayin zabebben gwamna ba

Cikin kaddarawan Allah sai yasa abinda ya shafi harkokin kasuwanci kuma a Jihar Taraba kusan yana hannun musulmai ne, su suke da mallakin manyan gidaje da gine-gine da kasuwanci, wannan al'amari ne da ya tayar da hankalin kiristoci a jihar wanda hakan yasa suka dinga tada fitintinu da yakukuwa da nufin su rusa dukiyar kasuwancin musulmai a koresu daga cikin jihar ma, musamman idan kuka lura da abubuwan da sukayi ta faruwa na tashin hankali a gari na biyu mafi girma a fadin jihar wato Wukari, misali; fitina zai tashi a cikin garin Wukari sai kaga a tsakanin awanni 24 an kona gidan musulmai kusan dubu daya tare da masallantansu da shagunansu, me wannan yake nufi? Hakan yana nufin anaso a kori musulmai ne

A kullun a jihar Taraba kiristoci sunayiwa musulmai habaici da kallon raini, ana kallonsu tamkar wasu mutane 'yan ci rani saboda kiyayya irin ta banbancin addini, amma indai kiristane ko daga ina yazo a duniya to karbabbe yake a wajensu da mahukuntansu

Sai dai inaso jama'a su fahimci cewa duk cin-kashin da akeyiwa musulmai a jihar Taraba tare da hadin bakin wasu gurbatattun shugabannin musulmai ake aiwatarwa, wadanda ake sayensu domin a cika mummunan kudurin da aka tsara akan jama'ar musulmin jihar, wannan kenan

Mu dawo batun abinda yake faruwa yanzu haka a karamar hukumar Sardauna jihar Taraba,
Tun daga garuruwa kamar su Baruwa, Serti Mambilla har a gangara Gembu da wasu garuruwa dake tsakaninsu da kasar Kamaru, yanki ne da Allah Ya albarkaceshi da ni'ima na sanyi da albarkan damuna, kwata-kwata raninsu bai wuce watanni 2, don haka kullun a cikin danshi suke, ciyawa bai yankewa a yankin, shi kuma bafulatani makiyayi duk inda ciyawa yake to nan zaije, to kafin a haura a gangara yankin Gembu gurin da musulmai sukafi rinjaye, wannan manyan tsaunukan duwatsu Mambilla ne a wajen, Mambilla kuma arna ne maguzawa mafi yawansu a yankin, wanda suma mahukuntan jihar Taraba suka cusa musu kiyayyar musulunci da musulmai

Don haka sai azzalumar gwamnatin Jihar Taraba tayi wani tsari na killace fulani makiyaya a guri daya wanda daga karshe ma akeso a haramta musu kiwo a fadin jihar, an hada baki za'a sayi wasu manyan shugabannin fulani makiyaya wajen cimma wannan burin, saboda wai da hakane za'a magance rikicin fulani makiyaye da manoma a fadin jihar biyo bayan rikicin da ya faru ba da jimawaba a garin Takum, mahaifar babban shaidanin jihar wato Gen. T Y Danjuma, wanda illahirin kiristocin jihar suke dauka tamkar wani Paparomansu

Amma abin takaici da ban haushi kar kayi mamaki; abune a bayyane wanda yake a zahiri ansha hada baki da shugabannin fulani a cuci fulani makiyaya, misali bafulatani ne za'a kamashi shanunsa sunshiga gonar Tiv, Jukun ko Kuteb sunyi masa barna, sai kaga an hada baki da ardo alkali ko wani baragurbin DPO su karbi makudan kudi daga hannun makiyayi, a cikin kudin kuma akwai kaso (percentage) na ardo, wannan misalin abune tabbatacce wanda zan iya bada shaida har agaban Allah yana faruwa a jihar Taraba

Don haka jama'a kar kuyi mamaki abune mai sauki gwamnatin Jihar Taraba ta iya sayen bakin shugabannin fulani makiyaya domin a killace ko a kori asalin fulani masu zuwa kiwon shanu a fadin jihar, domin in banda neman tashin hankali ta ya za'ace babban mutum kamar gwamnan jihar Taraba zai fito yace a killace fulani ko kuma su fice daga wani yanki?
Shin su fulani ba 'yan kasa bane?

Yasha faruwa azzalumar gwamnatin jihar Taraba zata furta kalamai akan fulani makiya, su kuma sai kaga sun fara tattare komadansu zasu bar yankin, akan hanyarsu sai a dinga taresu ana harbin shanunsu da bindiga, ko kuma aje a samu ruwa da ansan shanun fulani sunasha sai a sanya guba, ko sai su kashe yaran fulani su kore shanunsu, irin wannan zalunci da ta'addancin ne yakan fusata fulani daga baya bayan sunyi shiri sai su dawo su dauki fansa, a yanzu haka irin wannan ta'addanci ne akeyiwa fulani makiyaya a yankin Mambilla dake yankin karamar hukumar Sardauna, kuma gwamnatin jihar Taraba ita ta haddasa rikicin da gayya, kuma mahukuntan basu tura isassun jami'an tsaro ba sai sun fahimci fulani sun fara samun rinjaye da nasara akan 'yan ta'addan, haka akeyi a duk inda aka samu rikici da faluni a jihar ta Taraba

Yaa Allah Ka baiwa 'yan uwanmu mafita ta alkhairi
6/29/17, 5:45 PM - Bbl Cottonou: *📖Ramadan Tafseer 1438AH/ 2017*
_{Suratul Ma'ida Darasi na 01-26}_
🔲🔲🔲🔲🔲🔲🔲🔲🔲

Tareda:- *Sheikh Muhammad Kabiru Haruna Gombe (Hafizahullah).*

Wannan Shine Tafsirin da Malam Yake Gabatarwa A Wannan Watan Ramadan Daga Masallacin Juma'a Na Yan Lilo, Tudun Wada Kaduna State

Wannan Kuma Shine Darasi na *Farko* Zuwa Na *Karshe*

Domin Sauraron Wadannan Tafsirai Sai a shiga blue rubutun dake Qasa.
🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞
(01) http://darulfikr.com/s/21396

(02) http://darulfikr.com/s/21459

(03) http://darulfikr.com/s/21584

(04) http://darulfikr.com/s/21642

(05) http://darulfikr.com/s/21715

(06) http://darulfikr.com/s/21867

(07) http://darulfikr.com/s/21973

(08) http://darulfikr.com/s/22051

(09) http://darulfikr.com/s/22337

(10) http://darulfikr.com/s/22401

(11) http://darulfikr.com/s/22402

(12) http://darulfikr.com/s/22517

(13) http://darulfikr.com/s/22788

(14) http://darulfikr.com/s/22907

(15) http://darulfikr.com/s/22908

(16) http://darulfikr.com/s/23491

(17) http://darulfikr.com/s/23490

(18) http://darulfikr.com/s/23492

(19) http://darulfikr.com/s/23493

(20) http://darulfikr.com/s/23494

(21) http://darulfikr.com/s/23739

(22) http://darulfikr.com/s/23837

(23) http://darulfikr.com/s/23838

(24) http://darulfikr.com/s/24067

(25) http://darulfikr.com/s/24068

(26) http://darulfikr.com/s/24069
🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞🎞
•Ayi sauraro lfy•

⭕ Zaku iya samun darulfikr a wayoyin ku kirar Android domin more sabon karatu da zarar an saka a darulfikr.com a kyauta,Domin samun naka ziyarci PlayStore ta hanyar danna link dake kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.darulfikr.darulfikr

Darulfikr.com Ta kuce Domin Yada Sunnah.

© Copyright:
*Nura Ibrahim Maigoro* *State PRO, Jibwis Social Media Kaduna*

27/09/1438 Ah.
22/06/2017 Ac.
6/29/17, 6:15 PM - Bbl Cottonou: *Dr Aliyu Muh'd Sani, Hafizahullah*

*NAZARIN SHUBUHOHI A KAN AZUMIN "SITTU SHAWWAL"*

FITOWA TA 1

Almajirin Malik, Yahya bn Yahya Al- Laithiy ya ruwaito wata magana daga Imamu Malik a cikin "Muwatta" wacce Malamai suka fassara ta da cewa; Malik din yana karhanta Azumin kwana shida na watan Shawwal "Sittu Shawwal", alhali an ruwaito hakan daga Annabi (saw). Imamu Muslim ya ruwaito da isnadinsa daga:
ﺳﻌﺪ ﺑﻦ ﺳﻌﻴﺪ ﺑﻦ ﻗﻴﺲ، ﻋﻦ ﻋﻤﺮ ﺑﻦ ﺛﺎﺑﺖ ﺑﻦ ﺍﻟﺤﺎﺭﺙ ﺍﻟﺨﺰﺭﺟﻲ، ﻋﻦ ﺃﺑﻲ ﺃﻳﻮﺏ ﺍﻷﻧﺼﺎﺭﻱ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻪ، ﺃﻧﻪ
ﺣﺪﺛﻪ، ﺃﻥ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﻗﺎﻝ : ‏« ﻣﻦ ﺻﺎﻡ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﺛﻢ ﺃﺗﺒﻌﻪ ﺳﺘﺎ ﻣﻦ ﺷﻮﺍﻝ، ﻛﺎﻥ ﻛﺼﻴﺎﻡ
ﺍﻟﺪﻫﺮ ‏» ﺻﺤﻴﺢ ﻣﺴﻠﻢ ‏(/2 822 )
Manzon Allah (saw) ya ce: "Wanda ya azumci Ramadhana, sa'annan ya biyo bayansa da Azumin kwanaki shida na Shawwal,
to sakamakonsa kamar Azumin shekara ne".

Yahya Al- Laithiy ya ce: Ya ji Malik yana fadi a game da Azumin "Sittu Shawwal":

ﺇﻧﻪ ﻟﻢ ﻳﺮ ﺃﺣﺪﺍ ﻣﻦ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﻌﻠﻢ ﻭﺍﻟﻔﻘﻪ ﻳﺼﻮﻣﻬﺎ . ﻭﻟﻢ ﻳﺒﻠﻐﻨﻲ ﺫﻟﻚ ﻋﻦ ﺃﺣﺪ ﻣﻦ ﺍﻟﺴﻠﻒ . ﻭﺇﻥ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﻌﻠﻢ ﻳﻜﺮﻫﻮﻥ ﺫﻟﻚ، ﻭﻳﺨﺎﻓﻮﻥ ﺑﺪﻋﺘﻪ. ﻭﺃﻥ ﻳﻠﺤﻖ ﺑﺮﻣﻀﺎﻥ ﻣﺎ ﻟﻴﺲ ﻣﻨﻪ، ﺃﻫﻞ ﺍﻟﺠﻬﺎﻟﺔ ﻭﺍﻟﺠﻔﺎﺀ . ﻟﻮ ﺭﺃﻭﺍ ﻓﻲ ﺫﻟﻚ ﺭﺧﺼﺔ
ﻋﻨﺪ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﻌﻠﻢ . ﻭﺭﺃﻭﻫﻢ ﻳﻌﻤﻠﻮﻥ ﺫﻟﻚ.
ﻣﻮﻃﺄ ﻣﺎﻟﻚ ﺕ ﺍﻷﻋﻈﻤﻲ ‏(/3 447 )

Wannar magana ta Imamu Malik ta kunshi abubuwa kamar haka:

1- A zamaninsa bai ga Malamai masana Fiqhu
suna azumtar "Sittu Shawwal" ba.

2- Bai samu riwaya daga Magabata sana yin Azumin ba.

3- Kuma masu Ilimi suna karhanta Azumin saboda abubuwa guda biyu:

a. Suna jin tsoron kar Azumin ya zama kirkirarre
ne.

b. Suna jin soron kar jahilai su hada Azumin Ramadhana da waninsa, idan sun ga Malamai suna yinsa.

To, Malamai da suka zo daga baya sun yi nazari
a kan wannan magana ta Imamu Malik sun yi ta
kokarin fahimtar uzurorinsa, da yin jawabi a kansu, da kuma kokarin ba shi mafita.
Ga nan uzurorin da suka ba shi a takaice kamar
haka:

1. Imamu Malik din bai samu Hadisin ba ne.

2. Ko kuma ya samu Hadisin amma bai inganta a wajensa ba.

3. Hadisin ya inganta a wajensa amma Malik ya ji
tsoron kar jahilai su hada shi da Ramadhana, don
haka za a iya yi a cikin wanin watan Shawwal
din.

JAWABI A KAN WADANNAN UZURORI:

UZURI NA FARKO: cewa; Imamu Malik bai samu
Hadisin ba ne. Ibnul AbdilBarr ya ce:

" ﻟﻢ ﻳﺒﻠﻎ ﻣﺎﻟﻜﺎ ﺣﺪﻳﺚ ﺃﺑﻲ ﺃﻳﻮﺏ ﻋﻠﻰ ﺃﻧﻪ ﺣﺪﻳﺚ ﻣﺪﻧﻲ ﻭﺍﻹﺣﺎﻃﺔ ﺑﻌﻠﻢ ﺍﻟﺨﺎﺻﺔ ﻻ ﺳﺒﻴﻞ ﺇﻟﻴﻪ ." ﺍﻻﺳﺘﺬﻛﺎﺭ ‏(/3 380 ).

Kuma ya ce:

ﻭﻗﺪ ﻳﻤﻜﻦ ﺃﻥ ﻳﻜﻮﻥ ﺟﻬﻞ ﺍﻟﺤﺪﻳﺚ ﻭﻟﻮ ﻋﻠﻤﻪ ﻟﻘﺎﻝ ﺑﻪ ﻭﺍﻟﻠﻪ ﺃﻋﻠﻢ.
ﺍﻻﺳﺘﺬﻛﺎﺭ ‏(/3 380 )

Amma kuma sai dai maganar Malik din tana nuna Malik din ya san da Hadisin. Shi ya sa Ibnu
AbdilBarr ya dawo ya ce:

ﻭﻣﺎ ﺃﻇﻦ ﻣﺎﻟﻜﺎ ﺟﻬﻞ ﺍﻟﺤﺪﻳﺚ ﻭﺍﻟﻠﻪ ﺃﻋﻠﻢ ﻷﻧﻪ ﺣﺪﻳﺚ ﻣﺪﻧﻲ ﺍﻧﻔﺮﺩ ﺑﻪ ﻋﻤﺮ ﺑﻦ ﺛﺎﺑﺖ ﻭﻗﺪ ﻗﻴﻞ ﺇﻧﻪ ﺭﻭﻯ ﻋﻨﻪ ﻣﺎﻟﻚ ﻭﻟﻮﻻ ﻋﻠﻤﻪ ﺑﻪ ﻣﺎ ﺃﻧﻜﺮﻩ.
ﺍﻻﺳﺘﺬﻛﺎﺭ ‏(/3 380 )

Don haka kawai shi dai ya bar Hadisin ne saboda bai samu magabata sun yi aiki da shi ba. Kuma da ma an san cewa; aikin magabata -
musamman mutanen garin Madina - asali ne a Fiqhun Imamu Malik.

UZURI NA BIYU: amma magana a kan rashin
ingancin Hadisin a wajensa kuwa, kamar yadda AbdilBarr ya ce:

ﻭﺃﻇﻦ ﺍﻟﺸﻴﺦ ﻋﻤﺮ ﺑﻦ ﺛﺎﺑﺖ ﻟﻢ ﻳﻜﻦ ﻋﻨﺪﻩ ﻣﻤﻦ ﻳﻌﺘﻤﺪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﻗﺪ ﺗﺮﻙ ﻣﺎﻟﻚ ﺍﻻﺣﺘﺠﺎﺝ ﺑﺒﻌﺾ ﻣﺎ ﺭﻭﺍﻩ ﻋﻦ ﺑﻌﺾ
ﺷﻴﻮﺧﻪ ﺇﺫﺍ ﻟﻢ ﻳﺜﻖ ﺑﺤﻔﻈﻪ ﺑﺒﻌﺾ ﻣﺎ ﺭﻭﺍﻩ. ﺍﻻﺳﺘﺬﻛﺎﺭ ‏(/3 380 )

Da kuma kasancewar an yi magana a kan wani maruwaici mai suna Sa'ad bn Sa'eed, a cikin Isnadin Hadisin na Abu Ayyub Al- Ansariy (ra) a wajen Muslim, to za a iya ba da amsa ta fuskoki kamar haka:

1. Hadisin a matsayin Mutawatiri yake, saboda
an ruwaito shi daga Sahabbai goma sha biyu (12), wato: Abu Ayyub, Thauban, Jabir, Abu Huraira, Ibnu Abbas, Ibnu Umar, Gannam, Bara'u, Shaddad,
Aus, Anas da A'isha (ra).

Al- Gumariy ya ce:
ﻭﺭﺩ ﻣﻦ ﺣﺪﻳﺚ ﺃﺑﻲ ﺃﻳﻮﺏ، ﻭﺛﻮﺑﺎﻥ ﻭﺟﺎﺑﺮ، ﻭﺃﺑﻲ ﻫﺮﻳﺮﺓ، ﻭﺍﺑﻦ ﻋﺒﺎﺱ، ﻭﺍﺑﻦ ﻋﻤﺮ، ﻭﻏﻨﺎﻡ، ﻭﺍﻟﺒﺮﺍﺀ ﺑﻦ ﻋﺎﺯﺏ،
ﻭﺷﺪﺍﺩ ﺑﻦ ﺃﻭﺱ، ﻭﺃﻭﺱ ﺑﻦ ﺃﻭﺱ، ﻭﺃﻧﺲ. ﺍﻟﻬﺪﺍﻳﺔ ﻓﻲ ﺗﺨﺮﻳﺞ ﺃﺣﺎﺩﻳﺚ ﺍﻟﺒﺪﺍﻳﺔ ‏(/5 209 - 212 )

Sai kuma ya kawo Malaman da suka fitar da Hadisin kowanne a cikinsu.

Al- Mubarakaforiy ya ce:
ﻭﺃﻣﺎ ﺣﺪﻳﺚ ﻋﺎﺋﺸﺔ ﻓﺮﻭﺍﻩ ﺍﻟﻄﺒﺮﺍﻧﻲ ﺃﻳﻀﺎ ﻛﺬﺍ ﻓﻲ ﺍﻟﻤﺮﻗﺎﺓ.
ﺗﺤﻔﺔ ﺍﻷﺣﻮﺫﻱ ‏(/3 388 )

Saboda haka Hadisi ne da ya kai matsayin Mutawatiri, wanda ya tabbata ta hanyar yakini ba zato ba, balle a yi shakka a kan ingancinsa.

2. Amma Hadisin Abu Ayyub (ra) wanda Muslim ya ruwaito, wanda a cikin Isnadinsa akwai Sa'ad
bn Sa'eed, Malamai sun yi magana a kan haddarsa, sun tabbatar da cewa yana da rauni.

Nasa'iy ya ce:
ﺳﻌﺪ ﺑﻦ ﺳﻌﻴﺪ ﺿﻌﻴﻒ، ﻛﺬﻟﻚ ﻗﺎﻝ ﺃﺣﻤﺪ ﺑﻦ ﺣﻨﺒﻞ : ﻭﻫﻢ ﺛﻼﺛﺔ ﺇﺧﻮﺓ ﻳﺤﻴﻰ ﺑﻦ ﺳﻌﻴﺪ ﺑﻦ ﻗﻴﺲ ﺍﻟﺜﻘﺔ ﺍﻟﻤﺄﻣﻮﻥ ﺃﺣﺪ ﺍﻷﺋﻤﺔ، ﻭﻋﺒﺪ ﺭﺑﻪ ﺑﻦ ﺳﻌﻴﺪ ﻻ ﺑﺄﺱ ﺑﻪ، ﻭﺳﻌﺪ ﺑﻦ ﺳﻌﻴﺪ ﺛﺎﻟﺜﻬﻢ ﺿﻌﻴﻒ. ﺍﻟﺴﻨﻦ ﺍﻟﻜﺒﺮﻯ ﻟﻠﻨﺴﺎﺋﻲ ‏(/3 240 ).

Amma sai dai an yi masa "Mutaba'a" har guda
hudu:

1. Mutaba'a daga Safwan bn Sulaim:
ﻋﻦ ﺻﻔﻮﺍﻥ، ﻭﺳﻌﺪ ﺑﻦ ﺳﻌﻴﺪ، ﻋﻦ ﻋﻤﺮ ﺑﻦ ﺛﺎﺑﺖ، ﻋﻦ ﺃﺑﻲ ﺃﻳﻮﺏ، ﻋﻦ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﻗﺎﻝ : ‏« ﻣﻦ
ﺻﺎﻡ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﺛﻢ ﺃﺗﺒﻌﻪ ﺳﺘﺔ ﻣﻦ ﺷﻮﺍﻝ، ﻓﺬﻟﻚ ﺻﻴﺎﻡ ﺍﻟﺪﻫﺮ ‏». ﺳﻨﻦ ﺃﺑﻲ ﺩﺍﻭﺩ ﺕ ﺍﻷﺭﻧﺆﻭﻁ ‏(/4 98 ‏) ، ﺳﻨﻦ ﺍﻟﺪﺍﺭﻣﻲ ‏(/2 1100 - 1101 ‏) ، ﺻﺤﻴﺢ ﺍﺑﻦ ﺧﺰﻳﻤﺔ ﻁ 3 ‏(/2 1014 ‏) ، ﺻﺤﻴﺢ ﺍﺑﻦ ﺣﺒﺎﻥ - ﻣﺤﻘﻘﺎ ‏(/8 397 ‏) ، ﺍﻟﺴﻨﻦ ﺍﻟﻜﺒﺮﻯ ﻟﻠﻨﺴﺎﺋﻲ ‏(/3 239 ).

2. Mutaba'a daga dan uwansa Abdurabbihi bn
Sa'eed, Nasa'iy ya ruwaito:
ﻋﻦ ﻋﺒﺪ ﺭﺑﻪ ﺑﻦ ﺳﻌﻴﺪ، ﻋﻦ ﻋﻤﺮ ﺑﻦ ﺛﺎﺑﺖ، ﻋﻦ ﺃﺑﻲ ﺃﻳﻮﺏ ﺍﻷﻧﺼﺎﺭﻱ، ﺃﻧﻪ ﻗﺎﻝ : ‏«ﻣﻦ ﺻﺎﻡ ﺷﻬﺮ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﺛﻢ
ﺃﺗﺒﻌﻪ ﺳﺘﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﻣﻦ ﺷﻮﺍﻝ ﻓﻜﺄﻧﻤﺎ ﺻﺎﻡ ﺍﻟﺴﻨﺔ ﻛﻠﻬﺎ ‏». ﺍﻟﺴﻨﻦ ﺍﻟﻜﺒﺮﻯ ﻟﻠﻨﺴﺎﺋﻲ ‏(/3 240 ).

3. Mutaba'a daga dan uwansa Yahya bn Sa'eed,
Nasa'iy ya ruwaito:
ﻋﻦ ﻳﺤﻴﻰ ﺑﻦ ﺳﻌﻴﺪ، ﻋﻦ ﻋﻤﺮ ﺑﻦ ﺛﺎﺑﺖ، ﻗﺎﻝ : ﻏﺰﻭﻧﺎ ﻣﻊ ﺃﺑﻲ ﺃﻳﻮﺏ ﻓﺼﺎﻡ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﻭﺻﻤﻨﺎ، ﻓﻠﻤﺎ ﺃﻓﻄﺮﻧﺎ، ﻗﺎﻡ ﻓﻲ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﻓﻘﺎﻝ : ﺇﻧﻲ ﺳﻤﻌﺖ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﻳﻘﻮﻝ : ‏« ﻣﻦ ﺻﺎﻡ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﻭﺻﺎﻡ ﺳﺘﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﻣﻦ ﺷﻮﺍﻝ ﻛﺎﻥ ﻛﺼﻴﺎﻡ ﺍﻟﺪﻫﺮ ‏»
ﺍﻟﺴﻨﻦ ﺍﻟﻜﺒﺮﻯ ﻟﻠﻨﺴﺎﺋﻲ ‏(/3 240 ).

4. Mutaba'a daga Usman bn Amr, Nasa'iy ya ruwaito:
ﻋﻦ ﻋﺜﻤﺎﻥ ﻭﻫﻮ ﺍﺑﻦ ﻋﻤﺮﻭ ﺍﻟﺤﺮﺍﻧﻲ ﻗﺎﻝ : ﺣﺪﺛﻨﺎ ﻋﻤﺮ ﻳﻌﻨﻲ ﺍﺑﻦ ﺛﺎﺑﺖ، ﻋﻦ ﻣﺤﻤﺪ ﺑﻦ ﺍﻟﻤﻨﻜﺪﺭ، ﻋﻦ ﺃﺑﻲ ﺃﻳﻮﺏ
ﺍﻷﻧﺼﺎﺭﻱ، ﻗﺎﻝ : ﻗﺎﻝ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ، ﻧﺤﻮﻩ. ﺍﻟﺴﻨﻦ ﺍﻟﻜﺒﺮﻯ ﻟﻠﻨﺴﺎﺋﻲ ‏(/3 241 ).

Saboda haka raunin Sa'ad bn Sa'eed ba matsala ba ne wajen tabbatar Hadisin.

Wannan a takaice kenan.
Saboda haka Hadisin ya tabbata. Don haka rashin
azumtar "Sittu Shawwal" a wajen Magabata, bisa tsoron kar ya zama kirkirarre ba hujja ba ne da zai hana aiki da Hadisin, saboda matukar Hadisi ya tabbata daga Manzon Allah (saw) to ya
halasta a yi aiki da shi.

Al- Baihaqiy ya ce:
ﻭﻣﺬﻫﺐ ﺍﻟﺸﺎﻓﻌﻲ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ ﻣﺘﺎﺑﻌﺔ ﺍﻟﺴﻨﺔ ﺇﺫﺍ ﺛﺒﺘﺖ، ﻭﻗﺪ ﺛﺒﺘﺖ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﺴﻨﺔ. ﻣﻌﺮﻓﺔ ﺍﻟﺴﻨﻦ ﻭﺍﻵﺛﺎﺭ ‏(/6 380 ).

Al- Nawawiy ma ya ce:
ﻭﺇﺫﺍ ﺛﺒﺘﺖ ﺍﻟﺴﻨﺔ ﻻ ﺗﺘﺮﻙ ﻟﺘﺮﻙ ﺑﻌﺾ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺃﻭ ﺃﻛﺜﺮﻫﻢ ﺃﻭ ﻛﻠﻬﻢ ﻟﻬﺎ ﺷﺮﺡ ﺍﻟﻨﻮﻭﻱ ﻋﻠﻰ ﻣﺴﻠﻢ ‏(/8 56 ).

Wannan in an sallama a kan cewa; Magabata ba su yi "Sittu Shawwal" ba kenan, alhali an samu Magabata suna yi kamar yadda ya zo a
wadannan riwayoyi kamar haka:

1. Daga Hasanul Basariy, ya rasu (110).
ﻋﻦ ﺍﻟﺤﺴﻦ، ﻗﺎﻝ : ﺇﺫﺍ ﺫﻛﺮ ﻋﻨﺪﻩ ﺳﺘﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﺍﻟﺘﻲ ﻳﺼﻮﻣﻬﺎ ﺑﻌﺾ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺑﻌﺪ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﺗﻄﻮﻋﺎ، ﻛﺎﻥ ﻳﻘﻮﻝ : ‏«ﻟﻘﺪ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﺑﻬﺬﺍ ﺍﻟﺸﻬﺮ ﻟﻠﺴﻨﺔ ﻛﻠﻬﺎ ‏».
ﻣﺼﻨﻒ ﺍﺑﻦ ﺃﺑﻲ ﺷﻴﺒﺔ ‏(/2 342 ).

2. Daga Ma'amar bn Rashid, ya rasu (153).
ﻗﺎﻝ ﻋﺒﺪ ﺍﻟﺮﺯﺍﻕ : ﻭﺳﺄﻟﺖ ﻣﻌﻤﺮﺍ ﻋﻦ ﺻﻴﺎﻡ ﺍﻟﺴﺖ ﺍﻟﺘﻲ ﺑﻌﺪ ﻳﻮﻡ ﺍﻟﻔﻄﺮ، ﻭﻗﺎﻟﻮﺍ ﻟﻪ : ﺗﺼﺎﻡ ﺑﻌﺪ ﺍﻟﻔﻄﺮ ﺑﻴﻮﻡ، ﻓﻘﺎﻝ : ‏« ﻣﻌﺎﺫ ﺍﻟﻠﻪ ﺇﻧﻤﺎ ﻫﻲ ﺃﻳﺎﻡ ﻋﻴﺪ ﻭﺃﻛﻞ ﻭﺷﺮﺏ، ﻭﻟﻜﻦ ﺗﺼﺎﻡ ﺛﻼﺛﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﻗﺒﻞ ﺃﻳﺎﻡ ﺍﻟﻐﺮ، ﺃﻭ ﺛﻼﺛﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﺍﻟﻐﺮ ﺃﻭ ﺑﻌﺪﻫﺎ، ﻭﺃﻳﺎﻡ ﺍﻟﻐﺮ ﺛﻼﺛﺔ ﻋﺸﺮ، ﻭﺃﺭﺑﻌﺔ ﻋﺸﺮ، ﻭﺧﻤﺴﺔ ﻋﺸﺮ ‏». ﻣﺼﻨﻒ ﻋﺒﺪ ﺍﻟﺮﺯﺍﻕ ﺍﻟﺼﻨﻌﺎﻧﻲ ‏(/4 316 ).

Wadannan biyun sun gabaci Imamu Malik.

3. Daga Abdullahi bnl Mubarak, ya yi zamani da
Malik, ya rasu (181).
ﻭﻗﺪ ﺭﻭﻱ ﻋﻦ ﺍﺑﻦ ﺍﻟﻤﺒﺎﺭﻙ ﺃﻧﻪ ﻗﺎﻝ : ‏«ﺇﻥ ﺻﺎﻡ ﺳﺘﺔ ﺃﻳﺎﻡ ﻣﻦ ﺷﻮﺍﻝ ﻣﺘﻔﺮﻗﺎ ﻓﻬﻮ ﺟﺎﺋﺰ ‏». ﺳﻨﻦ ﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ ﺕ ﺷﺎﻛﺮ ‏(/3 124 ).
Saboda haka wadannan riwayoyi suna nuna cewa; Magabata sun san da Hadisin, kuma sun yi aiki da shi.

UZURI NA UKU: Imamu Malik ya karhanta Azumin
ne saboda tsoron kar Jahilai su cakuda tsakanin Azumin Ramadhan da waninsa, har a kasa banbancewa. Ibnu AbdilBarr ya ce:
ﺍﻟﺬﻱ ﻛﺮﻫﻪ ﻟﻪ ﻣﺎﻟﻚ ﺃﻣﺮ ﻗﺪ ﺑﻴﻨﻪ ﻭﺃﻭﺿﺤﻪ ﻭﺫﻟﻚ ﺧﺸﻴﺔ ﺃﻥ ﻳﻀﺎﻑ ﺇﻟﻰ ﻓﺮﺽ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﻭﺃﻥ ﻳﺴﺘﺒﻴﻦ ﺫﻟﻚ ﺇﻟﻰ
ﺍﻟﻌﺎﻣﺔ ﻭﻛﺎﻥ - ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ - ﻣﺘﺤﻔﻈﺎ ﻛﺜﻴﺮ ﺍﻻﺣﺘﻴﺎﻁ ﻟﻠﺪﻳﻦ. ﺍﻻﺳﺘﺬﻛﺎﺭ ‏(/3 380 ).

To, wannan kawai Istihsani ne da taka-tsam-tsam daga Imamu Malik, amma kuma ba lallai ne a samu hakan ba, saboda ranar Eidi tana raba tsakanin Azumin Ramadhan da waninsa.
Musamman a irin wannan zamani da za ka samu
mafi yawan mutane a karshen watan Shawwal din
suke yin Azumin, wasu masu yawa kuma a
tsakiyarsa, 'yan kadan ne masu yi a farkon watan
kai tsaye bayan ranar Eidi.

Don haka tsoron kar jahilai su riskar da "Sittu Shawwal" da Azumin Ramadhana ba hujja ba ne na hana yin Azumin "Sittu Shawwal" din gaba daya da karhanta shi.

Za mu takaita a nan, Insha Allahu za mu cigaba da nazari a kan shubuhar cewa; Hadisin bai tabbata ba, saboda akwai gwaranci a cikinsa.

Daga: *ZAUREN FIQHUS SUNNAH*
6/29/17, 8:09 PM - ‪+234 9074619096‬: Daga Malam Aminu Ibrahim Daurawa Assalamu Alaikum. Ga wasu dan tunatarwa dana gani a cikin wani littafi,wanda naga ya dace inyi sharing da saura mata don kowa ya karu.

Dalilai 40 da suke jawo sakin aure:-

1- Rashin ilimin zamantakewar aure.

2- Al'adu

3- Bidi'o'i (kamar lefe,gara d.s)

4- Rashin binciken halin miji kafin aure

5- Rashin binciken halin mace kafin aure

6- Matsalar iyayen miji

7- Matsalar iyayen mace

8- Matsalar dangin miji

9- Matsalar dangin mace

10- Rashin tsafta

11- Rashin iya kwalliya

12- Rashin iya magana

13- Rashin iya ciyarwa

14- Rashin iya kwanciyar aure

15- Rashin adalci

16- Goyon kaka ('yar shagwaba)

17- Auren kisan wuta

18- Zaman gidan haya

19- Ruwan ido wajen neman aure

20- Cin amanar aure

21- Auren bariki

22- Auren mace dan kudinta

23-Auren dole

24- Talauci

25- Qawaye

26- Zafin kishi

27- Rashin haihuwa

28- Rashin ladabi

29- Shaye-shayen kayan maye

30- Qannen miji

31- Abokan miji

32- Sata

33- Gulma

34- Tsananin damuwa

35- Waya(phone)

36- Rashin lafiyan miji wajen gamsar da mace

37- Rashin lafiyan mace wajen gamsar da miji

38- Sharrin boka

39- Rashin shawara tsakanin miji da mata

40- Aikin mace (kasancewar ta 'yar kasuwa, ma'aikaciyar gwamnati da sauransu.

SUFFOFIN DA SUKE HANA A AURI MACE💃
🍁 Mace mabarnaciya
🍁 Mace mai yawan son ado idan zata fita
🍁 Mace mai yawan fara'a ga kowa
🍁 Mace mai kaifin harshe

ABUBUWAN DA SUKE JAWO LALACEWAR JIKI
🍁 Karanta cin abinci
🍁 Yawaita yin jima'i
🍁 Yawan shiga bandaki
🍁 Bacci bayan magrib

ABUBUWAN DA SUKE JAWO TALAUCHI
🍁 Share daki da sutura
🍁 Cin abinci akan tafin hannu
🍁 Fyace hanci lokacin da ake kashi
🍁 Cire farce da hakori
🍁 Susa da itace

ABUBUWAN DA SUKE JAWO MANTUWAR ZUCIYA
🍁 Yawan maganganu
🍁 Yawan dariya
🍁 Yawan cin abinci
🍁 Cin haramun

LOKUTAN DA AKA FI KARBAR ADDU'OI
🍁 Lokacin kiran sallah
🍁 Lokacin ikama
🍁 Bayan shiga masallaci
🍁 Daren juma'a da yininta
🍁 Lokacin sahur
🍁 kashi uku na karshen dare
🍁 Tsakanin magrib da isha'i

DALILAN DA SUKE HANA KARBAR ADDU'A
🍁 Barin sunnar annabi
🍁 Rashin godiya da ni'imar Allah
🍁 Rashin bada hakkokin ubangiji
🍁 Shagaltuwa da laifukan mutane etc

Da fatan duk wanda ya recieving wannan sako shima zai tura wa wasu. Allah ya karawa annabi daraja, Aameen
6/29/17, 9:27 PM - ‪+234 9074619096‬: Salam ya dan Uwa!
Azumi bai Kare ba, Qur'ani bai tafi ba, Masallatai ba'a rufe ba, Karban Addu'a ba'a daina ba,
kuma bada lada shima ba'a daina ba.
Muchi gaba da bautan Allah har tsawon rayuwar mu.
Kuma mu zamanto masu bautan Allah ba don watan Ramadan ba.
Allah yasa mudace Barkammu da Dare da fatan alheri ameen.
6/29/17, 9:49 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Fashi da makami hukuncinsa kisa ...

Saboda haka tsare rayukan jama'a da dukiyoyinsu domin kaima naka ran da dukiyar su kubuta...

...binkhal...
6/29/17, 9:52 PM - ‪+234 803 690 8439‬: *Matashiya kan azumin ramadhana (27)*

*فضل إتباع رمضان بست من شوال*
*Falalar rakiyar Ramadhana da azumi shida (6) a watan Shawwal*

عَنْ أَبِي أَيُّوبَ الْأَنْصَارِيِّ رَضِيَ اللهُ عَنْهُ،
أَنَّ رَسُولَ اللهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ قَالَ:

*«مَنْ صَامَ رَمَضَانَ، ثُمَّ أَتْبَعَهُ سِتًّا مِنْ شَوَّالٍ، كَانَ كَصِيَامِ الدَّهْر»*.

أخرجه مسلم [1164].

*Fassara*
An rawaito daga Abu-Ayyub -Allah ya kara yarda a gare shi-,
lallai Manzon Allah -sallal lahu alaihi wa sallama-, ya ce:

*"Wanda ya yi azumin watan ramadhana, sai ya bi su da azumi shida, daga watan Shawwal, to kamar ya azumci shekara ne"*.

Muslim ya rawaito shi [1164]. 

*2/* وعَنْ ثَوْبَانَ رَضِيَ اللهُ عَنْه،
عَنِ النَّبِيِّ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ، قَالَ:
 
*"مَنْ صَامَ رَمَضَانَ فَشَهْرٌ بِعَشَرَةِ أَشْهُرٍ، وَصِيَامُ سِتَّةِ أَيَّامٍ بَعْدَ الْفِطْرِ، فَذَلِكَ تَمَامُ صِيَامِ السَّنَةِ"*.

أخرجه أحمد [22412]، وابن خزيمة [2115]، وحسن إسناده الشيخ الأرناؤوط ومساعدوه.

وأما لفظ ابن ماجه [1715] فقد ختم الحديث بآية:

*{مَن جَاءَ بِالْحَسَنَةِ فَلَهُ عَشْرُ أَمْثَالِهَا ۖ}* [سورة الأنعام: 160].

وأما لفظ ابن خزيمة فهكذا: *"صِيَامُ شَهْر رَمَضَانَ بِعَشَرَةِ أَمْثَالِهَا، وَصِيَام سِتَّةِ أَيَّامٍ بشهرين، فَذَلِكَ صِيَام السَّنَة"*.

*Fassara*
An rawaito daga Sauban -Allah ya kara yarda a gare shi-,
daga Annabi -sallal lahu alaihi wa sallama-, ya ce:

*"Wanda ya yi azumin Ramadhana, to lallai wata daya na daidai da watanni goma, kuma azumin kwanaki shida bayan idin bude baki, to shi ne cikon azumtar shekarar"*

Ahmad ya rawaito shi [22412], da Ibnu-Khuzaimah [2115], Shu'aibu Arna'ud da wadanda su ka taimake shi sun ce: Isnadinsa *hasan* ne. 

A lafazin Ibnu-Majah [1715] kuma, ya rufe hadisin da ambaton ayar:

*"Wanda ya zo da aiki kyakkyawa, to yana da kwatankwacinsa guda goma"* [An'am: 160].

Lafazin Ibnu-khuzaimah, shi kuma: *"Azumtar Ramadhana na daidai da watanni goma kwatankwacinsa, Yin azumin kwanaki shida kuma, na daidai da yin azumin watanni biyu, Wannan kuma shi ya ke daidai da yin azumin shekara"*.

*Tsokaci*

*(1)* Girmar falalar Allah akan bayinsa, da yadda ya ke hore musu sabbuban karin kusanci zuwa gare shi.

*(2)* Tare da cewa watan kwanakin watan Ramadhana sun shude, sai dai kuma yin azumi don Allah bai kare ba.

*(3)* Falalar azumtar Ramadhana, da kuma rakiyarsa wanda shi ne azumtar kwanaki shida a watan Shawwal, da yadda hakan, ke kama da azumtar shekara.

*(4)* Shekarar musulunci, adadin kwanakinta ba su cika dari uku da sittin (360) ba.
Shi kuma kyakkyawan aiki, Allah cikin karimcinsa ya kan ninninka sakayyarsa, da kwatankwacinsa guda goma (10), a mafi karancin sakamako.
Sai azumin kwanaki 29 ko 30 na Ramadhana, da karin kwanaki shida (6) na Shawwal, su ka daidaita da azumtar cikakkiyar shekara.

*(5)* Halal ne yin azumin Shawwal a jejjere, ko mutum ya aiwatar da su a rarrabe, a farkon watan ne, ko a tsakiyansa, ko a karshensa.

*(6)*Baya halatta mutum ya fari azumtar shidan Shawwal, daga ranar idin fidr, saboda hanin da ya zo akan yin azumin ranar idi.

*(7)* Azumtar shidan Shawwal mustahabbi ne, ya kasance bayan kammala azumin kwanakin Ramadhana gaba daya, idan hakan zai yiwu. kamar ga matar da haila ta sa ta karya wasu kwanakin Ramadhana, to, sai ta yi ramukonsu gabanin azumtar shidan, domin sauke wajibi, ko biyan bashi, shi ake gabatarwa akan yin sadaka.
Kuma saboda hadisinmu da gabata ya yi nuni akan sai an kammala Ramadhana, gabanin a bi bayansa, da azumtar shidan Shawwal.

*Allah Shi ne mafi sani*.
6/29/17, 10:53 PM - ‪+234 803 788 6180‬: ADDA'AWA WATTA'ALIM ISLAMIC FOUNDATION.

no. 551 chiranchi gamma,
Sheikh ja'afar mahmud Adam,
Dorayi kano.

Wannan majlisa na gayyatar daukacin yan'uwa musulmi zuwa lecture ta goron sallah wadda aka saba gabatarwa.

Lecture ta farko :
Mai taken " waiwaye adon tafiya "
Rana : asabar 7/10/1438 ah Wanda ya dace da 1/7/2017.
Wuri: ihya'ussunna dake k/nassarawa kano.

Lecture ta biyu:
Mai taken " hanyar tsira "
Rana : lahadi 8/10/1438 ah Wanda ya dace day 2/7/2017.
Masallacin kandahar dake r/lemo.

MALAMAI MASU WA'AZI

1) sheikh sani alhamidi
2) sheikh Ali yunus
3) barister ishaq adam
4)sheikh rabiu umar
5) sheikh abdulqadir kazaure
6)sheikh abdussalam baban gwale
7) sheikh anas abbas
8) sheikh dahir Abu fadima
9) sheikh babangida umar giade
10) sheikh salis umar r/lemo
11) sheikh abba abdallah gwale
12) sheikh abdulmudallib gusau
13) sheikh abu rukayya
14) abdurrazak uba musa
15) sheikh Usman sani harun
16) sheikh nasir gaida.
6/29/17, 11:07 PM - ‪+234 803 729 9251‬: * Sunnar Manzon Allah (SAW) ranar idi
* Yin wanka cikin farin ciki 🛁🚿🛀
* Cin dabino kafin tafiya massalacin idi 🥓
* Sanya tufafin da kafi kauna ko sabo 👔👘son samu fararen kaya
* Fesa turare ⏳
* Maimata kalmar(Allahu akbar Allahu akbar laillaha illalahu Allahu akbar walillahil hamd)📿📿
* Ba ayin sallar nafilah a filin idi 🚷
* Ana son mutum ya tafi idi da kafafuwansa ba a moto ko wani abun hawa ba🚶🏽🚗🚷
* Canza hanyar komawa gida kar kabi ta wacce ka fito 🛣🏘
* Yada gaisuwar (taqabballahu minna wa minkum🤝🤝
* Yin salla raka'a biyu bayan ka koma gida🏠
* Ziyartar yan uwa da abokan arkizi da makota 👫👭👨‍👩‍👧‍👦
* Dan Allah ka sanar da wasu 👏🏾
6/30/17, 8:45 AM - Dalliti: *TAFSIRAN BANA*

*_Ko ka so ka kasance a majalisin tafsirin wasu malamai amma baka samu dama ba?_*

Kwantar da hankalinka, Allaah Madaukakin Sarki Ya kawo sauki. Duba sunan malamin da kake so ka saurari tafsirin kai taste ka sauke

(Daga Cibiyar Yada Sunnah ta Darulfikr.com)

_001_ *Sheikh Abdullahi Balalau*
https://goo.gl/8K5KdT

_002_ *Dr. Muhd Sani Umar r/Lemo*
https://goo.gl/vT9Wv4

_003_ *Dr. Basheer Aliyu Umar*
https://goo.gl/WSjxbK

_004_ *Dr. Abdallah Saleh Pakistan*
https://goo.gl/TZCjd9

_005_ *Dr. Mansur Ibrahim Sokoto*
https://goo.gl/REmJGS

_006_ *Dr. Abubakar Sani Birnin Kudu*
https://goo.gl/VdVHu5

_007_ *Dr. Ibrahim Jalo Jalingo*
https://goo.gl/bY7LZc

_008_ *Dr. Isa Ali Ibrahim Pantami*
https://goo.gl/3FWpjr

_009_ *Dr. Jamilu Zarewa*
https://goo.gl/WmEd3e

_010_ *Dr. Mansur Isah Yalwa*
https://goo.gl/NGvU1P

_011_ *Dr. Abdulkadir Saleh Kazaure*
https://goo.gl/wszc5L

_012_ *Dr. Muhammad Sunusi Adam*
https://goo.gl/zzVptj

_013_ *Dr. Abdallah Usman Gadon Kaya*
https://goo.gl/8XcNmr

_014_ *Dr. Abdallah Getso*
https://goo.gl/ktqX5U

_015_ *Dr. Mustapha Ahmad*
https://goo.gl/Lkvr89

_016_ *Dr. Zubairu Abubakar Madaki*
https://goo.gl/MsVYF7 _(Transformer)_
https://goo.gl/6q7nNJ _(Umar bn Khattab)_

_017_ *Sheikh Muhammad Kabiru Haruna Gombe*
https://goo.gl/xwBUaA

_018_ *Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa*
https://goo.gl/JvvVDE

_019_ *Sheikh Abdurrazaq Yahaya Haifan*
https://goo.gl/TcG38u

_020_ *Sheikh Abubakar Mukhtar Yola*
https://goo.gl/HGgS9Z

_021_ *Sheikh Muhammad bn Uthman Kano*
https://goo.gl/NqK1xx

_022_ *Sheikh Alkassim Umar Jibrin Hotoro*
https://goo.gl/up7HKg

_023_ *Sheikh Abubakar Abdussalam Baban Gwale*
https://goo.gl/ySVp5o _(na maza)_
https://goo.gl/8Wqhwa _(na mata)_

_024_ *Sheikh Rabi'u Umar R/lemo*
https://goo.gl/13K1k1

_025_ *Sheikh Musa Yusuf Asadussunnah*
https://goo.gl/dwUUXV _(yamma)_
https://goo.gl/dMr7Ky _(dare)_

_026_ *Sheikh Lawan Abubakar Gadon Kaya*
https://goo.gl/WgqTu5

_027_ *Sheikh Khamis Nasidi Baban Auwab*
https://goo.gl/Liyj7B

_028_ *Sheikh Nuruddeen Tukur Numan Almadany*
https://goo.gl/Vp959A

_029_ *Sheikh Adam Tukur Almanar*
https://goo.gl/cMuQHc

_030_ *Sheikh Habibu Yahaya Kaura*
https://goo.gl/oaBeUG

_031_ *Sheikh Abdulbasir Isa Unguwar Mai Kawo*
https://goo.gl/focmgq

_032_ *Sheikh Ibrahim Imam Gwandu*
https://goo.gl/WW7SnE

_033_ *Sheikh Muhammad Adam Bajoga*
https://goo.gl/395zHq

_034_ *Sheikh Abdurrahman Sani Ya'akub*
http://darulfikr.com//s/23390

_035_ *Sheikh Anas Assalafiy Fagge*
https://goo.gl/kywhbn

_036_ *Sheikh Aminu Usman Abu Ammar*
https://goo.gl/2sD9uz

_037_ *Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum*
https://goo.gl/s2fgUe

_038_ *Sheikh Khalid Usman Khalid Jos*
https://goo.gl/Sz1Gkx

_039_ *Sheikh Abubakar Fullatee*
https://goo.gl/EAHkSh

_040_ *Sheikh Basheer Ahmad Sani Sokoto*
https://goo.gl/dSnXCG

_041_ *Sheikh Muhammad Auwal Maiduguri*
https://goo.gl/rWTpCo

_042_ *Sheikh Isah Garba Na Yaya*
https://goo.gl/wfsVSp

_043_ *Sheikh Ibrahim Abdullahi Almadany*
https://goo.gl/ockMk6

_044_ *Sheikh Abdulmudallib Auwal Gusau*
https://goo.gl/RGXkam

_045_ *Sheikh Isah Ibrahim Bawa Mai Shinkafa*
https://goo.gl/c7qBLK

_046_ *Sheikh Ahmad Muhammad Boyi*
https://goo.gl/xL6d24

_047_ *Sheikh Abdulhadi Aliyu Daura*
https://goo.gl/uXf8mt

_048_ *Sheikh Salisu Ishaq Jalingo*
https://goo.gl/A71GYf

_049_ *Imam Muhammad Yusuf Adam*
https://goo.gl/ds6XV6

_050_ *Imam DSP Muhammad Kabir Abubakar*
https://goo.gl/8wxBeL

_051_ *Mal. Tijjani Lawan Dambam*
https://goo.gl/KwVY3m

_052_ *Mal. Gambo Kyari Maiduguri*
https://goo.gl/vedmei

_053_ *Mal. Ibrahim bn Ya'akub Niger*
https://goo.gl/tF94Vr

_054_ *Mal. Nasiru Tijjani Kankarofi*
https://goo.gl/Znmkaw

_055_ *Mal. Mahmud Shira*
https://goo.gl/YiEKdt

_056_ *Mal. Jabir Haruna*
https://goo.gl/xT65L1

_057_ *Mal. Umar Shehu Zaria*
https://goo.gl/sVi79o

_058_ *Mal. Abba Abdallah Gwale*
https://goo.gl/bFwcFJ

_Ayi sauraro lafiya_

_*darulfikr.com*_ taku ce domin yada Sunnah,
6/30/17, 9:34 AM - ‪+234 803 771 4227‬: 💞Wanda yafi kowa girma shine wanda baya ganin girman kansa;Wanda yafi kowa daukaka shine wanda yake amfanar mutane✍🏻
6/30/17, 9:35 AM - ‪+234 803 771 4227‬: 💝Baka sanin dadin lafiya sai idan ciwo ya sameka;hakanan baka sanin dadin zaman lafiya sai tashin hankali ya ziyarceka✍🏻
6/30/17, 9:35 AM - ‪+234 803 771 4227‬: 💖Kyau iri ukune:
Na jiki;na hali;Na xuciya
Kyau na zuciya shi ke sadaka da Allah.
Kyau na hali shike sadaka da mutanan kirki
Kyau na jiki kuwa akullum sai ya jawo maka fitina;duba tarihin Annabi yusuf✍🏻
6/30/17, 9:37 AM - ‪+234 803 771 4227‬: 💓Ana sanin dadin haduwane idan an rabu;godewa ni'imomin Allah wanda ka sani da wanda baka saniba✍🏻
6/30/17, 9:37 AM - ‪+234 803 771 4227‬: 🎀Idan kana tafiya babu takalmi zaka gamu da wanda yake tafiya ba kafafu;kalli wanda ka fishi a kullum sai ka godewa ubangiji✍🏻
6/30/17, 11:33 AM - Alfanuuuuuu: [6/28, 6:58 PM] ‪+234 803 091 8035‬: *Ibrahim Jalo Jalingo*
*💐_AZUMTAR SITTU SHAWWAL NA DAGA CIKIN SUNNONIN ANNABI TABBATATTU:_💐*
1. Yana daga cikin ayyukan lada da al'ummar
Musulmi za su yi: azumtar sittu Shawwal, watau
yin azumin kwana shida cikin watan Shawwal
bayan an gama azumtar Watan Ramadan mai
yawan alfarma. Wannan kuwa shi ne abin da
ingantaccen hadithin Annabi mai tsira da amincin
Allah ya zo da shi, kuma Jumhurin Al'ummar
Musulmi suke yin aiki da shi, sai wanda ilmin
wannan sunnah bai kai gare shi ba, wannan kuwa
za a yi masa uzuri saboda wannan larurar.
2. Daga cikin wadanda za a yi musu wannan
uzuri akwai babban Malami a duniyar Musulunci
Imam Malik Bin Anas Allah Ya yi masa rahama,
inda yake rubuce cikin littafinsa Muwattaa a
karshen Kitabus Siyam, kamar haka:-
(( ﻗﺎﻝ ﻳﺤﻴﻰ : ﺳﻤﻌﺖ ﻣﺎﻟﻜﺎ ﻳﻘﻮﻝ : ﻓﻲ ﺻﻴﺎﻡ ﺳﺘﺔ ﺍﻳﺎﻡ
ﺑﻌﺪ ﺍﻟﻔﻄﺮ ﻣﻦ ﺭﻣﻀﺎﻥ؛ ﺍﻧﻪ ﻟﻢ ﻳﺮ ﺍﺣﺪﺍ ﻣﻦ ﺍﻫﻞ ﺍﻟﻌﻠﻢ
ﻭﺍﻟﻔﻘﻪ ﻳﺼﻮﻣﻬﺎ، ﻭﻟﻢ ﻳﺒﻠﻐﻨﻲ ﺫﻟﻚ ﻋﻦ ﺍﺣﺪ ﻣﻦ ﺍﻟﺴﻠﻒ،
ﻭﺍﻥ ﺍﻫﻞ ﺍﻟﻌﻠﻢ ﻳﻜﺮﻫﻮﻥ ﺫﻟﻚ ﻭﻳﺨﺎﻓﻮﻥ ﺑﺪﻋﺘﻪ، ﻭﺍﻥ
ﻳﻠﺤﻖ ﺑﺮﻣﻀﺎﻥ ﻣﺎ ﻟﻴﺲ ﻣﻨﻪ ﺍﻫﻞ ﺍﻟﺠﺎﻫﻠﻴﺔ ﻭﺍﻟﺠﻔﺎﺀ ﻟﻮ
ﺭﺍﻭﺍ ﻓﻲ ﺫﻟﻚ ﺭﺧﺼﺔ ﻋﻨﺪ ﺍﻫﻞ ﺍﻟﻌﻠﻢ، ﻭﺭﺍﻭﻫﻢ ﻳﻌﻤﻠﻮﻥ
ﺫﻟﻚ))
Ma'ana: ((Yahya ya ce: Na ji Malik na cewa game
da azumtar wasu kwana shida bayan shan ruwa
daga Ramadan: cewa shi bai ga daya daga cikin
ma'abuta Ilmi da Fikhu na azumtar su ba, kuma
hakan bai zo mini daga wani mutum daga Salaf
ba, kuma ma'abuta Ilmi suna karhanta hakan
suna tsoron zamantowarsa bidi'ah, kuma kada
ma'abuta jahiliyyah da nisantar shari'ar su hada
Ramadan tare da abin da ba daga gare shi yake
ba in sun ga izinin yin haka daga ma'abuta Ilmi:
su gan su suna aikata hakan)). Wannan shi ne
fahimtar Imam Malik game da azumtar Sittu
Shawwal, Wannan kuwa ba wata mas'ala ba ce
don an sami haka daga wani Malami babba
kamar shi Imam Malik; saboda babu wani a
duniyan nan da za a ce ya san dukkan wani
hadithi da manzon Allah ya taba fada, a'a ko
wani malami akwai abin da ya sani, akwai kuma
abin da ya buya a gare shi koda kuwa abin da ya
buyar ba shi da yawa.
3. A nan da wani zai ce: Ai abin da aka hana
kawai a matafiyar Imam Malik shi ne: fara yin
azumin a ranar biyu ga Watan Shawwal, amma
kana iya farawa daga uku har zuwa sama! Sai a
ba shi amsa da cewa: Wani nassin Annabi mai
tsira da amincin Allah ne ya hana a fara azumin
daga rana ta biyu? Tabbas babu wanda ya isa ya
kawo wannan nassi daga Manzon Allah Mai tsira
da amincin Allah, kai a gaskiya ma babu wannan
nassin hatta daga bakin shi kan shi Imam Malik
Allah Ya yi masa rahama.
4. Sannan har yanzu daga wannan nassin da ya
zo daga bakin Imam Malik ne za mu fahimci
cewa: lalle ya hurta wasu abubuwa muhimmai dai
dai har guda biyar kamar haka:-
Na daya: shi dai Imam Malik da idonsa bai ga ko
da mutum daya ba cikin ma'abuta Ilmi da Fikhu
da yake azumtar Sittu Shawwal.
Na biyu: Babu wani labari da ya zo masa daga
ko da mutum guda ne daga cikin Salaf cewa yana
azumtar Sittu Shawwal.
Na uku: Ma'abuta Ilmi suna karhanta azumtar
Sittu Shawwal.
Na hudu: Ma'abuta Ilmi suna tsoron zamantowar
azumtar Sittu Shawwal wata bidi'ah ce da wasu
suka kirkira.
Na biyar: Ma'abuta Ilmi suna tsoron kada
ma'abuta jahiliyyah da nisantar shari'ah su hada
Ramadan da abin da yake ba Ramadan ba in har
sun ga ma'abuta Ilmi sun ba da izinin azumtar
Sittu Shawwal, ko in sun gan su suna azumtar sa
da kansu.
5. Lalle uzurin Imam Malik a nan shi ne: shi dai
bai sami kaiwa ga hadithin da Imam Muslim ya
ruwaito cikin sahihinsa ba hadithi na 1164 na
cewa Manzon Allah mai tsira da amincin Allah ya
ce:-
(( ﻣﻦ ﺻﺎﻡ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﺛﻢ ﺍﺗﺒﻌﻪ ﺳﺘﺎ ﻣﻦ ﺷﻮﺍﻝ ﻛﺎﻥ ﻛﺼﻴﺎﻡ
ﺍﻟﺪﻫﺮ))
Ma'ana: ((Wanda ya azumci Ramadan sannan ya
biyar da shi shida daga Shawwal ya kasance
kamar azumtar Zamanin ne)).
_Wannan kuwa ba wani abin mamaki ba ne saboda babu wani mutum guda a duniyan nan da za a ce ya yi ihaadar dukkan hadithan manzon Allah mai tsira da amincin Allah._
*Muna rokon Allah Madaukakin Sarki da Ya yi wa Imam Malik rahama ya kuma sanya Aljannar Firdausi ita ce makomarsa, Ya kuma ba mu ikon dabbaka wannan Sunnah*
_[edited and reposted]_
[6/29, 10:33 AM] ‪+249 99 373 4465‬: 🌹 وصايا أثناء قراءة القرآن 🌹


1⃣ لاتعطي القرآن فضلة وقتك بل خصص له وقت محدد لاينازعك عليه أحد .

2⃣ قبل القراءة جدد وضؤك ، واستقبل القبلة ، وابدأ بالاستعاذة ثم البسملة ، واستحضر فضل قراءة القرآن ..

3⃣ ليكن صوتك وسطاً لا مرتفعاً فتتعب وتزعج ولا منخفظاً فتمل وتنعس ، ولتكن سرعتك وسطاً لا سريعة فتهذ ولا بطيئةً فتسئم

4⃣ للقرآن هيبة ووقار ، ومن عظم القرآن في قلبه عظم الله مكانته بين الناس ، فلا تقطع قراءتك بالكلام مع فلان وفلان

5⃣ كان السلف إذا شرع أحدهم في قراءة سورةٍ لايقطعها حتى يتم السورة ، وهذا من الأدب مع كلام الله ، والبعض يقطع الآيات !

6⃣ إذا بدأت قراءتك فلا تلتفت لأحد وإذا أراد أحدهم الحديث معك فأشر بيدك له معتذراً ، وهذا من تعظيمك لكتاب الله ..

7⃣ إن كنت ولابد قاطعاً تلاوتك لحديثك لأحدهم ، فلاتجبه فور حديثه بل لينتظرك حتى تقف على رأس الآية في موقف مناسب .

8⃣ يجب عليك تحريك لسانك أثناء القراءة ، أما قراءة العين فهي لاتجزئ ولاتعبر قارئاً هكذا أفتى العلامة بن باز رحمه الله

9⃣ من عدم احترامك لكلام ربك أن تقرأ آيات يسيرة ثم تتابع تويتر وتليجرام و..و..و ثم تعود ، ثم تتصفح وهكذا !

🔟 أنصحك أن تجلس في غرفة بمفردك أو أي مكان هادئ لتخلوا بكتاب ربك فتذوق حلاوته وتتدبر آياته

1⃣1⃣ شر جليس لك في قراءتك هاتفك! لذلك أنصحك أن تترك الهاتف بعيد عنك أثناء قراءة لقرآن وأن تجلس بمفردك حتى لايدخل منه الشيطان

2⃣1⃣ أثناء قراءتك ستمر عليك آيات رحمة ووعيد قف .. عند بعضها وارفع يديك واسأل الله من فضله فلها أثر على القلب كبير

3⃣1⃣ إن كنت بطيئ القراءة أو لاتحسنها فأعلم أن أجرك مضاعف فلك الأجر مرتين ..

4⃣1⃣ أوصيك بتحميل القرآن صوتياً بهاتفك واستمع اليه باستمرار

5⃣1⃣ ختم قراءتك على أواخر السور أكمل وأفضل من ختمها على أواخر الأجزاء . (ابن عمر إذا شرع في سورة لايقف حتى يختمها)

6⃣1⃣ لايشغلنك قطع الأجزاءعن التدبر ومما يساعدك عليه تكرار الآية مرتين وثلاث وعشر حتى يلين لها قلبك ، تقبل الله منا ومنك
[6/29, 10:55 AM] ‪+249 99 373 4465‬: KOFOFIN BID'A GUDA SHIDA🚪🚪🚪🚪🚪🚪

1⃣SABABI
2⃣-ADADI
3⃣JINSI
4⃣FASALI
5⃣LOKACI
6⃣MAHALLI

بسم الله الرحمان الرحيم وصلى الله على النبي الكريم وعلى آله وصحبه والتابعين ومن تبعهم بإحسان إلى يوم الدين، وبعد

YA WAJABA DUK MUSULMI YA SAN CEWA KAFIN IBADARSA TA SAMI KARBUWA GUN ALLAH DOLE SAI YA CIKA SHARUDA BIYU

1-IKHLASI: YI DON ALLAH (Wamaa umiruu illaa li ya'abudullaha mukhlisweena lahu-ddeen) suratul bayyinah: ayah ta biyar 5

2-MUTABA'AH: KOYI DA MANZON ALLAH (S.A.W).

Hakika bayan Kadaita Allah wajan bauta da tsarkaketa dominsa, sai koyi da Manzon Allah (sallallahu alaihi wasallam).

KOYI DA MANZON ALLAH (S.A.W) BAYA TABBATUWA HAR SAI MUTUM YA SABAWA SON ZUCIYARSA ACIKIN ABUBUWA GUDA SHIDA DA MUKA AMBATA A SAMA, WAENDA DA SUNE AKE BUDE DUK KOFOFIN BID'A.

1⃣SABABI:
A-Kamar mutum ya lazimtawa kansa yin sallar nafila raka'a biyu aduk sanda ya shiga gidansa kuma ya riki hakan amatsayin sunnah.

(B)- Ko mutum ya kikiro biki domin murnar cin nasarar musulmai a yakin BADAR,

(C)-KO BIKIN MAULIDI

2⃣ADADI:
(A)Kamar mutum ya wanke gabobin alwala sau hudu-hudu a madadin uku-uku.

Hakan bai ingantaba a shari'a bisa hadisin Abdullahi Dan Umar da Imam Ahmad ya fitar (6684) Nisa'i (140)

(B)Ko kuma karin raka'a a sallar farillah sabanin abinda shari'a tazo dashi.

3⃣JINSI: Kamar mutum yayi layya da doki, shari'a bazata karba masa ba, amma idan ya yanka dokin don yin sadaka da naman yayi.

4⃣FASALI:
(A)Da mutum zai aiwatarda alwala daga karshe zuwa farko (alwala mai reverse) daga kafa kai fuska zuwa hannu, bata yi ba.

(B)Ko kuma mutum yayi Sujjada kafin Ruku'i duk Allah bazai karba masa ba, domin yazo da bid'a.

5⃣LOKACI:
(A)Kamar yin aikin hajji awatanda ba zul-hijja ba.
(B)Ko yanka abin layya kafin sallar idi.
(C)Ko gaggauta azumin farilla kafin watan Ramadan alhali ba bashin azumin ake binsa ba.

6⃣MAHALLI:
(A)Kamar mutum yayi i'itikafi a gida ko a makaranta koma bayan masallaci.
(B)Ko aikin hajji a wata kasa koma bayan Makkah. والله أعلم

TAMBIHI:

BID'A ADIRESHINTA YANA KAN DUK WANDA YA AIKATA NAO'UKAN ABUBUWANDA MUKA AMBATA NE, BAWAI KAMA SUNAN WATA KUNGIYA BA. Allah yasa mu dace.

MADOGARA:
DON NEMAN KARIN BAYANI ADUBA ARBA'UNA HADITH SHARHIN SHAIKH UTHAIMIN KARKASHIN HADITHI NA BIYAR.

RUBUTAWA:
Abu-huzaifah alkanaweey alkashnaweey albarnaweey
29/Ramadan/1438
[6/29, 3:12 PM] ‪+234 705 053 0363‬: *Ga links din audio din kamar haka yadda su ke a rubutun sama:*

1. *"DUK ABINDA YA SABAWA QUR'ANI KO HADISI BA RUWA NA DA SHI"*

Shaikh Abubakar Gumi rahimahullaah
👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻

https://b.top4top.net/m_545qj7le0.mp3

2. *"ANA KARBA WURIN KOWA KUMA ANA AJIYE MAGANAR MALAMI"*

Shaikh Abubakar Gumi rahimahullaah
👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
https://c.top4top.net/m_545e6oky0.mp3

3. *"WAJIBI NE INKARI GA WANDA AKA CE MASA GA QUR'ANI KO GA HADISI YA KI"*

Shaikh Abubakar Gumi rahimahullaah

👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻

https://b.top4top.net/m_545met540.mp3

4. *"Barnar Dakta Ahmad Gumi ta fi ta Dahiru Bauchi"*

Shaikh Basheer ibn Nuuh As-Salafiy hafidhahulLaah
@ wurin rufe Tafsirin Shaikh Yahya As-Salafiy hafidhahulLaah

👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻

https://f.top4top.net/m_545yq84t0.mp3

5. *DAKTA AHMAD GUMI AKAN MIZANIN MAGANGANUN SHAIKH ABUBAKAR GUMI*

Audio 👇🏻👇🏻👇🏻

https://d.top4top.net/m_545tb3nd0.mp3

[6/28, 6:58 PM] ‪+234 803 091 8035‬: *Ibrahim Jalo Jalingo*
*💐_AZUMTAR SITTU SHAWWAL NA DAGA CIKIN SUNNONIN ANNABI TABBATATTU:_💐*
1. Yana daga cikin ayyukan lada da al'ummar
Musulmi za su yi: azumtar sittu Shawwal, watau
yin azumin kwana shida cikin watan Shawwal
bayan an gama azumtar Watan Ramadan mai
yawan alfarma. Wannan kuwa shi ne abin da
ingantaccen hadithin Annabi mai tsira da amincin
Allah ya zo da shi, kuma Jumhurin Al'ummar
Musulmi suke yin aiki da shi, sai wanda ilmin
wannan sunnah bai kai gare shi ba, wannan kuwa
za a yi masa uzuri saboda wannan larurar.
2. Daga cikin wadanda za a yi musu wannan
uzuri akwai babban Malami a duniyar Musulunci
Imam Malik Bin Anas Allah Ya yi masa rahama,
inda yake rubuce cikin littafinsa Muwattaa a
karshen Kitabus Siyam, kamar haka:-
(( ﻗﺎﻝ ﻳﺤﻴﻰ : ﺳﻤﻌﺖ ﻣﺎﻟﻜﺎ ﻳﻘﻮﻝ : ﻓﻲ ﺻﻴﺎﻡ ﺳﺘﺔ ﺍﻳﺎﻡ
ﺑﻌﺪ ﺍﻟﻔﻄﺮ ﻣﻦ ﺭﻣﻀﺎﻥ؛ ﺍﻧﻪ ﻟﻢ ﻳﺮ ﺍﺣﺪﺍ ﻣﻦ ﺍﻫﻞ ﺍﻟﻌﻠﻢ
ﻭﺍﻟﻔﻘﻪ ﻳﺼﻮﻣﻬﺎ، ﻭﻟﻢ ﻳﺒﻠﻐﻨﻲ ﺫﻟﻚ ﻋﻦ ﺍﺣﺪ ﻣﻦ ﺍﻟﺴﻠﻒ،
ﻭﺍﻥ ﺍﻫﻞ ﺍﻟﻌﻠﻢ ﻳﻜﺮﻫﻮﻥ ﺫﻟﻚ ﻭﻳﺨﺎﻓﻮﻥ ﺑﺪﻋﺘﻪ، ﻭﺍﻥ
ﻳﻠﺤﻖ ﺑﺮﻣﻀﺎﻥ ﻣﺎ ﻟﻴﺲ ﻣﻨﻪ ﺍﻫﻞ ﺍﻟﺠﺎﻫﻠﻴﺔ ﻭﺍﻟﺠﻔﺎﺀ ﻟﻮ
ﺭﺍﻭﺍ ﻓﻲ ﺫﻟﻚ ﺭﺧﺼﺔ ﻋﻨﺪ ﺍﻫﻞ ﺍﻟﻌﻠﻢ، ﻭﺭﺍﻭﻫﻢ ﻳﻌﻤﻠﻮﻥ
ﺫﻟﻚ))
Ma'ana: ((Yahya ya ce: Na ji Malik na cewa game
da azumtar wasu kwana shida bayan shan ruwa
daga Ramadan: cewa shi bai ga daya daga cikin
ma'abuta Ilmi da Fikhu na azumtar su ba, kuma
hakan bai zo mini daga wani mutum daga Salaf
ba, kuma ma'abuta Ilmi suna karhanta hakan
suna tsoron zamantowarsa bidi'ah, kuma kada
ma'abuta jahiliyyah da nisantar shari'ar su hada
Ramadan tare da abin da ba daga gare shi yake
ba in sun ga izinin yin haka daga ma'abuta Ilmi:
su gan su suna aikata hakan)). Wannan shi ne
fahimtar Imam Malik game da azumtar Sittu
Shawwal, Wannan kuwa ba wata mas'ala ba ce
don an sami haka daga wani Malami babba
kamar shi Imam Malik; saboda babu wani a
duniyan nan da za a ce ya san dukkan wani
hadithi da manzon Allah ya taba fada, a'a ko
wani malami akwai abin da ya sani, akwai kuma
abin da ya buya a gare shi koda kuwa abin da ya
buyar ba shi da yawa.
3. A nan da wani zai ce: Ai abin da aka hana
kawai a matafiyar Imam Malik shi ne: fara yin
azumin a ranar biyu ga Watan Shawwal, amma
kana iya farawa daga uku har zuwa sama! Sai a
ba shi amsa da cewa: Wani nassin Annabi mai
tsira da amincin Allah ne ya hana a fara azumin
daga rana ta biyu? Tabbas babu wanda ya isa ya
kawo wannan nassi daga Manzon Allah Mai tsira
da amincin Allah, kai a gaskiya ma babu wannan
nassin hatta daga bakin shi kan shi Imam Malik
Allah Ya yi masa rahama.
4. Sannan har yanzu daga wannan nassin da ya
zo daga bakin Imam Malik ne za mu fahimci
cewa: lalle ya hurta wasu abubuwa muhimmai dai
dai har guda biyar kamar haka:-
Na daya: shi dai Imam Malik da idonsa bai ga ko
da mutum daya ba cikin ma'abuta Ilmi da Fikhu
da yake azumtar Sittu Shawwal.
Na biyu: Babu wani labari da ya zo masa daga
ko da mutum guda ne daga cikin Salaf cewa yana
azumtar Sittu Shawwal.
Na uku: Ma'abuta Ilmi suna karhanta azumtar
Sittu Shawwal.
Na hudu: Ma'abuta Ilmi suna tsoron zamantowar
azumtar Sittu Shawwal wata bidi'ah ce da wasu
suka kirkira.
Na biyar: Ma'abuta Ilmi suna tsoron kada
ma'abuta jahiliyyah da nisantar shari'ah su hada
Ramadan da abin da yake ba Ramadan ba in har
sun ga ma'abuta Ilmi sun ba da izinin azumtar
Sittu Shawwal, ko in sun gan su suna azumtar sa
da kansu.
5. Lalle uzurin Imam Malik a nan shi ne: shi dai
bai sami kaiwa ga hadithin da Imam Muslim ya
ruwaito cikin sahihinsa ba hadithi na 1164 na
cewa Manzon Allah mai tsira da amincin Allah ya
ce:-
(( ﻣﻦ ﺻﺎﻡ ﺭﻣﻀﺎﻥ ﺛﻢ ﺍﺗﺒﻌﻪ ﺳﺘﺎ ﻣﻦ ﺷﻮﺍﻝ ﻛﺎﻥ ﻛﺼﻴﺎﻡ
ﺍﻟﺪﻫﺮ))
Ma'ana: ((Wanda ya azumci Ramadan sannan ya
biyar da shi shida daga Shawwal ya kasance
kamar azumtar Zamanin ne)).
_Wannan kuwa ba wani abin mamaki ba ne saboda babu wani mutum guda a duniyan nan da za a ce ya yi ihaadar dukkan hadithan manzon Allah mai tsira da amincin Allah._
*Muna rokon Allah Madaukakin Sarki da Ya yi wa Imam Malik rahama ya kuma sanya Aljannar Firdausi ita ce makomarsa, Ya kuma ba mu ikon dabbaka wannan Sunnah*
_[edited and reposted]_
[6/29, 10:33 AM] ‪+249 99 373 4465‬: 🌹 وصايا أثناء قراءة القرآن 🌹


1⃣ لاتعطي القرآن فضلة وقتك بل خصص له وقت محدد لاينازعك عليه أحد .

2⃣ قبل القراءة جدد وضؤك ، واستقبل القبلة ، وابدأ بالاستعاذة ثم البسملة ، واستحضر فضل قراءة القرآن ..

3⃣ ليكن صوتك وسطاً لا مرتفعاً فتتعب وتزعج ولا منخفظاً فتمل وتنعس ، ولتكن سرعتك وسطاً لا سريعة فتهذ ولا بطيئةً فتسئم

4⃣ للقرآن هيبة ووقار ، ومن عظم القرآن في قلبه عظم الله مكانته بين الناس ، فلا تقطع قراءتك بالكلام مع فلان وفلان

5⃣ كان السلف إذا شرع أحدهم في قراءة سورةٍ لايقطعها حتى يتم السورة ، وهذا من الأدب مع كلام الله ، والبعض يقطع الآيات !

6⃣ إذا بدأت قراءتك فلا تلتفت لأحد وإذا أراد أحدهم الحديث معك فأشر بيدك له معتذراً ، وهذا من تعظيمك لكتاب الله ..

7⃣ إن كنت ولابد قاطعاً تلاوتك لحديثك لأحدهم ، فلاتجبه فور حديثه بل لينتظرك حتى تقف على رأس الآية في موقف مناسب .

8⃣ يجب عليك تحريك لسانك أثناء القراءة ، أما قراءة العين فهي لاتجزئ ولاتعبر قارئاً هكذا أفتى العلامة بن باز رحمه الله

9⃣ من عدم احترامك لكلام ربك أن تقرأ آيات يسيرة ثم تتابع تويتر وتليجرام و..و..و ثم تعود ، ثم تتصفح وهكذا !

🔟 أنصحك أن تجلس في غرفة بمفردك أو أي مكان هادئ لتخلوا بكتاب ربك فتذوق حلاوته وتتدبر آياته

1⃣1⃣ شر جليس لك في قراءتك هاتفك! لذلك أنصحك أن تترك الهاتف بعيد عنك أثناء قراءة لقرآن وأن تجلس بمفردك حتى لايدخل منه الشيطان

2⃣1⃣ أثناء قراءتك ستمر عليك آيات رحمة ووعيد قف .. عند بعضها وارفع يديك واسأل الله من فضله فلها أثر على القلب كبير

3⃣1⃣ إن كنت بطيئ القراءة أو لاتحسنها فأعلم أن أجرك مضاعف فلك الأجر مرتين ..

4⃣1⃣ أوصيك بتحميل القرآن صوتياً بهاتفك واستمع اليه باستمرار

5⃣1⃣ ختم قراءتك على أواخر السور أكمل وأفضل من ختمها على أواخر الأجزاء . (ابن عمر إذا شرع في سورة لايقف حتى يختمها)

6⃣1⃣ لايشغلنك قطع الأجزاءعن التدبر ومما يساعدك عليه تكرار الآية مرتين وثلاث وعشر حتى يلين لها قلبك ، تقبل الله منا ومنك
[6/29, 10:55 AM] ‪+249 99 373 4465‬: KOFOFIN BID'A GUDA SHIDA🚪🚪🚪🚪🚪🚪

1⃣SABABI
2⃣-ADADI
3⃣JINSI
4⃣FASALI
5⃣LOKACI
6⃣MAHALLI

بسم الله الرحمان الرحيم وصلى الله على النبي الكريم وعلى آله وصحبه والتابعين ومن تبعهم بإحسان إلى يوم الدين، وبعد

YA WAJABA DUK MUSULMI YA SAN CEWA KAFIN IBADARSA TA SAMI KARBUWA GUN ALLAH DOLE SAI YA CIKA SHARUDA BIYU

1-IKHLASI: YI DON ALLAH (Wamaa umiruu illaa li ya'abudullaha mukhlisweena lahu-ddeen) suratul bayyinah: ayah ta biyar 5

2-MUTABA'AH: KOYI DA MANZON ALLAH (S.A.W).

Hakika bayan Kadaita Allah wajan bauta da tsarkaketa dominsa, sai koyi da Manzon Allah (sallallahu alaihi wasallam).

KOYI DA MANZON ALLAH (S.A.W) BAYA TABBATUWA HAR SAI MUTUM YA SABAWA SON ZUCIYARSA ACIKIN ABUBUWA GUDA SHIDA DA MUKA AMBATA A SAMA, WAENDA DA SUNE AKE BUDE DUK KOFOFIN BID'A.

1⃣SABABI:
A-Kamar mutum ya lazimtawa kansa yin sallar nafila raka'a biyu aduk sanda ya shiga gidansa kuma ya riki hakan amatsayin sunnah.

(B)- Ko mutum ya kikiro biki domin murnar cin nasarar musulmai a yakin BADAR,

(C)-KO BIKIN MAULIDI

2⃣ADADI:
(A)Kamar mutum ya wanke gabobin alwala sau hudu-hudu a madadin uku-uku.

Hakan bai ingantaba a shari'a bisa hadisin Abdullahi Dan Umar da Imam Ahmad ya fitar (6684) Nisa'i (140)

(B)Ko kuma karin raka'a a sallar farillah sabanin abinda shari'a tazo dashi.

3⃣JINSI: Kamar mutum yayi layya da doki, shari'a bazata karba masa ba, amma idan ya yanka dokin don yin sadaka da naman yayi.

4⃣FASALI:
(A)Da mutum zai aiwatarda alwala daga karshe zuwa farko (alwala mai reverse) daga kafa kai fuska zuwa hannu, bata yi ba.

(B)Ko kuma mutum yayi Sujjada kafin Ruku'i duk Allah bazai karba masa ba, domin yazo da bid'a.

5⃣LOKACI:
(A)Kamar yin aikin hajji awatanda ba zul-hijja ba.
(B)Ko yanka abin layya kafin sallar idi.
(C)Ko gaggauta azumin farilla kafin watan Ramadan alhali ba bashin azumin ake binsa ba.

6⃣MAHALLI:
(A)Kamar mutum yayi i'itikafi a gida ko a makaranta koma bayan masallaci.
(B)Ko aikin hajji a wata kasa koma bayan Makkah. والله أعلم

TAMBIHI:

BID'A ADIRESHINTA YANA KAN DUK WANDA YA AIKATA NAO'UKAN ABUBUWANDA MUKA AMBATA NE, BAWAI KAMA SUNAN WATA KUNGIYA BA. Allah yasa mu dace.

MADOGARA:
DON NEMAN KARIN BAYANI ADUBA ARBA'UNA HADITH SHARHIN SHAIKH UTHAIMIN KARKASHIN HADITHI NA BIYAR.

RUBUTAWA:
Abu-huzaifah alkanaweey alkashnaweey albarnaweey
29/Ramadan/1438
[6/29, 3:12 PM] ‪+234 705 053 0363‬: *Ga links din audio din kamar haka yadda su ke a rubutun sama:*

1. *"DUK ABINDA YA SABAWA QUR'ANI KO HADISI BA RUWA NA DA SHI"*

Shaikh Abubakar Gumi rahimahullaah
👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻

https://b.top4top.net/m_545qj7le0.mp3

2. *"ANA KARBA WURIN KOWA KUMA ANA AJIYE MAGANAR MALAMI"*

Shaikh Abubakar Gumi rahimahullaah
👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
https://c.top4top.net/m_545e6oky0.mp3

3. *"WAJIBI NE INKARI GA WANDA AKA CE MASA GA QUR'ANI KO GA HADISI YA KI"*

Shaikh Abubakar Gumi rahimahullaah

👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻

https://b.top4top.net/m_545met540.mp3

4. *"Barnar Dakta Ahmad Gumi ta fi ta Dahiru Bauchi"*

Shaikh Basheer ibn Nuuh As-Salafiy hafidhahulLaah
@ wurin rufe Tafsirin Shaikh Yahya As-Salafiy hafidhahulLaah

👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻

https://f.top4top.net/m_545yq84t0.mp3

5. *DAKTA AHMAD GUMI AKAN MIZANIN MAGANGANUN SHAIKH ABUBAKAR GUMI*

Audio 👇🏻👇🏻👇🏻

https://d.top4top.net/m_545tb3nd0.mp3
6/30/17, 11:50 AM - ‪+234 806 342 0823‬: *JOS RAMADAN TAFSIR 2017!!! JOS RAMADAN TAFSIR 2017!!!*

👉🏾 *Darasi na biyu*

👉🏾 *Suratul Baqara Aya ta 183 - 185*

*ياأيها الذين آمنوا كتب عليكم الصيام.........*

👉🏾 Daga Bakin: *SHAIKH DR. IBRAHIM JALO JALINGO (HafizahulLah).*

👉🏾 Wuri: *MASALLACIN GIDAN MARIGAYI AL-HAFIZ DR. ALHASSAN SA'EED ADAM JOS.*

🎄 *Rana: JUMA'A 29/08/1438AH = 26/05/2017CE*

👉🏾 Lokaci: *Bayan sallar Isha'i*

*Ayi sauraro lafiya* 👇🏿👇🏿👇🏿
6/30/17, 11:51 AM - ‪+234 806 342 0823‬: <Media omitted>
6/30/17, 11:51 AM - ‪+234 806 379 9673‬: 💖Kyau iri ukune:
Na jiki;na hali;Na xuciya
Kyau na zuciya shi ke sadaka da Allah.
Kyau na hali shike sadaka da mutanan kirki
Kyau na jiki kuwa akullum sai ya jawo maka fitina;duba tarihin Annabi yusuf✍🏻
6/30/17, 11:51 AM - ‪+234 806 379 9673‬: 💞Wanda yafi kowa girma shine wanda baya ganin girman kansa;Wanda yafi kowa daukaka shine wanda yake amfanar mutane✍🏻
6/30/17, 11:51 AM - ‪+234 806 379 9673‬: 💝Baka sanin dadin lafiya sai idan ciwo ya sameka;hakanan baka sanin dadin zaman lafiya sai tashin hankali ya ziyarceka✍🏻
6/30/17, 11:51 AM - ‪+234 806 379 9673‬: 💓Ana sanin dadin haduwane idan an rabu;godewa ni'imomin Allah wanda ka sani da wanda baka saniba✍🏻
6/30/17, 11:51 AM - ‪+234 806 379 9673‬: 🎀Idan kana tafiya babu takalmi zaka gamu da wanda yake tafiya ba kafafu;kalli wanda ka fishi a kullum sai ka godewa ubangiji✍🏻
6/30/17, 12:31 PM - ‪+234 806 084 4942‬: (KADA KAYI ABOTA DA KOWA)

Sai Wanda zai boye Sirrinka, ya sirranta aibunka, ya yayata alkhairinka, ya gyara maka kuskurenka.
Idan baka Sami wannan ba!
KADA KAYI ABOTA DA KOWA SAI DA KANKA.
.
Dan Uwa Mai Girma Abun girmamawa Ka kullah Alaka mai karfi da karatun Al-qur'ani da Salatin Annabi Muhammadu صلى الله عليه وسلم da sadarda zumunta Da koyi kyawawan Dabi'u Annabin Rahma سيدنا محمد رسول الله صلى الله عليه وسلم Wlh Zaka rabbanta kuma zaka tserewa tsara.

صلوا على النبى الكريم
6/30/17, 12:40 PM - ‪+234 806 084 4942‬: Bashir Abdulkadir added 3 new photos.
YAN UWA MUYI RIKO DA WADANNAN FA'IDODIN HANNU
BIYU :
.
• Duk mutumin da aka jarrabe shi da Rashin lafiya, To
kar ya manta da addu'ar Annabi Ayyuba (A.S) yayin da
Allah ya jarrabeshi da Rashin lafiya inda yake cewa:
.
"Rabbi Anni Massaniyad- Durru Wa Anta Arhamur-Rahimin
"
.
• Duk Mutumin da aka jarraba shi da Wani Qunci, to kar
ya manta da addu'ar Annabi Yunus (A.S) Alokacin da Kifi
ya Hadiyeshi, inda yake Cewa:
.
"La'ilaha Illa Anta Subhanaka inni Kuntu Minaz-Zalimin"
.
• Duk Mutumin da aka jarrabeshi da tsoro ko Fargaba,
toh kar ya manta da Addu'ar da Annabi Ibrahim (A.S) A
lokacin da yayi inda mutanensa zasu Sakashi a Wuta
itace:
.
"Hasbunallahu Wa Ni'imal Wakil"
.
• Duk Mutumin da aka jarrabe shi da Rashin haihuwa,
walau Namiji ko Macen da take Neman Haihuwa, toh kar
su Manta da Addu'ar Annabi Zakariyya (A.S) A lokacin da
ya Rasa magaji inda yake cewa:
.
"Rabbi La Tazarni Fardan Wa Anta Khairul Waarithin"
.
Allahu akbar!!!
.
"Rabbana Taqabbal Minna Innaka Antas-Sami'ul Alim)
.
Allah Mun Tuba
Ya Allah ka Biyamana Bukatum mu na Alkhairi Gaba
Dayanmu Bijahi S.A.W
.
Ya Allah ka Amshi Rokon Mu HAPPY JUMMA A
MUBARAKA
6/30/17, 2:19 PM - ‪+234 803 949 2908‬: سْــــــــــــــــمِ اللَّهِ الرَّحْمَ الرَّحِيْم
NOORUN ALA NOOR
Blessings upon blessingsِ
May we have Peace and
Successful Life Fid Duniya Wal-Akhira, may our Lifes end With Kalimatush-Shahada, may all our family be Excellent Members of Jannatul-Firdaus. Ameen! Jumma'at@ mubarak !!!! ✨🌙
6/30/17, 2:23 PM - ‪+234 806 342 0823‬: *SANARWAR CANJIN GURIN GABATAR DA MUHADARA*

Shugaban Kwamitin Da'awa na Babban Masallacin Izala dake kusa da gidan Marigayi Sheik Dr Alhassan Saeed Adam

Yana Sanar da al'umma cewa an maida Muhadarar da za a gabatar ran lahadi zuwa Anguwar Rogo Masallacin A.S Mai Block.

Za'a yi ne *RANAR LAHADI TSAKANIN MAGRIBA DA ISHA A MASALLACIN JUMA'A NA BAYAN TASHAR BAUCHI GIDAN A. S MAI BLOCK*

Allah ya bada ikon Halarta. Ameen
6/30/17, 3:03 PM - ‪+234 803 690 8439‬: 🎀Idan kana tafiya babu takalmi zaka gamu da wanda yake tafiya ba kafafu;kalli wanda ka fishi a kullum sai ka godewa ubangiji✍🏻
6/30/17, 3:32 PM - Bbl Cottonou: *SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!*

Ana sanar da Dalibai cewa Daga Gobe In Allah ya kaimu,

*SHEIKH IBRAHIM IMAM GWANDU.* ze cigaba da gabatar da darussa kamar yadda aka saba.

*(1)GOBE ASABAR KARATUN SUNANUT TIRMIZI.*
A masjidul Qur'an dake bauchi road cikin garin jos.

*(2)RANAR LAHADI KARATUN MADARIJIS SALIKIN.*
A masjidul Qur'an dake kan titin bauchi road cikin garin jos.

*(3)RANAR LITININ- KARATUN RAF'UL MALAM.*
A masjidu Ihya'us sunnah dake kusa da gidan As mai block Anguwan rogo jos.

*(4)RANAR TALATA- TAFSIRI.*
A Nassarawa cikin garin jos.

*(5)RANAR LARABA- KARATUN SAHIHUL BUKHARI.*
A masjidul Ansar dake kusa da makarantar hayatul islam dake Anguwan rogo cikin garin jos.

*-DUKANSU TSAKANIN MAGRIB DA ISHA'I.*

_*-Wanda yaji ya sanar da wanda bai ji ba.*_

*-Saqo Daga Committeen MASJIDUL QUR'AN JOS.*
6/30/17, 3:36 PM - ‪+234 9074619096‬: <Media omitted>
6/30/17, 3:37 PM - ‪+234 803 296 2077‬: 👍
6/30/17, 7:39 PM - ‪+234 803 690 8439‬: Osibanjo: Constitute a Judicial Commission of Inquiry on Mambila Genocide Now

The Acting President, Professor Yemi Osibanjo, has a duty to the hundreds of Nigerians recently killed on the Mambila as well as for the living who may come to bear the consequences of the actions of few stupid politicians. The duty is what he promised in the statement he issued: "bringing the perpetrators to justice".
Difference
It is a commitment that the Acting President must fulfil and we sincerely pray that it will not be among the list of other empty promises of this administration. The 'change' mantra must be established here. It is the least respect that the Buhari administration can pay to the victims who sacrificed everything to vote for it, hoping for a better living, not knowing that just two years down the line governments from the federal to the local level would stand by for four days watching while about 1000 of them are hacked to death, one after another. For the victims in Sardauna Local Government, the change so far is a delusion. Though in their graves, the dead are still saying that a chance is still here to make a difference.
In making that difference, Osibanjo must avoid the mistake of his principal, that of leaving the matter in the hands of the state government. President Buhari left investigations into the massacre of Shi'ites in Zaria in 2014 in the hands of the state government which from the beginning proved to possess an overdose of contempt for the Shi'ite leader and his followers. In the end, from the proceedings of the committee to the utterances of some officials in the government, it was clear that the state government had interest in suppressing the truth. If one can excuse Buhari for being a layman, Osibanjo is "learned" enough to know that the surest way to deny anyone justice is to make a party a judge in its own cause.
In most cases where these crises happen, state governments have repeatedly proved to be supporters of the perpetrators. We have repeatedly seen it in the ethno-religious crises in Plateau, Benue and Kaduna states. Because most of the police are indigenous to the states as does all the judges and the public officers in the state and local governments, there had been a consistent connivance to successfully set every indigenous perpetrator free.
Frustration
Federal officers in various establishments have also been subjects of manipulation by the local administrations of Yakowa (2011) and Jang (2008-2014), for example. The postings to states of commissioners of police, GOCs, SSS directors, STF Commanders and their sector commanders were all influenced to ensure that only those sympathetic to the perpetrators were sent. The Fulani delegation from Jos illustrated this point before the former president in 2012. Yet nothing has changed. As secretary of Miyetti Allah Cattle Breeders Association, MACBAN, Alhaji Saleh Bayari even once published the names of policemen who were returned to Plateau State to partake in 2008 genocide against the Fulani after the officers werer transferred out of the state for complicity in previous killings.
The result was the total blockade of every avenue for redress to the poor victims from local traditional authorities that know the culprits to policemenand successive STF commanders that would arrest the culprits, to the state Attorney-General and Directorate of Public Prosecution officials that would prosecute them, and to magistrates and judges who would sit on their cases. Through this systemic blockade, every victim was effectively frustrated. On most occasions, murder and arson suspects did not even pass a night in the police cell if at all they were arrested.
Reprisal
It is this frustration that pushed the Fulani victims to revenge after nine years of carnage, abuse and dispossession in Plateau State, after six years in Kaduna State and after thirty years in Benue. Peace did not prevail until the merciless pain of impunity was served the perpetrators by their fellow citizens who tolerated the same pain time without number. By the end of his administration in Jos, Jang had caused the displacement of thousands of Beroms for the first time in their history. They fled the homes of their ancestors, taking refuge in schools and spending the nights on hills amidst the cold, darkness and snakes. Some have vowed never to return to their districts. Disappointed with their shallow stomach and in spite of all the assistance he gave them including Israeli military trainers, Governor Jang suggested buying their men braziers! Now there is peace on the Plateau precisely because the new government does not sponsor such criminality. Kaduna just experienced similar retaliations to a lesser extent and it was noise all over the land.
The truth is that all these killings and counter killings could have been avoided had the Federal Government taken seriously, on each occasion, its duty of protecting the lives of Nigerians without fear or favor. Unfortunately, for fourteen years on the Plateau, for example, it paid only lip service to that commitment, especially during the tenure of President Jonathan. And victims were left to degenerate into retaliations perhaps to the pleasure of the President and his controllers from the Southeast and native South-south, as they mischievously advised him to sustain Boko Haram.
Repeat
This avoidable circle of violence is about to be repeated in Taraba State for many reasons. One, this is not the first time the Fulani were attacked in Mambila. Two similarly brutal attack took place in 1982 and 2002. Nothing was done.
Two, the state government has shown sufficient interest in sweeping the matter under the carpet in many ways. As the GOC 3rd Div said, "prominent politicians from the area played roles that fuelled the crisis." The local government Chairman is reported to be deeply involved in its planning and execution. The Governor has appointed the leader of the Mambila tribe, the Emir of Mambila, to head the committee of investigation he constituted. This charade unequivocally kills any hope of justice in the victim. This has been happening in Taraba time without number. It cannot contniue forever.
Reprisal attacks must be avoided because they harm the attackers and the victim communities alike. We have seen this happen to a number of Fulani communities where they have taken place. Of course, the initiating community does suffer losses of lives and property but the Fulani attackers suffer the consequences of militarization exactly the way as Igbos suffered them after the civil war and continue to do so to date.
This is what has pushed many Fulani into robbery, rustling and kidnapping of their own people. No Nigerian community has suffered more than the Fulani from these crimes that are today committed in the North largely by many of their kin. At a point, in Laduuga, Lere and some districts of southern Kaduna, entire communities had to collectively take the extreme punitive measure of killing whoever is suspected of involvement in such crimes before they could live in peace.
So reprisal in Mambila will have the same effect. That is why Nigerians must press the judicial system to save both the Mambila tribe and the Fulani from the consequences of reprisal attacks that will harm both the attacker and the victim alike. Other citizens are not spared either.
Fear
Unfortunately, even the Federal Government has not shown sufficient interest to pursue the matter rigorously. Consider this. MACBAN has issued a statement saying, "1000 Fulani people, and more than 25,000 cattle reportedly killed or rustled, 521 Fulani settlement destroyed." How many people have the Police that belong to the Federal Government arrested? Seven only. The GOC 3 Div said - as he addressed officials in Taraba some four days ago - that he had to unilaterally call in military helicopters to shoot at the perpetrators who were still going about burning settlements and killing people freely days after the crisis started. To show us where the police are heading to, they said only 18 people were killed.
It is said that if a civil disturbance lasts more than 48 hrs, the government is involved in it. It took four days before intervention came - after the massacres were completed, as planned. This took place in a country where there are undercover operatives - State Security Service - in every local government who send daily reports to their office in each state capital. In fact, it took place where all signs of the pogrom were clear as the perpetrators went about preparing for the killings in public glare. Their commander - "a retired CID officer" according to a local Fulani leader - was arrested and brought to Jalingo two days before the crisis began only to be released just after spending a night with the police. And the killings started immediately he returned home.
The involvement of the Local Government Chairman has repeatedly featured in all narrations of the victims. His speech in a local radio that called for the mass killings of the Fulani is heard by all, including the security officials of the Federal Government. That was not enough to raise a red flag and avert the killings. As in all previous cases in Plateau and Kaduna, the response from the Federal Government came only after the culprits have met their targets.
Then Osibanjo came with a belated speech, promising to bring the perpetrators to book and send aid to victims. How he will do that remains unknown, to date. Time is passing fast and the killers are walking the streets freely or given the time they need to destroy vital evidence or even migrate across the border to Cameroon as the Hutus did in Rwanda.
Judicial Commission
MACBAN has suggested that the Federal Government must urgently constitute a judicial commission of inquiry into the massacres. "Nothing less than a judicial commission of inquiry ought to be instituted by the federal government and the United Nations due to the magnitude of these senseless killings," it said.
I agree with MACBAN on this proposal given what we explained above regarding the legendary complicity of officials at state and local government levels in previous crisis. If the Federal Government leaves it to officials at that level, the victims should wipe out their tears and escalate their complaints to the Almighty, the final arbiter, as the Shi'ites did. This is another litmus test for the Acting President and the APC. No sane country or leader will turn a blind eye to the massacre of a 1000 people.
I will call on all peace loving people to join in the call for a full-fledged inquiry by the Federal Government into the Mambila massacre as MACBAN proposed. This I expect should include civil society organizations, leaders of religions, traditional rulers, politicians, political office holders and so on. All leaders and influential persons must push for this. Only the law can stop further violence. Nothing else. Let us allow it its course, or else the ugly monster of revenge will resurface to affect even the innocent as it did in many places before. And nobody can do it better than a SAN, a Professor of Law who is acting for a President who is "for everybody but belongs to nobody."
Appreciation to GOC
Finally, I would like to sincerely forward my appreciation to the Acting GOC 3 DIV, Brig. Gen. Benjamin Ahanotu, who showed great sympathy for the victims of the massacre and did not mice words in condemning officials who did nothing to stop the killings. The experience of victims with many officers like him in similar situations was lamentable, for they took side with the culprits for base reasons of ethnicity and religion. General Ahanotu operated above the two primordial levels,. He chose the evel of humanity instead. I hope he keeps this principle until the last day he retires from the army. May God be with him and with any peace loving Nigerian.
Conclusion
As for Osibanjo, this is another moment of truth. Beyond statement of promise which others before him equally made but did not keep, he owes a duty both to the dead and the living on the Mambilla Plateau - the Fulani and Mambila tribe alike - to see that this time the perpetrators are brought to justice through a convincingly transparent, judicial process. This will avert the circle of violence in the area and prove to the world that change is indeed here.
After the Commission has submitted its report and government has brought the culprits to justice - no matter how long it takes - the Acting President can stand on the graves of the dead victims and plant an epitaph that would read, "Yes. We have done justice." Only then will Mambila Plateau and the dead know peace.

Dr. Aliyu U. Tilde
30 June, 2017
6/30/17, 8:01 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...


Kafin kwanciya bacci...

Ka kashe fitila...

Kuma ka rufe kofofi...

Haka kuma ana rufe kayan abinci da na aiki...

Sannan ka tsare kananan yara cikin Gida, kar ka barsu a sake...

Ka zamo cikin masu umarni da kyakkyawan aiki sannan kayi hani da mummuna... @ kar ka raina ilminka komai kankantar sa...


...binkhal...
6/30/17, 8:07 PM - ‪+234 803 360 0952‬: <Media omitted>
6/30/17, 9:18 PM - ‪+234 813 810 2125‬: Calendar of July.
(This will be the only time you see this phenomenon in your life).
01 02
03 04 05 06 07 08 09
10 11 12 13 14 15 16
17 18 19 20 21 22 23
24 25 26 27 28 29 30
31
The month of July this year will have 5 Saturdays, Sundays 5 and 5 Mondays. This happens only once every 823 years.
The Chinese call this "pocket full of money." "
Then send this message to all your friends and within 4 days, the money will surprise you.
Basado in Feng Shui Chines, those who do not convey this message can lose a great opportunity.
6/30/17, 9:58 PM - ‪+234 803 296 2077‬: ME YAKAI WANNAN DADI. Kai ne kana gaban Allah (Tabaraka Wata'ala) ana bincikar ayyukanka, ka gama dimauta saboda rashin tabbas. Kwatsam sai ka ga wani tarin lada an kawo wanda sanadiyyar aiki da hadisin Annabi (SAW) ne wanda yake cewa akwai wasu kalmomi guda biyu, masu sauki a kan harshe kuma masu nauyi a kan sikeli, kuma wadanda Allah yake son su:
1. SUBAHANALLAHI WA BI HAMDIHI
2. SUBAHANALLAHIL AZIM
سبحان الله وبحمده سبحان الله العظيم
- Bukhari da Muslim.
Dan uwa wane irin dadi za ka ji?
Karanta ka bawa dan uwanka ya karanta, a haka sai a tara maka lada kana kwance....
6/30/17, 11:47 PM - NA'IBIN SUNNAH: من هم خيرُ الناس ؟

قال رسول الله صلى الله عليه وسلم:

( *خيركم من تعلم القرآن وعلمه* )
صحيح البخاري 5027

( *خياركم أحاسنكم أخلاقا* )
صحيح البخاري6035

( *خيركم أحسنكم قضاء* )
أي عند رد القرض .
صحيح البخاري رقم 2305

( *خيركم من يُرجى خيره ويُؤمٓن شره* )
صحيح الترمذي / 2263

( *خيركم خيركم لأهله* )
صحيح ابن حبان / 4177

( *خيركم من أطعم الطعام وردَّ السلام* )
صحيح الجامع / 3318

( *خياركم ألينُكم مناكب في الصلاة* )
الترغيب والترهيب 234/1
أي: يفسح لمن يدخل الصف في الصلاة .

( *خير الناس من طال عمره وحسن عمله* )
صحيح الجامع 3297

( *خير الناس أنفعهم للناس* )
صحيح الجامع 3289

( *خير الأصحاب عند الله خيركم لصاحبه، وخير الجيران عند الله خيركم لجاره* )
صحيح الأدب المفرد/84

( *خير النَّاس ذو القلب المَخْمُوم واللِّسان الصَّادق* ) قالوا : صدوق اللسان نعرفه ، فما مخموم القلب ؟ قال :
( *هو النقي ، التقي ، لا إثم عليه ، ولا بغي ، ولا غل ، ولا حسد* ) .
صحيح الجامع / 3291

*جعلني الله واياكم من خير الناس*🌴🥀
7/1/17, 4:20 AM - ‪+234 806 084 4942‬: Salam alaykum. The MD of Development Bank of Nigeria has informed that they are recruiting and are looking for good CVs from the North. They advertised in today's ( June 29) of Daily Trust- page 11 and Thisday- Page 17. Please get people to apply on line and let them send a copy of their CVs to bello.maccido1961@yahoo.com, so he can follow up. Closing date for applications is July 7. Let us please try and expedite. This post is from Bello Maccido, Wakilin Sokoto
(sent with Gentle Effect)
7/1/17, 6:34 AM - ‪+234 803 690 8439‬: Sheikh Yusuf Sambo Rigachikun ya maidawa Gov. Nasiru El-Rufa'e da martani kan batun kama matasan Arewa 👇👇👇
7/1/17, 6:38 AM - ‪+234 803 949 2908‬: APPEAL TO THE MUSLIM COMMUNITY TO GET THE YOUTHS MARRIED
Assalamu alaikum,
I am a 23 year old Muslim girl from a decent Muslim family, for a very long time this issue has weighed heavily on my mind, it has kept me crying most nights before sleep finally takes me. I am using this opportunity to appeal to our religious leaders to appeal to our parents to make getting married a bit easier for us.
To the religious leaders
1. You completely ignore the females during your daawah sessions and talk as if it's only the men that are exposed to fitnah, we are too you know.
2. We want you to make it so much of an issue that our parents would heed to it, we are the ones who have the problem and so we look for daawah regarding the issue, our parents don't listen please make them listen.
3. "Make dua " you say, we do all the time trust me , and we will continue to but you have to remember, good and pious husbands do not fall from trees, or start up a conversation in malls, or stop sisters on the street. Create avenues for us to meet in the halal way.
To the society
1. You ask us "When are you getting married?" or talk behind our backs saying "Is she still not married? Who has ever attempted to offer us proposals? Or task the Islamic community with getting us married?
To our parents
1. Our dear parents who love us so much, trying so hard to do right by us and not do to us "auren dole" by letting us engage in haram relationships claiming " itama to nemo mijinta da kanta" or " bama so mu takura mata". You have indeed placed us in grave danger, being alone with a non muharram, talking and doing things we shouldn't be doing.
2. You have made getting married so hard for us, you create reasons and excuses that have no significance in Islam, but " you have to finish school " they say, but " he earns very little " they say, but "he is not the same tribe as you " they say. Kindly refer to the imams for explanation on what the religion says concerning criteria for choosing husbands for your daughters.
Finally, the Muslim society has failed us and our parents have failed us in regards to aiding us to protect our chastity. This is my contribution I hope this open letter of mine creates a trend, I hope the message spreads far and wide and I hope whoever this message reaches tries to forward it to a higher Islamic organization.
Spread the word: The youths are in distress, trust me, we are.
Written by a concerned but hopeful Muslim sister.
7/1/17, 9:02 AM - ‪+234 806 908 8469‬: <Media omitted>
7/1/17, 9:48 AM - ‪+234 803 296 2077‬: THIS IS BIOGRAPHY OF PROPHET
. M U H A M M A D (S. A. W)
〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰〰
★NAME : - Muhammad (SAW)
★FATHER :- Abdullah
★MOTHER :- Ameenah
★PROFESSION :- Business man, then a Prophet.
★DATE OF BIRTH :- 12th Rabii' Al- Awwal
★PLACE OF BIRTH:- Makkah
★RESIDENCE:- Makkah then moved to Madina
★LIVE IN MAKKAH: - 50 years
★LIVE IN MADINA: - 13 years
★YEARS OF PREACHING: - 23
★AGE :- 63
★YEARS ACTIVE:-583–609 CE as merchant
609–632 CE as religious leader
★DEATH DATE :- June 8, 632.(11th after Hijra)
. A C T I O N S
(1) Virtue
(2) Preaching
(3) Jihad in Islam
. B E H A V I O U R
(1) Peace and Justice
(2) Loving of every body
(3) Liking of Muslims
(4) Regardful of any organ
(5) philanthropic
WIVES MARRIED PERIOD
(1) Khadija bint Khuwaylid 595–619
(2) Sawda bint Zamʿa 619–632
(3) Aisha bint Abi Bakr 619–632
(4) Hafsa bint Umar 624–632
(5) Zaynab bint Khuzayma 625–627
(6) Hind bint Abi Umayya 625–632
(7) Zaynab bint Jahsh 627–632
(8) Juwayriyya bint al-Harith 628–632
(9) Ramla bint Abi Sufyan 628–632
(10) Rayhana bint Zayd 629–631
(11) Safiyya bint Huyayy 629–632
(12) Maymunah bint al-Harith 630–632
(13) Maria al-Qibtiyya 630–632
. C H I L D R E N
★Boys:-
(1) Al-Qassem
(2) Abdullah
(3) Ibrahim
★Girls:-
(1) Zaynab
(2) Ruqayyah
(3) Ummu Kalthoom
(4) Fatima
Please send it to Muslim umma If u love prophet Muhammad

THE MAN CALLED MUHAMMAD (S.A.W)

10 MIRACLES YOU MUST KNOW ABOUT PROPHET MUHAMMAD(S.A.W)!(S.A.W)!!(S.A.W)!!!

1 Do you know that "Flies,insects, ants and mosquitoes" never land on his body talk less of bitten him? (S.A.W)

2 Do you know that he did not "yawn" in his life time? (S.A.W)

3 Do you know that both "Domestic and wild Animals" were never a second angry with him? (S.A.W)

4 Do you know that if he"sleeps" he hears any "conversation"? (S.A.W)

5 Do you know that he "sights" every thing both "front" and "back" at the same time without turning? (S.A.W)

6 Do you know that"Land" covers his "urine" and stool immediately he passed them?(S.A.W)

7 Do you know that he is always "one fit taller" than any body that comes "near" him? (S.A.W)

8 Do you know that he was "circumcised, washed and cleaned in his Mother's womb before been born to this world?(S.A.W)

9 Do you know that he never had a "wet dream"that signify Men's "puberty"?(S.A.W)

1o Do you know that he has no "shadow" even in the "Sun", Moon or "Light"?(S.A.W).

Even if you did not share , you will be rewarded, but if you do, your reward will be unmeasurable!!!
"Sallal-Lahu-Alaihim-Wasallam
7/1/17, 10:00 AM - ‪+234 803 296 2077‬: If a rose smells better than cabbage, It doesn't mean the rose can make a better stew. Don't try to compare yourself too much to others. You also have your own strength, search it and build on it. You may make better stew than they think. Smile always. All animals that exist, were in Noah's ark. A snail is one of those animals. If God could wait long enough for snails to enter Noah's ark; His door of grace won't close till you reach your expected position in life. Never look down on yourself, keep looking up. Broken crayons still color.

*Good morning.*
7/1/17, 10:49 AM - ‪+234 806 944 0591‬: Salam alaykum. The MD of Development Bank of Nigeria has informed that they are recruiting and are looking for good CVs from the North. They advertised in today's ( June 29) of Daily Trust- page 11 and Thisday- Page 17. Please get people to apply on line and let them send a copy of their CVs to bello.maccido1961@yahoo.com, so he can follow up. Closing date for applications is July 7.

This post is from Bello Maccido, Wakilin Sokoto
7/1/17, 11:01 AM - Bbl Cottonou: KHUDUBAR MASJIDIS SALAFIYYA BIU BORNO STATE:
06/SHAWWAL/1438HJRY
30/JUNE/2017MLDY

TOPIC= [[YA YA HALINMU YAKE BAYAN RAMADAN?]]

***MATASHIYA:
ALLAHU AKBAR! Mun kasance a jiya jiyannan muna jiran WATAN RAMADAN, To RAMADAN yazo har ya wuce tamkar walkiya, hakama duk abinda zaizo sai yazo, kowane ajali arubuce yake!
ALLAHU AKBAR! yini yana bin dare, wata yana bin wata! shekara yana bin shekara!
=ALLAH yace- (ALLAH yana jujjuya dare da rana, lalle acikin wannan akwai abin lura ga masu basira) {SRT NUR}
=ALLAH yace- (wadannan kwanakine muke jujjuyashi ga mutane domin ALLAH yabayyana muminai masu aiki na kwarai kuma yariki shahidai acikinsu) {SRT ALI-IMRAN-140}
ALLAHU AKBAR! Watan RAMADAN ya juya baya, bamu san zamu ga wata RAMADAN din ko bazamu ganiba, (kace lalle iliminta yana wurin ALLAH, UBANGIJINA baya bata kuma baya mantuwa) {SRT TDAHA-52}
Ya ku 'yan uwa! Sanannene yawancin musulmai awatan RAMADAN suna kokari wajen ayyukan alhairai da gaggawa zuwa gareta da barin zunubi da guje mata, ba shakka wannan alamace ta alhairi da albarka, wannan matashiyar shi yazunguro tambaya mai taken= YA YA HALINMU YAKE BAYAN RAMADAN???

***MUTANE SUN KASU GIDA 3 A MU'AMALARSU DA RAMADAN:
(1) mutanene nagari masu imani da taqawa tun kafin zuwan RAMADAN, da zuwan RAMADAN sai yakara musu imani da taqawa da son dukkan nau'ikan alhairai, kamar azumi, sadaka, salloli, karatun Qur'ani da sada zumunci, sun rabauta da nagarta kafin RAMADAN da bayanta, wadannan sune fiyayyun mutane a kashe kashennan guda ukun,
(2) mutanene nagari kafin RAMADAN saidai suna fama da aikata wasu zunubbai, amma da zuwan RAMADAN sai tayi tasiri akansu suka daina aikata zunuban acikinta kuma sukayi alkawarin barin aikata zunubban harma bayan RAMADAN, wadannan in sun tabbata akan wannan niyyar da sannu zasuga abinda zai faranta musu, don sune suke bin kashin farko
(3) mutanene na banza marasa kirki da RAMADAN yazoma basu sauya haliba kuma batayi musu tasiriba suka cigaba da futsara da shashanci a RAMADAN kuma suka laptawa kansu nau'ikan zunubbai sukayi asarar makudan lada, wadannan sunfi kowa asara, muna musu nasiha suji tsoron ALLAH WALLAHI MUTUWA TANA ZUWA!!!

***YA YA YADACE MUZANTO BAYAN RAMADAN???
Ya ku Musulmai! Lalle daga ni'imominda ALLAH SW yayi mana shine yawaita mana yanayi masu falala dayawa wacce yake yawaita makudan lada acikinsu, cikin wadannan lokutan akwai watan RAMADAN wacce ta nannade tabarmarta a kwanakinnan, ALLAH YAKARBA MANA!
Ya ku bayin ALLAH! Don watan RAMADAN ya wuce- tofa ALHMDLH ibada bai wuceba yana nan har zuwa mutuwa!
Idan watan RAMADAN da aka saukarda QUR'ANI acikinsa ya shude- tofa ALHMDLH karatun QUR'ANI tana nan har mutuwa!
Idan tarawihi da tahajjudi sun wuce- tofa ALHMDLH KIYAMULLAILI na nan har mutuwa!
Idan azumin RAMADAN ya wuce- tofa ALHMDLH azumi na nan har mutuwa!
Cikin azumin akwai azumi guda 6 a wannan wata da muke ciki na SHAWWAL wanda ake yinsa a matsayin godiya ga ALLAH daf bayan RAMADAN akan damanda yabayar na azumtarta da kuma koyi da ANNABI SAW,
=ANNABI SAW yace "Wanda ya azumci RAMADAN kuma yabiyo da guda 6 a SHAWWAL tamkar ya azumci shekara" (MSLM-1164)

***WASU MAS'ALOLI MASU ALAKA DA AZUMIN SITTA SHAWWAL:
=wani in yasha azumi kamar 1 ko 2 ko 3 a RAMADAN sai yabiyasu a watar SHAWWAL, sai bayan ya kammalasu in yaga yakasa kammala SITTA SHAWWAL sai yadawo yace ya canza niyyar yanzu wancan bashin ya maida ita SITTA SHAWWAL ko yayi akasin haka, yin hakan kuskurene bai halattaba,
=masu cewa yinsu ajere yafi yinsu a yayyanke lada ko akasin haka, kuskurene don babu nassinda yatabbatar
=masu cewa yinsu daf bayan ranar idi yafi falala, hakama a gomar farko yafi na goma nabiyu falala, nagoma na biyu yafi na goma na uku falala, wannan maganace maras dalili,a dukkansu akwai alhairi,
Saidai fa duk da haka gaggauta yinsa shi yafi a BABIN GAGGAUTA AIKIN ALHAIRAI,
=ALLAH ya umurcemu da haka yace (kuyi rige rigen alhairai)
=ALLAH ya yabi ANNABAWANSA wadanda sune zababbun bayinsa da gaggauta ayyukan alhairai- yace (lalle su sun kasance suna gaggautawa cikin alhairai) {SRT ANBIYA'I-90 & SRT MUMINUN 61}
=ALLAH ya umurcemu da haka muma- yace (kuyi rige rige zuwa ga wata gafara daga UBANGIJINKU da wata ALJANNA wacce fadinta tamkar sammai ne da kassai an tanadar da ita ga masu taqawa) {SRT ALI-IMRAN- 133}
=ANNABI SAW yace "abi a hankali akowace abin alhairi saidai in acikin aikin lahirane- to fa a gaggauta" [SNN AB DWD-4810, BHQ a SHU'ABIL IMAN-8461, HKM, ALBANY a SILSILATUS SAHEEHA-1794}
IMAMU TDAYYIBY yace- ma'anarsa= su al'amurran duniya babu tabbacin nasara aciki, meyiwuwa tazanto da kyawun karshe ko munin karshe- shiyasa akeso kabisa a hankali, amma al'amarin lahira wato ibada tanada tabbacin nasara da kuma kyakkyawan karshe ga duk wanda ya aikata bisa ihlasi da kuma dacewa da SUNNA,

***ADU'A:
👏🏻YA RABBANA KASAMU CIKIN MASU DAWWAMA CIKIN TSORONKA DA BAUTA MAKA HAR ZUWA KARSHEN NUMFASHINMU,
👏🏻YA RABBANA KASAMU CIKIN MASU GAGGAUTAWA ZUWA GA AYYUKAN ALHAIRAI DA IHLASI DA KUMA DACEWA DA SUNNAR ANNABINKA SAW
👏🏻YA RABBANA KATSERATAR DAMU DAGA DUKKAN AZABA DON RAHAMARKA,
👏🏻YA RABBANA KASHIGAR DAMU ALJANNAH DON FALALARKA,
AMIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIN.
7/1/17, 11:02 AM - Bbl Cottonou: DUNIYA MAKARANTA

BISMILLAHIR RAAHMANAR RAHIM

1. Sauki yana tare da tsanani. Mai hakuri yana cim ma dadi. Mai kyauta ba ya rasawa. Kowa ya ji tsoron Allah, Allah zai yi ma sa mafita. Manta da damuwa ka fuskanci rayuwa. Kowa ka gani a duniya akwai abin da ya dame shi.

2. Idan za ka yi alheri ka gaggauta shi, ka sirranta shi, sannan kada ka yi gori. Wannan shi ne halin mutanen kirki!.

3. Idan ba ka iya yin sadaka daga abin aljihunka to ka yi sadaka daga cikin hakoranka. Murmushi ga fuskar dan uwanka shi ma sadaka ne.

4. Ba kowane aiki ne karfi yake yi ba. Wani aikin hakuri ne yake yin sa!

5. Yaro akwai lokaci da karfi amma babu kudi. Dattijo akwai kudi da karfi amma babu lokaci. Tsoho akwai kudi da lokaci amma babu karfi. A rayuwa in ka samu wani abu ne za ka rasa wani. Cikakkiyar ni'ima kawai tana aljanna. Ya Allah ka ba mu aljanna.

6/10/1438
30/6/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/1/17, 11:02 AM - Bbl Cottonou: MASU HIKIMA SUN CE

BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM

1. Wanda ha riga ka a duniya da rana daya, ya fi ka hankali da sanin matsayin al'amura

2. Abu uku su ke tabbatar da kauna a zuciyar dan uwanka:
1. Ka fara yi masa sallama.
2. Ka buda masa a wurin zama.
3. Ka kira shi da sunnan da yake so.

3. Komai ka dasa za ka girbe shi ban da Adam. Idan har ka shuka shi ya kafu, sai ya tumbuke ka.

4. Kada kunya ta sa ka yi shiru ga abin da zai cuce ka.

5. Idan Allah ya kai ka inda mutane ke kushe ilimin da kake da shi ba don komai ba sai don su raba ka da shi. To kada wannan ya raba ka da iliminka.

Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

6/10/1438
30/6/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/1/17, 11:03 AM - Bbl Cottonou: MASU HIKIMA SUN CE

Fitowo ta 2

6. Kada ka tabbatar da amincewa da kowa sai ka yawaita jarraba shi.

7. Daga yawan nishin mutum a ke sanin ba ya da lafiya.

8. Ka riki abin da magabata masu hankali suka fada. Amma kada ka yi da sauyin zamani idan ba haka ba za ka sha wahala.

9. Idan ka ga mai mutunci da hankali ka nemi karuwa daga gare shi. Kada ka ba kaskantacce darajar da ake ba masu mutunci

10. Kada ka rabu da kowa sai bisa zancen kirki da aikin kirki. Ba ka sani ko za ku sake gamuwa da shi.

Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

7/10/1438
1/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/1/17, 11:04 AM - Bbl Cottonou: DUNIYA MAKARANTA

Fitowa ta 2

6. Makiyanka mutane uku ne: Mai kin ka, da mai kin masoyinka, da mai son makiyanka. Mai son uwa dole ya so danta.

7. Macce ce ta haife ka. Macce ce ta yi rainon ka. Macce ce kuma uwargidanka. Ta ya ya za ka raina macce?

8. Uwa ita kadai ce take manta kanta a addu'a, ta shagaltu da yi ma danta. Mu so iyayenmu.

9. Abubuwa uku ne su ke kawar da bala'i: Sadaka da Addu'a da sada Zumunta.

10. Abubuwa uku idan sun tafi ba su dawowa: Magana da Lokaci da Mutunci.

Rubutawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

7/10/1438
1/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/1/17, 11:48 AM - ‪+234 806 454 5636‬: <Media omitted>
7/1/17, 2:08 PM - Alfanuuuuuu: Nawa kopin bai zo bàa.
7/1/17, 2:09 PM - Alfanuuuuuu: من هم خيرُ الناس ؟

قال رسول الله صلى الله عليه وسلم:

( *خيركم من تعلم القرآن وعلمه* )
صحيح البخاري 5027

( *خياركم أحاسنكم أخلاقا* )
صحيح البخاري6035

( *خيركم أحسنكم قضاء* )
أي عند رد القرض .
صحيح البخاري رقم 2305

( *خيركم من يُرجى خيره ويُؤمٓن شره* )
صحيح الترمذي / 2263

( *خيركم خيركم لأهله* )
صحيح ابن حبان / 4177

( *خيركم من أطعم الطعام وردَّ السلام* )
صحيح الجامع / 3318

( *خياركم ألينُكم مناكب في الصلاة* )
الترغيب والترهيب 234/1
أي: يفسح لمن يدخل الصف في الصلاة .

( *خير الناس من طال عمره وحسن عمله* )
صحيح الجامع 3297

( *خير الناس أنفعهم للناس* )
صحيح الجامع 3289

( *خير الأصحاب عند الله خيركم لصاحبه، وخير الجيران عند الله خيركم لجاره* )
صحيح الأدب المفرد/84

( *خير النَّاس ذو القلب المَخْمُوم واللِّسان الصَّادق* ) قالوا : صدوق اللسان نعرفه ، فما مخموم القلب ؟ قال :
( *هو النقي ، التقي ، لا إثم عليه ، ولا بغي ، ولا غل ، ولا حسد* ) .
صحيح الجامع / 3291

*جعلني الله واياكم من خير الناس*🌴🥀
7/1/17, 2:39 PM - ‪+234 703 100 3547‬: BBC Hausa ra'ayi riga
Kada kayi mamaki da hukuncin Ubangiji:
Mahaifiyar wani mutum na kwance a asibiti.
Tana cikin matsanancin hali. Bayan kwanaki
kadan likitoci suka fada masa gaskiya. An fidda
rai da ita, zata iya mutuwa ko wani lokaci. Yabar
asibiti cikin matsanancin damuwa. A hanyar sa
ta komawa duba mahaifiyar sa. Sai Ya tsaya a
gidan mai, yana jira yasha man, sai yaga wata
kyanwa da diyarta a karkashin wani kwali. Basu
iya tafiya. Sai yayi tunani!!! Wazai ciyar dasu, sai
Ya shiga cikin kanti, sai sawo kifin gwangwani,
ya bude musu sannan yawuce zuwa asibitin.
Lokacin daya shiga dakin da ake aje marasa
lafiyan da jikinsu yayi tsanani, sai Ya iske
mahaifiyarsa bata nan, kayan hannunsa suka
zube akasa, ya hanzarta wajen malamar asibiti,
Ina take? Sai tace: Taji sauqi, Dan haka Mun
maida ta daya sakin. Ya tafi wajen mahaifiyarsa,
wacce Ya iske cikin qoshin lafia, ya gaida ta
sannan Ya tambayeta Meya faru. Sai tace: a
lokacin data suma, wata kyanwa da 'ya'yanta
sun miqa hannunsu sama suna roqa mata lafiya.
Mutumin Ya tsaya cikin mamaki. Yana mai
godiya ga Wanda majiqan bayinsa. Godiya ta
tabbata ga Allah, kyauta/sadaka tana kare
jarraba, da izinin Allah. (ku nemi waraka ta
hanyar bada sadaka) wannan kifin gwangwani ne
kawai. Manzon Allah tsira da amincin Allah su
tabbata agare shi yace: ( ku kare kawunan ku
daga wuta koda da dabino ne). Allah mai girma!
Ka/ki maida wannan a matsanin kyautatawa ta
farko. Ko da kana/kina da uzuri, turawa mutane
dayawa. Babu wani sarki sai Allah! Ya Allah! Ka
sauqaqawa duk Wanda Ya tura wannan saqo...
Amin!
7/1/17, 2:45 PM - ‪+234 703 100 3547‬: <Media omitted>
7/1/17, 5:53 PM - ‪+234 703 100 3547‬: <Media omitted>
7/1/17, 6:36 PM - ‪+234 803 376 8342‬: Slm
7/1/17, 6:38 PM - ‪+234 706 939 3353‬: Wslm
7/1/17, 6:38 PM - ‪+234 803 376 8342‬: Allah ya taimake mu
7/1/17, 6:39 PM - ‪+234 706 939 3353‬: Ameen
7/1/17, 6:39 PM - ‪+234 706 939 3353‬: Ykk
7/1/17, 7:49 PM - ‪+234 703 100 3547‬: Lfy
7/1/17, 8:55 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Amsoshin Tambayoyin ku 011

Sakamakon wani dalili yasa baku ji wannan amsoshi ba da wuri da fatan za'a gafarce mu

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa wannan lamba ta whatsapp ko kuma ta text:
07037979068
7/1/17, 8:55 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/1/17, 8:56 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/1/17, 8:56 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/1/17, 8:56 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/1/17, 8:56 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/1/17, 8:56 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/1/17, 8:57 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/1/17, 8:57 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/1/17, 8:57 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/1/17, 8:57 PM - ‪+234 803 674 9820‬: Wannan video din Me nene
7/1/17, 8:57 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/1/17, 8:57 PM - ‪+234 803 674 9820‬: Please
7/1/17, 8:58 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/1/17, 8:58 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/1/17, 8:58 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/1/17, 10:13 PM - ‪+234 9074619096‬: <Media omitted>
7/1/17, 10:28 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Gaggauta Neman ilimi cikin halin kuruciyarka tun kafin tsufa ta zo maka...

Game da mahaifa, ka abocesu cikin duniya gwargwadon shari'a...

...binkhal...
7/1/17, 10:30 PM - ‪+234 803 729 9251‬: Da kyau
7/1/17, 10:31 PM - ‪+234 803 729 9251‬: Allah yasa muface
7/1/17, 10:33 PM - ‪+234 703 100 3547‬: Ameen
7/1/17, 10:35 PM - ‪+234 706 761 9629‬: Amee
7/1/17, 10:35 PM - ‪+234 706 761 9629‬: N
7/1/17, 11:00 PM - ‪+234 9074619096‬: Ameen
7/3/17, 10:07 AM - ‪+234 803 374 3782‬ left
7/2/17, 7:00 AM - ‪+234 803 882 3969‬: Shirin Sanin Ya Kamata tare da Sheikh Abdulwahab Abdallah
1/6/07
7/2/17, 7:00 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/2/17, 7:09 AM - ‪+234 803 882 3969‬: Shirin Sanin Ya Kamata tare da Sheikh Abdulwahab Abdallah
1/6/17
7/2/17, 8:11 AM - ‪+234 703 100 3547‬: *Darajar Mutum Da Cikar Kimarsa*
Idan Ka Rasa Abinka Kada Ka Rasa Hankalinka, Damuwa Bata Maidoda Batacce, Bata Dawoda Matacce, Bata Hana Kaddara Yin Aikinta. Barwa Allah Duk Abinda Ya Sameka, Sai Allah Ya Isar Maka Duk Al'amarinka. Hamdala Tana Yaye Damuwa. Hailala Tana Karfafa Zuciya. La Haula Tana Warware Matsaloli, Istigfari Yana Kawo Arziki. Salati Yana Daga Darajar Mutum A Cikin Aljanna.
Barka da Asuba.
7/2/17, 8:17 AM - ‪+234 803 296 2077‬: <Media omitted>
7/2/17, 8:20 AM - ‪+234 703 100 3547‬: BBC Hausa ra'ayi riga
Kada kayi mamaki da hukuncin Ubangiji:
Mahaifiyar wani mutum na kwance a asibiti.
Tana cikin matsanancin hali. Bayan kwanaki
kadan likitoci suka fada masa gaskiya. An fidda
rai da ita, zata iya mutuwa ko wani lokaci. Yabar
asibiti cikin matsanancin damuwa. A hanyar sa
ta komawa duba mahaifiyar sa. Sai Ya tsaya a
gidan mai, yana jira yasha man, sai yaga wata
kyanwa da diyarta a karkashin wani kwali. Basu
iya tafiya. Sai yayi tunani!!! Wazai ciyar dasu, sai
Ya shiga cikin kanti, sai sawo kifin gwangwani,
ya bude musu sannan yawuce zuwa asibitin.
Lokacin daya shiga dakin da ake aje marasa
lafiyan da jikinsu yayi tsanani, sai Ya iske
mahaifiyarsa bata nan, kayan hannunsa suka
zube akasa, ya hanzarta wajen malamar asibiti,
Ina take? Sai tace: Taji sauqi, Dan haka Mun
maida ta daya sakin. Ya tafi wajen mahaifiyarsa,
wacce Ya iske cikin qoshin lafia, ya gaida ta
sannan Ya tambayeta Meya faru. Sai tace: a
lokacin data suma, wata kyanwa da 'ya'yanta
sun miqa hannunsu sama suna roqa mata lafiya.
Mutumin Ya tsaya cikin mamaki. Yana mai
godiya ga Wanda majiqan bayinsa. Godiya ta
tabbata ga Allah, kyauta/sadaka tana kare
jarraba, da izinin Allah. (ku nemi waraka ta
hanyar bada sadaka) wannan kifin gwangwani ne
kawai. Manzon Allah tsira da amincin Allah su
tabbata agare shi yace: ( ku kare kawunan ku
daga wuta koda da dabino ne). Allah mai girma!
Ka/ki maida wannan a matsanin kyautatawa ta
farko. Ko da kana/kina da uzuri, turawa mutane
dayawa. Babu wani sarki sai Allah! Ya Allah! Ka
sauqaqawa duk Wanda Ya tura wannan saqo...
Amin!
7/2/17, 8:28 AM - ‪+234 803 445 7259‬: Today's Beautiful Hadith is about Marriage

It was narrated from Aishah that: The Messenger of Allah (peace be upon him) said: "Marriage is part of my sunnah, and whoever does not follow my sunnah has nothing to do with me. Get married, for I will boast of your great numbers before the nations. Whoever has the means, let him get married, and whoever does not, then he should fast for it will diminish his desire."

(Sunan Ibn Majah, Vol. 3, Book 9, Hadith 1846)
7/2/17, 8:34 AM - ‪+234 803 296 2077‬: <Media omitted>
7/2/17, 8:49 AM - ‪+234 803 296 2077‬: LEADER.
Umar bin Al-Khattab narrated that the Prophet (peace be upon him) said: "Shall I not inform you of the best of your leaders and the worst of them: The best of them are those whom you love and they love you, you supplicate for them, and they supplicate for you. And the evilest of your leaders are those who hate you, and you hate them, and they curse you and you curse them."

(Jami` at-Tirmidhi, Vol. 4, Book 33, Hadith 107)

Imagine the honour and blessing of having Umar (RA) as our leaders. Alhamdulillah! 

Thank-you for reading and have a great day.

MORNING.
7/2/17, 8:52 AM - Qani Na Ta WajenGwamma: Ameen
7/3/17, 10:11 PM - Alfanuuuuuu: Kisan Gillar Da Akewa Fulani a Taraba, Babu Gwamnati a Kasarnan Ne ?

... Ina yan majalisu
.... Ina Sarakuna
.... Ina Gwamnoni
.... Ina Kafafen yada labarai.

Yau kimanin kwanaki 5 kenan da nafara jin wannan labarin yadda wasu kabilu ke kashe Fulani tamkar kiyashi.

Haryanzu babu gwamnati ko jamian tsaro da suka dauki wani mataki akan wannan lamarin. wani abun ban haushi shine gwamnoni masu kumfar baki akan cewar sai sun kama wadanda suka bawa Igbo waadi suma sunyi shiru basuce uffan ba akan wannan ta'asa ta kisan Fulanin. ko Igbo ne kadai yan Nigeria ?

Idan har su yan siyasa sunyi burus da kisan da akewa fulanin saboda tsoron bacin siyasar su, to ku sarakuna me kuke jira ?

Idan har kuna mulki domin talakawa ne to yakamata ku fito ku kare hakkin talaka, musamman wadanda aka zalunta....

#JusticeForTarabaMassacre
DAN ALLAH IDAN da hali KAIMA IN KA KARANTA KA TURA ZUWA Gaba DAN wanda bai sani ba ya sani wanda ya manta ya tuna En-uwan mu Musulmi ake kashewa fa, amma en-siyasa da masu bakin cewa akan igbo sai dai su mutu ba su ce komai ba sai dan wadanda ba a rasa ba, wadanda kuma ko sun furta ba jin su ake ba.
Don haka jama'a mu tuna da En-uwan mu da Addu'ar Allah Ya bi mana kaadi.
7/2/17, 10:31 AM - ‪+234 703 100 3547‬: STOP RECYCLING CORRUPTION!!!
Don't vote for any former governor as a senator in 2019.
Share if you are in support.
7/2/17, 1:28 PM - Bbl Cottonou: DUNIYA MAKARANTA

Fitowa ta 3

11. Mutane iri uku ne: Wasu kamar guba suke, gudun su ake yi. Wasu kamar magani suke, akai akai bukatar su. Wasu kuma kamar abinci suke, a kullum dole ne a neme su. Yi kokari ka zama wanda a kullum ake neman sa saboda amfaninsa.

12. Idan ka kwanta ba ka sani ba wane ne zai tashe ka? Iyalanka ne ko Mala'ikan mutuwa?! Zama cikin shiri a kullum don kada a riske ka.

13. Ana yin da-na-sani a kan magana, amma ba a cika yi a kan kawaici ba. Kama bakinka duk lokacin da ba ka tabbatar da amfanin magana ba.

14. Kada ka damu da masu kulla ma ka sharri, duk iya kokarinsu ba su wuce zartar da kaddarar Allah a kan ka.

15. Alamomin tsoron Allah guda biyar ne:
a. Fadin gaskiya
b. Cika alkawari
c. Rikon amana
d. Jin tausayi da
e. Kyautata ma mutane.

Rubutawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

8/10/1438
2/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/2/17, 2:35 PM - ‪+234 806 651 3338‬: <Media omitted>
7/2/17, 2:58 PM - Bbl Cottonou: MASU HIKIMA SUN CE

Fitowa ta 3

11. Allah yana karbar aikin duk wanda ya girmama shi, matukar bai yi wa bayinsa giraman kai ba.

12. Gwanintar mai dafa abinci da zakin miya ba su ke sa abinci dadi ba, lafiya ce ta ke sa a ji dadinsa.

13. Kazantar jiki da wahalar da shi ba shi ne tsoron Allah ba. Tsoron Allah shi ne bin umarninsa da barin haninsa.

14. Mai tsoron Allah bai damu da duniya a hannun wa ta ke ba.

15. Duniya kamar macije ce. Jikinta da kyau da laushi, amma gubarta mai kisa ce. Ku rabu da ita don karancin abin da za ku tafi da shi cikinta in za ku kabari.

Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

8/10/1438
2/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/2/17, 3:17 PM - ‪+234 9074619096‬: Duk Kofar Da Ka Ganta A Rufe Toh Tanada Mabudi.. Kadda Ka Saki Baki Kana Jiran Ta Bude Da Kanta!! Komai A Duniya Yanada Mabudi.. Mabudin Ilimi Shine Tambaya.. Mabudin Nasara Hakuri,, Mabudin Arziki Tsoron ALLAH,, Mabudin Zaman Lafiya Adalci Da Gaskiya!! Babban Mabudin Alkhairi Shine Istigfari Idan Kana Yawaita Shi Matsololinka Za Su Kau,, Damuwarka Zata Gushe.. Sauki Daga UBANGIJI Zai Zo Maka!! YA ALLAH Ka Gafarta Mana Ka Kawo Mana Sauki Acikin Rayuwar Mu Na Yau Da Kullun.
AMIN. Allah ya bamu saa.
7/2/17, 3:18 PM - ‪+234 803 376 8342‬: Allah ya saka
7/2/17, 5:28 PM - ‪+234 703 355 6700‬: HIKIMA ZINARIYA !!!

1.Hakuri iri biyu ne:
Hakuri da abin da kake so idan ba ka same shi ba da hakuri da abin da ba ka so idan ya same ka.

2. Duk kofar da ka gan ta a rufe tana da mabudi.
Kada ka saki baki
kana jiran ta ta bude da kanta.

3. Duk wanda ya zagi wani tare da kai wata rana sai
ya zage ka.

4. Komai a duniya yana da mabudi. Mabudin
ilimi shi ne tambaya,
mabudin nasara hakuri, mabudin arziki tsoron Allah, mabudin zaman lafiya adalci da gaskiya.

5. Hattara da mabudai guda uku:
A. Fushi, mabudin azaba.
B. Tsoro, mabudin fitina.
C. Kwadayi, mabudin wahala

6. Ba za ka taba sauka a tashar nasara ba sai
ka hau motar hakuri da
kokari da sadaukarwa.

7. Zuciyarka ita ce adireshinka. Harshenka shi ne
ma'auninka. Gyara
harshenka sannan ka kula da ayyukanka

8. Kada ka damu da masu kulla maka sharri,
duk iya kokarinsu
ba su wuce 'yan sa ido ga abin da Allah ya yi a kan ka ba.

9. Mutane iri uku ne: Wasu kamar guba suke,
gudunsu ake yi.
Wasu kamar magani suke, a-kai-a-kai ake
bukatarsu. Wasu kamar
abinci suke, a kullum dole ne a nemesu. Yi kokari
ka zama wanda a
kullum ake nemansa saboda amfaninsa.

10. Duk yadda ka yi sai wani ya zage ka. Manta
da mutane ka yi
komai yadda ya kamata!

11. Kada ka cuci wanda ya cuce ka. Sharri kare
ne, ko ya yi nisa sai
ya dawo wa mai shi.

12. Duk abin da ka yi masoyinka ne kawai kake
burgewa. Masu
hassada sai dai su yi murmushi don su batar da
hankalinka.
Amma fa hassada ga mai rabo taki ce.

13. Zamo mai hakuri da ba da uziri ga wanda
yayi maka ba daidai
ba.

14. Kada ka damu da mai kin ka ko wanda yake
sukar ka; rufin asirin da Allah ya yi maka ne ya ja maka

15. Ka ji tsoran Allah sai ya taimakeka, ka yi
ma'amala da kowa bisa
kyautatawa sai ka yi nasara.

Ya Allah SWT Ya sa albarka a rayuwarmu baki daya, ameen.
7/2/17, 5:28 PM - ‪+234 703 355 6700‬: <Media omitted>
7/2/17, 5:59 PM - ‪+234 703 100 3547‬: MASU HIKIMA SUN CE

Fitowa ta 3

11. Allah yana karbar aikin duk wanda ya girmama shi, matukar bai yi wa bayinsa giraman kai ba.

12. Gwanintar mai dafa abinci da zakin miya ba su ke sa abinci dadi ba, lafiya ce ta ke sa a ji dadinsa.

13. Kazantar jiki da wahalar da shi ba shi ne tsoron Allah ba. Tsoron Allah shi ne bin umarninsa da barin haninsa.

14. Mai tsoron Allah bai damu da duniya a hannun wa ta ke ba.

15. Duniya kamar macije ce. Jikinta da kyau da laushi, amma gubarta mai kisa ce. Ku rabu da ita don karancin abin da za ku tafi da shi cikinta in za ku kabari.

Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

8/10/1438
2/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/2/17, 9:24 PM - ‪+234 806 969 2926‬: <Media omitted>
7/2/17, 9:25 PM - ‪+234 9074619096‬: *HUKUNCIN ZUBAN JINI KO DAUKEWAN SHI SANADIYAR SHAN MAGANI*

*Tambaya:*
Assalamu alaikum, Menene hukuncin jinin da ya samu mace ta hanyar rashin shan maganin planing da ake sha wadda da zata tsallake kwana biyu bata sha ba jini zai zo mata amma data ci gaba da sha zai dauke shi ne nike son in san hukuncin shi.

*Amsa:*
Wa alaikumus Salaam, Lallai jinin da yake zo ma Mace sanadiyyar amfani da hanyoyin kayyade Iyali (Planning) shi ne asalin jinin Haila, dan haka a duk lokacin da mace ta yi amfani da wata hanya ta kayyade Iyali (planing) ta hanyar fitar da jini ko hana jinin fita, to babban abin da za ta lura da shi, shi ne, duk lokacin da jinin ya fito, hukuncin Haila ya hau kanta, ko da ba lokacin da ta saba haila ba ne in dai jinin ya zo to, hukuncin Haila ya tabbata a kanta.

Amma idan maganin ya hana jinin fita ne to, hukuncinta hukuncin mace mai tsarki ko da lokacin da ta saba Haila ne in dai jini bai zo ba to, babu hukuncin Jini a kanta domin hukuncin jini ba ya tabbata sai lokacin da jinin ya fito.

Allah Ya bamu ikon ganewa da gyarawa.

✍🏼Amsawa:
*_Malam Ibrahim Jushi, Zamfara_*
01/07/2017.

Daga: *ZAUREN FIQHUS SUNNAH*
7/2/17, 10:05 PM - ‪+234 803 690 8439‬: *Wani aiki sai Najeriya*
*Wani hisabi ko sai lahira*

Saurari fassarar jawabin Brigadier General Benjamin Ohanete a fadar Sarkin Mambila daga BBC Hausa Reporter.
*Abin da takaici da alj'ajabi👇*
7/2/17, 10:05 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
7/3/17, 1:30 AM - ‪+234 810 175 7640‬: . *INSTAGRAM*

Nasan a yanzun da wahalar gaske ka fadi wannan sunan a samu wanda bai sani ba.

Samari da 'yan mata hakazalika matan aure, zan taba 'yan matan saidai yau magana ta yawancinta kan matan aure suke.


*Yan mata*
Na bude *Instagram* ne dan inga menene a cikinshi da kowa yake tururuwar budewa.


Ta hanyar haka naci karo da handles da dama kaman su arewa finest, Arewa girls, Arewa swaggs, 9ja cuties dama wasu da ba zasu lissafu ba.


Hotunan da nagani akai yasa nake da tambayoyi guda uku ga yan matan mu da suke *Instagram*.


1. Saboda me kike Instagram yar uwa?


2. Hotunan da kike sakawa Da sunan sexy ko hot pictures menene amfaninsu?


3. Wa kike so ki burge?


Yar uwa ko kinsan wadan nan hotunan da kike sakawa da kaya a matse surarki a bayyane me suke nufi?


Dan arewa finest su saka hotonki?
Ko kuwa dan ace kina da kyau?


Ina kikabaro al'adunmu da addininmu?
Ina kikabar darajarki ta 'ya mace?
Ina kikabar killace jikinki da akace kiyi?


Ko kin manta da mutuwa ne? Kin dauki hoto rabin kirjinki a waje? Haka zaki mutu wani ya dauki wannan hoto ya saka R.I.P a jiki.


Yayin da wani ya kalla yai miki addu'a wani kallo zai ki daga mishi hankali. Shin zaki so Mahaifiyarki ko Mahaifinki wani yaga irin wannan hotunan?


Zan tsaya anan saboda kaman yanda nace yau *Matan aure* zanfi tabawa.


*Matan aure*
1. Me yakai hotonki *Instagram?*

2. Wa kike so ki burge?

3. Ina kika ajiye igiyoyinki ukku na aure da suke kanki?

4. Ina kikai cilli da darajarki?

5. Ina kika adana iliminki?

6. Ina kikai watsi da koyarwar addininki?

7. Meye amfanin tarin followers dinki?

8. Me kike so ki samu?

9. Yabon wa kike bukata?

10. A ina aka halarta surar jikinki ta fita a ganta?


Inada tambayoyi akalla sunfi sama da hamsin. Ganin yanda hotunan matan aure ke yawo a #Instagram* yafi komai kona mun rai.


Ina da yaqinin 80% cikin 100% na kalar hotunan da matan masu aure suke sakawa a *Instagram* ko mazajensu ba kasafai suke ganin irin wannan kwalliyar ba.


Sai dai in za'aje unguwa, bance dan kina matar aure ba sai kiqi yin *Instagram.* Bandai ga amfanin saka hotonki akai bane ba kawai.


Wallahi muji tsoron Allah. Daga irin hotunan nan barna take kara yaduwa. Daga irin hotunan nan kike taimakawa wajen yada barna.


Kinje kinsa hoto da surarki a bayyane. Abokin mijinki ya kalla wani abu ya darsu a ranshi. Bama shi kadai ba da maza da yawa.


Wani zaki masa kyau yai snapping ya ajiye. Daga nan kuma Allah kadai yasan inda zai yadu.


Bansan me kike ji ba, ko dadin me hakan yake miki, wasu mijinsu yasani bai damu ba saboda rashin kishi ko kuma yana dauka hakan wayewa ce oho?


Karin lalacewa shine mata da mijin da suke daukar hotunan su rungume da juna wasu ma an hada baki da juna a saka a *Instagram.*


Allah kai mana tsari da irin wannan wayewa, me kuke so ku nunawa duniya?


Cewar ku masoya ne ko kuma me? Shin kun manta da Hadisai da dama da suka zo kan muhimmancin boye sirrin aure?


Nikam kalamaina sun kare wallahi. Na fadi iya abinda nake son fada a yanzun.


Allah ya bamu ikon gyarawa ya rabamu da kalar wayewar da zata kaimu ga halaka.

Amin Ya Rabb.

Masu free wedding yake ko pre wedding banma sani ba. Ina nan zuwa gareku

Ya kai dan uwa mai Albarka ka taya mu yada wannan karatu/sako zaka samu lada mai yawa, domin yada ilimi yana da daga cikin Abubuwan da suke kusan ta bawa ga Mahalicci.
7/3/17, 5:38 AM - ‪+234 803 408 8803‬: *I AM REMINDING YOU OF YOUR AGE*

YEAR - AGE
1960 - 57
1961 - 56
1962 - 55
1963 - 54
1964 - 53
1965 - 52
1966 - 51
1967 - 50
1968 - 49
1969 - 48
1970 - 47
1971 - 46
1972 - 45
1973 - 44
1974 - 43
1975 - 42
1976 - 41
1977 - 40
1978 - 39
1979 - 38
1980 - 37
1981 - 36
1982 - 35
1983 - 34
1984 - 33
1985 - 32
1986 - 31
1987 - 30
1988 - 29
1989 - 28
1990 - 27
1991 - 26
1992 - 25
1993 - 24
1994 - 23
1995 - 22
1996 - 21
1997 - 20
1998 - 19
1999 - 18
2000 - 17
2001 - 16
2002 - 15
2003 - 14
2004 - 13
2005 - 12
2006 - 11
2007 - 10
2008 - 09
2009 - 08
2010 - 07
2011 - 06
2012 - 05
2013 - 04
2014 - 03
2015 - 02
2016 - 01
2017 - 06 months

So When Is Your Date Of Birth?

When You Will Start Developing Your Life after here?

When You Will Change?

What have you Done For Your Life?

Have You Got Educated?

Have You Got Married?

Are You A True Muslim?
You need To Change Life.

But When? Where?How?

Today? Or Tomorrow?

Stop Procrastination

Postponement is Dangerous

Try To Do Something For You are growing older Please

Reflect please.
7/3/17, 6:35 AM - ‪+234 703 100 3547‬: *NASIHA! NASIHA!! NASIHA!!!*


*```👉 KA TUNATAR DOMIN TUNATARWA TANA AMFANAN MUMINAI```*
👇 👇 👇 👇 👇


```👉Zauna da jama'a lafiya domin watarana sune zasuyi rakiyarka izuwa maqabarta.

👉Daure ka rike sallah akan lokaci domin watarana zata tayaka kwanciyar qabari.

👉Daure kayi biyayya ga iyayenka domin watarana kaima mahaifine.

👉Zamo mai yafiya a wajen mutane domin kaima a wajen Allah mai laifi ne.

👉Yi bautar Allah kamar kana ganinSa saboda Shi Yana ganinka.

👉Rike karatun qur'ani domin watarana zai Zama ceto a gareka

👉Daure ka turawa al-ummar musulmi domin yin aikin alkhairi```.
7/3/17, 9:32 AM - ‪+234 803 222 3008‬: NASIHA
Rike karatun qur'ani domin watarana zai ceto agareka
7/3/17, 10:35 AM - ‪+234 9074619096‬: Jazakillah
7/3/17, 11:04 AM - NA'IBIN SUNNAH: *Complete List of MS Excel Shortcut Key*

Ctrl+A - Select All
Ctrl+B - Bold
Ctrl+C - Copy
Ctrl+D - Fill Down
Ctrl+F - Find
Ctrl+G - Goto
Ctrl+H - Replace
Ctrl+I - Italic
Ctrl+K - Insert Hyperlink
Ctrl+N - New Workbook
Ctrl+O - Open
Ctrl+P - Print
Ctrl+R - Fill Right
Ctrl+S - Save
Ctrl+U - Underline
Ctrl+V - Paste
Ctrl W - Close
Ctrl+X - Cut
Ctrl+Y - Repeat
Ctrl+Z - Undo
F1 - Help
F2 - Edit
F3 - Paste Name
F4 - Repeat last action
F4 - While typing a formula, switch between absolute/relative refs
F5 - Goto
F6 - Next Pane
F7 - Spell check
F8 - Extend mode
F9 - Recalculate all workbooks
F10 - Activate Menubar
F11 - New Chart
F12 - Save As
Ctrl+: - Insert Current Time
Ctrl+; - Insert Current Date
Ctrl+" - Copy Value from Cell Above
Ctrl+' - Copy Formula from Cell Above
Shift - Hold down shift for additional functions in Excel's menu
Shift+F1 - What's This?
Shift+F2 - Edit cell comment
Shift+F3 - Paste function into formula
Shift+F4 - Find Next
Shift+F5 - Find
Shift+F6 - Previous Pane
Shift+F8 - Add to selection
Shift+F9 - Calculate active worksheet
Shift+F10 - Display shortcut menu
Shift+F11 - New worksheet
Shift+F12 - Save
Ctrl+F3 - Define name
Ctrl+F4 - Close
Ctrl+F5 - XL, Restore window size
Ctrl+F6 - Next workbook window
Shift+Ctrl+F6 - Previous workbook window
Ctrl+F7 - Move window
Ctrl+F8 - Resize window
Ctrl+F9 - Minimize workbook
Ctrl+F10 - Maximize or restore window
Ctrl+F11 - Inset 4.0 Macro sheet
Ctrl+F1 - File Open
Alt+F1 - Insert Chart
Alt+F2 - Save As
Alt+F4 - Exit
Alt+F8 - Macro dialog box
Alt+F11 - Visual Basic Editor
Ctrl+Shift+F3 - Create name by using names of row and column labels
Ctrl+Shift+F6 - Previous Window
Ctrl+Shift+F12 - Print
Alt+Shift+F1 - New worksheet
Alt+Shift+F2 - Save
Alt+= - AutoSum
Ctrl+` - Toggle Value/Formula display
Ctrl+Shift+A - Insert argument names into formula
Alt+Down arrow - Displayy AutoComplete list
Alt+' - Format Style dialog box
Ctrl+Shift+~ - General format
Ctrl+Shift+! - Comma format
Ctrl+Shift+@ - Time format
Ctrl+Shift+# - Date format
Ctrl+Shift+$ - Currency format
Ctrl+Shift+% - Percent format
Ctrl+Shift+^ - Exponential format
Ctrl+Shift+& - Place outline border around selected cells
Ctrl+Shift+_ - Remove outline border
Ctrl+Shift+* - Select current region
Ctrl++ - Insert
Ctrl+- - Delete
Ctrl+1 - Format cells dialog box
Ctrl+2 - Bold
Ctrl+3 - Italic
Ctrl+4 - Underline
Ctrl+5 - Strikethrough
Ctrl+6 - Show/Hide objects
Ctrl+7 - Show/Hide Standard toolbar
Ctrl+8 - Toggle Outline symbols
Ctrl+9 - Hide rows
Ctrl+0 - Hide columns
Ctrl+Shift+( - Unhide rows
Ctrl+Shift+) - Unhide columns
Alt or F10 - Activate the menu
Ctrl+Tab - In toolbar: next toolbar
Shift+Ctrl+Tab - In toolbar: previous toolbar
Ctrl+Tab - In a workbook: activate next workbook
Shift+Ctrl+Tab - In a workbook: activate previous workbook
Tab - Next tool
Shift+Tab - Previous tool
Enter - Do the command
Shift+Ctrl+F - Font Drop Down List
Shift+Ctrl+F+F - Font tab of Format Cell Dialog box
Shift+Ctrl+P - Point size Drop Down List. (Muftahuddin A/kadir)
7/3/17, 11:51 AM - ‪+234 803 690 8439‬: PRESS RELEASE
July 3rd, 2017
ANNOUNCING THE DEATH OF ALHAJI YUSUF MAITAMA SULE, DANMASANIN KANO
With a sorrowful heart, we announce the death of AAlhaji Yusuf Ma it am a Suke, Danmasanin Kano this morning.
He died in a hospital in Cairo, Egypt following a brief illness.
We pray that Allah grants his soul eternal rest.
SIGNED: N. A. SHARIFF
7/3/17, 1:02 PM - ‪+234 706 109 7361‬: *Wani dottijone.*

Sojoji suka tare su a checking point sai wani soja yaji sa yana ta mita, sai ransa ya baci yashe masa Dottijo yau zan maka wulakancin da baka taba gani ba, buda bakin dottijon yace a'a sai dai ka bugeni amma wulakancin da ban taba gani ba kan babu shi ga jiki nan dukanni, daya sojan da yaji haka sai yace masa, Baba duk wulakanci ka taba gani kace kenan, sai dottijon yace kwarai kuwa tunda shekarana arba'in da mace daya ai ba wani wulakancin da zakamin da yafi wannan,sai sojojin nan suka fashe da dariya sukace to Baba mun gode a sauka lafiya Allah tsare hanya.

TOH KALUBALE GAREKA MAI MATA DAYA KA DAU HARAMAR KARI KO KA FUSKANCI WULAKANCIN DA DOTTIJO YA FUSKANTA.

Hahahaha karfa kice na zuga mijinki ya kara miki kishiya a'a abokiyar zama kawai nace ya sama miki don gudun kar ya wulakanta.

*Toh fa.*
7/3/17, 1:54 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
7/3/17, 1:54 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
7/3/17, 1:55 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
7/3/17, 1:55 PM - ‪+234 9074619096‬: 🙏
7/3/17, 1:55 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
7/3/17, 1:56 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
7/3/17, 1:57 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
7/3/17, 1:58 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
7/3/17, 2:01 PM - ‪+234 813 336 7720‬: Jazakallahu khaira
7/3/17, 2:02 PM - NA'IBIN SUNNAH: Amin
7/3/17, 2:32 PM - ‪+234 703 100 3547‬: Mungode
7/3/17, 2:34 PM - ‪+234 803 408 8803‬: 👍🏻
7/3/17, 4:23 PM - ‪+234 706 939 3353‬: Ameen
7/3/17, 4:40 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Amsoshin Tambayoyin ku 012

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiki da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa a wannan lamba ta whatsapp ko ta text.
07037979068
08038823969
7/3/17, 4:42 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/3/17, 4:43 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/3/17, 4:45 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/3/17, 6:13 PM - Bbl Cottonou: *ALBISHIRINKU DALIBAN ILMI*

Assalamu Alaykum warahmatullahi wabarakatuh,

_Ina so in sanarda daliban Ilmi musamman masu bibiyar kafar www.darulfikr.com cewa mun shirya sosai domin ci gaba da saka katuttukan *SHEIKH JABIR SANI MAIHULA* wadanda aka fara saka wa kafin Azumi._

Darussan da za mu Saka sun ha da:

*1. RAYUWA MAI DADI*
*2. DANDALIN AHLUL BAITI DA SAHABBAI*
*3. KARATUN AHKAMUL JANA'IZ*
*4. KARATUN HA'IYYA (Da dai sauransu)*

Kuci gaba da Kasancewa da darulfikr.com domin samun karatun maluman Sunnah a saukake

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah.

Yakubu Ja'afar Abdullah
08 Shawwal, 1438AH
2nd July, 2017
7/3/17, 6:21 PM - Bbl Cottonou: 056- Huduba daga masallacin Kofare dake garin Jimeta Jihar Adamawa tare da Dr Basheer Imam Ali (Hafizahullah) 30-06-2017

http://darulfikr.com/s/24665
7/3/17
, 6:21 PM - Bbl Cottonou: *-HALAYENMU GAMEDA BUKUKUWAN SALLAH.*

Daga Bakin👉🏾 *SHEIKH IBRAHIM IMAM GWANDU.*

_*Wannan itace muhadarar da malam ya gabatar a unguwan zinariya dake garin Jos.*_

*-Malam yayi bayani sosai gameda tarbiyarmu da irin dabi'unmu musamman lokacin bukukuwan sallah.*

*-Malam ya taba fanni daban daban kama daga Maza, mata harma da Iyaye akan irin munin abubuwan damuke aikatawa wajen sa kaya, aski dakuma koyi da al'adun kafirai a lokutan bukukuwan sallah.*

*🎙SHIGA WANNAN BLUE RUBUTUN DAKE QASA DOMIN SAURARON CIKAKKIYAR MUHADARAR.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/s/24663
========================

Darul fikr- Takuce domin yada Sunnah.

*©opy right- Masjidul Qur'an Jos.*
7/3/17, 6:21 PM - Bbl Cottonou: *-KARATUN LITTAFIN SUNANUT TIRMIZI.*
=============================
_*Daga masjidul Qur'an dake kan titin bauchi road cikin garin jos.*_

*-Daga Bakin👉🏾 SHEIKH IBRAHIM IMAM GWANDU.*

*-KARATUN JIYA ASABAR.*
*-BABIN SIFFAR JAHANNAMA.*

*-KU SHIGA BLUE LINK DAKE QASA DOMIN SAURARON WANNAN DARASI.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/s/24735
=============================

*-KU SHIGA NAN DOMIN SAUKE DARUSSAN BAYA DA BAKU DASU.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/m/book/dr-ibrahim-gwandu/Sunan+Attirmidhi
----------------------------------------------------------

_*Darulfikr=Takuce Domin Yada Sunnah.*_
*©opy right= Majlisin Sunnah.*
+2348164363661
7/3/17, 6:21 PM - Bbl Cottonou: *-Wadannan Sune Muhadarori guda Biyu da aka Gabatar Ranar Asabar data wuce, A masjidus Sahaba dake Unguwan Filing sukuwa a garin jos.*

*🎙KU SHIGA BLUE LINK DAKE QASA DOMIN DOWNLOADING DA SAURARO.*

*1⃣-MUHADARA TA FARKO MAI TAKEN>>> DARUSSAN DAMUKA DAUKA A CIKIN RAMADAN.*

-DAGA BAKIN👉🏾 *SHEIKH MUHAMMAD RABIU UMAR. (Abu Humaid)*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/s/24765
=============================

*2⃣MUHADARA TA BIYU MAI TAKEN>>> 'YAN UWAN TAKA A MUSULUNCI.*

-DAGA BAKIN👉🏾 *SHEIKH KHALID USMAN KHALID.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/s/24766
============================

_*🎙Darulfikr.com= Takuce Domin Yada Sunnah.*_
_*©opy right= Majlisin Sunnah.*_
+2348164363661
7/3/17, 6:21 PM - Bbl Cottonou: *🔘KARATUN LITTAFIN MADARIJIS SALIKIN.*
Na Ibnul Qaiyimul Jauziyya, RahimuhulLah.
=============================
_*Daga Masjidul Qur'an Dake Kan Titin Bauchi Road Cikin Garin Jos.*_

🎙Daga Bakin👉🏾 *SHEIKH IBRAHIM IMAM GWANDU. (Abu Maryam)*

*-KARATUN JIYA LAHADI.*
08-10-1438 02-07-2017

*🎙KU SHIGA BLUE LINK DAKE QASA DON SAUKEWA DA SAURARO.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/s/24767
=============================

*🎙KU SHIGA NAN KUMA DON SAUKE DARUSSAN BAYA DA BAKU DASU.*
👇🏾👇🏾👇🏾

http://darulfikr.com/m/book/dr-ibrahim-gwandu/Madarijis+salikeen
---------------------------------------------------------

_*🎙Darulfikr.com= Takuce Domin Yada Sunnah.*_
_*©opy right= Majlisin Sunnah.*_
+2348164363661
7/3/17, 9:14 PM - ‪+234 703 100 3547‬: 🏞<NISA'U AHLUL-JANNAH>

Kalmar *"MACE"* tamkar *GOLD* ne
ko kuma muce Sinadarin *ZINARI* mai yin *WALKIYA* a kowane *LOKACI*

*MATA*
Sunada wani *SINADARI*na *FARIN JINI* wanda yake da matukar Tasiri ga idon *MAZAJE*

*MATA*
Sunada matukar kima a Cikin
Al'Ummah wadda har takai ga
sun samu martaba da matsayi Babbah.

*MATA*
Sunada wani *LAUNI* mai Juya *MAZAJE* Tamkar Limzamin *DOKI*
komai *MATSAYINKA* *MULKI, KUƊI* ko *SARAUTA MACE* sai ta Juya ka.

*MATA*
Sun Amsa Sunan Su *MATA* ga jan
*AJI*
da Juyin Juya Hali, komai Rashin Kyan *MACE* Kalma daya Zata sa *KASO* ta nan Take.

*MATA*
Sunada Hikima da Jurewa akan
abunda suke matukar *SO* amman sai sukasa Nunawa.

*MATA*
Sunada Kunya, Hakuri da Juriya har sukan burgeka idan Ka Iya Zama
Dasu.

*MATA*
Basu son mai kuntata masu koda
yaushe sunfi son Mai kyauta ta masu.

*MATA*
Suna son *RAHA* da Abun *DARIYA*
ko kuma Nishadantarwa.

*MATA*
Zuciyar su *FARA* ce tamkar farin
*RUWA* ba wuya shawo kansu idan
ransu ya Baci.

*MATA*
Sunada *HAKURI* da Tausayi da kuma Firgita akan wani abu Kadan.

*MATA*
Basa son, Saunan Mutum ko kuma ƙazamin Mutum.

*MATA*
Sunfi son mai *BASU* ako wane Lokaci da kuma nuna Tausayi agare *SU.*

*MATA*
Suna jajir cewa akan nuna *SOYAYYA* da Tausayin Junan.

*MATA*
Sunfi son mutum mai *HAKURI* da
zafin naima har sukan yin Alfahari da Wannan.

*MATA*
Sunada Yauqi da son *DAULA* da kuma Anunasu Manya ne.

*DARAJOJIN MATA GUDA (16) DA SUKA ƊARA MAZA! (USIKUM FIN NISA'I KAIRA)*
Inai muku wasicci da Alkairi ga
mata "Inji Manzon Allah {s.a.w} a cikin Huɗubar Ban Kwana"

*1- MACE CE*
*TA FARA MUSULUNTA* a duk
duniya kuma ta yiwa musulunci hidima da dukiyar ta da duk abinda ta mallaka harda GwalaGwalanta *(NANA KHADIJA) (R.A)*

*2- MACE CE*
Farkon wanda ta fara Istimbabi a cikin shari'ar musulunci........
*(NANA KHADIJA) (R.A)*

*3- MACE CE*
Sanadiyyar samun Taimama a shari'a *(UMMUNA A'ISHA) R.A*

*4- MACE CE*
Ta ilmantar da Sahabbai bayan wafatin Annabi{s.a.w}
*NANA A'ISHA (R.a)*

*5- MACE CE*
Sanadiyar tsiran sahabbai daga fushin Allah sanda akai sulhun
*HUDAIBIYYA* Kuma *MACE* ce ta shawo akan *SAHABBAI* har suka tsira daga fushin Allah.
*(UMMU SALAMA) R.A*

*6- MACE CE*
Ta Kwantarwa Manzon Allah *HANKALI* Lokacin da Ifk ya faru a madina, kafin saukar wahayi
*(BARIRA) (R.A)*

*7- MACE CE*
Wanda Manzon Allah *{S.A.W}* yace idan mutum ya tarbiyyantar da
ita koda bashi ya haife ta ba, zai shiga *ALJANNA* shi da Manzon Allah *{S.A.W}*

*8- MACE CE*
Ta zamo Ma'auni damai Aure zai gwada kimarsa agun Mahaliccinsa, idan ya kyautata mata yanada sakamako mai kyau, idan kuma ya cuceta akwai uquba daga Allah.

*9- MACE CE*
Shari'a ta tanadar *MATA* Ladan Jam'im Salloli guda biyar (5)
Da Juma'a da Jana'iza da Jihadi
duk basai taje ba,amma sanadiyyar ta Kyautatawa *MIJINTA* Allah Zai bata duk *LADAN* wadannan Ibadun.

*10- MACE CE*
Sanadiyyar warware matsalar Zihari, suratul *(MUJADALA)*


*11- MACE CE*
Ta fara yin Sa'ayi tsakanin *SAFA da MARWA (HAJARA)*

*12- MACE CE*
Sanadiyyar tsiran mutanen sarauniyar Saba, suratl *(NAML)*
*BILKISU MAI GADON ZINARI*

*13- MACE CE*
Sanadiyar musuluntar Sayyiduna Umar *(R.A) (FATIMA)*

*14-,MACE CE*
Ake samun nutsuwa da ita! *LITASKUNU ILAIHA* Namiji bazai taba samun sukuni ba sai yana da mace!

*15- MACE CE*
Duk mulkin mutum da dukiyar shi sai da ita yake kara kima a idon mutane! godiya nake.

*Mata iyayen mune Mugirmamasu!*
7/3/17, 9:39 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Ganin tsaraicin juna (banda ma'aurata) ta ko Wana hali baya halatta...

Ganawa tsakanin mutane biyu (2) ko magana da yaren da na ukkunsu baya fahimta, baya cikin halayya na kwarai...


...binkhal...
7/3/17, 9:47 PM - ‪+234 803 949 2908‬: *Quotes regarding Islam by some Western philosophers:*

*1. Leo Tolstoy (1828-1910):*
"Islam will rule the world one day, because in it there is a combination of knowledge and wisdom".

*2. Herbert Wells (1846-1946):*
"Until the effectiveness of Islam again, how many generations will suffer atrocities and life will be cut off, then one day the whole world will be attracted to it, on that day there will be Dilshad and on that day the world will be inhabited.

*3. Albert Einstein (1879-1955):*
"I understand that the Muslims did it through their own intelligence and awareness which the Jews could not do. In Islam it is the power that can lead to peace".

*4. Huston Smith (1919):*
"The faith which is upon us and this is better than us in the world, then it is Islam. If we open our hearts and minds for it, then it will be good for us".

*5. Michael Nostradamus (1503-1566):*
"Islam will be the ruling religion in Europe, but the famous city of Europe will become the Islamic State capital."

*6. Bertrand Russell (1872-1970):*
"I read Islam and realized that it is to be the religion of all the world and all humanity." Islam will spread throughout Europe and in Europe the big thinkers of Islam will emerge. One day it will come that Islam will be the real stimulus of the world. ".

*7. Gosta Lobon (1841-1931):*
"Islam only talks about peace and reconciliation. Invite Christians to appreciate the faith of reform."

*8. Bernard Shaw (1856-1950):*
"The whole world will accept Islam religion one day and if it can not even accept the real name, it will accept it by the name of metaphor." West will accept Islam one day and Islam will be the religion of those who have studied in the world. "

*9. Johann Geith (1749-1832):*
"We all have to accept Islam religion sooner or later. This is the real religion. If am called a Muslim, I will not feel bad, I accept this right thing."
7/3/17, 10:17 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/3/17, 10:19 PM - ‪+234 803 138 5737‬: Are you a YOUTH, between the ages of 18 and 40, with a dream of starting your own business or wanting to expand your existing business? Here is the chance you have been waiting for.
The Youth Enterprise with Innovation in Nigeria (YouWiN! Connect) invites you to attend a sensitization workshop at Zainab Hall, Royal Tropicana Hotel, Nasarawa, Kano on Tuesday 11th July 2017 at 10 AM
For more information, visit www.youwinconnect.org.ng. Please forward to all youths within the age limit. This Message is from Federal Ministry of Finance, Abuja.
7/3/17, 10:31 PM - ‪+234 9074619096‬: WADANNAN SUNE WADANDA AKE TUNANIN ZA A BIYAMA AKIN HAJJI BANA
sai Ku duba idan mutum yaga hoton shi sai ya godema admin
😎🤓😋😜😝😆😋😌😇😍😊😉😘🙂🎅🏻👴🏾👦🏽👦🏽👧👧👮🏿👵🏼👧👸👸👴🏾👦🏽👧😆😝😌😇🙂😍😎🤓😜😊😋🤔😍👴🏾👦🏽👧🤔😜😑🤔😋😜🤓😉😎😊👆🙂🙆😌😘👧😝😝👧👮🏿👵🏼👸👦🏽👴🏾👮🏿👴🏾👧😋🤓🤓👴🏾😍👸😍😇😌😆🙂😋🤔🤓👴🏾😎👸😇🙂😇😆😘👮🏿😆👧😝😝😌😍😉🤓😎😋👧🤓👦🏽👮🏿😆😘😌😆😝👧👮🏿👵🏼👦🏽😊👦🏽😍😊😉🤔😊 a duba da kyau fa
7/3/17, 11:07 PM - ‪+234 703 100 3547‬: *FA IDAR WANNAN SALATI WANDA KE ZUWA GABA*
Manzon Allah *(s.a.w)* yace, Wanda ya wannan salati sau *(12)* Allah zai biya masa
*Bukatarsa* kuma
Allah zai biya *bashin* da yake kansa, haka kuma wanda yake Neman *soyayya* da *daukaka* idan ya karanta zai samu *biyan bukata* da *albarka* da *yalwar* *arziki* acikin lamarin sa wanda ya karanta sau uku (3). Da *daddare* sau (3) kuma da rana Allah zai saukar da *mala'iku* dubu (1000) a *gareshi* suna ,
*gadinsa* da *iyalansa* har *makwabtansa* da *dukiyarsu* Baku daya kuma Allah zai *hallakar da makiyansa* in sha allahu, *Wanda ya dawwama yana karantawa* Allah *zai tausasa zuciyarsa kuma a haskaka kabarinsa* haka kuma *manzon Allah (S A W)* yace wanda ya karanta wannan salati sau (100) ranar *lahadi zai shiga aljannah* bada hisabi ba insha allahu wannan kadan ke daga cikin falalar wannan salati Allah ya sa mu da CE ameen.

(1). Allahumma salli wasallim ala sayyidina
Muhammadin *sayyidil mursalina.*
(2). Allahumma salli wasallim ala sayyidina
Muhammadin *sayyidil mujahidina.*
(3). Allahumma salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidishsha hidina.*
(4). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidil khaifina.*
(5). Allahumma salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidil da I INA.*
(6). Allahumma salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidit taibina.*
(7). Allahumma salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidil abidina.*
(8). Allahumma salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidil hamidina.*
(9). Allahumma salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidis salihina.*
(10). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidirraki Ina.*
(11). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidissa jidina.*
(12). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidil qaimina.*
(13). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidil kaidina.*
(14). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidil muttakina.*
(15). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidil mustagfirina.*
(16). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidil nadimina.*
(17). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidil shakirna.*
(18). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidil hafizina.*
(19). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidizzakirina.*
(20). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidil akilina.*
(21). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidil muhsinina.*
(22). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidil Akaaramina.*
(23). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidil MUNZIRINA.*
(24). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidil MUBASSHRINA.*
(25). allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *SAYYIDIDDAYYIBINA.*
(26). allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *SAYYIDINNABI'INA*
(27). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *sayyidil ALAMINA.*
(28). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *NABIYIZZAKIYATTAKIYI.*
(29). Allahumma Salli wasallim wabarki ala sayyidina Muhammadin *KURASHIYIL HASHIMIYI.*
(30). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *MADANIYIL ARABIYIL MUKARRAMI YAUMI KIYAMATI.*
(31). Allahumma Salli wasallim wabarik ala sayyidina Muhammadin *SAYYIDI AHLIL JANNATI.*
(32). allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *SAHIBIL MAKAMI MAHAMUDI.*
(33). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *SAHIBIL SIRADIL MUSTAKIMA.*
(34). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *AFARALIL AUWALINA WAL AKHIRINA.*
(35). Allahumma Salli wasallim ala sayyidina Muhammadin *WA'ALA JAMI'IL AN BIYA'I WAL MURSALINA WA'ALA MALA'IKATIL MUKARRABINA WA'ALA IBADILLAHISSALIHINA MINAHLISSAMAWTI WA AHLIL ARERINA WA ALAINA MA'AHUMU AJ MA'INA BIRAHMATIKA YA ARAHMARRAHIMINA WASALLLHU ALA SAYYIDINA MUHMADIN WA ALA ALIHI WASAHABIHI WASALLAMAN AJMA'INA.*


*ALHAMDULILLAHI RABBIL ALAMIN*
7/3/17, 11:08 PM - NA'IBIN SUNNAH: Makaryaci kuma ya tanadi wajen zamansa a'ina?
7/3/17, 11:35 PM - ‪+234 9074619096‬: Duk wanda ya tashi daga bacci cikin dare yace:

*La'ilaha illallahu wahdahu la'sharikalahu lahul mulku walahul hamdu wahuwa ala kulli shai'inkadir*.

*Subhanallahil Walhamdulillahi Wala'ilaha illalahu, Wallahu akbar Walahaula walakuwwata illa billahi Rabbigfirlee*.

Annabi S.A.W. Yace

" za'a gafarta masa. In yayi addu'a za'a kar6a. In ya tashi yai sallah za'a kar6a.

Tura wa jama'ar Annabi muyi, tarayya a cikin ladan. 🙏🏻
7/4/17, 5:47 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
7/4/17, 6:34 AM - ‪+234 803 376 8342‬: Naga naki namiki murna
7/4/17, 7:41 AM - Bbl Cottonou: DUNIYA MAKARANTA

Fitowa ta 5

21. Kada ka bar aikin yau kace sai gobe. Gobe ai ta mai rabo ce.

Lada ka zolayi masu aikata zunubi. Dukanmu muna cikin suturar Allah ne. Amma ka yi ma su nasiha da lafazi kyakkyawa. Duk masu laifi ba su kai Fir'auna ba, kuma duk masu wa'azi ba su kai matsayin Annabi Musa (Alaihis Salam) ba. Amma Allah ya ce da shi: Ka gaya ma Fir'auna magana mai laushi, watakila zai karbi wa'azi ko ya ji tsoron Allah.

23. Huda-huda tsuntsu ne da ya kawo rahoto, ya isar da sako, ya nuna kishin addininsa. Kada ka bari tsuntsu ya fi ka son Allah da kishin addininsa.

24. Abu Jahali cikakken Balarabe ne, mai kudi kuma Bakuraishe. Amma yana wuta. Bilal talaka ne, kuma bawa ne, bakar fata. Amma yana tare da Manzon a aljanna. Aikin kowa shi yake fisshe shi.

25. Idan namiji bai ji dadin aure ba zai yi tunanin kara mata ne don ya samu jin dadi. Idan kuma ya ji dadi zai yi tunanin karawa don ya kara jin dadi. Mata ku yi hakuri karin aure dabi'a ce a cikin mazajenku.

Rubutawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

10/10/1438
4/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/4/17, 7:41 AM - ‪+234 703 100 3547‬: <Media omitted>
7/4/17, 7:42 AM - Bbl Cottonou: MASU HIKIMA SUN CE

Fitowa ta 5

21. Mutum uku sun cancanci a ki su:
a. Matalauci mai giraman kai.
b. Mara karfi mai neman tashin hankali.
c. Mawadaci marar taimako

22. Mafificin mutane shi ne wanda idan an ba shi ya gode, idan an hana shi ba ya zargi idan zalunce shi yana hakuri.

23. Wanda ya fi mutane duka hutawa a duniya shi ne wanda ya hakurar ma samun sa, ya bar abin da a ke ki, ya kama wanda ake so

24. Wanda ya fi kowa wahala a duniya shi ne mai bakin ciki a kan ni'imar da Allah ya yi ma wani bawansa.

25. Mawadaci a duniya shi ne wanda ya cire zuciyarsa daga samu, ya kuwa bayyana wa mutane samun sa.

Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

10/10/1438
4/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/4/17, 7:42 AM - Bbl Cottonou: 👆🏾👆📜📃✅💯

البخاري ٣/٣٩،
صحيح ابن ماجة ٢/٣٣٥.
7/4/17, 7:42 AM - ‪+234 703 100 3547‬: DUNIYA MAKARANTA

Fitowa ta 5

21. Kada ka bar aikin yau kace sai gobe. Gobe ai ta mai rabo ce.

Lada ka zolayi masu aikata zunubi. Dukanmu muna cikin suturar Allah ne. Amma ka yi ma su nasiha da lafazi kyakkyawa. Duk masu laifi ba su kai Fir'auna ba, kuma duk masu wa'azi ba su kai matsayin Annabi Musa (Alaihis Salam) ba. Amma Allah ya ce da shi: Ka gaya ma Fir'auna magana mai laushi, watakila zai karbi wa'azi ko ya ji tsoron Allah.

23. Huda-huda tsuntsu ne da ya kawo rahoto, ya isar da sako, ya nuna kishin addininsa. Kada ka bari tsuntsu ya fi ka son Allah da kishin addininsa.

24. Abu Jahali cikakken Balarabe ne, mai kudi kuma Bakuraishe. Amma yana wuta. Bilal talaka ne, kuma bawa ne, bakar fata. Amma yana tare da Manzon a aljanna. Aikin kowa shi yake fisshe shi.

25. Idan namiji bai ji dadin aure ba zai yi tunanin kara mata ne don ya samu jin dadi. Idan kuma ya ji dadi zai yi tunanin karawa don ya kara jin dadi. Mata ku yi hakuri karin aure dabi'a ce a cikin mazajenku.

Rubutawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

10/10/1438
4/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/4/17, 7:45 AM - Bbl Cottonou: *Malaman Sunnah suna ci gaba da Allah waddai da maganganun Dr. Gummi na cin zarafi da sukar Hadissan Manzon Allah (S) da malaman Sunnah👇*

Shekh Musa Asadus Sunnah yana mayar da martani kan biyar daga cikin mas'alolin da Dr. Gummi ya tayar a tafsirinsa na wannan shekara.

*Ayi Sauraro Lafiya*
7/4/17, 7:46 AM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
7/4/17, 10:30 AM - ‪+234 803 296 2077‬: Denmark wants to Burn the Holy Quran on next Saturday in the large grounds in Copenhagen (capital city of Denmark ), in reply to the Islamic Boycott on their products. Please let's get together to boycott their products, and pray to Allah Almighty to show them the result of their intentions, which will be a lesson for the whole world. Forward this to as many friends as you can. Denmark is loosing, please don't let this msg stop. Hope you all know about the Denmark newspaper which made fun of our beloved Holy Prophet Sallallahu Alaihi Wasallam and till now they do not regret. Let us make them regret for good. The Danish Ambassador, Prime Minister and Denmark National Channel, all are trying to do something just to stop the boycott by Muslims since last month through which their losses have reached 4 billion Euros. If we continue to boycott Denmark products 7 months more it could reach around 80 billion Euros loss. Believers do not let this message stop. Please forward this text to as many Muslims as possible. Can't u spare 15 minutes in order to spread this message among Muslims? REMEMBER THE PROPHET Sallallahu Alaihi Wasallam MIGHT ASK YOU ON THE DAY OF JUDGMENT, "WHAT DID YOU DO WHEN THEY MADE FUN OF ME"? "HOW DID YOU DEFEND ME"? Any products with barcode no. starting with 57 are Danish made Products. Please cause all Muslims to circulate this to the Ummah and to ban Danish made products
7/4/17, 12:20 PM - ‪+234 803 690 8439‬: <Media omitted>
7/4/17, 5:50 PM - ‪+234 806 084 4942‬: ATTENTION!!!!
idan kana tafiya cikin mota da daddare sai Kaga anjeho maka kwai abisa glashin motarka toh kada ka tsaya kaduba, kuma kada ka kunna WIPER, kuma kada ka fesa ruwa akan glashin, domin idan kwai yahadu da ruwa sai yayi biji-biji yarufe maka gani da wurin kashi 92.5 bisa dari, hakan sai ya wajabtamaka tsayawa, su kuma dama suna nan biye dakai sai sufito da makamansu su amshe motarka. Kada kayi kasala Ko son Kai wurin yada wannan sako ga bayin Allah, duk wanda yataimaki wani shima Allah zai taimakeshi.
7/4/17, 8:55 PM - ‪+234 803 042 7671‬: OFFICE OF THE YOUNG ENGINEERS KANO BRANCH SOLICITED FREE N POWER CAFE SUPPORTED BY NIGERIAN SOCIETY OF ENGINEERS AND NIGERIAN INSTITUTE OF ELECTRICALS AND ELECTRONICS ENGINEERS KANO IN PARTNER WITH WWW.SEARCHNIJ.COM
AT MAIDUGURI ROAD ZUWAIRA HOUSE (WWW.SERCHNIJ.COM) UNDER THE CHAIRMANSHIP OF ENGR.RABIU HARUNA.
SEN.HOTORO CARES.
PLEASE BROADCAST AS YOU ARE OPPORTUNE.
7/4/17, 9:52 PM - ‪+234 9074619096‬: Allah ya saka 🙏
7/4/17, 10:23 PM - Alfanuuuuuu: 🕌🕌 *MATASAN SUNNAH WHATSAPP GROUP*

https://m.youtube.com/watch?feature=share&v=NsaQMqSAcCM

🕌🕌 *HUDUBAR SALLAR IDI KARAMA*

```TARE DA```

*SHEIKH IMAM IDRIS ABDULAZIZ*
7/4/17, 10:23 PM - Alfanuuuuuu: COMPLETE TAFSIR BY Sheikh Muhammad Tahir (Abu Fatima) 1438/2017
Tare da Jibwis Social Media Kano State
. 1 http://kiwi6.com/file/amdzbxopze

2 http://kiwi6.com/file/0pllmif77n

3 http://kiwi6.com/file/vqg9imcrnj

4 http://kiwi6.com/file/do0v43h17a

5 http://kiwi6.com/file/zt7ylsqlt4

6 http://kiwi6.com/file/sy8ic8asx4

7 http://kiwi6.com/file/r79qvhz9k2

8 http://kiwi6.com/file/z67lralwa6

9 http://kiwi6.com/file/5n8g3lan5e

10 http://kiwi6.com/file/rhxldbbrzv

11 http://kiwi6.com/file/yaivfen557

12 http://kiwi6.com/file/0qqppsmq6v

13 http://kiwi6.com/file/ko4tx7dcak

14 http://kiwi6.com/file/624dc220xw

15 http://kiwi6.com/file/wonzkuuuf8

16 http://kiwi6.com/file/frs305kd9u

17 http://kiwi6.com/file/qnaf0z4p41

18 http://kiwi6.com/file/ruzd2adsir

19 http://kiwi6.com/file/31igg3tsss

20 http://kiwi6.com/file/ixf9lynigb

21 http://kiwi6.com/file/i1ua4wramj

22 http://kiwi6.com/file/lodoh0ukxx

23 http://kiwi6.com/file/cmzo5fxrly

24 http://kiwi6.com/file/t1za5x70ic

.................................................................
Ku yi sauraro lafiya
ku ci gaba da kasancewa da

www.facebook.com/socialmediakano
7/4/17
, 10:23 PM - Alfanuuuuuu: *🕌DUTSEN TANSHI MAJLIS BAUCHI, STATE - NIGERIA* 🇳🇬
**********************************

*☪ RAMADAN TAFSEER!!! ☪*
*==== TAFSIRIN DARE 2017====*

*📀COMPLETE 1438AH/2017📀*

*_Tareda:_*

_*Imam Idris Abdul'azeez Bauchi*_
_(Hafizahullah)_

➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖
*Don yin Downloading danna BLUE din Rubutu na kasan kowace Rana daga shafin Sunnah na Darulfikr.com*
➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖
_*Kamar Haka:-*_

Rana: (01)
http://darulfikr.com/s/21432
Rana: (02)
http://darulfikr.com/s/21516
Rana: (03)
http://darulfikr.com/s/21590
Rana: (04)
http://darulfikr.com/s/21658
Rana: (05)
http://darulfikr.com/s/21805
Rana: (06)
http://darulfikr.com/s/21882
Rana: (07)
http://darulfikr.com/s/21940
Rana: (08)
http://darulfikr.com/s/22106
Rana: (09)
http://darulfikr.com/s/22170
Rana: (10)
http://darulfikr.com/s/22224
Rana: (11)
http://darulfikr.com/s/22369
Rana: (12)
http://darulfikr.com/s/22501
Rana: (13)
http://darulfikr.com/s/22581
Rana: (14)
http://darulfikr.com/s/22770
Rana: (15)
http://darulfikr.com/s/22843
Rana: (16)
http://darulfikr.com/s/22986
Rana: (17)
http://darulfikr.com/s/23284
Rana: (18)
http://darulfikr.com/s/23286
Rana: (19)
http://darulfikr.com/s/23374
Rana: (20)
http://darulfikr.com/s/23471
Rana: (22)
http://darulfikr.com/s/23667
Rana: (23)
http://darulfikr.com/s/23791
Rana: (24)
http://darulfikr.com/s/23884
Rana: (25)
http://darulfikr.com/s/23962
Rana: (26)
http://darulfikr.com/s/24026
Rana: (27)
http://darulfikr.com/s/24169
Rana: (28)
http://darulfikr.com/s/24435
➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖
*_Ayi Sauraro lafiya !!!_*

🔎 _Za'a iya binmu da kuma Downloading Sauran Karatuttukan a shafinmu na Facebook_
👇� 👇� 👇� 👇
www.facebook.com/dutsentanshimajlisbauchi123


*=(Kubi Sunnah Karku Kirkiro)=*
***********************************
©Dutsen Tanshi Majlis Media
Team 2017
7/4/17, 10:23 PM - Alfanuuuuuu: *🕌DUTSEN TANSHI MAJLIS BAUCHI, STATE - NIGERIA* 🇳🇬
**********************************

*☪ RAMADAN TAFSEER!!! ☪*
*===TAFSIRIN YAMMA 2017===*

*📀COMPLETE 1438AH/2017📀*

*_Tareda:_*

_*Imam Idris Abdul'azeez Bauchi*_
_(Hafizahullah)_

➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖
_*Don yin Downloading danna BLUE Rubutu na kasan kowace Rana daga Shafin Sunnah na Darulfikr.com*_
➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖
*Kamar Haka:-*

Day 1:
http://darulfikr.com/s/21347
Day 2:
http://darulfikr.com/s/21404
Day 3:
http://darulfikr.com/s/21515
Day 4:
http://darulfikr.com/s/21589
Day 5:
http://darulfikr.com/s/21657
Day 6:
http://darulfikr.com/s/21803
Day 7:
http://darulfikr.com/s/21880
Day 8:
http://darulfikr.com/s/21939
Day 9:
http://darulfikr.com/s/22105
Day 10:
http://darulfikr.com/s/22169
Day 11:
http://darulfikr.com/s/22223
Day 12:
http://darulfikr.com/s/22362
Day 13:
http://darulfikr.com/s/22499
Day 14:
http://darulfikr.com/s/22580
Day 15:
http://darulfikr.com/s/22767
Day 16:
http://darulfikr.com/s/22842
Day 17:
http://darulfikr.com/s/22978
Day 18:
http://darulfikr.com/s/23264
Day 19:
http://darulfikr.com/s/23285
Day 20:
http://darulfikr.com/s/23373
Day 21:
http://darulfikr.com/s/23470
Day 22:
http://darulfikr.com/s/23551
Day 23:
http://darulfikr.com/s/23790
Day 24:
http://darulfikr.com/s/23883
Day 25:
http://darulfikr.com/s/23961
Day 26:
http://darulfikr.com/s/24025
Day 27:
http://darulfikr.com/s/24168
Day 28:
http://darulfikr.com/s/24434
➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖
*_Ayi Sauraro lafiya !!!_*

🔎 _Za'a iya binmu da kuma Downloading Sauran Karatuttukan a shafinmu na Facebook_
👇� 👇� 👇� 👇
www.facebook.com/dutsentanshimajlisbauchi123


*=(Kubi Sunnah Karku Kirkiro)=*
***********************************
©Dutsen Tanshi Majlis Media
Team 2017
7/4/17, 10:25 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Girmama Annabinka Muhammad, mai tsira da amincin ALLAH, kuma ka girmama matansa, da mutanen gidansa, da da dukkan sahabbansa.

Haka wajibi ne girmama sauran Annabawa dukkansu...


...binkhal...
7/5/17, 5:49 AM - Alfanuuuuuu: ⏰ ☁ أذكار الصباح والمساء⛅
☁☁⛅☁☁
اعوذ بالله من الشيطان الرجيم

الله لا إله إلا هو الحي القيوم لا تأخذه سنة ولا نوم له ما في السموات وما في الأرض من ذا الذي يشفع عنده إلا بإذنه يعلم ما بين أيديهم وما خلفهم ولا يحيطون بشيء من علمه إلا بما شاء وسع كرسيه السموات والأرض ولا يؤوده حفظهما وهو العلي العظيم
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل هو الله أحد* الله الصمد* لم يلد ولم يولد* ولم يكن له كفوا أحد (3)
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل أعوذ برب الفلق* من شر ما خلق* ومن شر غاسق إذا وقب* ومن شر النفاثات في العقد* ومن شر حاسد إذا حسد (3)
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل أعوذ برب الناس* ملك الناس* إله الناس* من شر الوسواس الخناس* الذي يوسوس في صدور الناس* من الجنة و الناس (3)
👏🏻👏🏻👏🏻
🌸 🌸 🌸
أصبحنا وأصبح الملك لله، والحمد لله، لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد وهو على كل شيء قدير، رب أسألك خير ما في هذا اليوم وخير ما بعده، وأعوذ بك من شر ما في هذا اليوم وشر ما بعده، رب أعوذ بك من الكسل وسوء الكبر، رب أعوذ بك من عذاب في النار وعذاب في القبر
👏🏻👏🏻
🌸 🌸 🌸
اللهم بك أصبحنا، وبك أمسينا، وبك نحيا، وبك نموت وإليك النشور
🌸 🌸 🌸
اللهم أنت ربي لا إله إلا أنت، خلقتني وأنا عبدك، وأنا على عهدك ووعدك ما استطعت، أعوذ بك من شر ما صنعت، أبوء لك بنعمتك علي، وأبوء بذنبي فاغفر لي فإنه لا يغفر الذنوب إلا أنت
👏🏻☪
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أصبحت أشهدك، وأشهد حملة عرشك، وملائكتك، وجميع خلقك، أنك أنت الله لا إله إلا أنت وحدك لا شريك لك، وأن محمدا عبدك ورسولك
- أربع مرات -(4)
🌸 🌸 🌸
اللهم ما أصبح بي من نعمة أو بأحد من خلقك فمنك وحدك لا شريك لك، فلك الحمد ولك الشكر
🌸 🌸 🌸
اللهم عافني في بدني، اللهم عافني في سمعي، اللهم عافني في بصري، لا إله إلا أنت. اللهم إني أعوذ بك من الكفر، والفقر، وأعوذ بك من عذاب القبر، لا إله إلا أنت
- ثلاث مرات -(3)
🌸 🌸 🌸
حسبي الله لا إله إلا هو عليه توكلت وهو رب العرش العظيم
- سبع مرات -(7)
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أسألك العفو والعافية في الدنيا والآخرة، اللهم إني أسألك العفو والعافية في ديني ودنياي وأهلي، ومالي، اللهم استر عوراتي، وآمن روعاتي، اللهم احفظني من بين يدي، ومن خلفي، وعن يميني، وعن شمالي، ومن فوقي، وأعوذ بعظمتك أن أغتال من تحتي
🌸 🌸 🌸
اللهم عالم الغيب والشهادة فاطر السموات والأرض، رب كل شيء ومليكه، أشهد أن لا إله إلا أنت، أعوذ بك من شر نفسي، ومن شر الشيطان وشركه، وأن أقترف على نفسي سوءا، أو أجره إلى مسلم
🌸 🌸 🌸
بسم الله الذي لا يضر مع اسمه شيء في الأرض ولا في السماء وهو السميع العليم
- ثلاث مرات -(3)
🌸 🌸 🌸
رضيت بالله ربا، وبالإسلام دينا، وبمحمد صلى الله عليه وسلم نبيا
- ثلاث مرات -(3)⛺👏🏻
🌸 🌸 🌸
يا حي يا قيوم برحمتك أستغيث أصلح لي شأني كله ولا تكلني إلى نفسي طرفة عين
🌸 🌸 🌸
أصبحنا وأصبح الملك لله رب العالمين، اللهـم إني أسألك خير هذا اليوم فتحه، ونصره، ونوره، وبركته، وهداه، وأعوذ بك من شر ما فيه وشر ما بعده
👏🏻👏🏻👏🏻
🌸 🌸 🌸
أصبحنا على فطرة الإسلام، وعلى كلمة الإخلاص، وعلى دين نبينا محمد صلى الله عليه وسلم ، وعلى ملة أبينا إبراهيم، حنيفا مسلما وما كان من المشركين
🌸 🌸 🌸
سبحان الله وبحمده
- مائة مرة -(100)
🌸 🌸 🌸
لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد، وهو على كل شيء قدير
- مائة مرة -(100)
🌸 🌸 🌸
سبحان الله وبحمده: عدد خلقه، ورضا نفسه، وزنة عرشه، ومداد كلماته
-ثلاث مرات-(3)
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أسألك علما نافعا، ورزقا طيبا، وعملا متقبلا
🌸 🌸 🌸
أستغفر الله وأتوب إليه
- مائة مرة في اليوم -(100)
🌸 🌸 🌸
اللهم صل وسلم على نبينا محمد
-عشر مرات
(10)(100)
🌸🌸🌸🌺🌺
Ina muku fatan Alkhairi, tare da karanta muku gaisuwa ta kauna da addua mai yawa.
7/5/17, 5:49 AM - Alfanuuuuuu: *🎙KAMMALA KARATUN LITTAFIN RIYADUS SALIHIN TAREDA WALIMA.*
_*Daga Masjidul Ansar Dake Kusa da Makarantar Hayatul Islam, Anguwan Rogo Jos.*_
===========================

*-Wannan Shine karatun Qarshe a cikin littafin Riyadus Salihin, Bayan Kwashe Sama da Shekara Goma Sha Bakwai ana Gabatarwa, Tareda Walima Don Nuna Godiya Ga Allah Bisa Kammala wannan Littafi.*

*-Manyan Malamai Sun Halarci Kammala wannan Littafi Dakuma Fara Sabo.*

*🎙SHIGA BLUE LINK DAKE QASA DOMIN SAUKE BAYANIN MALAMAI DASUKA GABATAR.*
👇🏾👇🏾👇🏾

*1⃣Kammala karatun littafin daga bakin👉🏾 DR NAZIF YUNUS.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19967

*2⃣Gabatarwa daga bakin== SHEIKH MUHAMMAD RABIU UMAR.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19968

*3⃣NASIHA DAGA BAKIN SHEIKH ALIYU ALIYU.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19969

*4⃣Nasiha daga bakin=SHEIKH ISMAIL ALBAYAN.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19970

*5⃣Nasiha daga bakin== MAL AMINU SADIS DAGA JAMA'ATU.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19971

*6⃣Nasiha daga bakin= SHEIKH MURTADHA ABU IBRAHIM.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19972

*7⃣Nasiha daga bakin==DR MUNIR ILYAS.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19973

*8⃣Nasiha daga bakin==DR ABDURRAHMAN IDRIS ZAKARIYYA.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19974

*9⃣Bayanin littafin daza'a saka dakuma bada kyaututtuka.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19975

*🔟Bayanin Rufewa Da godiya daga bakin== SHEIKH IBRAHIM YUNUS.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19976

---------------------------------------------------
Darulfikr.com👉🏾 *Takuce Domin Yada Sunnah.*
*©opy right= Majlisin Sunnah.*
www.facebook.com/majlisinsunnah
7/5/17
, 8:53 AM - ‪+234 814 477 7338‬ added ‪+234 806 115 5424‬
7/5/17, 6:06 AM - Bbl Cottonou: *🎙ZAMA KYAKKYAWAN ABIN KOYI GA 'YA'YA.*
============================
*-Karatun Goron Sallah cikin wannan littafi mai albarka, Karatun Littafin mai suna ركائز في تربية الأبناء​(Arraka'iz fi tarbiyatil aulad) Wanda yake bayani akan wasu Ginshikai (asas) wanda iyaye zasu kiyaye wajen Tarbiyyar yayansu kamar yadda Musulunci ya koyar.*

*-A DARUSSA GUDA BIYAR 05.*

Daga bakin: *MALAM NASIR ABUBAKAR SALIHU.*(HafizahulLah)
➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖➖

Wuri: Masallacin Jumu'ah na Shaikh Abubakar Gumi (Salamatu Institute) Unguwar Mu'azu Kaduna​​

*🎙KU SHIGA LINK DAKE QASA DOMIN SAUKE NAKU DARUSSAN DOMIN SAURARO.*
👇🏾👇🏾👇🏾

*1⃣DARASI NA DAYA 001.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/24856

*2⃣DARASI NA BIYU 02.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/24857

*3⃣DARASI NA UKU 03.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/24860

*4⃣DARASI NA HUDU 04.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/24861

*5⃣DARASI NA BIYAR 05.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/24858
============================

_*🎙Darulfikr.com= Takuce Domin Yada Sunnah.*_
_*©opy right= Zauren Islamic Sunnah.*_
7/5/17, 6:06 AM - Bbl Cottonou: *001 DANDALIN AHLUL BAITI DA SAHABBAI*

_Tare da:_ *Sheikh Jabir Sani Maihula*

http://darulfikr.com/s/24910

_Wannan shiri yana za'qulu Hadisai da sukayi Magana akan Falalar Sahabbai da Ahlul Baiti._
*Ya Allah Ka qara mana son Sahabbai da Ahlul Baiti*

*Ayi Saurare Lapia*

Ku cigaba da kasancewa damu a darulfikr.com domin cigaba da samun karatukan maluman sunnah.
Darulfikr.com takuce domin yada sunnah.
7/5/17, 6:22 AM - ‪+234 803 296 2077‬: Assalamualaikum warahmatullah wabarakatuhu my brothers and sisters of Islam it is well known that the life pan of every individuals very little while compared with life in the grave. Think of those that passed and assume you among them, use your opportunity and worship almaighty Allah before your life time terminated out, you can only be a companion with your good did. And you most ask in a place where no individuals helps no amnesty no Expo only those who obey Allah his mercy and blessing will be granted. Therefore, whoever passed the examination Allah will show them there beautiful houses in Aljannah, those who failed will see a very wide row of doom of fire. My brothers and sisters no way out except to worship Allah. May Allah (SWT) help us to achieve our desired goals and reward Aljannatul naim. Share it as a part of DA'AWA
7/5/17, 9:51 AM - ‪+234 803 882 3969‬: Amsoshin Tambayoyin ku 013

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa a wannan lamba ta whatsapp ko ta text.
07037979068
08038823969
7/5/17, 9:51 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/5/17, 9:54 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/5/17, 9:55 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/5/17, 12:34 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
7/5/17, 12:34 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
7/6/17, 8:49 AM - Alfanuuuuuu: [6/25, 4:15 PM] ‪+234 806 954 8243‬: تقبل الله منا ومنكم صالح الأعمال. عيد مبارك وكل عام وانتم بخير بمناسبة عيد الفطر المبارك اعاده الله علينا وعليكم بالخير واليمن والبركات.
[6/25, 8:20 PM] ‪+234 803 694 3910‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركاته

It is possible that one day I have spoken in your absence about you, the language, whether I am alone or with an assembly, deviates incontestably, voluntarily or involuntarily. I hope that you will forgive me if I have been slandering you. I KNOW THAT ALLAH WILL NOT FORGIVE ME FOR SPEAKING BEHIND YOU. I send this message to all my contacts, not out of weakness on my part but out of fear of the one who holds all the kingdoms.

If you have forgiven me send me this message which is an invitation to mutual forgiveness.
Purify our souls, forgive me, for sudden deaths are frequent.
I take Allah as a witness that I forgive you.

Let this message be a mutual invitation to forgiveness after Ramadan, to a purification preparation for the rest of the life.
[6/27, 7:24 PM] ‪+234 806 954 8243‬: #AMERICA


An kama dan jaridar da ya nadi kalaman shugaban Amurka, Donald Trump, inda Trump, din ya yi subudda baki, ya ce.


Tattalin Arzikin mu zai kare idan duniyar Musulmi, ta zauna lafiya, saboda cinikin makaman da Amurka, ke 'kerawa, zai ragu matuka, domin kuwa cinikin makaman shine gin shi kin tattalin arzikin Amurka, kalaman da dan jaridar ya nada, wanda suka bazu, galibi Amurkawan da suka saurari kalaman shugaban nasu sun ce ba ya a cikin hayyacinsa lokacin da ya furta kalaman.


Ya yin da wasu ke ganin cewa 'barin baki ne ya kwashi shugaban, yanzu haka dai Godwin-Juliet, dan jaridar gidan Rediyon ABC ya shiga hannu jami'an tsaro a birnin New-York, na kasar ta Amurka.


@Hausa Press24.
[6/27, 9:27 PM] ‪+234 806 091 2120‬: *Very interesting & meaningful msg 2 share:*

*If:*
*A B C D E F G H I J K LM N O P Q R S T U V W X Y Z*
*is equal to:*

*1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26*

*Do you agree that we have 26 alphabets in English, as given below*

*A = 1 ; B = 2 ; C = 3 ; D = 4 ;*
*E = 5 ; F = 6 ; G = 7 ; H = 8 ;*
*I = 9 ; J = 10 ; K = 11 ; L = 12 ;*
*M = 13 ; N = 14 ; O = 15 ; P = 16 ;*
*Q = 17 ; R = 18 ; S = 19 ; T = 20 ;*
*U = 21 ; V = 22 ; W = 23 ; X =24 ;*
*Y = 25 ; Z = 26.*

Then,

*H+A+R+D+W+O+R+K*
=8+1+18+4+23+15+18+11
*= 98%*

*K+N+O+W+L+E+D+G+E*
=11+14+15+23+12+5+4+7+5
*=96%*

*L+O+V+E*
= 12+15+22+5
*= 54%*

*L+U+C+K ;*
=12+21+3+11
*= 47%*

*None of them makes 100%. Then what makes 100%?*

*Is it Money?*
.
.
.
*NO!*

*M+O+N+E+Y*
= 13+15+14+5+25
*=72%*

*Leadership?*
.
.
.
*NO!*

*L+E+A+D+E+R+S+H+I+P*
=12+5+1+4+5+18+19+8+9+16
*=97%*

*Every problem has a solution, only if we perhaps change our.....*

*"ATTITUDE"*

*A+T+T+I+T+U+D+E ;*
1+20+20+9+20+21+4+5
*= 100%*

*It is therefore OUR ATTITUDE towards Life and Work that makes OUR Life 100% Successful.*

*Amazing Mathematics*

*Beautiful msg to share*👏🏾👏🏾👏🏾👏🏾👏🏾👏🏾👏🏾👏🏾👏🏾👏🏾
[6/27, 9:56 PM] ‪+234 806 840 9434‬: Forwarded as received: BREAKING NEWS NUGGET- NAMBRA SECEDE FROM BIAFRA

ANNOUNCEMENT FROM ANAMBRA PROGRESSIVE ASSEMBLY:

We Agree That Self Determination Is The Right Of Every Person or Group In Nigeria....

That Being Said... We Hereby Declare That Anambra State Has Seceded From Biafra For Now.....

All Biafra Activists and Agitators are warned to Leave Anambra And Return to Their Various States Of Origin.....

Anambra State Indigenes And Lawful Residents Will Register And Participate FULLY In The Forthcoming Governorship Elections.

Otagbuanyinya Agabaidu Jideani

Onitsha -Anambra State.


2) NEWS NUGGET- Chinedu Nwosu An Anambranarian Explodes:


Nnamdi Kanu and his gang of urchins and miscreants have NO RIGHT to tell us what to do in Anambra State. If they want to boycott the elections, let them do a test-run in Abia State, NOT IN ANAMBRA STATE!


I Repeat........

Nnamdi Kanu has no authority to demand for anything, declare any status or prevent any election, even if just a ward election, from holding without him constituting a nuisance to the peace and democratic stability of the SE and nation at large.

He would only make himself become fair game for a wholesome visit of state terror.

Since the miscreant started his delusional campaign without any authority, the people with authority in the SE states or at the National Assembly have not declared any intention to pursue the demands of this miscreant.

Is it the duty of the SS or SW or NW or NC politicians to advocate for the secession of Biafra?

Where are the SE politicians protesting or advocating for Biafra? There is none.

Even the ultimatum given by the Northern youths has met with a lot of resistance from the Igbos who are resident there, and who have said they have no business with Kanu who is only a kid that knows no experience of war or strife.

They have disowned Biafra and left Kanu to carry his cross alone. Those who hail him now would be the ones to eventually nail him to the cross.

Kanu cannot usurp the political structure of the South East. Let the known political structure make the demands and then a discussion can begin.

So I repeat, who is Kanu and what authority does he have to speak for anyone in a democratic nation.

That's my stand.......
[6/28, 6:45 PM] ‪+234 803 694 3910‬: FOOD FOR THOUGHT
President is a Muslim.
Vice President, a Pastor.
Senate President, a Muslim.
Deputy Senate President, a Christian.

Speaker, a Christian.
Deputy Speaker, a Muslim.
109 senators are either Muslims or Christians.
360 federal representatives are either Christians or Muslims.

36 governors must be Muslims or Christians.
Over 900 states assembly members are either Christians or Muslims.

774 local councils chairmen/chairpersons are either Muslims or Christians. Over 10,000 councillors are either Christians or Muslims.

All the Ministers, Commissioners, Advisers, Special Assistants are Muslims or Christians.
The Muslims among them have visited Mecca to perform lesser hajj and bigger hajj. They travel to Saudi Arabia to Stone the Satan. They pray 5 🖐🏽
times a day. They attend Jumat prayers and they fasted.

The Christians among them may have visited Jerusalem. They attend churches every Sunday. They praise Jesus to high heavens. They pay tithes, plant seeds and make offerings. They fast too and read Psalms daily.

World bank says $600billion have been stolen by those running the affairs of our country (NIGERIA🇳🇬
) over the last decades. These people are Nigerian Christians and Nigerian Muslims.

What did they teach them in their respective Churches and Mosques?
2019 IS APPROACHING, DO NOT ALLOW ANY SELFISH POLITICIAN DECEIVE YOU WITH RELIGION, MOST OF THEM ARE NOT GOOD CHRISTIANS AND MUSLIMS, THEY ARE UNITED IN LOOTING AND DIVIDE US ALONG RELIGIOUS LINE.
[6/29, 7:59 PM] ‪+234 803 532 7317‬: Sheikh Musa Yusif aka AsaduSunnah will be on Qibla FM on Sunday July 2, 2017 at 4:00 pm Eastern USA (8:00 pm GMT)
[6/29, 10:05 PM] ‪+234 806 954 8243‬: *💐🍀💐🍀💐🍀💐*
*يُسن الإكـثار من الـصلاة على نبينا مُحمَّد صلى الله عليه وسلم يوم الجمعة وليلته*

*﷽ "﴿إِنَّ اللَّهَ وَمَلَائِكَتَهُ يُصَلُّونَ عَلَى النَّبِيِّ يَا أَيُّهَا الَّـذِينَ آَمَنُـوا صَلُّـوا عـَلَيْهِ وَسَلِّمُوا تَسْلِيمًا﴾"*

*اللَّهُــمَّ صـَلِّ وَسَـــلِّمْ علـى نَبِيِّنَـــا مُحمَّد ﷺ*
*💐🍀💐🍀💐🍀💐*
[6/30, 9:19 PM] ‪+234 806 091 2120‬: *SIX IMPORTANT GUIDELINES IN LIFE.*
1. _When you are Alone, Mind your Thoughts._
2. _When you are with Friends, Mind your Tongue._
3. _When you are Angry, Mind your Temper._
4. _When you are with a Group, Mind your Behaviour._
5. _When you are in Trouble, Mind your Emotions._
6. _When God starts blessing you, Mind your Ego._

Shared.
7/5/17, 9:58 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/5/17, 10:09 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/5/17, 10:10 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/5/17, 10:19 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/5/17, 10:19 AM - ‪+234 803 690 8439‬: A NASEEHA to ME and YOU!!

OUR PHONES ......................

One of the hardest task in this 21st century is for the youths to spend 30 mins without "touching" their phones!

Almost everyone is now a phone addict.

It's the last thing you touch before you sleep at night.

It's the first thing you touch when you wake up at dawn

Some even put earpiece on their ears overnight.

Some still wake at night to download films but they can't wake up for tahajud.

Some are always "online" chatting.

As early as 6am they are online and they remain online till midnight.

They have thousands of friends online whom they chat with but they don't relate with their families at home.

They isolate themselves in their rooms.

Some argue till midnight about aqeedah issues, yet by fajr time, he is sleeping and snoring.

Immediately after the tasleem in salat, you see people pressing their phones again, no time for adhkaar!

As if all their past and future sins have already been forgiven!

When accidents happen, instead of saving lives, you see people snapping the victims with their phones.

When a house is burning, instead of quenching it, you see people snapping so as to be the first to upload it on social network.

When a person loses a loved one, instead of thinking about the funeral issues, the first thing the person does is to upload the news on social network perhaps to get
comments!

We are so addicted to phones, we even chat when we are on motorcycles.

Some still chat in the exam halls.

Some play games with their phones in the masjid.

# Subhanallah
Some watch films in the masjid.
What a fitnah befalling the Ummah.

Along the road, some keep pressing their phones, until perhaps they narrowly dodge an accident or until a banana peel slips them.

Even when we have guests, we still concentrate on our phones than our guest.

Some ignore their spouses because they are chatting with "mere friends" on Facebook!

Some use Suratul Asr to hasten their salat because of their phones, not knowing that Suratul Asr is talking about spending time in righteous deeds.

Many are those whose phones have made them "hypocrites". Many are those whose phones are leading them to hellfire
Because of your phone, you are the last person to come to Juma'ah and you are always the first
person to leave!

Allah said, 'Closer and closer to mankind comes their judgement, yet they don't take heed, and they turn away' (Sura Al-Anbiyaa vs 1)

Sheik Uthaymeen rahimahuLlah said, Whoever does not spend his time for the sake of Allah, what is better for him is DEATH!

May Allah forgive our numerous sins, ameen.

Please educate others, May Allaah reward your efforts, ameen.
7/5/17, 10:21 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/5/17, 10:35 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/5/17, 10:46 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/5/17, 10:59 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/5/17, 11:05 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/5/17, 11:18 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/5/17, 11:25 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/5/17, 11:35 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/5/17, 11:45 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/5/17, 11:55 AM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/5/17, 12:05 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/5/17, 12:15 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/5/17, 12:19 PM - ‪+234 803 360 0952‬: NASIHA
Daure karike sallah akan lokaci domin watarana zata tayaka kwanciyar qabari
7/5/17, 12:19 PM - ‪+234 803 360 0952‬: NASIHA
Zauna da jama'a lafiya domin watarana sune zasuyi rakiyarka ixuwa maqabarta.
7/5/17, 12:19 PM - ‪+234 803 360 0952‬: NASIHA
Aikata alkhairi arayuwarka domin watarana kai mataccene
7/5/17, 12:21 PM - ‪+234 803 690 8439‬: Wannan maganar gaskiya ce yaa Allah ka tabbatar mana da imaninmu da juriya da Hakuri.
7/5/17, 12:41 PM - Bbl Cottonou: Allah tsitsitsi Allah tsine.......
7/5/17, 1:38 PM - Bbl Cottonou: Wannan Shine Karatunda Dr. Ahmad Gummi Yacema Hadisin Bukhari Bola
7/5/17, 1:38 PM - Bbl Cottonou: <Media omitted>
7/5/17, 6:27 PM - ‪+234 803 949 2908‬: BESTIALITY: *WOMAN DELIVERS PUPPIES IN GERMANY*

A 24-year-old female tourist from Germany has reportedly given birth to a litter of German Shepherd puppies in Stellenbosch, Western Cape Province in South Africa, after being hospitalized with severe stomach pains.

Doctors at a Western Cape private hospital were surprised to see Kedder go into labor, as she didn't know she was pregnant.

"It was even more of a shock when three tiny puppies came out instead of a baby," said Dr. Brown of the Medical Center where Kedder gave birth to her 'puppies'.

"To be honest, we didn't know this was possible. It's both a marvel of modern medicine and extremely disturbing at the same time."

Kedder admits that while she was recently living at home, she would often have sex with the family dog, Jonsey, because she couldn't find a date.

It all started when my parents moved to a new place while we were still based in Germany. I lost my job, and my boyfriend dumped me too," said Kedder. "I didn't have time to meet any new guys while I was applying for jobs, so I would sometimes have sex with Jonsey our dog, just to relieve myself of too much stress. I don't think it was wrong. He's a big dog, and he wasn't hurt by it. In fact, he really seemed to like it. I know I did. And besides, back in our country having sex with an animal is not a crime, and I don't giving birth to an animal would either be a crime here provided the act wasn't committed in this country," she said.

According to Dr. Brown, Kedder's birth is the first on record for an inter-species relationship.
7/5/17, 6:27 PM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
7/5/17, 6:28 PM - ‪+234 803 949 2908‬: BESTIALITY: *WOMAN DELIVERS PUPPIES IN GERMANY*

A 24-year-old female tourist from Germany has reportedly given birth to a litter of German Shepherd puppies in Stellenbosch, Western Cape Province in South Africa, after being hospitalized with severe stomach pains.

Doctors at a Western Cape private hospital were surprised to see Kedder go into labor, as she didn't know she was pregnant.

"It was even more of a shock when three tiny puppies came out instead of a baby," said Dr. Brown of the Medical Center where Kedder gave birth to her 'puppies'.

"To be honest, we didn't know this was possible. It's both a marvel of modern medicine and extremely disturbing at the same time."

Kedder admits that while she was recently living at home, she would often have sex with the family dog, Jonsey, because she couldn't find a date.

It all started when my parents moved to a new place while we were still based in Germany. I lost my job, and my boyfriend dumped me too," said Kedder. "I didn't have time to meet any new guys while I was applying for jobs, so I would sometimes have sex with Jonsey our dog, just to relieve myself of too much stress. I don't think it was wrong. He's a big dog, and he wasn't hurt by it. In fact, he really seemed to like it. I know I did. And besides, back in our country having sex with an animal is not a crime, and I don't giving birth to an animal would either be a crime here provided the act wasn't committed in this country," she said.

According to Dr. Brown, Kedder's birth is the first on record for an inter-species relationship.
7/5/17, 7:22 PM - ‪+234 803 674 9820‬: Ibnul Qayyim yace :

"Taufiki (dacewa) da kuma Taimako daga Allah suna samun bawa ne bisa gwargwadon yadda kyawun himmarsa da kyawun manufofinsa da kuma Kwadayinsa yake. Don haka Taimakon Allah yana samun bawa ne bisa gwargwadon Himmar shi bawan".

To 'Yan uwa Kunji fa.. Sai arage burin duniya, a kyautata alaqah da Allah. A gyara Manufofin rayuwa sai a cimma nasara duniya da lahira..

NASIHA CE DAGA ZAUREN FIQHU WHATSAPP (05-07-2017).
7/6/17, 1:46 PM - ‪+234 806 157 7912‬ left
7/5/17, 9:01 PM - Fakawa: Wannan shine kirarin da marigayi Dan masanin kano yakeyi a duk lokachin da ya halatchi taro, Allahu akhbar Allah yajikan SA AMEEN.. BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM.
GODIYA TA TABBATA GA ALLAH MADAUKAKIN SARKI, MAI KOWA, MAI KOMAI, MAI YADDA YASO,
KAN WANDA YASO, YAYIN DA YASO, A INDA YASO, KO ANA SO, KO BA A SO.
GODIYA TA TABBATA GA ALLAH MADAUKAKIN SARKI MAI BAWA KOWA KOMAI, BA SHIDA BUKATAR KOMAI A GURIN KOWA, KOWA KE DA
BUKATAR KOMAI A GURINSA.

MAMALLAKIN MAMALLAK, MAI BADA MULKI GA WANDA YASO, YA FUSGE DAGA WANDA YASO, YA DAUKAKI WANDA YASO, YA KASKANTAR DA
WANDA YASO, LILLAHI WAHIDIL KAHHARI.

SARKIN DA BASHI DA NAN, BALLANTANA YAYI NAN, BASHI DA CAN, BALLANTANA YAYI CAN, A KO INA YANA NAN.

NA FARKO NE BA DA FARAWA BA, NA KARSHE NE BA DA KARSHE BA, A BAYYANE YAKE BA A GANINSA, A BOYE YAKE BA DON BAYA NAN BA.

SARKIN DA YA KASANCE TUN KAFIN KASANCE WA TA KASANCE, KUMA ZAI KASANCE BAYAN KASANCEWA TA GUSHE DA KASANCEWA.

LILLAHI WAHIDUL KAHHARI.
7/6/17, 1:48 PM - ‪+234 806 945 2450‬ left
7/5/17, 9:05 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Girmama ubangijinka, kuma ka tsarkake tufafinka...

Haka kuma ka qauracewa bautan gumaka (wanin ALLAH)...

Girmama mai suna MUHAMMAD, Ku yalwata masa, kada Ku baqanta masa ...

....binkhal....
7/5/17, 9:05 PM - ‪+234 806 020 4283‬: Allah ya jikansa!!
7/5/17, 9:07 PM - ‪+234 803 949 2908‬: Ameen
7/5/17, 9:52 PM - ‪+234 706 939 3353‬: Slm
7/5/17, 9:52 PM - ‪+234 9074619096‬: Ameen
7/5/17, 9:53 PM - ‪+234 706 939 3353‬: Allah yakyautatanamukarshen
7/5/17, 9:55 PM - ‪+234 9074619096‬: *musha dariya*

😀😀😂😂dan hausawa ba turanci,yazo wucewa kusa da shagon wata inyamura sai yaga yaron ta yana cin kasa yarasa yanda zaiyi ya fada mata saiyace madam hey madam ur son is eating the country fa😂😂😂😀😀😀😜.



*Real Haf*
7/5/17, 9:56 PM - ‪+234 9074619096‬: LIMAN YA BATA / BOKA YA BATA :D

Wata Matace Taje Wajen Wani Boka Tana Zuwa sai Bokan Yace Nasan Abinda ya kawo ki, sai ya buga kasa, Sai yace Mata, Mijinki ne zai miki kishiya, sai tace a'a, sai ya sake buga kasa yace, to kunyi fada da mijinki ne, sai tace a'a.Sai Ya sake buga kasa yace, kudi kike nema a gurinsa , sai Tace a'a, Sai yace To wai me ya kawo ki? Sai tace Rago na ne ya
Bata, Sai yace haba Shiyasa in na buga kasa nake Ganin Kaho😃😃😃😃😃
7/5/17, 9:59 PM - ‪+234 9074619096‬: Ameen Ameen
7/5/17, 10:03 PM - ‪+234 9074619096‬: 💑 *WACECE MACE TA GARI? //7* 💑

🥀 *ITACE MAI MUTUNCI*🥀

🥀Mace ta gari itace mai mutunci kuma ana girmamata da mutunta ta a cikin jama'ar ta. Wato duk wanda zai ambace ta to zai ambato ta ne da alkhairi.

🥀Kuma duk in da ta shiga ana farin ciki da ganin ta kuma ana mata marhabun da yalwatacciyar fuska.

🥀Kuma tana ka me mutuncin ta wurin mu'amala da wainda ba muharramanta ba.

🥀Baka ganin ta tana daga murya tana hayaniya a duk in da take, kuma baka ganin ta tana hira da mai siyar da wani abu a waje ba.

🥀Ba ballagaza bace shaddar kasuwa mai arahan dariya da wanda ya kamata dama wanda bai kamata ba.

🥀Mace ta gari Itace dai wacce take jawo ma mijinta yabo da karamci. Wato sai a rinqa girmamasa saboda an san yana auren mace mai mutunci da nagarta.

🥀Haka nan bangaren 'ya'yanta za a rinqa fadin ai 'ya'yan wance ne. Kuma in an ga iyayen ta za a ce ga iyayen wannan matan sai a rinqa girmamasu su ma. Haka nan in anga qawayenta. Kai hatta malaman mace ta gari alkhairin ta yana dangwalan su don za a ce ga malamin ta wane a wurin sa ta yi karatu ta koyi kyawawan halaye da dabi'u shima sai ya samu qarin girma a idon mutane.

🥀Wato dai mace ta gari alkhairin ta yana taba kowa da yake kusa da ita.

🥀Lallai kuwa ita ce jin dadin duniya! Kuma ko wane namiji zai so ya ga irin ta a gidan sa.

🥀 *Yar'uwar ku Sadeeya Lawal Abubakar*

🥀 *MARKAZUS SUNNAH*

🥀 *Zaku iya shiga group din ta wainnan numbers din 08034643244 08089074217*
7/6/17, 3:44 AM - ‪+234 803 949 2908‬: 🤗🤗🗣
7/6/17, 5:53 AM - ‪+234 703 788 4846‬: <Media omitted>
7/6/17, 5:53 AM - ‪+234 703 788 4846‬: <Media omitted>
7/6/17, 8:50 AM - ‪+234 806 379 9673‬: Naasiry.vcf (file attached)
7/6/17, 8:50 AM - ‪+234 806 379 9673‬: Add it please
7/6/17, 10:58 AM - ‪+234 803 674 9820‬: DUNIYAR ALJANU DA ABINDA TA QUNSA 2
*********************************************
«« BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM »»

SALATIN ALLAH DA AMINCINSA SU TABBATA ABISA ANNABIN NAN DA ALLAH YA AIKOSHI GA DUKKAN TALIKAI, Manzonmu Muhammadu tare da iyalan gidansa da dukkan Sahabbansa.
Yau Insha Allahu zamuyi karatunmu ne acikin sabon darasi mai suna:

<<DUNIYAR ALJANU>>

Acikin wannan sabon darasin zamu rika tattaunawa akan abinda ya shafi Aljanu da yadda rayuwarsu take, da hanyoyin da suke bi domin su cutar da Dan-Adam, da kuma yadda za'a magancesu kafin afkuwar abin da kuma bayansa.

♦ TAMBAYA TA FARKO ITACE:

Shin da gaske ne akwai ALJANU?

Amsarmu anan ita ce EH AKWAI ALJANU.

Shaikhul Islam Ahmad bn Taymiyah yace
Babu wani guda daya daga cikin al'ummar Musulmai wanda yake Inkarin kasantuwar Aljanu.

Kuma babu sabani atsakanin Malamai acikin cewa Allah ya aiko Annabi Muhammadu (saww) garesu (Su Aljanun).

Hakanan Kafirai tun na zamanin Jahiliyyah da Ahlul kitabi (Kiristoci da Yahudawa) suma sun yarda cewa akwai Alajanu.

Imam Abu Abdillahish Shibliy (rah) yace:
Imamul Haramayni ya fada acikin littafinsa cewa:
"Ku sani cewar akwai da yawa daga cikin masanan Ilimin Falsafa (Philosophy) wadanda suke yin musun cewa akwai Aljanu.

Hakanan akwai wasu masu karkatacciyar Aqeeda daga cikin Masu kiran kansu 'Musulmai' suma basu yarda cewa akwai aljanu ba.

Irin wadannan Mutanen sun hada da Qadariyyah (ba 'Qadiriyyah ba fa) sannan da Zanadiqah, da kuma Mu'utazilawa.

Abun mamakin anan Shine: Suna kiran kansu Musulmai, suna karanta Alkur'ani amma kuma basuyi imani da abinda Alkur'anin yazo dashi ba.

Domin acikin Alkur'ani Allah ya saukar da Surah guda mai Qunshe da ayoyi 28 wacce gaba dayanta tana magana ne akan Aljanu.
Harma sunan Surar kenan Suratul Jinni.

Amma mafiya yawa daga cikin Al'ummar Musulmai Sunyi Imani cewa akwai Aljanu, Kuma sun yarda cewa su ma Aljanu Allah ya basu ikon irada (wato ikon yin tunani da nufin yin abu ko barinsa).

Saboda haka acikinsu akwai Maza da Mata, manya da Yara, Muminai da kafirai, etc.

Kuma suna ci, suna sha, kuma suna auratayya atsakaninsu. Kamar yadda nan gaba zamu karanta acikin hadisai insha Allahu.

♦MAGANA TA BIYU ITA CE:

Shin Da gaske ne Aljanu suna shiga jikin Bil Adama?

Eh sa gaske ne suna shiga jikin Dan Adam har ma su juyar masa da hankalinsa.

Duk da cewar akwai wasu daga cikin Malaman Mu'utazilah wadanda suke da ra'ayin cewa : SU SUN YARDA CEWA AKWAI ALJANU, AMMA BASSU YARDA CEWQ ALJANU SUNA SHIGA JIKIN BIL ADAMA BA.

Daga cikin irin wadannan Maluman akwai MUHAMMAD BN ABDILWAHAB ALJUBA'IY wanda ya rasu ashekara ta 303 bayan hijira.
Aduba cikin littafi mai suna MAZAHIBUL ISLAMIYYEEN juzu'i na 1 shafi na 280.

Sai kuma MUHAMMAD BN ZAKARIYYA ARRAZY wani mashahurin likitan musulunci ne, kuma masanin kimiyyah. Ya rasu acikin Shekara ta 311 bayan hijira kamar yadda labarinsa yazo acikin SHAZARATUZ ZAHAB juzu'i na 2 shafi na 263.

Amma akwai malamai da dama wadanda sukayi musu raddi. Daga cikinsu akwai Fakhrud Deen Arrazy, Imamul Qurtuby, Ibnul Munayyir, Abul Hasan Al'ash'ary, da sauransu.

Insha Allahu a karatunmu na gaba zamu kawo hujjojin da Malamai suka kawo akan haka.
Da fatan Allah shi Qara mana ilimi mai amfani.
Ameeen.

ALHAMDULILLAH.

KARATUN ZAUREN FIQHU WHATSAPP (Litinin 22 - April 2014) da Qarfe 10: 30 na dare.
7/6/17, 11:07 AM - ‪+234 803 296 2077‬: Assalamualaikum warahmatullah wabarakatuhu if Allah will give those that passed opportunity to come back this world only a day will busy keep themselves calling Allah with lighter words سبحان الله ،والحمد اله ولا إله إلا الله والله أكبر ولا حول ولا قوة إلا بالله May Allah provide us Aljannah
7/6/17, 12:26 PM - Bbl Cottonou: MASU HIKIMA SUN CE

Fitowa ta 4

16. Idan ka cika koken abin da mahaliccinka ya kaddaro maka wurin mutane. To, ka fa sani kana karar wanda ya halicce ka ne wurin wanda aka halicce shi.

17. Bawa ba zai cancanci a 'yanta shi ba, sai ya zama mai yi wa Ubangijinsa biyayya a fili da boye.

18. Ba a alfahari da abin da yake mai wucewa. Ba a kuma wadata abin ya ke mai karewa.

19. A iya bambanta basarake da talaka da mawadaci da matalauci idan an gan su, amma ba za a iya bambanta su ba idan an ga kaburburansu.

20. Addini bai wuce yi ma mutane nasiha ba.

Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

9/10/1438
3/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/6/17, 12:27 PM - Bbl Cottonou: MASU HIKIMA SUN CE

Fitowa ta 6

30. WANI MAI HIKIMA

An yi wasu malamai biyu masu hikima da sanin al'amrran duniya. Sai dayan ya ce ma abokinsa "Ko za ka iya nuna mini hakikanin duniya?" Ya ce "Eh. Zan nuna maka". Sai ya rike hannunsa suka hau kan tudun wani juji wanda yake cike da shara da tsummokarai, hadi kuma da najasar mutane. A saman su kuma ga wasu kawunan mutane nan matatu. Ya ce "Ka ga kawunan da ka ke gani a nan? Kawunan mutane ne kamar mu. A da suna cike da kwadayin tara duniya, da tsare mulki, kamar yadda muke yi a yanzu. Ka gan su a yau yadda suka zama kasusuwa. Ka kuma ga guntayen tsummokara, kyawawan tufafinsu ne da suke ado da su a da. Ka ga kuma yadda suka zama. Dubi kuma kasusuwan dawakansu da suke alfahari da su, ka ga yadda wadannan suka koma da wadanda suka riga su" . Sai dan uwansa ya ce, "Duniya kenan. Allah wadaran duniya da mai nemanta".

Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

11/10/1438
5/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/6/17, 12:38 PM - Bbl Cottonou: 1. *"DUK ABINDA YA SABAWA QUR'ANI KO HADISI BA RUWA NA DA SHI"*

Shaikh Abubakar Gumi rahimahullaah
👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻

https://b.top4top.net/m_545qj7le0.mp3

2. *"ANA KARBA WURIN KOWA KUMA ANA AJIYE MAGANAR MALAMI"*

Shaikh Abubakar Gumi rahimahullaah
👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
https://c.top4top.net/m_545e6oky0.mp3

3. *"WAJIBI NE INKARI GA WANDA AKA CE MASA GA QUR'ANI KO GA HADISI YA KI"*

Shaikh Abubakar Gumi rahimahullaah

👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻

https://b.top4top.net/m_545met540.mp3

4. *"Barnar Dakta Ahmad Gumi ta fi ta Dahiru Bauchi"*

Shaikh Basheer ibn Nuuh As-Salafiy hafidhahulLaah
@ wurin rufe Tafsirin Shaikh Yahya As-Salafiy hafidhahulLaah

👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻

https://f.top4top.net/m_545yq84t0.mp3

5. *DAKTA AHMAD GUMI AKAN MIZANIN MAGANGANUN SHAIKH ABUBAKAR GUMI*

Audio 👇🏻👇🏻👇🏻

https://d.top4top.net/m_545tb3nd0.mp3
7/6/17, 12:55 PM - ‪+234 806 379 9673‬: Where is the world going?
1-Adultery is allowed in South Africa,
Man or woman no longer has the right to repudiate
the other because of adultery
2-The United States confirmed that for all countries in the
world to build good relations with the great power, these countries must practice
homosexual marriage (woman + woman = 1 or
Man + man = 1).
3. Germany had just signed the law which declares
that there is no more incest, that is to say: Brother and
Sisters can get married, Mum with her son and
Dad with his daughter ..
4-The City of Miami is now proclaiming a City of public sex which means that on the road, church, market, football field etc if you need sex you can have it en route
without having any problem.
5-Canada allows bestiality (sex with Animals) In Spain: pornographic films are allowed in high school and universities.
6- The authorization of the prostitution of minors,
Marg Luker declares that any young girl at the age of 10 feels sexual pleasure and
no one should defend that person from discovering how her body works.
7- Finally, the US has opened the church of satanic publicly. Dear brothers and sisters, the end is near, the departure in the Glory approach.
Muslims are being distracted, and the devil wants to take maximum number of souls with him in order to stop them from divine mercy.
If you have a minute ... share this message.
  Why do we sleep in mosque but stay awake in the bars?
       Why is it so hard to talk about God but so easy to make gossip?
       Why is it so easy to ignore God's msg but to send back dirty easy messages?
       Will you send this message to your friends or will you ignore it?
         If you love Allah send this message to your best friends in 60 sec.
    God bless you. Amen!!!
7/6/17, 1:18 PM - ‪+234 703 100 3547‬: Inajin tausayin kaina! Ko a ina Zan mutu?Yaushe zan mutu? Inayin me zan mutu? Awanne yanayi zan mutu? Ta Wacce hanya zan mutu? Da Wacce kalma zan cika?
Wai shin ko munsan musibar dake cikin mutuwa bakadan bace? Musibar Qabari kuma tafita? Shin munsan Tashin hankalin da kecikin Ranar Al-qiyama? Shin ko munsan Tashin hankalin dakejiran mu Awajen jiran jin sakamako? Uwa Uba Azabar Jahannama Wacce rayuwar cikinta Cike take da Qunci!!!!, Musiba!!!!, Tashin hankali!!!!! Hasbunallahu Wani'imal wakeel! Allah ka gafarta mana zunubanmu, kayafe mana kura kuranmu! Muji tsoron Allah yan uwa, muguji rayuwar da nasani ita take kaimu ga halaka!!! Ka/ki turawa sauran yan uwa domin su tuna da Aikin da yake agabansu amatsayin Sadaqatul jariya. 🌺🍀Abubuwa 16 da shaidan yake kawowa Dan Adam tallarsu ya siya, domin yasamu damar jefashi a halaka🍀🌺 :---

🌺 1.Jahilci
🍀 2.Fushi
🌺 3.Son duniya
🍀 4.Tsawaita buri
🌺 5.Kwadayi
🍀 6.Rowa
🌺 7.Girman kai
🍀 8.Riya
🌺 9.Jiji dakai
🍀 10.Hadama
🌺 11.Son yabo
🍀 12.Raki
🌺 13.Son zuciya
🍀 14.Mummunan zato
🌺 15.Raina Musulunci da Musulmi
🍀 16.Samun nasara gurin aikin Sabo.

Allah kar kabarmu da iyawarmu, ka karemu Daga Sharrin babban makiyinmu Shaidan.
Allah kar kabarmu da iyawarmu, ka karemu Daga Sharrin babban makiyinmu Shaidan.

Allah ka shiryemu,kagyara halayenmu abadan.Yau bacci ya gagare ni yi!
Ba komai na ke tunawa ba sai ranar da na hakikance lallai tana zuwa ba fashi.
☀ Ranar da zan sa kaya da kaina amma ba ni zan cire su ba.
👉 Brush dina a ranar na 💭Auduga ce wankan da nake ina dirzar fata a ranar sai dai ayi mini, ana wani lallaba ni kamar kwai. Mayuka da nake shafe fatata da su a ranar ruwan magarya ne za'a daurayeni dasu don yafi amfani a gare ta.
Duk da kayan da za'a sa mun sababbi ne sai dai basu bukatar dinki balle wani style.
👉Takalma na a ranar kafa ta bata bukatar su dan tafiya ta kare!
👉 Iskar da nake shaka ina jin annashawa a ranar ta zame mini aibi, 👉INA ji za'a tottoshe kufofi na wai nan gatanci akayi min.
👉Bayan an suturtani a haka za'a daukeni ina ji a kai ni makwanci na na karshe,wanda ban san ma me zan tarar ba.
👉Haka za'a danna ni rami ina ji amma babu ikon gardama don ikon yin motsin ya kare, dama aro ne aka bani.
👉 Babu katifa balle wani filo, Lallausar katifata sai dai wani ya hauta.
👉 Ni da yan uwana da masoyana sai darus-salam. Social net za su ji ni shiru.kafin wani lokaci an manta da ni.Ina can ina fuskantar abinda na gabatar a rayuwa ta.
Lallai kabari masaukin gidan ka na lahira ne ,babu abin da ke cikin sa sai duhu,kunci da zafi, sai fa aikin ka da jinkan ubangiji ne zasu ceto ka daga bala'insa.
👉 Don haka mu gyara tsakanin mu da Allah kafin zuwan wannan rana ☀da babu sanarwa, ba'a amsar uzuri balle a daga.
☝ Ya Allah ka sa mutuwa a gare mu hutu ce ka tsare mu daga fitinar kabari da azabar wuta. .ldan lokacin mu yazo ka sa mu cika da kalmar shahada
👉 Ka tura ma Bayin Allah kaima ka samu ladar tunatarwa .👉Allah kasa mu dace
7/6/17, 4:25 PM - ‪+234 803 296 2077‬: ASalamu alaikum kar ka raina abun alkairi, bada sadaqa koda da rabbin dabinone, kayi wa harshen linzami kar ya kai ka yabaro ka, Allah ka sa mu dace.
7/6/17, 5:57 PM - ‪+234 706 939 3353‬: Slm
7/6/17, 6:59 PM - Qani Na Ta WajenGwamma: Ameen
7/6/17, 7:26 PM - ‪+234 803 296 2077‬: "Every soul shall taste death" (Surah Al Imran 3:185).


😥😥Oh you who want to stop listening to music by 2018, 2018 might meet you in the grave🙏

😥😥Oh you who plan to start wearing the Islamic Hijab by 2018, 2018 might meet you in the grave🙏

😥😥Oh you who plan to get married by 2018, 2018 might meet you in the grave🙏

😥😥Oh you who is dating right now and not planning to get married, don't you know Allah ta'ala is watching you and the Angels are jotting down everyday 🙏

😥😥Oh you who is turning a blind eye to the sunnah but focusing on the Western practice, the Angels are recording. 🙏

😥😥 Do you know Why you don't cry when the Qur'an is being recited, it is because your heart have hardened, and you commit sins upon sins,and you commit sins upon sins because you forgot about death, and you forgot about death because you have embraced this dunya(world) which is the mother of all evils. 🙏

😥😥😥Oh my Muslim sisters and brothers in Islam, you are so ambitious in this world yet when the night sets in, you don't know if you will see daylight or not🙏

😥😥One of you who is reading this message your grave is being dug, and Malaikal maut is on his way, do not waste anymore time because there is no time to waste.🙏

😢😢😢My sister, the way you live that is the way you will die, and the way you die that is the way you will be raised up.🙏

May Allah guide us all. Aameen


Now stop imagining This is going to happen one day with you and me. So
be prepared. Good deeds will make your journey and the life of the Hereafter pleasant. Remember death.
It is certain. It is so near. This world is just a short dream..... WAKE UP before
ITS TOO LATE!

my dear sisters and brothers in Islam : we should all stop bragging, we are nothing but a magot food. Follow the steps of your Lord Allah, HELP THE POOR, spend your money in the cause of Allah and stop ignorance


😭😭😭😭

O Reader! Take moral from here,
You never know, your end may be near

Change your living and make amends
For heaven, on your deeds depends.


verily reminders benefits the believers May Peace, Mercy and blessings of Allah ﷻbe
upon you All.

As_salaamualaikum warahmotullahi wabarakaatuh


#Share#
7/6/17, 7:52 PM - ‪+234 813 810 2125‬: ```A Christian mistakenly sent this audio to a Muslim contact```👇
7/6/17, 7:52 PM - ‪+234 813 810 2125‬: <Media omitted>
7/6/17, 9:03 PM - ‪+234 803 771 4227‬: *Chairman EFCC* "Nobody Can Remove Magu" - Osinbajo - Politics - Nigeria http://www.nairaland.com/3904639/nobody-remove-magu-osinbajo
Via https://play.google.com/store/apps/details?id=com.sonus.news.nigeria
7/6/17
, 9:14 PM - ‪+234 806 499 1733‬: NEW SCAM ALERT!!!
PLS HELP US SPREAD
THIS FAST IT MAY
SAVE UR FRIENDS OR
FAMILY, SO
REBROADCAST.
Please be aware that
fraudsters have
developed new soft
ware & devised a new
means of defrauding
people, as the former
trick of sending an SMS
telling you that your
ATM has been
deactivated due to
system upgrade or BVN
issues, is no longer
working well for them
because people are very
aware of that trick
now.
Their new trick now is
to send you an email
supposedly to have
been sent by your bank
email service informing
you that you have been
debited N7,000 as
subscription fee for d
bank's monthly digest
magazine and the
charge will continue
every month.. To
unsubscribe and cancel
that deduction monthly
from your account you
should click here (a link
is given there).
Once you click the link it
will open up a page
where you will be asked
to supply your bank
details including ATM
information, that is
now the info they need
to enable them access
and clear your account.
Please remember:
DO NOT REPLY SUCH
EMAIL, DO NOT CLICK
THE LINK TO CANCEL
THE MAGAZINE
SUBSCRIPTION, JUST
IGNORE OR DELETE THE
MAIL, YOUR ACCOUNT
IS SAFE AND NOTHING
WAS DEDUCTED FOR
ANY MAGAZINE.
I've done well to alert
you.
Do well to alert more
people.
Above all don't fall a
victim.
It is a fresh and latest
information.
7/6/17, 9:16 PM - ‪+234 703 937 8424‬: In the HISTORY of the world, who has KILLED maximum INNOCENT
human beings?

1) "Hitler"
Do you know who he was?

He was a Christian, but media will never call Christians terrorists.

2) "Joseph Stalin called as Uncle Joe".

He has killed 20 million human beings including 14.5 million were starved to death.

Was he a Muslim?

3) "Mao Tse Tsung (China)"

He has killed 14 to 20 million human beings.

Was he a Muslim?

4) "Benito Mussolini (Italy)"

He has killed 400 thousand human beings.

Was he a Muslim?

5) "Ashoka" In Kalinga Battle

He has killed 100 thousand human beings.

Was he a Muslim?

6) Embargo put by George Bush in Iraq,

1/2 million children
has been killed in Iraq alone!!! Imagine these people are never called terrorists by the media.

Was he a Muslim?

Today the majority of the non-muslims are afraid by hearing the words "JIHAD".

Jihad is an Arabic word which comes from root Arabic word "JAHADA" which means "TO STRIVE" or "TO STRUGGLE" against evil and for justice. It does not
mean killing innocents.

The difference is we stand against evil, not with evil".

Is ISLAM really the problem?

1. The First World War, 17 million dead
(caused by non-Muslim).

2. The Second World War, 50-55 million dead (caused by non-Muslim).

3. Nagasaki atomic bombs 200,000 dead
(caused by non-Muslim).

4. The War in Vietnam, over 5 million dead (caused by non-Muslim).

5. The War in Bosnia/Kosovo, over 500,000 dead (caused by non-Muslim).

6. The War in Iraq (so far) 12,000,000 deaths
(caused by non-Muslim).

7. Afghanistan, Iraq, Palestine, Burma (monks!) etc ongoing..(caused by non-Muslim).

8. In Cambodia 1975-1979, almost 3 million deaths (caused by non-Muslim).
9. Those terrorists who claim they represent Islam know their masters .

"MUSLIMS ARE NOT TERRORISTS
AND
TERRORISTS ARE NOT MUSLIMS."

These double standards must be broadcast.

PLS FORWARD AS MUCH AS U CAN TO ALL YR CONTACTS. Media is in their hands. So they give wrong info. Smartphones and I phones are in our hands so we shud give the right info
7/6/17, 9:23 PM - Bbl Cottonou: *WANE NE YA KARYATA HADISIN SIHIRI?*

Rubutun: Dr. Mansur Sokoto
12 Shawwal 1438H
5 ga Yuli 2017

*Bismillahir Rahmanir Rahim*

Babu shakka magabata sun yarda da Hadisin Uwar Muminai A'isha (RA) cewa, Labid bayahude ya yi ma Annabi (S) sihiri. Kuma wannan ya yi tasiri a kan sa har yana ganin kamar ya yi wani abu alhalin bai yi shi ba. Ko kuma ya ga kamar ya zo ma iyalansa alhalin bai zo masu ba. Kuma Allah ya yi masa maganin wannan daga baya, ya ba shi lafiya sannan ya nuna masa inda aka rufe sihirin.
Daga cikin malaman da suka ruwaito Hadisin daga uwar Muminai akwai:
*Imam Ahmad a Musnad* (24741, 24804, 24851, 24852 da 25851)
*Imam Al-Bukhari a Sahihinsa* (3268, 5763, 5765, 5766 da 6391)
*Imam Muslim a Sahihinsa* (5667)
*Ibnu Majah a Sunan* (3545)
*Ibnu Hibban a Sahihinsa* (6703 da 6704)
*Abu Ya'la a Musnad nasa* (4757)
*Imam Al-Baihaqi a Dala'il An-Nubuwwa* (3018).

Ban da ta hannun Nana A'isha (R) kuma Hadisin ya zo ta hanyar Sahabi *Zaid bn Arqam (R)* a cikin littafin *Musnad na Imam Ahmad* (19481) da *Sunan na Nasa'i* (7/103) dss.

Malaman nan duk da suka ruwaito shi babu wanda ya yi suka ga maruwaitansa ko abinda suka ruwaiton. Wadanda ba su ruwaito shi ba ma - kamar Imam Malik, wanda ya takaita Muwaddarsa ga wani rukuni kebantacce na Hadisai - babu wanda ya yi suka gare shi daga cikin su. Amma *_"Mutakallimun"_* yan hauragiya su ne suka soke shi, malaman Sunna kuma ko waiwayarsu ba su yi ba.

Ibnul Qayyim (RH) ya hikaito maganar *Mutakallimun* - wadanda suka hada da Mu'utazila da yan Falsafa masu bin son zuciya da jefa nassi daga Manzon Allah (S) a *Bola*. Suka ce wai, ba su yarda da Hisham bn urwa da ya riwaito shi ba. Ga ta'alikin da Ibnul Qayyim ya yi a kai:

"وهذا الذي قاله هؤلاء مردود عند أهل العلم ؛ فإن هشاماً من أوثق الناس واعلمهم ، ولم يقدح فيه أحد من الأئمة بما يوجب رد حديثه ، فما للمتكلمين وما لهذا الشأن ؟! و قد رواه غير هشام عن عائشة ، وقد اتفق أصحاب الصحيحين على تصحيح هذا الحديث ، ولم يتكلم فيه أحد من أهل الحديث بكلمة واحدة ، و القصة مشهورة عن أهل التفسير و السنن و الحديث و التاريخ و الفقهاء ، وهؤلاء أعلم بأحوال رسول الله و أيامه من المتكلمين.
Ya ce: "Wannan maganar da wadancan suka fada ba abar karba ba ce a wurin masu ilimi. Domin Hisham (Ibn Urwa; wanda ya ruwaito Hadisin) yana daga cikin mafi amincin mutane kuma mafi ilimi a cikin su. Babu kuma wani shugaba a fagen ilimi da ya soke shi da abinda zai sa a mayar da Hadisinsa. To ina ruwan yan hauragiya da wannan lamari! Sannan kuma ba Hisham ne kadai ya ruwaito shi daga A'isha (RA) ba. Shaihunan Hadisi masu littafai biyu ingantattu ma (Bukhari da Muslim) sun hadu a kan inganta wannan Hadisi. Babu kuma wani malamin Hadisi da ya taba furta wata kalma daya ta sukar Hadisin. Ban da wannan kuma, labarin ya shahara a wurin malaman Tafsiri da masu littafan Sunan (Irin su Tirmidhi da Nasa'i dss) da sauran malaman hadisi da na Tarihi da na Fiqihu. Wadannan kuwa sun fi yan hauragiya sanin yanayin Manzon Allah (S) da tarihinsa.
Duba: Bada'i' At-Tafsir (5/407).

*Maganar Ibnu Uyayna* (RH) da ya ce:
"وهذا أشد ما يكون من السحر إذا كان كذا"
Wadda Dr. Gummi yake ganin Allah ya tayar da shi a wannan zamani don ya fassara ta bayan duk daruruwan shekarun da suka gabata ba a fassara ta ba, a wurin malamai masanan Harshen larabci ba jumla mai rikitarwa ba ce. Abinda take nufi: "Wannan shi ne mafi tsananin yanayin da sihiri ke sa mutum, idan ya kai haka".
_*Sufyan ba ya shakkar Hadisin*_ kamar yadda sauran malamai tsararrakinsa da magabatansa da na bayansa - wadanda hankulansu suke daidai da Shari'a - ba su shakkar Hadisin kuma ba su ganin wata aibantawa ga darajar Manzon Allah (S) a cikin sa.
*Allah ya yi mana garkuwa daga bata da bin son zuciya.*
7/6/17, 9:24 PM - ‪+234 803 882 3969‬: Amsoshin Tambayoyin ku 014

Daga bakin Sheikh Abdulwahab Abdallah Imamu Ahlussunnah Wal Jama'a.

Domin aiko da tambaya cikin sauti ko a rubuce za ku iya turowa a wannan lamba ta whatsapp ko ta text.
07037979068
08038823969
7/6/17, 9:25 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/6/17, 9:25 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/6/17, 9:26 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/6/17, 9:26 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/6/17, 9:26 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/6/17, 9:27 PM - ‪+234 803 882 3969‬: <Media omitted>
7/6/17, 9:28 PM - NA'IBIN SUNNAH: 👍🏻
7/6/17, 9:28 PM - ‪+234 814 477 7338‬ added ‪+234 706 959 9564‬
7/7/17, 12:58 AM - ‪+234 703 788 4846‬: 😍 *See this now* xxe8.com
7/7/17, 12:58 AM - ‪+234 706 939 3353‬: Slm
7/7/17, 1:49 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
7/7/17, 1:56 AM - Alfanuuuuuu: Ka yi berci mana! In kuma Addu'a kake ka sa Alfani.
7/7/17, 7:34 AM - ‪+234 803 789 3943‬: *GUZURIN SAFIYAH*


*Ya ALLAH ka yi mana gafara, Rahma, Afwah, rangwame da kuma sassauci...*


*Ya ALLAH kayi mana tsari da bashi, kunci, talauci, hassada da kuma bakin ciki....*

*Ya ALLAH ka so mu ka sa a so mu, ka so mu ka hana mu saba maka ta kowace fuska...*

* Ya ALLAH ka sada mu da alkhairai duk inda muke, kuma ka dawwamar mana da shi har abadah...*

*SABAHUL KHAIR....*
7/7/17, 9:34 AM - ‪+234 803 296 2077‬: <Media omitted>
7/7/17, 11:16 AM - ‪+234 706 109 7361‬: *Ina Rokon Allah Ubangiji Ya Amintar Da Ruhinmu, Ya Tsarkake Zuciyarmu, Ya Haskaka Tunaninmu, Ya Kawar Da Damuwarmu, Ya Yafe Zunubanmu, Ya Karbi Ibadarmu, Ya Kyautata Karshenmu,ya haskaka kabarinmu, Allah Yasa Aljannace Makomarmu da iyalanmu, Amin. * Juma'at kareem* 🕌🕌🕋🕋
7/7/17, 12:41 PM - ‪+234 803 789 3943‬: بِسْــــــــــــــــــــــمِ اَللّهِ الرَّحْمنِ الرَّحِيمِِ"
يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا إِذَا نُودِيَ لِلصَّلَاةِ مِن يَوْمِ الْجُمُعَةِ فَاسْعَوْا إِلَىٰ ذِكْرِ اللَّهِ وَذَرُوا الْبَيْعَ ۚ ذَٰلِكُمْ خَيْرٌ لَّكُمْ إِن كُنتُمْ تَعْلَمُون
May Allah fulfill all your needs, may He accept all your duas, remove your difficulties & Protect you frm Shaytaan & All Evil. JUMMA;@T MUFEEDAH
7/7/17, 1:10 PM - ‪+234 703 100 3547‬: ✅Duniyar da za'a barta; me ya
kawo hadama
✅Rayuwar da zata kare; Ina wani
farin ciki
✅Ana sauraren mutuwa; ina wata
walwala
✅Jikin da zai zama gawa; me ya
jawo girman kai
✅Karshen da makomarsa kabari;
me zai sa alfahari
✅Wanda duk ya manta da
wadannan, a ina yabar hankalinsa
✅Idan ka turashi domin 'yan
uwanka su karanta su karu, wace
hasara kayi?
Allah Yasa muyi kyakkyawan
karshe!!! DUNIYA MAKARANTA
7/7/17, 1:10 PM - ‪+234 703 100 3547‬: 💓💕AMFANIN ABOKI☼💕💕
••••••••••••••••
________________________
Masu hikima suna cewa amfanin
aboki, ko amini guda bakwai ne:
_______________________________
👍💘1⃣ Ya kawo maka farin ciki ta hanyar hira, debe kewa, da sauran su.👈
_______________________________
O👍💘2⃣ Ya kawo maka agaji a lokacin
da ka ke bukatar wani taimako da zai iya.👈
_______________________________
👍💘3⃣ Ya ba ka kyakkyawar shawara.👈
_______________________________
👍💘4⃣ Ya hana ka aikata mummunan aiki.👈
_______________________________
👍💘5⃣ Ya taya ka farin ciki, yayin da ka ke cikin farin ciki.👈
_______________________________
👍💘6⃣ Ya taya ka bakin ciki, ko ya yi
maka jaje, idan abin bakin ciki ya same ka.👈
_______________________________
👍💘7⃣ Ya yi maka addu'a (kana raye da kuma) bayan ka mutu.👈
________________________________
Don karin bayani, duba SURAH AL-FURQAN aya ta 26-29, da SURAH AZ-ZUKHRUF aya ta 16.👈
________________________________
👏YA ALLAH YA BAMU ABOKAINAGARI, AMIN.👏 DUNIYA MAKARANTA
7/7/17, 1:11 PM - ‪+234 703 100 3547‬: 📖RAYUWA KENAN📖

✨Ka godema Allah✨

-Kana gani 👀
-Wani bai gani👀

-Kana ji 👂🏻
-Wani bai ji 👂🏻

-Kana tifiya🚶🏻
-Wani baidama kafan tafiya🚶🏻

-Kanada lapiya 👳🏼
-Wani na gadan asibiti ko abinci bai iya ci 😰

-Katashi da iyayenka 👪
-Wani a maraya ya tashi baitaba ganin iyayensa ba🙇🏻

-Kana Raye 🌝
-Wani yau yamutu 🌑

-ALHAMDULILLAH♍

-IDAN HARKA GODEMA ALLAH KAYI KOKARI KATURA WANNAN SAKON📨 ZUWAGA WASU GROUPS👥 KO ABOKANANKA👫.
7/7/17, 5:25 PM - Bbl Cottonou: DUNIYA MAKARANTA

Fitowa ta 7

31. Idan kana tafiya babu takalma watarana za ka gamu da wanda yake tafiya ba kafafu. Kalli wanda ka fi shi a kullum sai ka gode ma Allah!

32. Rana a cike take da wuta mai zafi a cikin ta, amma hasakenta take ba mu. Ba abin da kake ba mu. Ba abin da kake da shi ne kake da shi ne yake da muhimmanci ba, abin da kake bayarwa.

33. Yana da kayu ka yafe idan aka yi ma laifi. Abin da ya fi haka kyau shi ne ka manta da laifin da aka yi ma ka.

34. Ba za ka sauka tashar nasara ba sai ka hau motar hakuri da kokari da sadaukarwa.

35. Wani ya iya karanta komai amma bai iya fayyace abin da ke cikin zuciyarsa ba. Yana gane aibin kowa amma bai iya ganin nasa. Laifi tudu ne, saai ka take naka ne kake hango na wani.

Rubutawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

12/10/1438
6/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/7/17, 5:25 PM - Bbl Cottonou: 'YAN BIDI'AH NE KE MUSUN TASIRIN SIHIRIN MASU SIHIRI:
Dr. Ibrahim Jalo Jalingo

1. Ahlus Sunnah suna da aqidar cewa: Sihiri abu ne da ke da hakika, yake kuma iya cutar da duk wanda Allah Ya ga dama ya cutar, kuma ba zai iya yin tasiri a jikin kowa ba sai da izinin Allah Madaukakin Sarki kamar yadda ya zo cikin suratul Bakarah.
2. Sannan duk wanda ya musanta tasirin sihiri to wannan tamkar ya yi musun wasu daga cikin nassoshin Alkur'ani mai girma ne da kuma wasu daga cikin Hadithan Manzon Allah masu daraja.
3. Tabbas wani bayahude ya yi wa Annabi mai tsira da amincin Allah sihiri kuma lalle Annabi ya ji tasirin wannan sihirin a jikinsa kafin daga baya Allah Madaukakin Sarki Ya warkar da shi.
4. Yana da kyau a san cewa: yarda da cewa sihiri na da hakika baya yin karo da kasancewar sihiri kafirci ne a idanun Shari'ah, haka nan ba ya yin karo da cewa: duk wani wanda ya je gurin boka ko dan duba sannan ya gaskata shi cikin abin da yake cewa to lalle wannan ya kafirta da abin da aka saukar wa Annabi mai tsira da amincin Allah.
5. Watau yadda al'amarin yake shi ne: Shari'ah ta gaya mana cewa sihiri wani sharri ne babba da za mu rika neman kariyar Allah domin shi, sannan ta gaya mana cewa sihiri ba ya iya yin tasiri a kan kowa sai tare da izinin Allah Madaukaki Sarki, sannan ta gaya mana cewa haramun ne mu je gurin bokaye mu gaskata su cikin abin da suke fada, duk kuma wanda ya gaskata su cikin abin da suke fada to lalle ya kafirce wa abin da aka saukar wa Annabi mai tsira da amincin Allah. Allah muke roko da Ya taimake mu har kullum. Ameen.
7/7/17, 5:26 PM - Bbl Cottonou: *MUHADHARA MUHADARA*


*Mai taken👇*


*GARIN NEMAN GIRA ANRASA IDO*

Daga bakin

*SHEIKH KABIR HARUN GOMBE*

http://darulfikr.com/s/25207

Ayi sauraro lafiya

Zaku iya samun darulfikr a wayoyin ku kirar Android domin more samun karatu da zarar an saka a http://darulfikr.com a kyauta,Domin samun naka ziyarci PlayStore ta hanyar danna link dake kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.darulfikr.darulfikr

Kasance da darulfikr.com domin samun karatun maluman Sunnah a saukaka

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah

Mubarak Auwal
6/7/2017
7/7/17, 5:26 PM - Bbl Cottonou: Muhadara Mai Taken:

*NASABA BATA AMFANARWA IDAN MUTUM YA SAKE ADDINI*

Daga Bakin *Sheik Musa Yusuf Asadussunah*

Laraba 11 Shawwal, 1438 (05/07/2017). MasallacinDaga Masjid Ahlulbaity was-sahaba


http://darulfikr.com/s/25209

Ayi sauraro lafiya

Zaku iya samun darulfikr a wayoyin ku kirar Android domin more samun karatu da zarar an saka a http://darulfikr.com a kyauta,Domin samun naka ziyarci PlayStore ta hanyar danna link dake kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.darulfikr.darulfikr

Kasance da darulfikr.com domin samun karatun maluman Sunnah a saukaka

Darulfikr taku ce domin yada Sunnah

Nura Ibrahim Maigoro
6/7/2017
7/7/17, 7:36 PM - ‪+234 703 100 3547‬: CHANGE MUST BEGIN FROM THE NORTH

Funny but true.🇳🇬 IN NIGERIA
✳ President -North.
✳ Senate President -North
✳ Speaker House of Reps - North.
✳ Chief of Staff - North.
✳ SGF--North.
✳ INEC Chairman - North.
✳ Chief Justice of federation - North.
✳ President Court of Appeal - North.
✳ EFCC Chairman - North.
✳ President Federal high court - North.
✳ National Security Adviser - North.
✳ Chief of Army Staff - North.
✳ Chief of Air Staff - North.
✳ Controller, Customs
Service - North.
✳ Defence Minister-North.
✳ MD Port Authority- North.
✳ MD NDIC - North
✳ Controller Prison Services - North.
✳Controller of Immigration -North.
✳Controller of Fire Service North.
✳Highest looter North.
✳ Richest man in Africa - North.
✳ 85% of Petroleum Marketers in Nigeria - Northerners.
✳ 80% of Oil Block Owners in Nigeria - Northerners.
✳ 99% of beggars in Nigeria - Northerners
✳ 99.9% of almajiris - North.
✳ Highest rate of child marriage - North.
✳Boko Haram - North.
✳Fulani herdsmen militia Terrorising Nigerians - North.
✳90% of Nigeria's past presidents/Head of state -North.
Yet, the Poorest states in Nigeria and Educationally
backward areas in Nigeria are in the North. Now, ask yourself, what is the problem of the Northerners? Keep forwarding till it get to all their leaders may be they will have to re-think and stop being selfish.....
CAN YOU IMAGINE? Forwarded as received.
7/7/17, 9:37 PM - ‪+234 803 138 5737‬: Alwabel Rice New Price Big 50kg 13500 Small Rice 25kg 7200
7/7/17, 9:37 PM - ‪+234 803 138 5737‬: <Media omitted>
7/7/17, 9:39 PM - ‪+234 803 138 5737‬: <Media omitted>
7/7/17, 9:43 PM - ‪+234 706 109 7361‬: Aina zansamu
7/7/17, 9:59 PM - ‪+234 806 874 4490‬: Assalamu alaikum warahmatullah...

Dodewa Allah , sannan ka godewa mahaifanka...

Godewa Allah idan kaci ka sha daga masu dadi, abinda Allah ya azurtaka da shi...

ALHAMDULILLAH
ALA KULLU SHAI'IN

...binkhal...
7/7/17, 10:19 PM - ‪+234 803 138 5737‬: Kusa da Sahad Stores ,Mandawari Sabon titi
7/7/17, 10:19 PM - ‪+234 803 138 5737‬: Ko kuma Makwarari , Kurmi Market road
7/7/17, 10:19 PM - ‪+234 803 138 5737‬: Ko kuma Sharada near Jumaat mosque
7/7/17, 10:20 PM - ‪+234 806 379 9673‬: Wani Gari?
7/7/17, 10:20 PM - ‪+234 803 138 5737‬: Kano state
7/7/17, 10:20 PM - ‪+234 803 138 5737‬: Kano Municipal local government area
7/7/17, 10:21 PM - ‪+234 806 379 9673‬: Hmm alright
7/7/17, 10:21 PM - ‪+234 803 138 5737‬: And if u a outside kano, we have some of our dealers at Abuja, Kaduna
7/7/17, 10:22 PM - ‪+234 803 138 5737‬: And we a trying to reach near by neighbouring States
7/7/17, 10:22 PM - ‪+234 803 138 5737‬: God willing
7/7/17, 10:23 PM - ‪+234 806 379 9673‬: We want you to our area which is Bauchi; Jos
7/7/17, 10:24 PM - ‪+234 803 138 5737‬: Never mind, with time Insha Allah we will be there
7/7/17, 10:25 PM - ‪+234 803 138 5737‬: Just keep it at the back of mind that
7/7/17, 10:25 PM - ‪+234 803 138 5737‬: Made in Nigeria policy of Muhammad Buhari is working
7/7/17, 10:26 PM - ‪+234 803 138 5737‬: Yan Uwa mu dawo da ga rakiyar Importation , mu wajjahar da Kan mu ga Deportation bayan Wadata Kasa!!
7/7/17, 10:26 PM - ‪+234 803 138 5737‬: Exportation #
7/7/17, 10:26 PM - ‪+234 803 138 5737‬: Thanks for ur Concern👏🏻👏🏻
7/7/17, 10:55 PM - ‪+234 9074619096‬: NA TABBATA DOLE WATARANA LABARIN MUTUWA TA ZAI ZO MAKA/KI

DAN ALLAH Lokacin da wannan Labari ya isa gare ku ina Rokonku daku yafemin duk abinda nai muku wanda na sani da wanda ban sani ba kuma kuyimin Addu'ar Neman Rahamar Allah a gare Ni.🙏

Ya yan'uwana Dan Allah a Daide wannan lokaci kumin kyauta da abinda nafi so shine Ku yafemin

Ku Tausayamin ta hanyar boye laifukana tare da Rokamin Affuwar Allah a kan su.

Ya Allah Kaine Mafi Sani game da Lamarina, bani da wani Buri da ya wuce idan rayuwata takai nazama me amfani a cikin alumma da kuma Rabuwa da Iyaye/ Yan'uwa/Makwafta/Abokai na lafiya

Ya Allah ka Cikamin Burina kuma kasa nazo gareka ina mai farin cikin dawo wa zuwa gareka🙏 da musulmi gabai daya🙏🙏
7/8/17, 6:15 AM - Alfanuuuuuu: Kar ka tsine mai ya da'da lalacewa, ni ma bayan na tsinewa wani na zo ina regret, so suke su zama malamai dole ba a je makaranta ba, mui ta hakuri da irin wadannan en sha ka wucen, mafi yawan masu watsa wannan za ka samu ba addini ne ya dame su ba, amma wai wai dole a san sun iya kopi&paste.
Allah Ka shirye mu Ka kare mu daga wasa da Addini.
7/8/17, 6:35 AM - Bbl Cottonou: *Sheikh Musa Yusuf (AsaduSunnah) on Qibla FM*

_Tare da :-_ *Sheikh Musa Yusuf Asadusunnah*

_​Wannan Wani Shiri ne da yazu maku daga gidan radion *Qibla FM America*._

Domin Sauraron Wadannan Shiri Sai a shiga blue rubutun dake Qasa.

*Qibla FM – Shia 1*
http://darulfikr.com/s/25377

*Qibla FM – Shia 2*
http://darulfikr.com/s/25380

*Qibla FM – Shia 3*
http://darulfikr.com/s/25383

Ayi sauraro lfy•

⭕ Zaku iya samun darulfikr a wayoyin ku kirar Android domin more sabon karatu da zarar an saka a darulfikr.com a kyauta,Domin samun naka ziyarci PlayStore ta hanyar danna link dake kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.darulfikr.darulfikr

Darulfikr.com Ta kuce Domin Yada Sunnah.

*©* Copyright:
_*Nura Ibrahim Maigoro*_
13/10/1438 Ah.
07/07/2017 Ac.
7/8/17, 6:35 AM - Bbl Cottonou: *_KHUDUBAR JUMU'A 13-10-1438AH 7-7-2017 Daga Masallachin Sultan Muh'd Sa'ad Abubakar III dake Tanki Guiwa Lowcost Sokoto._*

Mai Taken: *WAJABCIN RIQO DA QURANI DA SUNNAH*

Tare da: *Sheikh Musa Abubakar Assudany*

Latsa wannan link na Qasa domin downloading:

http://darulfikr.com/s/25373

*Ayi Saurare Lapia*

Ku cigaba da kasancewa damu a darulfikr.com domin cigaba da samun karatukan maluman sunnah. Darulfikr.com takuce domin yada sunnah.
7/8/17, 6:37 AM - Bbl Cottonou: *002 DANDALIN AHLUL BAITI DA SAHABBAI*

_Tare da:_ *Sheikh Jabir Sani Maihula*

http://darulfikr.com/s/25365

_Wannan shiri yana za'qulu Hadisai da sukayi Magana akan Falalar Sahabbai da Ahlul Baiti._
*Ya Allah Ka qara mana son Sahabbai da Ahlul Baiti*

*Ayi Saurare Lapia*

Ku cigaba da kasancewa damu a darulfikr.com domin cigaba da samun karatukan maluman sunnah.
Darulfikr.com takuce domin yada sunnah.
7/8/17, 6:37 AM - Bbl Cottonou: *_Karatun Sahihul Bukhari na Yau Jumu'a 13-10-1438AH 7-7-2017 daga Markazun - nuur dake Gawon Nama, Sokoto._*

Tare da: *Sheikh Idrees Garba*

_Yau aka Dawo karatu bayan hutun Azumi da aka je_

Domin downloading sai a Latsa links na Qasa:

http://darulfikr.com/s/25372

•Ayi sauraro lafiya.•

Ku cigaba da kasancewa damu a darulfikr.com domin cigaba da samun karatukan maluman sunnah. Darulfikr.com takuce domin yada sunnah.
7/8/17, 7:55 AM - A B-U. R: *TARIHI MAI KYAU SHIKE MAIMAITA KANSA*

Lokacin da Sheikh Abubakar Mahmood Gumi yace:

- Annabi Isa a.s, ya mutu kuma bazai dawo ba.
- Babu riba a cikin duk wani kudin da ba zinari ko azurfaba.
- Sihiri bata tasiri a jikin kowa saidai abubuwanda kaddaran rayuwar Dan Adam ta tsara masa.
- Hadisi bai kai matsayi da karfin ayoyin alkur'ani ba wurin karfin hujja.
- Rinjayar da Fatawar malikiyya akan hadisan wasu mazhabobi. DSS.

Sai aka samu Almajiran sa wa'yanda zasu iya fuskantar sa dan su tambaye shi ya warware musu bayanan, amma sai suka tafi makka suka samu malaman رابطة عالم الإسلامي suna Neman a hadasu da shi a makka dan su tattauna a bainin duniya kowa ya gansu, amma hankali da basira da kyawun zuciya na wa'yancan malamai naرابطة عالم الإسلامي sai basu cewa almajiran Malam bazasu yi haka ba, amma sai su dinga bijirowa Malam Abubakar Mahmood Gumi da masa'il dinda ake kai karan sa akai, amma sai Malam ya dinga basu amsa da abinda ya Karanta kuma ya fahimta a malikiyya, sai a samu wasu daga cikin malaman saudiyya sun goyi bayan fatawowin malikiyya sakamakon tattaunawan su da Malam Abubakar Mahmood Gumi, kadan daga cikin malaman رابطة عالم الإسلامي da suka koma malikiyya sakamakon tattaunawa da Malam sune kamar haka:
الشيخ عبدالله ابن حميد، الشيخ محمد رشيد قباني، الشيخ محمد الشاذلي النفير
Dukkan wa'yannan malamai na hanabila daga cikin malaman رابطة عالم الإسلامي sun goyi bayan fatawowin da Malam Abubakar Mahmood Gumi yabada da wasu ke ganin sai an tattauna da su a makka akan su.

Bayan sun gama debe tsammani daga burin su akan su zauna da Malam Abubakar Mahmood Gumi sai suka koma cin naman sa a wurin sheikh Abdul-aziz bin bazz ta hanyar cin mutuncin sa a sigan yabo da nrman ya gyara kamar dai yadda ake cewa
إظهار الخطأ بالمدح
Kayi amfani da yabon mutum amma kana bayyana kurakuran sa a pakaice. Sheikh Abdul-Aziz bin Bazz duk lokacin da yaji haka sai ya rubuto ma malam takarda yana masa nasiha da kuma nuna mishi yayi takatsantsan da mutane,

Wannan ne ke maimaita kan sa ayanzu.

Muna fata Allah ya yafewa wa'yannan malamai da hassada ta so ta fizge su akan malam, wa'yan da suka mutu daga cikin su Allah ya gafar ta musu, wa'yan da suke raye Allah muke roko kada ya kama su da laifin da suka aikata,

Sannan ya Allah yadda kaba Malam Nasara ya isar da addini, kai nake roko kaba Khalifan sa nasara shima ya jaddada abinda malam ya karantar.

Wassalamu Alaikum Warahmatullah.

*Shams Musa*
7/8/17, 9:00 AM - ‪+234 9074619096‬: Ameen
7/8/17, 9:14 AM - ‪+234 9074619096‬: Ga wani labarin da zan so ka karanta. Wata baiwar Allah ta turo min
ILIMIN RAYUWA ACIKIN LABARIN
Wani mutum ne yai mafarki yana cikin daji
yanata faman tsala gudu kuma ga zaki yana
binsa abaya suna ta tsere baiyi aune ba
kawai sai yaji shi ya fada wata katuwar rijiya
amma kafin ya kai kasan rijiyar sai ya samu
sa a ya rike wani reshen bishiya dake cikin
rijiyar yana rikewa kawai sai yaduba kasan
rijiyar kawai sai yaga wani katon miciji ya
fasakai ya fito da dafin bakinsa yana jiran
fadowarsa kawai sai yaji reshen bishiyar da
Yakama yana niyyar karyewa yana dubawa
kawai sai yaga ashe wasu berayene guda
biyu da fari da baki suke cinye reshen da
yake rike da shi kawai yana juyawa gefen
hagunsa kawai sai yaga xuma da kayan
marmari kawai sai ya manta da irin bala in
da yake ya Fara cin wayannan kayan
marmarin
Wannan shine misalin
Da :: Imamu malik ::ya bayar akan
duniya ::::: Wannan zakin da kaga yana bin
mutumin misalin mutuwace yadda takebin
Kowane mutum ::::Wannan reshen bishiyar da
Yakama shine misalin rayuwar Kowane
mutum::::Wadannan berayen guda biyu Baki
da fari sune misalin Rana da wata ma ana
kullum suna cinye maka yawan kwanakinka
aduniya ::::Wadannan kayan marmarin kuma
daka kegani shine misalin jindadin duniya da
Yake mantar da bawa komawa ga Allah
:::::Wannan micijiyar kuma itace misalin
kabari da bala in da Yake cikinsa ::::tabbas
wannan Al amari yana kan Kowane bawa in
banda wanda ya tsaya ya gyara tsakaninsa da
Allah :::::Allah ubangiji yasa mudace
ameeen::::::Duk mai kaunar Allah da
manzonsa idan y kàranta to ya turawa group
3 ko 2
7/8/17, 9:52 AM - ‪+234 706 109 7361‬: On my way to BAUCHI from Abuja I need your du'a
7/8/17, 10:23 AM - ‪+234 9074619096‬: Allah ya tsare hanya
7/8/17, 10:45 AM - ‪+234 803 445 7259‬: 👍👍👏
7/8/17, 11:06 AM - ‪+234 803 296 2077‬: Announcement ! Announcement !! Announcement !!!
We are here to informed all F C E students class of 2012 that there will be a meeting tomorrow Saturday 08/07/2017 . Time 2:ooPm afternoon at zoo house kano (gidan zoo ) your attendance is very important please
Nura Safana Hassan
7/8/17, 11:14 AM - NA'IBIN SUNNAH: *LABARAI A TAKAICE*

*Shugaban Hukumar Alhazzai ta Kasa, Barista Abdullahi Mukhtar, ya umarci hukumomin aikin Hajji na jihohi da su kara wa'adin karbar cikon kudade daga hannun maniyyata zuwa nan da sati daya.*

*Shugaban ya bada wannan umarni ne a filin jirgin Abuja a yayin da ya ke sa hannun yarjejeniya da kamfanonin jiragen da za su yi jigilar maniyyatan na 2017.*

*Daga nan sai ya yi kira ga jiragen sufurin da su hada kai a tsakanin su wajen yi wa kasar nan hidima a lokacin jigilar ta wannan shekara.*

*Da yake magana a madadin sauran kamfanonin sufurin jiragen, shugaban Medview Munir Bankole, ya gode wa hukumar dangane da kwarin guiwar da ta ce ta na da yakini a kan jiragen, sannan ya tabbatar da cewa ba za su ba Nijeriya kunya ba.*

*Kamfanonin sufurin jiragen da za su yi jigilar maniyyata a bana, sun hada da Medview Airlines, Max Air da kuma Azman Air, wanda shi a wannan shekarar ne zai fara jigilar maniyyata a karon farko.*

*Ana sa ran wani kanfanin jirgin kasar Saudiyya wanda shi ne cikon na hudu, zai rattaba hannu a yarjejeniyar a cikin wannan satin.*

*Tsohon Gwamnan jihar kano, Sanata Rabi'u Musa kwankwaso ya sauka a garin jalingo ta jihar Taraba inda zai ziyarci yankin da aka yiwa Fulani kisan gilla tare da tattaunawa da gwamnatin jihar taraba Dan Ganin an Dauki matakin da yadace akan Wadanda suka aikata wannan mummunan aiki kan fulani.*

*Gwamnan Zamfara kuma Shugaban Kungiyar Gwamnonin Nijeriya, AbdulAziz Yari ya zargi Shugaban Hukumar EFCC, Ibrahim Magu da Tsangwamar gwamnoni inda ya yi barazanar kai kasarsa ga Fadar Shugaban kasa.*

*Gwamnan ya kuma musanta zargin da EFCC ta gabatar a kansa na cewa ya karkatar da Naira milyan 500 daga cikin kudaden tallafi da gwamnatin tarayya ta baiwa jihar. Ya ce manufar EFCC ita ce kawai ta nunawa duniya cewa tana tuhumar wani Gwamna ba tare kuma da kwararrun hujjoji ba.*

*An fara sulhunta wani sabani da ya kunno kai tsakanin Sarkin Musulmi Muhammad Sa'ad a Najeriya da daya daga cikin manyan 'yan majalisarsa, wato Magajin garin Sakkwato Alhaji Hassan Danbaba.*

*A ranar Litinin ne dai magajin gari ya fice a fusace daga wani zaure da suke ganawa da Sarkin kuma ya sanar da yin Murabus daga kan mukamin wanda ya rike tsawon shekara 20.*

*Magajin garin dai ya yi zargin cewa sarkin ya ci masa zarafi a wajen wani sulhu da ake tsakaninsa da wani da sarkin ke son bai wa wata sarauta, amma masarautar ta ce ya yi hakan ne saboda sarkin ya ki amincewa ya sa baki kan wata matsala da ke tsakanin kamfaninsa da Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin Najeriya ta'annati (EFCC).*

*Ana tattaunawar sulhun ne bayan da wasu manyan sarakuna a kasar suka shiga tsakanin bangarorin biyu ciki har da Sarkin Gwandu Alhaji Muhammad Iliyasu Bashar da Sarkin Kano Muhammadu Sanusi na Biyu.*

*Sarautar Magajin Gari shi ne na uku a jerin masarautar Sokoton.*

*A yau asabar kungiyar Izala take gabatar da wa'azin kasa a garin Nasarawa Eggon dake jihar Nasarawa, Bayan kammala wa'azin kuma Kungiyar zata shiga wasu jihohin domin ci gaba da ziyarar da faro a baya na karade jihohin kasar nan*

*Tashar Manara TV, Mallakar kungiyar Izala mai nuna wa'azozin Malaman Sunnah ta dawo a bangaren Nilesat inda za'a ci gaba da kallonta kyauta, za'a lalubata a wadannan Lambobi;*

*TV: Manara TV 📺 frquency;*
*(Hotbird 12518/H/29500).*

*Ibrahim Baba Suleiman*
*Jibwis Social Media*
*14/Shawwal/1438*
*08/July/2017*
7/8/17, 3:33 PM - ‪+234 813 892 1977‬ left
7/8/17, 5:28 PM - NA'IBIN SUNNAH removed ‪+234 9067018682‬
7/8/17, 5:48 PM - ‪+234 813 460 5302‬: Bai dace a dinga yada wannan abunba
7/8/17, 5:51 PM - ‪+234 803 788 6180‬: 💥 *KHUDBAR JUMUA* 💥
🗞🗞🗞🗞🗞🗞🗞🗞🗞

Mai taken👉🏻 *AIKIN HAJJI*
🕋🕋🕋🕋🕋🕋🕋🕋🕋

TAREDA 👇🏻👇🏻👇🏻
*SHEIKH LAWAL ABUBAKAR SHUAIB GADON KAYA (HAFIZAHULLAH)*
💎💎💎💎💎💎💎💎💎

13-10-1438 // 7-7-2017

DAGA MASALLACIN
👇🏻👇🏻👇🏻
*TRIUMPH FAGE KANO STATE NIGERIA*
🕌🕌🕌

*sauti*🙏🏻🙏🏻🙏🏻
7/8/17, 6:14 PM - ‪+234 803 788 6180‬: <Media omitted>
7/9/17, 5:40 AM - ‪+234 803 789 3943‬: KYAUTATWA DAN UWANKA BA SAI DA DUKIYA BA


Koda baka da dukiya zaka iya amfanar dan uwanka.

Hanyayin alkhairi yawa gare su basu da iyaka,wannan yana daga cikin manyan ni'imomin da Allah yayiwa dan Adam,da mai kudi da talakka duk zamu iya amfanar da yan'uwan mu,dan mai kudi ya bada dukiya,kai takalla ga abinda zakayi;-

-Magana mai dadi ga dan uwanka sadakace
-Yi masu addua aikin alkhairine
-Nama masu gafara awajan ibadane
-Sanya masu farin ciki da yaye masu damuwa ta hanyan sanya su ni'shadi wannan ibadace ta musamma.
-Kamewa daga cutar da mutane
-Sakin fuska ga mutane
-Janyo musa alkhairi da tunkude masu sharri
-Yada Alkhairi a tsakaninsu.

Dukkan wata kalma sa zaka fadawa dan wanka matuqar akwai gaskiya,to wannan magana sadakace;-

Manzon Allah s.a.w yana cewa:
*(Kuma kyakkyawar kalma sadakace)*
@صحيح البخاري

Imam Sa'ady Allah yayi masa rahama yana cewa:
*"Babu wani aiki mafi girma da yake tseratar da dan Adam daga shiga wuta,kamar;kyautataa mutane da kalamai masu dadi da kuma kyautata masu da dukiya"*
@بهجة قلوب اﻷبرار 44ص


Allah ka bamu ikon aikatawa da kyakkyawan niyya.
7/9/17, 10:50 AM - ‪+234 803 729 2467‬ added ‪+234 803 488 8684‬
7/9/17, 10:51 AM - ‪+234 803 729 2467‬ added ‪+234 816 270 8900‬
7/9/17, 10:52 AM - ‪+234 803 729 2467‬ added ‪+234 813 231 3250‬
7/9/17, 10:54 AM - ‪+234 803 729 2467‬: Salamu alaikun,
7/9/17, 11:08 AM - ‪+234 803 488 8684‬: Hw will I say safe journey in Hausa
7/9/17, 12:57 PM - ‪+234 803 674 9820‬: FITSARANCI ALOKACIN BIKIN AURE
*************************************
Daga cikin Qazaman Al'adun turawa wadanda Wasu mutane suke koyi dasu, babu mafi Qazanta da kuma hadari fiye da irin abubuwan da matasa sukeyi wai don nuna murnarsu akan Qaruwar aure da suka samu.

Tun Kafin aure zaka ga Matasa suna rungumar juna suna daukar hotuna suna nuna ma duniya cewa su fa basu jin Kunyar Allah ma ballantana bayinsa.

FITSARANCI NA BIYU : Shine Bikin Party da ake yi. Za'a tara abokan ango da Qawayen amarya, Sannan arika sanya Kidan disko, su rika fitowa suna Tikar rawa!! Ana shaye shayen kayan Maye, Wiskey, Weewi, Kwayoyi,da sauransu.

Daga karshe za'a kira angon ya fito tare da Amaryar, su fito suna RAWA A BAINAR JAMA'A!!! DON TSABAR RASHIN KUNYA, DA KUMA BUTULCI GA UBANGIJI!!

3. FITSARANCI NA UKU : Shine Mother's Day. wato ranar bikin uwar amarya. Ita ma zata tara dattijai da sauran "Kasaitattun mata" irinta Suyi rawa su gwangwaje.

Ubangiji ya amsa rokonku, ya cika muku burinku, Amma maimakon kuyi masa godiya, sai kuka zabi ku tara jama'a ku aikata sabonsa, Domin nuna masa cewa KU FAJIRAI NE!!

Gaskiya Wallahi ba don Tausayi da jin kai na Ubangiji ba, da nan take an kifar da garin ma baki daya!!

Yanzu kwanan nan akwai wani Video Clips da suke yawo ta na'urar WHATSAPP. wasu ango da amarya ne suke tikar rawa agaban jama'a, ana eehu ana fitsaranci!!

- Yanzu shin masu irin wannan auren, idan sun haifi Fitsararrun yara, menene abin mamaki aciki??

- Yanzu ba zaku ji kunyar Watarana iyayenku, ko kuma 'ya'yan da zaku haifa zasu ga wannan abinda kuka aikata ba??

- Yanzu ba zaku rika tuna tsayawarku agaban Ubangiji ba, ranar da zai tambayeku akan kowacce ni'imar da yayi muku!!

Wannan Tunatarwa ce. Wanda yaga dama ya wa'azantu, ya amfani kansa. Wanda ya gani kuma yayi biris dashi, to ya cuci kansa.

DAGA ZAUREN FIQHU (04-28-2015).
7/9/17, 1:30 PM - ‪+234 803 949 2908‬: <Media omitted>
7/9/17, 2:40 PM - A B-U. R: *ZAMA DA DAKTA AHMAD GUMI DA MALAM NURA MUJAHID*

Assalamu Alaikum Warahmatullah! Jiya Asabar 8/7/2015 daya daga cikin Limaman Juma'a da ke garin Keke a sabuwar Kaduna wato Malam Muhammad Nurudeed Mujahid ya samu dama domin ya zauna da Sheikh Dr. Ahmad Gumi game da wadansu mas'aloli da ya jisu daga bakin Malam ya ke neman karin bayani.

To Alhamdu Lillah, sun zauna da Malam kuma an fa'idantu da kowa dalilai da bayanai daga wurin wannan Limami kuma cikin girmamawa ya saurari malam kusan na awa biyu.

*AMMA KAFIN ZAMAN NA SU*

A ranar Asabar da ta gabata 1/07/2017 mun zauna da Sheikh Dr. Ahmad Abubakar Mahmud Gumi game da maganar da yayi na Sihiri da aka yiwa Manzon Allah da kuma maganar cewar Aljanu ba sa cutarwa kuma basa amfanarwa.

A wannan zaman ne ya amsa tambayoyi guda uku game da maganar da ake cewa wai wadansu malamai suna samunsa domin tattaunawa da maganar haduwarsu da marigayi Sheikh Auwal Albani Zaria (Rahimahullah).

*KIRAN WAYA DA MALAM NURA YAYI*

A cikin wannan audio zaku ji dalilai da yasa Malam Nura Mujaheed ya ke son ya zauna da daya daga cikin daliban Malam daga baya aka bashi daman zama da malam.

A cikin wannan tattaunawar zaku ji dalilai da suka hana a zauna da Asadu.

*TAMBAYOYIN DA MALAM NURA MUJAHEED YAYI*

Bayan da aka gabatar da wannan bawan Allah ga malam sai ya fada cewa yana da mas'alili guda shida da yake son malam ya warware masa, amma ya ce lura da cewar Malam yana kan hanyarsa ta yin tafiya wani gari zai takaita zuwa wadanda suka girma.

1) Maganar Hadisan da Imamul Bukhari ya bari domin kada littafinsa yayi tsawo da kuma sauran Malam ya ce Bukhari ya zubar da su a bola.

2) Maganar hadisin da Imamu Muslim ya kawo na cewar anyiwa Manzon Allah Sihiri malam ya ce wannan hadisin Imamu Malik ba ruwaito su ba

3) Yaya aljanu suke yin magana daga bakin wadanda suka buge.

Wadannan suke tambayoyi da malam ya amsasu tare da wannan Limami.

*YADDA MUKA KASA KARATUN*

Mun kasa audio din gida biyar,

1) Karatu na farko na zaman da muka yi da malam ranar Asabar 1/7/2017 - zaku iya saukar da shi ta nan link din
👇👇👇👇👇👇👇👇👇
http://dandalinsunnah.com/multimedia/AhmadGumi/aft_ramdan2017/sitting_1.mp3

2) Kiran waya da Malam Mujaheed yayi da Salisu Hassan Webmaster
👇👇👇👇👇👇👇👇👇
http://dandalinsunnah.com/multimedia/AhmadGumi/aft_ramadan2017/liman_kk.mp3

3) Tattaunawa da Malam Mujaheed - Hadisan Bola
👇👇👇👇👇👇👇👇👇
http://dandalinsunnah.com/multimedia/AhmadGumi/aft_ramadan2017/sitting_2a.mp3

4) Tattaunawa da Malam Mujaheed - Hadisin anyiwa Manzon Allah Sihiri
👇👇👇👇👇👇👇👇
http://dandalinsunnah.com/multimedia/AhmadGumi/aft_ramadan2017/sitting_2b.mp3

5) Tattaunawa da Malam Mujaheed - Maganar da Aljanu suke yi ta bakin wanda suka buge
👇👇👇👇👇👇👇👇👇
http://dandalinsunnah.com/multimedia/AhmadGumi/aft_ramadan2017/sitting_2c.mp3

Allah Ya amfanar da mu abin da zamu saurara amin.

=======
Salisu Hassan Webmaster
08038892030
9/7/2017
7/9/17, 2:43 PM - ‪+234 803 138 5737‬: *ZAMA DA DAKTA AHMAD GUMI DA MALAM NURA MUJAHID*

Assalamu Alaikum Warahmatullah! Jiya Asabar 8/7/2015 daya daga cikin Limaman Juma'a da ke garin Keke a sabuwar Kaduna wato Malam Muhammad Nurudeed Mujahid ya samu dama domin ya zauna da Sheikh Dr. Ahmad Gumi game da wadansu mas'aloli da ya jisu daga bakin Malam ya ke neman karin bayani.

To Alhamdu Lillah, sun zauna da Malam kuma an fa'idantu da kowa dalilai da bayanai daga wurin wannan Limami kuma cikin girmamawa ya saurari malam kusan na awa biyu.

*AMMA KAFIN ZAMAN NA SU*

A ranar Asabar da ta gabata 1/07/2017 mun zauna da Sheikh Dr. Ahmad Abubakar Mahmud Gumi game da maganar da yayi na Sihiri da aka yiwa Manzon Allah da kuma maganar cewar Aljanu ba sa cutarwa kuma basa amfanarwa.

A wannan zaman ne ya amsa tambayoyi guda uku game da maganar da ake cewa wai wadansu malamai suna samunsa domin tattaunawa da maganar haduwarsu da marigayi Sheikh Auwal Albani Zaria (Rahimahullah).

*KIRAN WAYA DA MALAM NURA YAYI*

A cikin wannan audio zaku ji dalilai da yasa Malam Nura Mujaheed ya ke son ya zauna da daya daga cikin daliban Malam daga baya aka bashi daman zama da malam.

A cikin wannan tattaunawar zaku ji dalilai da suka hana a zauna da Asadu.

*TAMBAYOYIN DA MALAM NURA MUJAHEED YAYI*

Bayan da aka gabatar da wannan bawan Allah ga malam sai ya fada cewa yana da mas'alili guda shida da yake son malam ya warware masa, amma ya ce lura da cewar Malam yana kan hanyarsa ta yin tafiya wani gari zai takaita zuwa wadanda suka girma.

1) Maganar Hadisan da Imamul Bukhari ya bari domin kada littafinsa yayi tsawo da kuma sauran Malam ya ce Bukhari ya zubar da su a bola.

2) Maganar hadisin da Imamu Muslim ya kawo na cewar anyiwa Manzon Allah Sihiri malam ya ce wannan hadisin Imamu Malik ba ruwaito su ba

3) Yaya aljanu suke yin magana daga bakin wadanda suka buge.

Wadannan suke tambayoyi da malam ya amsasu tare da wannan Limami.

*YADDA MUKA KASA KARATUN*

Mun kasa audio din gida biyar,

1) Karatu na farko na zaman da muka yi da malam ranar Asabar 1/7/2017 - zaku iya saukar da shi ta nan link din
👇👇👇👇👇👇👇👇👇
http://dandalinsunnah.com/multimedia/AhmadGumi/aft_ramdan2017/sitting_1.mp3

2) Kiran waya da Malam Mujaheed yayi da Salisu Hassan Webmaster
👇👇👇👇👇👇👇👇👇
http://dandalinsunnah.com/multimedia/AhmadGumi/aft_ramadan2017/liman_kk.mp3

3) Tattaunawa da Malam Mujaheed - Hadisan Bola
👇👇👇👇👇👇👇👇👇
http://dandalinsunnah.com/multimedia/AhmadGumi/aft_ramadan2017/sitting_2a.mp3

4) Tattaunawa da Malam Mujaheed - Hadisin anyiwa Manzon Allah Sihiri
👇👇👇👇👇👇👇👇
http://dandalinsunnah.com/multimedia/AhmadGumi/aft_ramadan2017/sitting_2b.mp3

5) Tattaunawa da Malam Mujaheed - Maganar da Aljanu suke yi ta bakin wanda suka buge
👇👇👇👇👇👇👇👇👇
http://dandalinsunnah.com/multimedia/AhmadGumi/aft_ramadan2017/sitting_2c.mp3

Allah Ya amfanar da mu abin da zamu saurara amin.

=======
Salisu Hassan Webmaster
08038892030
9/7/2017
7/9/17, 3:15 PM - ‪+234 813 231 3250‬: Asauka lafiya @2348034888684
7/9/17, 4:05 PM - ‪+234 9074619096‬: ♥♥MA'ANAR SOYAYY♥♥
Soyayya nada ma'ana dadama amma tafi tsayuwa akan gamon jini dazaran jinin mutanen biyu yahadu sai so ya darsu azukatan su
T Soyayya wata abace dake shiga cikin zuciya batara da kasaniba kuma itace jigon rayuwa

♥♥FARILLAN SOYAYYA♥♥
1 Tsoron Allah.♥
2 Hakuri.♥
3 Rikon Amana.♥
4 Kulawa.♥
5 Rikon Alkawari.♥
6 Fadar Gaskiya.♥
7 Tsafta.♥
8 Kwalliya.♥
9 Kalaman Soyayya.♥
10 Kunya.♥
11 Kishi.♥
12 Kulawa.♥
13 Iya magana.♥

T ♥♥SUNNONIN SOYAYYA♥♥
1 Zuwa zance.♥
2 Kyauta.♥
3 Tattali.♥
4 Yabawa.♥
5 Tarairaya.♥
6 Kawar da kai.♥
7 Mutunta juna.♥

♥♥MUSTAHABBAN SOYAYYA♥♥ 1 Shagwa6a.♥
2 Iya kallon SO.♥
3 Dawainiya.♥
4 Mutunta dangin juna.♥
5 Iya tura sako a waya.♥
6 Kiran juna a waya.♥
7 Yiwajuna Murmushin Soyayya.♥

♥♥ALAMOMIN SO♥♥

Akwai alamomin dake fitar da so, masu
tarin yawa suke bayyana soyayya ga kadan
daga ciki.

1. ♥KUNYA♥
da zarar soyayya ta fara shiga ko da ba a yi
furuci ba
sai kunya ta shiga tsakani, sai
aga masoyan a junansu suna jin kunyar juna.

2. ♥YAWAN KALLO♥

wannan alamace ta soyayya,misali ta hanyar
yawan satar kallo, idan masoyi yana kallon a
bin
son shi da ya waiga sun
hada ido xai kawar da kansa.

3. ♥FADUWAR GABA

a lokacin da soyayya ta fara shiga xuciyatr
saurayi ko budurwa xa ka samu da zarar sun
hango juna kowa sai gabansa ya fadi

4. ♥YAWAN AMBATO♥

matukar soyayyar saurayi ta kafu a zutciyar
budurwa ko ta budurwa ta shiga ran saurayi
xaka samu yana yawan kawo labarin wanda
yake so din ako yaushe,
kuma duk inda ya ji an fara labarin wanda yake son xa
kaga ya nutsu yana sauraro.

5. ♥TAUSAYI♥

soyayya musamman ta gaskiya tana tare da
tausayi. Kuma sau tari zakaga masoyi ko
masoyiya suna matukar tausayi ga junansu
har hakan na haifar da damuwa ko saurin
kuka musamman mata. Assalamu Alaikum. Barka da hawa online!!!
Akwai dadin karantawa sosai.

Mutane iri Uku ne 3
1:- Wasu kamar Guba ne Gudunsu akeyi. 😡
2:-Wasu kamar Maganine akai-akai ake Bukatarsu. 👷👷
3:-Wasu kuma kamar Abinci ne a kullum Dole ne aneme su. 👳👳
Kayi kokari ka Zama wanda a kullun ake nemansu sabo da amfani. 👏👏

Idan ka kwanta Bacci baka Sani ba wane ne zai tasheka: Iyalinka ne ko Mala'ikan Kabari ne???
Ka Zama cikin shiri a kullum. Kada a riske ka.🙆🙆

Ana yin Da-na-sani ne a kan magana, Amma ba'ayi a kan Kawaici. Kama bakinka Duk lokacin da zakayi magana ba shi da Amfani.🙊🙊🙊🙊🙊

Kada ka damu da masu kulla maka Sharri Duk iya kokarinsu Basu Wuce zartar da Kaddarar Allah a Kanka ba. 💂💂

Alamomin Tsoron Allah Biyu 2 ne;
1:-Fadin gaskiya da cika Alkawari da Rikon Amana. ✊✊
2:-Jan tausayi da Kyautatawa Mutane. 🙇🙇

Ya Allah ka samu a Cikin Masu Tsoronka Amen
Dan Allah ka taimaka ka turawa Groups Uku 3 tare da friends dinka Uku 3
Dan Allah pls👏👏👏
7/9/17, 5:31 PM - ‪+234 9074619096‬: JAMA'A DAN ANNABI S.A.W
KAR MU BARI WANNAN GARABASAN AL-KHAIRIN YA WUCE MU


WANNAN GARABASA CE
GA 'YAN UWANA MASOYA ANNABI MUHAMMADU
S.A.W. !!!.
!
!
! ! !
Tsarabar Watan Shawwal Nafilar Annabi
Muhammadu S.A.W. A Wannan Watan Na
Shawwal AkeyinTa
! !
! Annabi Muhammadu S.A.W. A Wannan Watan
Na Shawwal Yakeyinta.
!
! !
Nafila Ce, Ba Wata Wahala, Babu Kuma Jan
Lokaci, Amma Sai Tarin Falala Da Ganima. Ga Yadda Akeyin Nafilar:-
!
! !
Nafila Ce Raka'a 8 Sallama 4, Duk Raka'a 2
Za'ayi Sallama.
! !
! Annabi Muhammadu S.A.W. Yakeyi A Duk
Wannan Wata Na Shawwal Na Kowacce
Shekara.
!
! ! Kowacce Raka'a FATIHA Kafa 1,
QULHUWALLAHU Ko Wacce Da BASMALAH
Kafa 25. Raka'a 2. Ayi Sallama A Sake Kawo
Wasu Raka'a 2, Kowacce Raka'a Raka'a
FATIHA 1. QULHUWALLAHU Ko Wacce Da
BASMALAH Kafa 25 Haka Za'ayi Raka'a 8. Idan Da Rana Ne. Karatun A 6oye, Idan Kuma Da
Dare Ne Karatun A Bayyane.
!
!


!
Amma Wannan Sallar/Nafilar Kunjita A Arha, Annabi Muhammadu S.A.W. Da Zai Yi
Bayaninta Sai Da Ya Rantse Har Sau Uku,
Rantsuwa Na Farko Da Annabi Muhammadu
S.A.W. Yayi Ya Ce: "Na Rantse Da Ubangijin Da
Ya Aiko Ni Da Addinin Gaskiya Da Littafin
Gaskiya {ALQUR'ANI}

Duk Wanda Yayi Wannan Sallar/Nafilar Raka'a 8 Ba Zai Dago
Daga Sujadar Karshe Ba, Face Dukkan
Zunuban Sa Allah Ya Gafarta Masa, Gaba
Daya.

!
! ! Kuma Idan Mutum Yayi Wannan Sallar/
Nafilar Daga Wannan Ranar Har Shekara Ta
Zagayo Dan Aljanne Yake Tafiya A Bayan
Kasa. Indai Mutum Yayi Wannan Sallar To Dan
Aljanna Ne Kawai Babu Wata Magana, Amma
Ba Wai Nine Na Fada Ba, Inji Annabi Muhammadu S.A.W.


Manzon Allah S.A.W. Ya
Ce Ba Wani Magana Ya Ce: Daga Ranar Kawai
Dan Aljanna Ne Yake Yawo A Bayan Kasa
Kuma Annabi Muhammadu S.A.W. Bai Fada Ba
Sai Da Ya Rantse Ya Ce: "Na Rantse Da Girman
Ubangijin Da Ya Aiko Ni Da Gaskiya. !
!
!
Bishara Ga Muminai Gargadi Ga Kafirai.
Annabi S.A.W. Sai Da Ya Rantse Sannan Ya
Fadi Wannan Maganar. Indai Mutum. Yayi Nafilar Kafin Ya Dago Da Kai A Raka'ar
Karshe Duk Zunuban Mutum Anyi Masa
Gafara, Kuma Daga Wannan Lokacin Har
Mutum Ya Mutu Yana Matsayin
{MAGAFURULLAKA} Ne. Shekara 1 Mutum Yana Matsayin {Notice} Ne Ba'a Rubuta Masa
Zunubi Za'a Fada Ma Mala'iku. Ai Wannan
Rahama Ne A Gare Mu {Mu Ummati
Muhammadu Rasulillahi S.A.W.}"
!
! ! Sannan Ya Sake Rantsuwa Na 2 Ya Ce: "Na
Rantse Da Ubangijin Da Ya Aiko Ni Da Addinin
Gaskiya Da Littafin Gaskiya Alqur'ani, Duk
Wanda Yayi Wannan Sallar/Nafilar Idan Ana
Binsa Bashi, Idan ya Roki Allah, Akan Allah Ya
Bashi Abinda Zai Biya Bashin, To Allah Zai Buda Masa Ya Biya Bashin Da Ake Binsa Ba Zai
Mutu Ana Binsa Bashin Ba. Annabi
Muhammadu S.A.W. Ya Kara Da Cewa Wanda
Kuma yayi Wannan Sallar/Nafilar Idan
Matafiyi Ne To Allah Zai Kai Shi Lafiya Ya
Samo Abin Da Yake So Kuma Ya Dawo Lafiya. !
!
!
Annabi Muhammadu S.A.W. Ya Kara Da Cewa
Idan Kuma Mutum Mabukaci Ne Yana So Ya
Roki Allah Wata Bukane Tashi, Ko Ta Wanin Sa, Idan Yayi Wannan Sallar/Nafilar Na
Rantse Da Girman Ubangiji Bukatar Sa Zata
Biya.
!
! !
Nafila Raka'a 8, FATIHA 1, QULHUWALLAHU Kafa 25 Kowacce Da BASMALAH, Duk Raka'a 2
Ayi Sallama. Idan Wata Bukata Ce Taka Ko Ta
WaninKa Sai Mutum Yayi Nafilar Ta
Musamman Idan Ya Roki Allah Bukatar Sa
Zata Biya. Annabi Muhammadu S.A.W. Ya Ce:
Na Rantse Da Girman Allah Bukatar Zata Biya. Annabi S.A.W. Ko Bai Rantse Ba, Idan Da
Hankali Mutum Yasan {IJABA} Zata Samu.
Amma Aji Tsoron Allah A Roki Alkhairi".
! !
!
Annabi Muhammadu S.A.W. Ya Ce: "Na Rantse Da Girman Ubangijin Da Ya Aiko Ni Da Addinin
Gaskiya Duk Wanda Yayi Wannan Sallar/
Nafilar Allah Zai Halicci Mala'iku Adadin
Harufan Da Mutum Ya Biya/Karanta FATIHA
Da QULHUWALLAHI Da BASLAMAH Na
Kowacce Raka'a Adadin Harafi, harafi Na Sallar, Za'a halicci Mala'ik Adadin Harafin
Nafilar Da Mutum Yayi Zasu Dinga Dasa Ma
Mutum Itatuwa Na Kayan marmari A Gidan
Sa Na Aljanna Daga Wannan Ranar Har Zuwa
Tashin Alkiyama. Kuma A Wannan Watan Na
Shawwal Akeyinta Idan Watan Ya Fita Shikenan Kuma Sai Allah Ya Kaimu Shekara
Mai Zuwa Ga Mai Tsawon Kwana, Idan Mutum
Yayi Sau Daya Shikenan Ya Sauke Nauyi Ya
Wadatar, Idan Kuma Mutum Ya Kara To Karin
Darajar Sane A Wajen Allah. Amman Idan Ta
Wuce Wannan Watan Kuma Sai Shekara Mai Zuwa Ga Mai Tsawon Rai.
!
! !
Kamar Mutum Yayi Yau, Gobe Kuma Mutum
Yayi Dan Wata Bukata Tasa Wannan Duk Ba
Komai. Kamar Sallar Ce Idan Mutum Yayi Ta Farillah To Ya Sauke Nauyi, Idan Ma Yaso
Yayi Ta Nafila. !
!
!
Yana Da Kyau Idan Kaji Wani Abun alkhairi To
Mutum Ya Sanar Da Dan Uwan Sa Mumini/ Mumina. Domin Mumini baya Cika Mumini Sai
Ya Soma Dan Uwansa Abinda Yake Soma
Kansa.
!
!
! Dan Girman Allah, Dan Soyayyar Kowa Ga
Annabi Muhammadu S.A.W. Duk Wanda Zai
Kwafa Karya Chanja Wani Abu Ya Barshi
Kamar Yadda Na Rubuta.
!
! ! !
!
!
!
!
Via: Kamal Said Ibrahim ! !
!
!
!
! !
! !
!
!
ALLAH YA BAMU IKON GUDANAR DA WANNAN AIKIN AL-KHAIRIN
7/9/17, 5:35 PM - ‪+234 9074619096‬ changed to +234 810 456 3210
7/9/17, 5:57 PM - NA'IBIN SUNNAH: Ba'a magiya da Annabi S.A.W.
Kuma wannan bidi'o'i ne zallah mu kiyaye!
7/9/17, 5:59 PM - ‪+234 810 456 3210‬: Allah ya kare
7/9/17, 6:03 PM - ‪+234 803 949 2908‬: ANNOUNCEMENT! Do u know the kind of stress and huddles JA'IZ Bank Plc faced before getting license to operate in Nigeria. Now this bank is faced with serious threat of closure for lack of customers. It's a shameful act for we Muslims to fold our arms and Watch the downfall of this bank. We have to come together as Muslims to help this bank retains its license of registration. Just open an account with JA'IZ Bank with just #2000, for Allah's sake. Pls forward to all Muslim brothers and sisters. May Allah reward u.
7/9/17, 6:17 PM - NA'IBIN SUNNAH: "Is not true" Ja'iz Bank staff said
7/9/17, 7:01 PM - NA'IBIN SUNNAH: تلاوة لإمام أهل الحديث
محمد ناصر الدين الألباني
7/9/17, 7:02 PM - NA'IBIN SUNNAH: <Media omitted>
7/9/17, 8:38 PM - Alfanuuuuuu:
YA ALLAH KA SHIRYE MU CIKIN DUKKAN LAMARIN MU , DAGA NAN JOS HAR RISHI A WATAN JULY DIN NAN BABU KALENDAR DUNIYA DA AKA YARDA DA ITA KO WANI AGOGON QWARAI MAI QA'IMAR LOKUTAN SALLAH DA YA NUNA ISHA'I NA YI QARFE 8 NA DARE, SAI TA WUCE LOKACIN ISHA YA KE YI A JULY DIN NAN SAN NAN SAI LOKACI YA YI A KIRA SALLAH, SANNAN IN AN KIRA SALLAH A SAURARA GWARGWADON DA MASU BI ZA SU YI CIKAKKEN TSARKI DA ALWALLA KA GA AQLLA MINTI 10, SANNAN IQAMA, AMMA SON ZUCIYA NE? KO JAHILCI NE? KO SAKACI NE? KO WANI 6OYAYYEN ILMI NE? WAI WASU MALAMAI SUN ZAUNA SUN GANO ISHA NA YI BAYAN AWA DAYA DAGA YIN MAGRIBA, WANDA IN KA DUBA FATAWAR LAJNAH DÃ'IMA SUN CE BA SA TAMMANIN AKWAI WANI WAJE A DUNIYAR NAN DA SA'A GUDA BAYAN MAGHRIBA ZA TA ISA A YI ISHA, KO ZAMA DA ENSHIAH NE? KO MEYE? WANNE SAURI AKE YI, DA YAWA MA MASU KURIN BIN WADANCAN MALAMAN BA SU CIKA AWA 1n BAYAN MAGHRIBA SAI KA JI ANA ISHA, YA ALLAH KA FAHIMTAR KA KUMA DORA MU KAN DAEDAI, KA KAARE MU DAGA ASARAR AIKI, DA AIKIN DA-NA-SANI.

شدة الشبه من الشيء - المعارض
7/9/17, 8:47 PM - NA'IBIN SUNNAH: 👍🏻
7/9/17, 8:47 PM - NA'IBIN SUNNAH: Good observation
7/9/17, 8:48 PM - NA'IBIN SUNNAH: Matata had ta gaji da surutu na game da wannan abin
BEGIN:VCARD
VERSION:3.0
N:dlht;shk;;;
FN:shk dlht
item1.TEL;waid=2348034491191:+234 803 449 1191
item1.X-ABLabel:Mobile
END:VCARDBEGIN:VCARD
VERSION:3.0
N:GAREKA;MATARKA AMANA CE;A;;
FN:MATARKA AMANA CE A GAREKA
item1.ADR;type=Home:;;Ya dan uwana mai daraja kasani matarka amanace a gareka, inka cutar da ita kaci amana, saboda ka rabo ta da iyayenta, yan uwanta, danginta, ta dawo rayuwa tare dakai, to kaji tsoron Allah a kanta, ka zama mai tausayinta;;;;
item1.X-ABADR:
item2.ADR;type=Home:;;~Kar ka maidata baiwarka, ~In tayi abun da baidace ba ka sanar daita cikin salama, ~In tayi abinda kaji dadinsa ka yaba mata ~In ka cutar da ita kaima wata rana za a cutar da yarka kamar yadda ka cutar da yar wani ~Ka sauke haqqinta daya rataya a wuyan ka domin abun tambaya ne;;;;
item2.X-ABADR:in
item3.ADR;type=Home:;;~Karka dunga mata magana da galatsi da gadara kamar yarka, ko yarka tana bukatar tausasawa daga gareka. ~Kamar yanda kake so tarinka kyauta maka tana faranta maka, kaima ka rinka kokarin kyautata mata da faranta mata.;;;;
item3.X-ABADR:in
item4.ADR;type=Home:;; ~Karka manta manzon Allah SAW yace ita mace karkataciya in kace zaka mikar da ita to sakine, don haka za kayi ta hakuri da ita da duk wani shirmenta. ~Mijin kwarai shine wanda matarsa xata cutar dashi yayi hakuri akan cutarwar, haka ma matar kwarai itace wanda mijinta zai cutar ;;;;
item4.X-ABADR:in
item5.ADR;type=Home:;;da ita tayi hakuri akan cutarwa. ~Karka manta annabi SAW yace mafi alkairinku shine mafi alkairi ga iyalansa, kuma nine mafi alkairi ga iyalalaina. Kaga wannan hadisin yana nuna maka kyautata iyalai.;;;;
item5.X-ABADR:in
item6.ADR;type=Home:;;~Aljannarta na karkashin kafarta ka taimakata ta shiga cikin sauki, domin wasu mugaye tunda sunji ance haka sai ka ga suna kokarin takewa. Inka taimaka mata ta samu cikin sauki sai kaima Allah ya saukake maka shiga.. ~Ka dauketa amatsayin abokiya, ;;;;
item6.X-ABADR:in
item7.ADR;type=Home:;;ka tafiyar da ita kamar sarauniya sai itama ta maidaka sarki. To dan uwa duk xuciyar da aka kyautatawa da kunya tayi butulci, in matarka na maka rashin mutunci inka bibiya akwai rashin mutunci da kake mata kaima, ;;;;
item7.X-ABADR:in
item8.ADR;type=Home:;;amma sai ka runtse idon ganin naka kana hango nata. ya Allah ka bamu ikon kyautatawa abokan zamanmu. ;;;;
item8.X-ABADR:in
item9.ADR;type=Home:;;Ibfalnasi💞...............✍🏽;;;;
item9.X-ABADR:in
PHOTO;BASE64:/9j/4AAQSkZJRgABAQAAAQABAAD/2wBDAAMCAgMCAgMDAwMEAwMEBQgFBQQEBQoHBwYIDAoMDAsKCwsNDhIQDQ4RDgsLEBYQERMUFRUVDA8XGBYUGBIUFRT/2wBDAQMEBAUEBQkFBQkUDQsNFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBT/wAARCABgAGADASIAAhEBAxEB/8QAHwAAAQUBAQEBAQEAAAAAAAAAAAECAwQFBgcICQoL/8QAtRAAAgEDAwIEAwUFBAQAAAF9AQIDAAQRBRIhMUEGE1FhByJxFDKBkaEII0KxwRVS0fAkM2JyggkKFhcYGRolJicoKSo0NTY3ODk6Q0RFRkdISUpTVFVWV1hZWmNkZWZnaGlqc3R1dnd4eXqDhIWGh4iJipKTlJWWl5iZmqKjpKWmp6ipqrKztLW2t7i5usLDxMXGx8jJytLT1NXW19jZ2uHi4+Tl5ufo6erx8vP09fb3+Pn6/8QAHwEAAwEBAQEBAQEBAQAAAAAAAAECAwQFBgcICQoL/8QAtREAAgECBAQDBAcFBAQAAQJ3AAECAxEEBSExBhJBUQdhcRMiMoEIFEKRobHBCSMzUvAVYnLRChYkNOEl8RcYGRomJygpKjU2Nzg5OkNERUZHSElKU1RVVldYWVpjZGVmZ2hpanN0dXZ3eHl6goOEhYaHiImKkpOUlZaXmJmaoqOkpaanqKmqsrO0tba3uLm6wsPExcbHyMnK0tPU1dbX2Nna4uPk5ebn6Onq8vP09fb3+Pn6/9oADAMBAAIRAxEAPwD8qqKKKACiiigAooooAKKKKACiiigAooooAKKKKACiiigAooooAKKKKACiiigAooooA/qK8Q+PfDXhOe2g1rX9N0qe5LLDFeXSRvKVALbVJycBlJx03D1qWXxp4fguorWTXNOjuZUmkjge7jDusTBZWC5yQjEBj/CTg4rwP43fDex1n9ozwHrMdpCLtrSSO4mWFN7hZE27mxkgc4BOBzgDJz80fFPwv4e+F37KPg9NNc6U3jiFL3V7maaV1lnaKGN5mwGb7pGQoOcEgEk5AP0qR1lRXRgyMMhgcgisy38WaJdC2MGsWEwuZjbwGO5RhLIFZii4PzNtRzgc4Vj2NfF/w2/a88ZXusax4W8X+ELPwtocGkJBp1jKkt1eStIYoYCZCFWZH3lsCEEjjGQQZU0WDTWs9PuvFviPSrjxXcW8dtYWttcnUJRBNG0qbSGWCMB42cERsp3gs/mkAA+4Kq6hqlnpNtJc313BZ28al3luJAiqo6kknAA9a+IvGH7cXjnwfr2sSyaVolxomlXgsJLOA7riOeNHa4jeUTMXRdqJ54ijIklUGJhhjwP/AAUmFr8QfBnww8V3NgLTVbXVNS0i5ty28RvHuWQA9wHibBx0PagD9HrK+t9StY7m0njureQbkmhcMjD1BHBqevgqH9qm4+APgHwh4S0Ox0yO3SzW/lvb/wA5xBavezxg+UijIxDJ91ifkPyjK5don/BRXxJb/tK2ngbxR4Rh0bw/qzWsOnRMj/bkaZUZJJG3bMMj7iqghSNu5utAH3nRXwB8df2/fiV4A17xNb6dofg3QLXStRNnZWeu3j3eoaqgJRniiglXaEZW3k5UbWTduC7+k+OX/BQPVPCPwJ+H3jjwroFvA/ivU5NOuL3V7a5uLXSlQkNK4hADnuqF1ZgG2htrbQD7Q1TVrHQ9PuL/AFK8t9PsbdDJNc3UqxxRqOrMzEAAepqHQfEWleKdOTUNF1Oz1ewcsq3VjOs0TEEggMpIOCCD7ivirUf2g/FHxd+F1ve6z4c04W6y6Pc2PiOz/fWMVzdkWn+oLv5jLcTbDFIRtVwxbehUe5fsn+HbHwVoPijwxYwSgaZqaGa8uZ3mmvJZrWC4eWRmJO4tMR1JOMkkkmgDZ+Ivh/xuvj7T9f0HQ9K8R21vD5SQXWqSae8IOCckRyhznJyAnBAOcA1454t/ZA8VfEj4SeBdA8S6hpb3/hVJDBY27OttOQ8ZijmbbuaPbHtcLsZgeHQ8nz3/AIfXfA//AKFX4gf+C+x/+TKP+H13wP8A+hV+IH/gvsf/AJMoA7PQ/wBkr4m+NviBbeLfH3iTStLn0WyWHQ7TRoRN5FxHC0cEztKpDCNmeQKQQS7bgRgD0DTfAPxMj1nw3DB4X8PaTbaRdMh1mbXbi9uXtHQpKqjykYSOBEd7OxymepyPDP8Ah9d8D/8AoVfiB/4L7H/5Mo/4fXfA/wD6FX4gf+C+x/8AkygDY+M37EnjH4sahGj2XhjS003ThaWd9pkkluGMcbJDHDblXW2gUSzDywXOHQbyEGavjf8AYw+K3if4GeFPCN3rGjaxf6TqU1/uuJJI51Em8MGnwVkLB8k+WDuGc4OKo/8AD674H/8AQq/ED/wX2P8A8mUf8Prvgf8A9Cr8QP8AwX2P/wAmUAO+Jv7GHxU+IOgaAlxD4Y/tS2hltLiSG5liBt/tEk0SP8p3486TO3Z99sY4AqfFD9hz4t+Ofj/4P+IP9peGWXQoNPjRIUkg/wCPcHIfO4yH5j8/y5AA2jFWf+H13wP/AOhV+IH/AIL7H/5Mo/4fXfA//oVfiB/4L7H/AOTKAOUH/BMjx1pmteOLOx8Q6RdaJr8r3ovbqPy7lZi5k2hI0WNQziMttUDEahdoFeieHv2Mfin4V+CmgeFrLxLpV62nXt0H8P6mpl06exmOfKlKqrvIMbSwKjbJINoJUpjf8Prvgf8A9Cr8QP8AwX2P/wAmUf8AD674H/8AQq/ED/wX2P8A8mUAbXwi/Yp8feAvC+rRaje6TfxzT2EsXh1LmVIZjazLcJI1wFysnnxwtnYy7E2FTuLH6K+BnhHxn4f1zxpqXimx03S7bWbq2uLWwsbxrtoDHaxW7BpTHHuB8kN93jcR2r5b/wCH13wP/wChV+IH/gvsf/kyj/h9d8D/APoVfiB/4L7H/wCTKAPxXooooAKKKKACiiigAooooAKKKKACiiigAooooAKKKKACiiigAooooAKKKKACiiigD//Z
END:VCARDBEGIN:VCARD
VERSION:3.0
N:Azkar;Night;;;
FN:Night Azkar
item1.TEL:999
item1.X-ABLabel:Mobile
item2.ADR;type=Home:;;"اللهُ لَا إِلَهَ إِلَّا هُوَ الْحَيُّ الْقَيُّومُ لَا تَأْخُذُهُ سِنَةٌ وَلَا نَوْمٌ لَهُ مَا فِي السَّمَاوَاتِ وَمَا فِي الْأَرْضِ مَنْ ذَا الَّذِي يَشْفَعُ عِنْدَهُ إِلَّا بِإِذْنِهِ يَعْلَمُ مَا بَيْنَ أَيْدِيهِمْ وَمَا خَلْفَهُمْ وَلَا يُحِيطُونَ بِشَيْءٍ مِنْ عِلْمِهِ إِلَّا بِمَا شَاءَ وَسِعَ كُرْسِيُّهُ السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضَ وَلَا يَئُودُهُ حِفْظُهُمَا وَهُوَ الْعَلِيُّ الْعَظِيمُ". ;;;;
item2.X-ABADR:in
item3.ADR;type=Work:;;آمَنَ الرَّسُولُ بِمَا أُنْزِلَ إِلَيْهِ مِنْ رَبِّهِ وَالْمُؤْمِنُونَ كُلٌّ آمَنَ بِاللهِ وَمَلَائِكَتِهِ وَكُتُبِهِ وَرُسُلِهِ لَا نُفَرِّقُ بَيْنَ أَحَدٍ مِنْ رُسُلِهِ وَقَالُوا سَمِعْنَا وَأَطَعْنَا غُفْرَانَكَ رَبَّنَا وَإِلَيْكَ الْمَصِيرُ ۞ لَا يُكَلِّفُ اللهُ نَفْسًا إِلَّا وُسْعَهَا لَهَا مَا كَسَبَتْ وَعَلَيْهَا مَا اكْتَسَبَتْ رَبَّنَا لَا تُؤَاخِذْنَا إِنْ نَسِينَا أَوْ أَخْطَأْنَا رَبَّنَا وَلَا تَحْمِلْ عَلَيْنَا إِصْرًا كَمَا حَمَلْتَهُ عَلَى الَّذِينَ مِنْ قَبْلِنَا رَبَّنَا وَلَا تُحَمِّلْنَا مَا لَا طَاقَةَ لَنَا بِهِ وَاعْفُ عَنَّا وَاغْفِرْ لَنَا وَارْحَمْنَا أَنْتَ مَوْلَانَا فَانْصُرْنَا عَلَى الْقَوْمِ الْكَافِرِينَ";;;;
item3.X-ABADR:in
item4.ADR:;;بِاسْمِكَ رَبِّي وَضَعْتُ جَنْبِي، وَبِكَ أَرْفَعُهُ، فَإِنْ أَمْسَكْتَ نَفْسِي فَارْحَمْهَا، وَإِنْ أَرْسَلْتَهَا فَاحْفَظْهَا، بِمَا تَحْفَظُ بِهِ عِبَادَكَ الصَّالِحِينَ ;;;;
item4.X-ABADR:in
item4.X-ABLabel:Other
item5.ADR:;;اللَّهُمَّ إِنَّكَ خَلَقْتَ نَفْسِي وَأَنْتَ تَوَفَّاهَا، لَكَ مَمَاتُهَا وَمَحْيَاهَا، إِنْ أَحْيَيْتَهَا فَاحْفَظْهَا، وَإِنْ أَمَتَّهَا فََاغْفِرْ لَهَا، اللَّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ الْعَافِيَةَ لَّهُمَّ قِنِي عَذَابَكَ يَوْمَ تَبْعَثُ عِبَادَكَ". ;;;;
item5.X-ABADR:in
item5.X-ABLabel:Other
item6.ADR:;;"بِاسْمِكَ اللَّهُمَّ أَمُوتُ وَأَحْيَا". "سُبْحَانَ اللهِ، والْحَمْدُ للهِ، وَاللهُ أَكْبَرُ".;;;;
item6.X-ABADR:in
item6.X-ABLabel:Other
item7.ADR:;;اللَّهُمَّ رَبَّ السَّمَاوَاتِ السَّبْعِ وَرَبَّ الْعَرْشِ الْعَظِيمِ، رَبَّنَا وَرَبَّ كُلِّ شَيْءٍ، فَالِقَ الْحَبِّ وَالنَّوَى، وَمُنْزِلَ التَّوْرَاةِ وَالْإِنجِيلِ، وَالْفُرْقَانِ، أَعُوذُ بِكَ مِنْ شَرِّ كُلِّ شَيْءٍ أّنْتَ آخِذٌ بِنَاصِيَتهِ. اللَّهُمَّ أَنْتَ الأَوَّلُ فَلَيْسَ قَبْلَكَ شَيْءٌ، وَأَنْتَ الْآخِرُ فَلَيْسَ بَعْدَكَ شَيْءٌ، وَأَنْتَ الظَّاهِرُ فَلَيْسَ فَوْقَكَ شَيْءٌ، وَأَنْتَ الْبَاطِنُ فَلَيْسَ دُونَكَ شَيْءٌ، اقْضِ عَنَّا الدَّيْنَ وَأَغْنِنَا مِنَ الْفَقْرِ".;;;;
item7.X-ABADR:in
item7.X-ABLabel:Other
item8.ADR:;;الْحَمْدُ للهِ الَّذِي أَطْعَمَنَا وَسَقَانَا، وَكَفَانَا، وَآوَانَا، فَكَمْ مِمَّنْ لَا كَافِيَ لَهُ وَلَا مُؤْويَ" "اللَّهُمَّ عَالِمَ الْغَيْبِ وَالشَّهَادَةِ فَاطِرَ السَّمَاواتِ والْأَرْضَ، رَبَّ كُلِّ شَيْءٍ وَمَلِكُهُ، أَشْهَدُ أَنْ لَا إِلَهَ إِلَّا أَنْتَ، أَعُوذُ بِكَ مِنْ شَرِّ نَفْسِي، وَمِنْ شَرِّ الشَّيْطَانِ وَشِرْكِهِ، وَأَنْ أَقْتَرِفَ عَلَى نَفْسِي سُوءاً، أَوْ أَجُرَّهُ إِلَى مُسْلِمٍ" ;;;;
item8.X-ABADR:in
item8.X-ABLabel:Other
item9.ADR:;;اللَّهُمَّ أَسْلَمْتُ نَفْسِي إِلَيْكَ، وَفَوَّضْتُ أَمْرِي إِلَيْكَ، وَوَجَّهْتُ وَجْهِي إِلَيْكَ، وَأَلْجَأْتُ ظَهْرِي إِلَيْكَ، رَغْبَةً وَرَهْبَةً إِلَيْكَ، لَا مَلْجَأَ وَلّا مَنْجَا مِنْكَ إِلَّا إِلَيْكَ، آمَنْتُ بِكِتَابِكَ الَّذِيْأَنْزَلْتَ وَبِنَبِيِّكَ الَّذِي أَرْسَلْتَ;;;;
item9.X-ABADR:in
item9.X-ABLabel:Other
item10.ADR:;;Cup Your Palm And Gently Blow On It And Recite The Three Qul And pass Your Hand All Over Your Body As Much As You Can Reach Beginning From Forehead Face And All Pver Your Body. Do This 3 Times.;;;;
item10.X-ABADR:in
item10.X-ABLabel:Other
item11.ADR:;;Recite Surah mulk Recite Surah Sajdah;;;;
item11.X-ABADR:in
item11.X-ABLabel:Other
PHOTO;BASE64:/9j/4AAQSkZJRgABAQAAAQABAAD/2wBDAAMCAgMCAgMDAwMEAwMEBQgFBQQEBQoHBwYIDAoMDAsKCwsNDhIQDQ4RDgsLEBYQERMUFRUVDA8XGBYUGBIUFRT/2wBDAQMEBAUEBQkFBQkUDQsNFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBT/wAARCABgAGADASIAAhEBAxEB/8QAHwAAAQUBAQEBAQEAAAAAAAAAAAECAwQFBgcICQoL/8QAtRAAAgEDAwIEAwUFBAQAAAF9AQIDAAQRBRIhMUEGE1FhByJxFDKBkaEII0KxwRVS0fAkM2JyggkKFhcYGRolJicoKSo0NTY3ODk6Q0RFRkdISUpTVFVWV1hZWmNkZWZnaGlqc3R1dnd4eXqDhIWGh4iJipKTlJWWl5iZmqKjpKWmp6ipqrKztLW2t7i5usLDxMXGx8jJytLT1NXW19jZ2uHi4+Tl5ufo6erx8vP09fb3+Pn6/8QAHwEAAwEBAQEBAQEBAQAAAAAAAAECAwQFBgcICQoL/8QAtREAAgECBAQDBAcFBAQAAQJ3AAECAxEEBSExBhJBUQdhcRMiMoEIFEKRobHBCSMzUvAVYnLRChYkNOEl8RcYGRomJygpKjU2Nzg5OkNERUZHSElKU1RVVldYWVpjZGVmZ2hpanN0dXZ3eHl6goOEhYaHiImKkpOUlZaXmJmaoqOkpaanqKmqsrO0tba3uLm6wsPExcbHyMnK0tPU1dbX2Nna4uPk5ebn6Onq8vP09fb3+Pn6/9oADAMBAAIRAxEAPwD81xRTkCFZN7MrBfkCrkE5HB54GMnPPQDvkSQ2zuqyFG8ssVDY4JGMgH2yPzFWc5I2nz20i+fFgMDsOcq4BZSysOGG5WGQSMg1ft7UELhSDjkk5yefy4xTrGwLkcV0VhpRY8L+QqkS3Yzbey2BgY8lgMFs8d8j8P51o2luI45la3jlZ02q7lgYzuB3LggZwCvzZGGPGcEb9j4eZ8fIa27bwq5HCZz7UjG5xrWUZii8uN1YKRIWcMGbJ5AwNowVGDnkE55wD7EQDxXeJ4ScfwfpT5vDca2kYWGUXIdjJIXBQqQNoC4yCDuycnORwMHNWA4BrEqOQDkZGKSCyi839+JPL2t/qsbs4OOvvjPtXXXHh8xLGchiy5KgHK8kYOR14B4z1HvVO900FlZY0TKLlI93BHBznucbjjj5uMdAWA4+SyHORVSS0CMCUDAHoeh9q6iaxx2qlLZ8Hjmiw07HnSjccZ5NbOmWBfAwf8ao6fAZ5Q2PYcV3Xh3RzKy4Xr1qUat2JdG0Qybflz/WvQfD/g+S5ICxM5wTgAngDJP5Vo+EvChnMfyV7j4M+Hhm8vMXp2pmW551ongJpFX90TXZad8OHZR+6/SvffCPwoku2jSK1eaQ/wACLuNesaJ8B55FXzTb2wwSdzbmGBnoBj9aRSg2fHY+GrFc+Vn8KoXnw6KK37sj8K+7j8Aklt90F5C8hyAskJRfzyT+GK5fXfgff2qyYtBdBBljbfMRzj7pAY9R0FCaHyM+DdW8EtGv+q2kDBIzzya5HVPDQidgqkj3GK+xvEXw5XYSseR7CvIvFHgkwbx5f0qjOx833ekFVY7RgHGCfr2rGubLrxXq2ueHmhYjZjrxXI6rp0azymFGSLcdiuQzBcnAJwMnHfAoVybnjOgaczFAUODyCR15xkflXsPg7QjO6naMk5IAx3rgfCGn+Y0fHU19DfDvQQ5jyoOcUjRu7O/+HfgvzfL+TPTjFfT3w7+HiSoGdfLiQDc2Bk+w98VyXwp8JG5e2iVRucgZI6ep/AZP4V9GadZiGGCzt1KxLwFPX8f5n3JNJlRRc0K1isxHHbwx28agH5EHJAwCT3PAzW8k0aKqqWDPuwSOhxjrnpWWsAjQRGTawJ+XqD+VWW85DGQxIYbgRwT9cfhUmqdkXYFYBGjlJ3cjr1Hbp9Ksfv5scpK2QGAJBz7/AMqqWnnL87OY+Mjef1AqwdQM0qwoxC8dOADnrikVc5/xn4MtfESPKqpFfED96RxJgYAbHUe/Xp9K+c/HXgZoWnSWAxSpwyMOQf8ADBzn3r6yihlMbFwNj9ZF5z61x3xI8Ox6tphu0Vmnt12leTmLnOeOxOe2Bu9qaZE43Vz8/PGPhfyWk+TpmvJtZ0rynb5cV9XeP/DwjeT5f8814L4k0kK8nBGOnHet4HI9D598ERILuCE43urOBnkgEZOP+BD8xX1D8MdLV2iO30r4Fvtd1uz8aW725k+2Wc6i0t48kMCQVXapy28YyOpzj2H6F/DxrtWsDaW8EyPKgn8+ZovLiIOWXCNvYHGFO0HJ+YY5yTuauNrH0LYadepoekxabNLbXlxrOmRpLEzJ8iXSXNwhK8gPbWtzHjkMZArfKzEe/WkHlSPsYpjhiOpIySB+Vfm5+3b4r0jWf2dPBcDpd2Orarq0V/bafewSRSrDHbTrP5i/dVlaeAcnPzHbkbjX6C6Jrl/4i1CHWtEl06XwVrGnW2o2Vw4n+0s0hLnMbgARyQtEVztZGDblbf8ALPU1WyOtt7YSPvZsMRu28AEd/wDPtWgLQSWjDIBX5lB7D0/z7VzkXiM6d4k0/Snsb6SS7tLi6W8S2LWsQieFTHJIOEd/PBRT94Ryc/LhuItPi1rcn7WC/DEWdr/wj0vgo+IWuAj/AGkXP24wFd2/b5ezHyhN2TnOOKCkeqW08KRMHYFgf4lzjg//AK6WC3lE0k+QI+WLbsDBzyKuadp37rbLF5hwQAeh5pNRsZ5YgFQlc5wpoC2glnqEVtAYPNMjOxX5j046/nVHU4i0r2cpLxyqY32HnDZFMi06f5X8piqtgYbGPxqww4H7tgy/KrE5bn8f85oC7sfMXj+xDxk7eor548W2G1pCB3r6j+Jc0d5c3NxGm2OWR5FU9gSSBXzl4wRY/MZiFUdT2FbwRxT0PiLS/FOkaX46c3NzDZv/AGuJGRgdka/Y3iwWAwAHYKemOc4AOPsP4Za7aQW+kFriJlu9qwOjgq4K5Ug55BGBx1LD1r4D8az6BH4n1K8tyNQMtwzpbwOxg6/Mzythm3EMSqADDjbJxitvQfjt4gsNVuLq+K6naTsWNmx2LFxwI25KgccHOeSfmJaudSsdrp3Ppr9v7U1ubbw5ayAeaiKbbeV3YIl80pzkAnyQenKL7V+jvxL+Onw1+BnwxPiCXWtGTRorNf7F03TLiLN6ixxtFDaRoSCpSW3IKjaqSIxITmvxo+MfxUtPijoGg6o2qSTajpwNpLaXCsr7WGBIMswxiEFsM3zSZOM4qD9oG/uLf4q6vpl1qEuoWOhQW2i6ZcyiPMllbRLDCymMBWBVM7vfnByAr6lKOiTP1R/ZL/ad8GfEb4T+E7OfX4o/FS+VpV9pt7dr9rkvNozMI2bJhkcjbsG1S4QBQpAp3vwm8UeH/wDgoh4b8cN4slk0XWfD975GkqzhooraKCGS0cbtvkma6juVIz+83AoCA5/MH9lnW7yy/aM+FE2mymGaXxTptvKoAIaN7mNZFIPBG0n6cEYIBH1j4g+PXinX/wDgpRp/hm58ZXOm+G7HxF/ZkMdqiv5MRltjNbF22MqTSWMIkwxADPgMGdHA5bPQ/TPSvGFjqviHX9Is72CS+0aeKK8tFfMkPmwpNGzqQCAwc7SMqdpGchgtbV9YbxBbarFoWt6gmqeHdRiW/sNNigR7mRYYrn7EzXMRQrLFPDl4ypBfAlQq2Plf4P8Ah7Tvh3+3d8ZQkN9qcy6Nc6mILWFXll8+S0uZI0UYy2+QKg79znmuP/4JxftX+KfjZ8UfiRonimzsZbrWFk8Wf2hZL5IgZRa2n2YJyGjESwBGJ3jym3mQvlQdmj7o0W6vTo9nDfGOXUfJRbmaO2NtHLMABIViLuUUtkhfMfAx87/eOfrms2/hjQNV1vUbqO1tNPt3uZbqchYY1UE72J6KOpJ7Zqj4zn0fwiV8X3aa5czw/Z9OFrpkt1OhE1ykYb7Gj7JGDSglhG0m0EDOAtfHHw5+K/h9/h1+0NqtvHF4m0+HxDrOuPYTh/Iv7NomaEHzFKASKkqn5S2CN4ICCqRk+5V+Dfxf/wCFs/C+DUb/AFix1LXhdXn22GzITyFN3N5I8vczIvlBNu4klQMljknA8ZaT9slhu1eVGjJUESyCM/MrMCisAxwowSDjJ7FgfmD9iHVLe08banG58t7izngjOD877oXI9vlRj+Fdt+0Z46luNO8IS6TqVnZQnxN5ckWoytGsklrO8ZaQKwzAsiEse2Yzwa2ptctzkqR9/lR8O5JpVcr0P4UqqCOnapREv92ubc9O4yJ+iEdTgVr6xqupa15U+pXkl7JbxeUkkzFn2bmbBY8nlm6n26AVnRxIrKSvQ5qxIC8TqBkkce9Arm38MPiLe/C/x/4b8W6dCk95ompW+oxwy8JL5bhjGxHIDDKnHODxRqHj59S+JcvjCe1eSWbUv7TmgluWkeWUvvdmlYElmbLEkdWPHauXFrL2X9RSrZTnon6imPQ+lfhN+0/epf8Axe8R+MvFviO38TeIdDmXT9X0S7S3vU1AzQzxgPuXy4C1sqMsQ4RyqgZ4wf2TfjvqHwi+Lem6lFrWo6doAuIJ9Q02zvWgTUlR8CORAwWQhZJdoboT7nPgzW0saFmXC+uRTIpGhZWRijqcqynBB9RSCyPur9q3/gpVrHxp06bwf4LsX8MeHhdW12+pF8X80kPlyqqOrkRqlwm9XTDsI4j8nzq2F+zZ490m/wD2fvjjYyyPF4kfSbhpomdfLmthbyrG8a53ZV5HDnoN8XPOK+MMVteGpLaGLVjNKschspEiDkAMT6Z78DApp2dyJQurHvH7HWt6Rpfi3VJdQvrOyaO2kaGa8YKiyN5QUgkgZ2rIMZ6Z9a8u8ZfEG38R/D3wVZSHff6fPqT3JEryZ86ZJBnfznk92yMHcWLBeWtNVGm+HpY7d/LurmYrKRg/ugnQ56cscEeh54rnaaelhezTfMf/2Q==
END:VCARDBEGIN:VCARD
VERSION:3.0
N:d;Abdulrahm b;o;;
FN:Abdulrahm b o d
item1.TEL;waid=2347038251744:+234 703 825 1744
item1.X-ABLabel:Mobile
END:VCARDBEGIN:VCARD
VERSION:3.0
N:ﷺ;دعوات;الرسول;;
FN:دعوات الرسول ﷺ
item1.ADR:;;✨ من دعاء النبي عليه الصلاة و السلام اللهم انى اسئلك حبك وحب من يحبك والعمل الذى يبلغنى حبك اللهم اجعل حبك احب الى من نفسى واهلى ومن الماء البارد. (رواه الترمذى وقال حديث حسن), , , Saudi Arabia;;;;
item1.X-ABADR:in
item1.X-ABLabel:✨
item2.ADR:;;✨اللهم اجعل في قلبي نورا وفي بصري نورا وفي سمعي نورا وعن يميني نورا وعن يساري نورا وفوقي نورا وتحتي نورا وأمامي نورا وخلفي نورا واجعل لي نورا، (وزاد بعضهم);sa;;;
item2.X-ABADR:in
item2.X-ABLabel:✨
item3.ADR:;;✨اللهم إني أسألك عيشة نقية، وميتة سوية، ومردًا غير مخز ولا فاضح. (زوائد مسند البزار، والطبراني، وانظر;sa;;;
item3.X-ABADR:in
item3.X-ABLabel:✨
item4.ADR:;;✨اللهم رَبَّنَا آتِنَا فِي الدُّنْيَا حَسَنَةً وَفِي الآخِرَةِ حَسَنَةً وَقِنَا عَذَابَ النَّارِ. (متفق عليه);;;;Saudi Arabia
item4.X-ABADR:
item4.X-ABLabel:✨
item5.ADR:;;✨اللهم آت نفسي تقواها، و زكها أنت خير من زكاها، أنت وليها ومولاها. اللهم إني أعوذ بك من علم لا ينفع، ومن قلب لا يخشع، ومن نفس لا تشبع، ومن دعوة لا يستجاب لها. (رواه مسلم);;;;Saudi Arabia
item5.X-ABADR:
item5.X-ABLabel:✨
item6.ADR:;;✨اللهم إني أعوذ بك من شر ماعملت ومن شر مالم أعمل. (رواه مسلم);;;;Saudi Arabia
item6.X-ABADR:
item6.X-ABLabel:✨
item7.ADR:;;✨اللهم إني أعوذ بك من زوال نعمتك، وتحول عافيتك، وفجاءة نقمتك، وجميع سخطك. (رواه مسلم);;;;Saudi Arabia
item7.X-ABADR:
item7.X-ABLabel:✨
item8.ADR:;;✨اللهم إني أعوذ بك من الهدم، وأعوذ بك من التردي، وأعوذ بك من الغرق والحرق والهرم، وأعوذ بك أن يتخبطني الشيطان عند الموت، وأعوذ بك أن أموت في سبيلك مدبرًا، وأعوذ بك أن أموت لديغًا. (رواه النسائي، وأبو داود);;;;Saudi Arabia
item8.X-ABADR:
item8.X-ABLabel:✨
item9.ADR:;;✨ اللهم إني أعوذ بك من جهد البلاء، و درك الشقاء، و سوء القضاء، و شماتة الأعداء. (متفق عليه);;;;Saudi Arabia
item9.X-ABADR:
item9.X-ABLabel:✨
item10.ADR:;;✨اللهم أصلح لي ديني الذي هو عصمة أمري، وأصلح لي دنياي التي فيها معاشي، وأصلح لي آخرتي التي فيها معادي، واجعل الحياة زيادة لي في كل خير، واجعل الموت راحة لي من كل شر. (رواه مسلم);;;;Saudi Arabia
item10.X-ABADR:
item10.X-ABLabel:✨
item11.ADR:;;✨اللهم إني أسألك الهدى، والتقى، والعفاف، والغنى. (رواه مسلم);;;;Saudi Arabia
item11.X-ABADR:
item11.X-ABLabel:✨
item12.ADR:;;✨اللهم اهدني وسددني، اللهم إني أسألك الهدى والسداد. (رواه مسلم);;;;Saudi Arabia
item12.X-ABADR:
item12.X-ABLabel:✨
item13.ADR:;;✨لا إله إلا الله العظيم الحليم، لا إله إلا الله رب العرش العظيم، لا إله إلا الله رب السماوات، ورب الأرض، ورب العرش الكريم. (متفق عليه);;;;Saudi Arabia
item13.X-ABADR:
item13.X-ABLabel:✨
item14.ADR:;;✨اللهم رحمتك أرجو فلا تكلني إلى نفسي طرفة عين، وأصلح لي شأني كله، لا إله إلا أنت. (رواه أبو داود، وأحمد وحسنه الألباني وغيره);;;;Saudi Arabia
item14.X-ABADR:
item14.X-ABLabel:✨
item15.ADR:;;✨لا إله إلا أنت سبحانك إني كنت من الظالمين (رواه الترمذي والحاكم وصححه ووافقه الذهبي) و لفظه دعوة ذي النون إذ دعا وهو في بطن الحوت;sa;;;
item15.X-ABADR:in
item15.X-ABLabel:✨
item16.ADR:;;✨اللهم إني عبدك ابن عبدك، ابن أمتك، ناصيتي بيدك، ماضي فيّ حكمك، عدل في قضاؤك. أسألك بكل اسم هو لك سميت به نفسك، أو أنزلته في كتابك، أو علمته أحدًا من خلقك، أو استأثرت به في علم الغيب عندك، أن تجعل القرآن ربيع قلبي، ونور صدري، وجلاء حزني، وذهاب همي. (رواه أحمد والحاكم وحسنه الحافظ في تخريج الأذكار، وصححه الألباني);;;;Saudi Arabia
item16.X-ABADR:
item16.X-ABLabel:✨
item17.ADR:;;✨اللهم مصرف القلوب صرف قلوبنا على طاعتك. (رواه مسلم);;;;Saudi Arabia
item17.X-ABADR:
item17.X-ABLabel:✨
item18.ADR:;;✨اللهم إني أسألك العافية في الدنيا والآخرة. (رواه الترمذي ولفظه سلو الله العافية في الدنيا والآخرة، وفي لفظ;sa;;;
item18.X-ABADR:in
item18.X-ABLabel:✨
item19.ADR:;;✨اللهم أحسن عاقبتنا في الأمور كلها، وأجرنا من خزي الدنيا وعذاب الآخرة. (رواه أحمد والطبراني في الكبير، قال الحافظ الهيثمي في مجمع الزوائد رجال أحمد وأحد أسانيد الطبراني ثقات).;;;;Saudi Arabia
item19.X-ABADR:
item19.X-ABLabel:✨
item20.ADR:;;✨رب أعني ولا تعن علي، وانصرني ولا تنصر علي، وامكر لي ولا تمكر علي، واهدني ويسر الهدى إلي، وانصرني على من بغى علي، رب اجعلني لك شكارًا، لك ذكارًا، لك مطواعًا، إليك مخبتًا أواهًا منيبًا، رب تقبل توبتي، واغسل حوبتي، وأجب دعوتي، وثبت حجتي، واهد قلبي، وسدد لساني، واسلل سخيمة قلبي. (رواه أبو داود والترمذي وابن ماجه والحاكم وصححه ووافقه الذهبي);;;;Saudi Arabia
item20.X-ABADR:
item20.X-ABLabel:✨
item21.ADR:;;✨اللهم إني أعوذ بك من الجوع، فإنه بئس الضجيع، وأعوذ بك من الخيانة، فإنها بئست البطانة. (رواه أبو داود، والنسائي، وابن ماجه);;;;Saudi Arabia
item21.X-ABADR:
item21.X-ABLabel:✨
item22.ADR:;;✨اللهم إني أسألك من فضلك ورحمتك، فإنه لا يملكها إلا أنت (أخرجه الطبراني);;;;Saudi Arabia
item22.X-ABADR:
item22.X-ABLabel:✨
item23.ADR:;;✨ اللهم اغفر لي ذنبي، ووسع لي في داري، وبارك لي في رزقي. (رواه أحمد);;;;Saudi Arabia
item23.X-ABADR:
item23.X-ABLabel:✨
item24.ADR:;;✨اللهم اجعل أوسع رزقك علي عند كبر سني، وانقطاع عمري. (رواه الحاكم);;;;Saudi Arabia
item24.X-ABADR:
item24.X-ABLabel:✨
item25.ADR:;;✨اللهم إنا نسألك موجبات رحمتك، وعزائم مغفرتك، والسلامة من كل إثم، والغنيمة من كل بر، والفوز بالجنة، والنجاة من النار. (رواه الحاكم وصححه ووافقه الذهبي);;;;Saudi Arabia
item25.X-ABADR:
item25.X-ABLabel:✨
item26.ADR:;;✨اللهم لك أسلمت، وبك آمنت، وعليك توكلت، وإليك أنبت وبك خاصمت. اللهم إني أعوذ بعزتك لا إله إلا أنت أن تضلني. أنت الحي الذي لا يموت، والجن والإنس يموتون. (متفق عليه);;;;Saudi Arabia
item26.X-ABADR:
item26.X-ABLabel:✨
item27.ADR:;;✨اللهم إني ظلمت نفسي ظلمًا كثيرًا، ولا يغفر الذنوب إلا أنت. فاغفر لي مغفرة من عندك، وارحمني إنك أنت الغفور الرحيم. (متفق عليه);;;;Saudi Arabia
item27.X-ABADR:
item27.X-ABLabel:✨
item28.ADR:;;✨ اللهم إنك عفو كريم تحب العفو فاعف عني. (رواه الترمذي);;;;Saudi Arabia
item28.X-ABADR:
item28.X-ABLabel:✨
item29.ADR:;;✨اللهم إني أعوذ بك من البرص، والجنون، والجذام، ومن سيئ الأسقام. (رواه أبو داود والنسائي وأحمد والترمذى);;;;Saudi Arabia
item29.X-ABADR:
item29.X-ABLabel:✨
item30.ADR:;;✨اللهم إنا نسألك من خير ما سألك منه نبيك محمد صلى الله عليه وسلم، ونعوذ بك من شر ما استعاذ منه نبيك محمد صلى الله عليه وسلم، وأنت المستعان، وعليك البلاغ، ولا حول ولا قوة إلا بالله. (رواه الترمذي وابن ماجه بمعناه);;;;Saudi Arabia
item30.X-ABADR:
item30.X-ABLabel:✨
item31.ADR:;;✨اللهم رب جبرائيل، وميكائيل، ورب إسرافيل، أعوذ بك من حر النار ومن عذاب القبر. (رواه النسائي);;;;Saudi Arabia
item31.X-ABADR:
item31.X-ABLabel:✨
item32.ADR:;;✨اللهم اغفر لي خطيئتي وجهلي، واسرافي في امري وما انت اعلم به مني. اللهم اغفر لي جدي وهزلي وخطئ وعمدي وكل ذلك عندي، اللهم اغفر لي ما قدمت وما اخرت وما اسررت وما اعلنت وما انت اعلم به مني أنت المقدم وأنت المؤخر وأنت على كل شيىء قدير. (متفق عليه);;;;Saudi Arabia
item32.X-ABADR:
item32.X-ABLabel:✨
item33.ADR:;;✨اللهم رب السماوات السبع ورب الأرض، ورب العرش العظيم، ربنا ورب كل شيء، فالق الحب والنوى، ومنزل التوراة والإنجيل والفرقان، أعوذ بك من شر كل شيء أنت آخذ بناصيته، اللهم أنت الأول فليس قبلك شيء، وأنت الآخر فليس بعدك شيء، وأنت الظاهر فليس فوقك شيء، وأنت الباطن فليس دونك شيء، اقض عنا الدين وأغننا من الفقر. (رواه مسلم);;;;Saudi Arabia
item33.X-ABADR:
item33.X-ABLabel:✨
item34.ADR:;;❤️اللهم اجعل هذا العمل صدقة عني وعن والدي وعن من احببت 💙وعن اموات المسلمين;;;;Saudi Arabia
item34.X-ABADR:
item34.X-ABLabel:❤️
PHOTO;BASE64:/9j/4AAQSkZJRgABAQAAAQABAAD/2wBDAAIBAQEBAQIBAQECAgICAgQDAgICAgUEBAMEBgUGBgYFBgYGBwkIBgcJBwYGCAsICQoKCgoKBggLDAsKDAkKCgr/2wBDAQICAgICAgUDAwUKBwYHCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgr/wAARCABAAEADASIAAhEBAxEB/8QAHwAAAQUBAQEBAQEAAAAAAAAAAAECAwQFBgcICQoL/8QAtRAAAgEDAwIEAwUFBAQAAAF9AQIDAAQRBRIhMUEGE1FhByJxFDKBkaEII0KxwRVS0fAkM2JyggkKFhcYGRolJicoKSo0NTY3ODk6Q0RFRkdISUpTVFVWV1hZWmNkZWZnaGlqc3R1dnd4eXqDhIWGh4iJipKTlJWWl5iZmqKjpKWmp6ipqrKztLW2t7i5usLDxMXGx8jJytLT1NXW19jZ2uHi4+Tl5ufo6erx8vP09fb3+Pn6/8QAHwEAAwEBAQEBAQEBAQAAAAAAAAECAwQFBgcICQoL/8QAtREAAgECBAQDBAcFBAQAAQJ3AAECAxEEBSExBhJBUQdhcRMiMoEIFEKRobHBCSMzUvAVYnLRChYkNOEl8RcYGRomJygpKjU2Nzg5OkNERUZHSElKU1RVVldYWVpjZGVmZ2hpanN0dXZ3eHl6goOEhYaHiImKkpOUlZaXmJmaoqOkpaanqKmqsrO0tba3uLm6wsPExcbHyMnK0tPU1dbX2Nna4uPk5ebn6Onq8vP09fb3+Pn6/9oADAMBAAIRAxEAPwD6P/ak/bF+K3w3/aH8eeGofi7qtpDa+Ir2Kxsf7Rlj/dJ/zz/eVwHg/wD4KSfETVJdLhi+KXiOWTVJ5fPt/wC0pf8AQ9n/AE0k+SWvnv8A4KkfEPUtN/bF+JWhQ6p9qx4/vpYBP/rLORJf9bHXy7Y+KfEGm6nNf2WrT+bL/r/+m2//AJ6VyZvwx7Xh6pX9p+8PosPmOEwtWnz0z9Ybv9uP4iDTLbU7Hx7rl/a3995UE9jqUv7n/wAiVn/EL9vWfwbpkt7qfxW1WXyb6K2vjB4il/c7/wDnp+8/9F18o/Cr4vaprHw7lnsryeP7TY+VBY6VpvmfY9n/ALUr5x+PHir4ueKvFd3Y2WgarKbWDyr6+sdNuf33/LT/AJ5/uq+c4N+tUsJUoVv+fp62eVMJhfZzoH6fab+19Nr91dQ2fxd1z7LaeV597/wklzHH5j/9tN9M8QfHjx7NrN34eHxI8VR/ZYPM8/8A4SO58r/0ZX53fB34oal4Tu9Hh1K6+1Wv7qX/AE7/AFcMn/PWvp3V/itMfCcePH3m3Vp5ks08+nf6NP8A9Mv+udelga9bAY/98XnGW4XHZJ7fBHpusftXaz4SH/Ey+NHiMWv2H7T53/CR30vnR/8AbOTzKPgv+01rPj3xl4Ynt/i/4qjl1TVbaWCxn8WXMnnRebF/00r4T+NfjDWdd8PXc/2ie1iE/wC4ggP+p31q/sh/EPWrP40+GLHUteghlv8AXLH/AE7/AFsn2ZLmKPyvLj/1UleVms6uaVfrUD5HFYH+y6v1Wodd/wAFT5muv28PiVCL24P2XxhexTwXA/vymT93/wBM68C8K+CfGXxD16Lwn4B8KX2s6pN5ssFjY2/mSTbP+ecdfQn/AAUX8K3F7+3V8bfEur2s/k2vxGuYoPI/5bb5a1v2Yv2UfFc3xEHxJ+D37Q0Gg3+jQR32larBp32n/RpvKj/eRySJ5W/zZv3cn7uv0jO8XRwvDvIaU8Biseqk6dM+pf8Agln8P/GXwe/Zc1A3fgrVdL8Zya5JLPB4j8OXMXk2z/u44o5PL/j/AOmde4geJfEn2rRrTxTod9a/Yf38H2aWTzvO/d/6zzP9X/rf3ddR4u03xNe+GdCvrHwXPfX+g2P2G+vr7Rfs17eXMNtFP5vl+YkHl+ZJNJ9/y/3/AP0yqn8HfD3hrxB8RD4l+JHw1nltdGg+03uua5bxW1tDv/1cv+sf94nmf8tP+e1fkuH0VSZ3TqW5IHn13+zV4dtPDkdnefBj4ZapLYQSS6XBP4T8uKGPzPM8r/Wf6v8Az5dN8SfCTU5tGuvDOofsm6H4j/tOx8ryLDWraytvM/55R/vHkr1fxpo3gHWdH/4Sbw18LNcsLWaC2i0q+0O2+zS/Yki/5afcki3xyw/u/wDnn/20rlf2evh9o3gHV5Y/A/wDvtUmsPKl1WCfxH+983zfM83y/Lfzdlx9z/v5XVT/AHtU0Vf2WEPyU/aN0aHwtJr+gaz4C/se6j1X9xpf9o+Z9jj/AHv7r+PzZP8Agdcv+yIZov2ofBKgXwl/4SO2/wCPG282T/W19of8Fd/BGtfELxKdYm0Cx0G6ivoop4NV1L/SbKOaU/Z/M8vf+7/5aJ/13rzb4PfsjWPw1+NPi7QNS0rxHa+MvhffaRqcE+lajLJFDJc3Nj5cUknlp+7SOW7ronUWFo+xmcOcV3isXTrkn7c/gP4hzftv/GeW0+H99dWN18TJLnzzp0n77/SZZP3f/PWP91XlI0D4rnVD4Zh8Aara2l9BpEV9P/Yssv7qH95H+88v91/z0r9Jf2mNc0WH9obxRYteeXN/wlNz5/8A39rk7LxVo9vDfiDVM5ni8iuniPiOqspqU1QPbwGXfw37Q83+J3xf8e+Mfhr4os/Dfh/VdL0rQfCvlWUE9vL++uZo/wB55n7x/Nj/AHvyf886539nP/gqJ+0p4I8Mah4H8V+C9Dlh0bQ7mKxnn02++03n2a2/dyyfwSx/3/8AlpJ/yzr2fxJ480Cx0u6C6r5XlQfuP+ulcxefE3wdEZs69BH/AKr/AO2V5fAVClispqe0p/8AL07s1oe1xVOftDE+L/7fv7Svjj4FWuj6n8U9D+1ahY3Ntqk+h6bqVt/bH+r8v7HH5aeVs/jkkrD+GXxU8V/s/fA7TPEvhS5sYtQ1CeTz/wC1be5l86JP3kkUfl/P5j/89JK9d/4Wz4At4I/O1+xx3/0mP/VVgeJPjl8J9Ss4pYNT/fWvUT3MXl19HlNOl/aHJCp7M87NPa4bJPZ/V/afvaR47+1z480bxw3jzxXqOl+bLDoemxaV59zLJ+8S+jk/0j/nrJXXfs8/H7xXr/7WB8e/8IrofleN7HSJfEUEHm+Z/ocUXmS2/mf6qP8A13+s/eVY8R/Gv4X2OmTXd3r9j5R8zH+kx/8AbOuS8EftCfCCT41eHYLPVoP9J8R2MVv5H+3LFHXlcT4SlVzDkh+9PkcPUq+x/eU/ZnMft/eMPij/AMNufFXS9E1/VIrSHxve/ZwLiTj96a8y8P6143vhNLqWq30h/wCvmWvp79sj9lf9ofxV+178RfE3h/4GeI7/AEvUPGN9LBfQeFLmSOaPzf8AlnJ5dcZo37IX7QGk200L/sxeKR9fClzz/wCQ6+j4qxVL/V+pThTP0bhuFH61T56h4h4q+2zaBdNrGqz2kXfz7iWuQls/BgJMN3jH/wBevp7xT+yb+0WdBujD+zN4pmk8jt4LuZf/AGnXDSfsZftMy2ctoP2WfFXmy/8ALf8A4Qq5/wDkevmeGP8AdKn7s7+IoUaWLp+zqUij4U1OHxvotjBNpMEUtpYxReRBc/aZP+uX+setW80LU9MBmtLafyuw+zV6D4P/AGZv2mPCc9hqehfs9eKtPurWCP8AfweE7mKXzP8Arp5ddhrvw9/by8YWRsfGHgH4japaf8+99ot9JF/6LrzsLT9rmH8M+0z+v9VySnThUpVP+4p8wfEcakPCU3lWvmjz4uK5X4Pz3v8Awujwnt0z/matN/8ASmKvor4jfsh/tKal4amNl+zx4x8791/qPCd97/8ATOuS+G37HP7V9n8VvCepj9nbxwLWLxHYyzzz+E76PyY0uY/+mddNeFWlVufjuZV6OKq89M//2Q==
END:VCARDBEGIN:VCARD
VERSION:3.0
N:♤;- ♤ الورد;اليومي;;
FN:- ♤ الورد اليومي ♤
item1.ADR:;;☆ سبحان الله .;100 مرة .;;;
item1.X-ABADR:in
item1.X-ABLabel:منزل
item2.ADR:;;☆ الحمد لله .;100 مرة .;;;
item2.X-ABADR:in
item2.X-ABLabel:العمل
item3.ADR:;;☆ لا إله إلا الله .;100 مرة .;;;
item3.X-ABADR:in
item3.X-ABLabel:أخرى
item4.ADR:;;☆ الله أكبر .;100 مرة .;;;
item4.X-ABADR:in
item4.X-ABLabel:أخرى
item5.ADR:;;☆ لا حول ولا قوة إلا بالله .;100 مرة .;;;
item5.X-ABADR:in
item5.X-ABLabel:أخرى
item6.ADR:;;☆ سبحان الله وبحمده سبحان الله العظيم .;100 مرة .;;;
item6.X-ABADR:in
item6.X-ABLabel:أخرى
item7.ADR:;;☆ أستغفر الله وأتوب إليه .;100 مرة .;;;
item7.X-ABADR:in
item7.X-ABLabel:أخرى
item8.ADR:;;☆ اللهم صل وسلم على نبينا محمد .;100 مرة .;;;
item8.X-ABADR:in
item8.X-ABLabel:أخرى
item9.ADR:;;☆ حسبنا الله ونعم الوكيل .;100 مرة .;;;
item9.X-ABADR:in
item9.X-ABLabel:أخرى
item10.ADR:;;☆ نشكر الله .;100 مرة .;;;
item10.X-ABADR:in
item10.X-ABLabel:أخرى
item11.ADR:;;☆ توكلتا على الله .;100 مرة .;;;
item11.X-ABADR:in
item11.X-ABLabel:أخرى
item12.ADR:;;☆ لا إله إلا الله وحده لا شريك له له الملك وله الحمد وهو على كل شيئ قدير .;100 مرة .;;;
item12.X-ABADR:in
item12.X-ABLabel:أخرى
item13.ADR:;;☆ لا إله إلا أنت سبحانك إني كنت من الظالمين .;100 مرة .;;;
item13.X-ABADR:in
item13.X-ABLabel:أخرى
item14.ADR:;;(....) عدد ما خلق . (....) ملء ما خلق . (....)عددمافي الأرض والسماء . (....) ملء ما الأرض والسماء . (....) عدد ما أحصى كتابه . (....) ملء ما أحصى كتابه . (....) عدد كل شيئ . (....) ملء كل شيئ .;;;;
item14.X-ABADR:in
item14.X-ABLabel:أخرى
item15.ADR:;;☆ اللهم لك الحمد كما ينبغي لجلال وجهك وعظيم سلطانك .;;;;
item15.X-ABADR:in
item15.X-ABLabel:أخرى
item16.ADR:;;☆ اللهم أغفر للمؤمنين والمؤمنات والمسلمين والمسلمات الأحياء منهم والأموات .;;;;
item16.X-ABADR:in
item16.X-ABLabel:أخرى
item17.ADR:;;☆ سبحان الله وبحمده عدد خلقه ورضا نفسه وزنة عرشه ومداد كلماته .;3 مرات .;;;
item17.X-ABADR:in
item17.X-ABLabel:أخرى
PHOTO;BASE64:/9j/4AAQSkZJRgABAQAAAQABAAD/2wBDAAMCAgMCAgMDAwMEAwMEBQgFBQQEBQoHBwYIDAoMDAsKCwsNDhIQDQ4RDgsLEBYQERMUFRUVDA8XGBYUGBIUFRT/2wBDAQMEBAUEBQkFBQkUDQsNFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBT/wAARCABgAGADASIAAhEBAxEB/8QAHwAAAQUBAQEBAQEAAAAAAAAAAAECAwQFBgcICQoL/8QAtRAAAgEDAwIEAwUFBAQAAAF9AQIDAAQRBRIhMUEGE1FhByJxFDKBkaEII0KxwRVS0fAkM2JyggkKFhcYGRolJicoKSo0NTY3ODk6Q0RFRkdISUpTVFVWV1hZWmNkZWZnaGlqc3R1dnd4eXqDhIWGh4iJipKTlJWWl5iZmqKjpKWmp6ipqrKztLW2t7i5usLDxMXGx8jJytLT1NXW19jZ2uHi4+Tl5ufo6erx8vP09fb3+Pn6/8QAHwEAAwEBAQEBAQEBAQAAAAAAAAECAwQFBgcICQoL/8QAtREAAgECBAQDBAcFBAQAAQJ3AAECAxEEBSExBhJBUQdhcRMiMoEIFEKRobHBCSMzUvAVYnLRChYkNOEl8RcYGRomJygpKjU2Nzg5OkNERUZHSElKU1RVVldYWVpjZGVmZ2hpanN0dXZ3eHl6goOEhYaHiImKkpOUlZaXmJmaoqOkpaanqKmqsrO0tba3uLm6wsPExcbHyMnK0tPU1dbX2Nna4uPk5ebn6Onq8vP09fb3+Pn6/9oADAMBAAIRAxEAPwD9U6KKKACiikoAWkqnc6va2o+eUZztwvJz+FVv7dtZxtDyRFkyHC/y9/wqHOK6ga3WiuIudI1pJpJNP8bXcN1LgRWuq2NtNbp/wCNIpD2/5a1xOufGHxx8Kka58deD49Z0FCxfX/CDNIsK84M1rKd0Y2glm3so4GSTXNPFRp61E0u+6+dr2+ZpGDnpF6/13PbaK5jwF8TPDHxN0hdS8M6xbapbcbxE2JIic4WRDhkPHRgPWunrphONSKlB3T7ENOLswoooqxBRRVDXdbtfDukXep3xmFpaoZJWgt5J3CjqQkasxx7A0m1FXewJX2LNzcpawtI5wB+tYN3rAuf3iXTQIvIRFJY8HqMY647461xWnfG7wh44nht7HVyHulEmnpeWk1p9rGR80RmVfM+XJwgPGTXfaVpTSO91dDLMxKRk52j/ADkVxxrKu/3TTXkOUZRdpKxQs7C6up1uo0UBpfN2seMZzwfpV+Dw4AztNL5xfkhl6n1/PP51tBQowK5zxz46sPAVhYXV/HPKL7ULfTYEt4yxMs0gRdx6KoySWPpgZJAOrjCnFym9ECTeiJJfDABLI6jqdoBHPbv/AI1xPhL4p6X4g0bxJq+kmW60vQr64sbuSNVaOZ4Y0eQxfNhkO/hjjOP7uCbWq6vp3xo8KePvC9vcX2k3VhNNpNxcRM8RSUKGRkkUjcpBUsuehKsMN83iv7IGl3mjfs1/EKx1CzuNOvYb++WW1uomikjP2GA4ZWAIP1rzKtdqtGFJe61J3810OmFJOEpS3TWnqc947+GiPodn8bvgVdTaPO0Aub7SLMBEeMHMm2MZUlWXDxcodpxyuG9t/Zs/aT0z46aE8Myxad4psow17p6N8rrkDzockkxkkZByUJAJOVZvO/2GPAWpeFPhxqWs3q6ja3d9fB1065LRIIBGu2VY2AGX3Nl+dwRMEYrxP9orwfe/s6fHDTfF3hFvsNhqDnUrARrtijlDfv7fAI+T5h8vA2y7R0rxIVquCpwx0Y2jK3PHpr9pdvT0PQ5IV5Sw7d2vhf6M/RqiuT+FXxEsPin4C0jxNp5CxXsQaSHdkwSj5ZIyfVWBGe/B6Gusr7OE41IqcHdPU8ZpxbT3QVS1ebydOmPOWGwY688cVdrlviB4jj8PeDdX1wQm9h0y2mu3iicK7eUjsQp/vZXHepqSUINsEm3ZHz/46+Jnhvx34M8YaLBFPBqugTQjQ0eJU+0XazmG2ktAPvKLlDESg6BsnBIr6mMixICzBRkDJOOScCvib4f2N3Fq8fiHSLDTvEdz4bkstRbR/Dypc28enXssrT2sKYL+dDNGtwgaTHyDYsYO07+ua34r+J3j3Try/wDD3jyxgt/FOnNpmmyabLBpsNjHPC73FxgfNKSJD82QgAx6j5vC4yUE6kleUrJfJvX9O+i7noVKKvyxei/4H/Dn108yRLudgi5AyxwMk4A/E14p8VvGNr4t0tZdG1N3t/D/AIu07StQtvIieG5n+1Wu5SzAsPL83qpUh16/Lz5L8X/FWvz+OY7/AMQ6Z4xW30zxjp0Ok2NnaONMmtYrmI+YMY86eRg+0NnqoXrxsjXtT1248QafD4G8X2ja34103V7ea60SWOKO3jay3tI38PMEh78YOa6a+N9qpUkrb+r0dvTVL1uZwouNpP8ArY19G+Elh8Yb/wCKNvruoXkeh2/ii6iOj2TLDDLMtrbmO4dlAdnUyOSGYq2I8jEYFZ/7Gfi3Urz9mTxBPdz/AGxtIuLuC1E43BYktopFQ56gFyAD0GB0ArtfhTq9/wCHvH/xH8Paj4a123i1XXrrVLPWGsHNjKhghQL5vQE+UxBPyngZyQD5l+xZ/wAmt+O8/wDP7ff+kMFckVGOIhKOjaqX+Vrf8A23pST2XLb8SX9h/wCG9nrXhn/hY09/fnxXNql0l3dm4ZheQFFDQyqThgXPm7vvbwpyQMV0/wC2z4PXWfglqFyEHm6Fe299CVQZ8tyYWXpwP3hY/wC6M9Kn/YG/5IIn/YTuP/ZK9B/aQto5fgj45MmNn9kXB5/vAZX9RWtGhCWU2S3jd+ttxTm1jL9n+Fz5s/4J3ePpI9U8S+CpmJhliGr2w7KylIpefUgxYH+ya+36/L79jfVZtM/aI8JhGIW5+028qg/eU28hGf8AgSqfwr9QB0p8PVnUwfK/str9f1HmMFCvddVcD0NcF4clS703xPpSSS/a9I1i4SSQAE7ptt2m0HsEukH4Gu+rxjXvEP8Awrf9oXT/ALawg8P+OLFbISkHamp27ER7jnC+ZFIqDqWMaDoteziJqnyye17P5/8ABscEI810t/8AL/gXNv4ReAZPBElxEl4iWzQjzLKDTYbSOWYuSbghFHzFcL34HJPGPS8D0rAsnk0m4l+1Fiskh2ysRzkj8uufwPpW+DkU8LSjRp+zhsu7b/O4pzdSTlLc4jxx4PTxZ4j8L/2pfW0GkabfpqFvY4xNeX0ayNENxIG1AGk2gEkoDkBCGl+H2nDRb7xTZzPpgu5tVlvzBY3DySLFLjy3mVySjttPC4Xj5e9Zfxs8F6n4503w7YaVHbLPFq6XLXty9wv2JVgn/fL5E8LlslUAD/x5xxkcP4E+H2qfDjxX4n1nxQlrNpSWkyyassk0p1PzVtAoZJ7ieUuvkNFtLYIMYQHLY4qicMQp8l7Pf1Xp0+75m8Xem483y+f9eZ7jLqFrcacs8VxFJDcR5hkRwVlBUkbT3yORjtXyZ+xX/wAmt+O/+v2+/wDSGCuv0L4f6xo+p/B1766tpZ9O0y1gm0l7Vzc6csWmXEcsgk83akZlZEY+XlmMQLkKorn/ANg3S/7c/Z38U6d5nk/bNWurfzMbtm+0t1zjvjPSuGVWdfFU7xs7TX4R/wAzeMYwpTs76x/Nm5+wVqNpF8E7axe5hS8m1C7lit2cCR0Xyg7KvUgFlBI6bh6iuh/bT8UR+HPgDrcRfZPqssGnw/7RZ97D/v3HJXnHhv8AYL1Twhq9hqujfFK807ULA5triHS+Y85yADNgqcnKkYOTkHJz5N+2n8VJ/E/ijSvBi6omqx+G4tmoXkEflR3N+RiQ7AzAbAAMZ+VmkXtXHUxFbB5a6OIp8rtyrVO91bo/VnRCnCvilOnK6vd6PQ4/9kGxkvf2ivByxg4ikuJWPoFtpf64H41+oi8CvhD/AIJ5eB5r3xh4h8Wyx/6HY2v9nwsy8NNIyuxU+qqgB9pRX3hXZw9SdPB8z+02/wAl+hlmUlKvZdFYK85+PvwqT4u/De/0aJxDq0JF5plzuK+TdIG2HI6A5KE9g5I5Ar0aivoatKNaEqc9noebGThJSW6Pmf8AZ0/aCT4kWp8FeMX/ALI+IeklrfFz8hvTH8rEZ6Sjad6d8Fl43BfoOxvxBc/YZS+4cRu643DH6/X2/P58/ao/ZZf4kP8A8Jh4Q22fjG1Cs8aMIhehMlSGA4mGFCsSMgAEjAI8b+GX7bHiPwS48PfEjSLjW4rJvJe5KeTqVuy8ESK5AdhgDna3Ulia+bjjZ5fU9hjPlPo15+ff+m/QeHWIXtKG/VdvTyPpn9oTwd8T/iFo0vh7wTqGgaTot5bmO/ur+edLuTJIaJNkTKqFcZP3juI4A+by/RvhD+1BoOnQWNr8StANvCoSP7TI07gDsXktGY/iTXpHgz9qL4aeJbeN7Pxpaaa5XLWuvH7MyHrt3uQpI9mb8a7eL4yeCDB5r+M/DQj/AOei6xAV/PdXVKlhcTN1lWd32nb8jNTq0o+zcPvR4Dqvwc/aa8R2E+man8StAGnXS+Tc/ZspIYzw2Ctqp6dgwz0zXvPwY+E+m/BjwFZeGtNka58sma5u3UK1xM33nIHQcAAc4VVGTjJ57xZ+1Z8LfCMJabxbY6lJtJWHSH+2Mx9Mx5UH/eIFfL/xf/b11zxPBPpvgexfw5YyKVbUbohr1gf7oUlYj1GQWPcFTXNKvl+XSdV1HOdrfFzP08vmbRpYjErkUbL0sv8AgnuH7U37UVl8KdJuPD3h+4juvGV1Ht+Qhl05WH+sf/bxyqH2YjGA355abp2o+KNbt7Gzim1HVdQuBHGmS0k0rt3J6kk8k+5NNtLTUvE2spb28V1q2rX0x2ogaae4lYkn1LMSSfU1+hP7KX7LMfwmtV8S+JEiuPGFxHtSNSHTTo2AyinoZDyGccYyqnG4v87/ALTn2JV1aC+5L/N/1oep+6y6l3k/x/4B6h8CfhVbfB34a6X4di2PeKvn39wnSa5fBkbOBkDAVcjO1Vz0r0CkHFLX6LSpxowVOCslofMyk5tyluwooorUkK8w+L37Ofgv4yw+ZrVibbVUXbHq1jiO5UdgzYIdfZgcZOMZr0+isatGnXjyVYprzLhOUHzRdmfnp46/YE8d6C8svhy9sPFFqD8kW/7Lcnr1V/k4458zn0ryPU/2fPiZo8xiuPAWvM46/ZbF7hf++owwP51+s9JgV83V4cws3eEnH8fz1/E9SGZ1oq0kmfk3pP7PXxN1qcQ23gPXUc8D7VZPbL/31KFH617B4C/YB8ba5LFL4n1Cx8NWhPzwo32q5HPTavyc887zj0r9BNoHaloo8O4WDvOTl+C/DX8QnmdaStFJHmvwj/Z68GfBm3J0LTzLqTrtl1W9IkupB3G7ACrwPlUAHAJBPNekjilor6WlSp0YqFONl5HlynKb5pO7CiiitSD/2Q==
END:VCARDBEGIN:VCARD
VERSION:3.0
N:Azkar;Morning;;;
FN:Morning Azkar
item1.ADR:;;- أعوذ بالله من الشيطان الرجيم الله لاَ إلَهَ إِلاَّ هُوَ الْحَيُّ الْقَيُّومُ لاَ تَأْخُذُهُ سِنَةٌ وَلاَ نَوْمٌ لَّهُ مَا فِي السَّمَوَاتِ وَمَا فِي الأَرْضِ مَن ذَا الَّذِي يَشْفَعُ عِنْدَهُ إِلاَّ بِإِذْنِهِ يَعْلَمُ مَا بَيْنَ أَيْدِيهِمْ وَمَا خَلْفَهُمْ وَلاَ يُحِيطُونَ بِشَيْءٍ مِّنْ عِلْمِهِ إِلاَّ بِمَا شَاء وَسِعَ كُرْسِيُّهُ السَّمَوَاتِ وَالأَرْضَ وَلاَ يَؤُودُهُ حِفْظُهُمَا وَهُوَ الْعَلِيُّ الْعَظِيمُ (٢٥٥), , , Saudi Arabia, , , ;;;;
item1.X-ABADR:in
item1.X-ABLabel:آخر
item2.ADR:;;- بسم الله الرحمن الرحيم قُلۡ هُوَ ٱللَّهُ أَحَدٌ (١) ٱللَّهُ ٱلصَّمَدُ (٢) لَمۡ يَلِدۡ وَلَمۡ يُولَدۡ (٣) وَلَمۡ يَكُن لَّهُ ۥ ڪُفُوًا أَحَدٌ (٤);;ثلاث مرات;;Saudi Arabia
item2.X-ABADR:
item2.X-ABLabel:آخر
item3.ADR:;;- بسم الله الرحمن الرحيم قُلۡ أَعُوذُ بِرَبِّ ٱلۡفَلَقِ (١) مِن شَرِّ مَا خَلَقَ (٢) وَمِن شَرِّ غَاسِقٍ إِذَا وَقَبَ (٣) وَمِن شَرِّ ٱلنَّفَّـٰثَـٰتِ فِى ٱلۡعُقَدِ (٤) وَمِن شَرِّ حَاسِدٍ إِذَا حَسَدَ (٥);;ثلاث مرات;;Saudi Arabia
item3.X-ABADR:
item3.X-ABLabel:آخر
item4.ADR:;;- بسم الله الرحمن الرحيم قُلۡ أَعُوذُ بِرَبِّ ٱلنَّاسِ (١) مَلِكِ ٱلنَّاسِ (٢) إِلَـٰهِ ٱلنَّاسِ (٣) مِن شَرِّ ٱلۡوَسۡوَاسِ ٱلۡخَنَّاسِ (٤) ٱلَّذِى يُوَسۡوِسُ فِى صُدُورِ ٱلنَّاسِ (٥) مِنَ ٱلۡجِنَّةِ وَٱلنَّاسِ (٦);;ثلاث مرات;;Saudi Arabia
item4.X-ABADR:
item4.X-ABLabel:آخر
item5.ADR:;;- أصبحنا وأصبح الملك لله والحمد لله، لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملكُ وله الحمدُ وهو على كل شئ ٍ قدير، ربِّ أسألك خير ما في هذا اليوم وخير ما بعده، وأعوذ بك من شرِّ ما في هذا اليوم وشرِّ ما بعده، ربِّ أعوذُ بك من الكسل وسُوء الكِـبَـر، ربِّ أعوذ بك من عذابٍ في النارِ وعذابٍ في القبر.;( رواه مسلم );;;Saudi Arabia
item5.X-ABADR:
item5.X-ABLabel:آخر
item6.ADR:;;- اللهم بك أصبحنا، وبك أمسينا، وبك نحيا، وبك نموت، وإليك النشور.;(رواه الترمذي);;;Saudi Arabia
item6.X-ABADR:
item6.X-ABLabel:آخر
item7.ADR:;;- اللهم أنت ربي لا إله إلا أنت، خلقتنى وأنا عبدك وانا على عهدك ووعدك ما استطعت، أعوذُ بك من شرِ ما صنعت، أبوء لك بنعمتك علي وأبوء بذنبي فاغفر لى، فإنه لا يغفرُ الذنوب إلا أنت;;;;Saudi Arabia
item7.X-ABADR:
item7.X-ABLabel:آخر
item8.ADR:;;- اللهم إني أصبحتُ أُشهدكَ وأُشهدُ حملةَ عرشك وملائكتكَ وجميع خلقك أنك أنت الله لا إله إلا أنت وحدك لا شريك لك وأن محمدًا عَبدٌكَ ورسولك.;أربع مرات;;;Saudi Arabia
item8.X-ABADR:
item8.X-ABLabel:آخر
item9.ADR:;;- اللهم ما أصبح بي من نعمة أو بأحدٍ من خلقك فـَمِنكَ وحدك لا شريك لك فلك الحمدُ ولك الشكر.;;;;Saudi Arabia
item9.X-ABADR:
item9.X-ABLabel:آخر
item10.ADR:;;- اللهمَّ عافني في بدني، اللهم عافني في سمعي، اللهم عافني في بصري لا إله إلا أنت. اللهم إني أعوذ بك من الكُـفرِ والفقر، وأعوذ بك من عذابِ القبر لا إله إلا أنت.;ثلاث مرات;;;Saudi Arabia
item10.X-ABADR:
item10.X-ABLabel:آخر
item11.ADR:;;- اللهم إني أعوذ بك من الهم والحزن، وأعوذ بك من العجز والكسل، وأعوذ بك من الجبن والبخل، وأعوذ بك من غلبة الدّين وقهر الرجال.;;;;Saudi Arabia
item11.X-ABADR:
item11.X-ABLabel:آخر
item12.ADR:;;- حسبي الله لا إله إلا هو عليه توكلتُ وهو ربُّ العرش العظيم.;سبع مرات;;;Saudi Arabia
item12.X-ABADR:
item12.X-ABLabel:آخر
item13.ADR:;;- اللهم إني أسألك العفو والعافية في الدنيا والآخرة، اللهم إني أسألك العفو والعافية في ديني ودنياي وأهلي ومالي، اللهم استر عوراتي، وآمن روعاتي، اللهم احفظني من بين يدي ومن خلفي، وعن يميني وعن شمالي، ومن فوقي وأعوذ بعظمتك أن اُغتالَ من تحتى.;;;;Saudi Arabia
item13.X-ABADR:
item13.X-ABLabel:آخر
item14.ADR:;;- اللهم عالمَ الغيبِ والشهادة فاطرَ السمواتِ والأرض، ربَّ كل شئ ٍ ومليكه أشهدُ أن لا إله إلا أنت، أعوذ بك من شرِّ نفسي، وشرِّ الشيطانِ وشَركِه، وأن أقترفَ على نفسي سوءً، أو أجُـرَهُ إلى مسلم;;;;Saudi Arabia
item14.X-ABADR:
item14.X-ABLabel:آخر
item15.ADR:;;- بسم الله الذي لا يضرُ مع اسمهِ شئٌ في الارضِ ولا في السماء وهو السميع العليم.;ثلاث مرات;;;Saudi Arabia
item15.X-ABADR:
item15.X-ABLabel:آخر
item16.ADR:;;- رضيتُ بالله رباَ وبالإسلام دينًا وبمحمدٍ صلى الله عليه وسلم نبياَ.;ثلاث مرات;;;Saudi Arabia
item16.X-ABADR:
item16.X-ABLabel:آخر
item17.ADR:;;- يا حي يا قيوم برحمتكَ استغيث، أصلح لي شأنى كُلَه، ولا تَكِلنى إلى نفسي طرفة عين.;;;;Saudi Arabia
item17.X-ABADR:
item17.X-ABLabel:آخر
item18.ADR:;;- أصبحنا وأصبح المُلك لله ربِّ العالمين، اللهم إني أسألك خير هذا اليوم فتحه ونصره ونوره وبركته وهُداه، وأعوذ بك من شرِّ ما فيه و شرِّ ما بعده.;;;;Saudi Arabia
item18.X-ABADR:
item18.X-ABLabel:آخر
item19.ADR:;;- أصبحنا على فطرةِ الإسلام، وعلى كلمةِ الإخلاص، وعلى دين نبينا محمدٍ صلى الله عليه وسلم، وعلى ملةِ ابينا إبراهيم حنيفًا مسلمًا وما كان من المشركين.;;;;Saudi Arabia
item19.X-ABADR:
item19.X-ABLabel:آخر
item20.ADR:;;- لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد وهو على كل شئٍ قدير.;ماىة مرة;;;Saudi Arabia
item20.X-ABADR:
item20.X-ABLabel:آخر
item21.ADR:;;- سبحان الله وبحمده.;مائة مرة;;;Saudi Arabia
item21.X-ABADR:
item21.X-ABLabel:آخر
item22.ADR:;;- سبحان الله وبحمدهِ عدد خلقهِ ورضى نفسه وزنة عرشه ومداد كلماته.;ثلاث مرات;;;Saudi Arabia
item22.X-ABADR:
item22.X-ABLabel:آخر
item23.ADR:;;- اللهم انى أسألك علمًا نافعًا ورزقًا طيبًا وعملًا متقبلًا.;;;;Saudi Arabia
item23.X-ABADR:
item23.X-ABLabel:آخر
item24.ADR:;;- أستغفر الله وأتـوب إليه.;مائة مرة;;;Saudi Arabia
item24.X-ABADR:
item24.X-ABLabel:آخر
item25.ADR:;;- اللهم صلِّ وسلم على نبينا محمد.;عشر مرات;;;Saudi Arabia
item25.X-ABADR:
item25.X-ABLabel:آخر
PHOTO;BASE64:/9j/4AAQSkZJRgABAQAAAQABAAD/2wBDAAIBAQEBAQIBAQECAgICAgQDAgICAgUEBAMEBgUGBgYFBgYGBwkIBgcJBwYGCAsICQoKCgoKBggLDAsKDAkKCgr/2wBDAQICAgICAgUDAwUKBwYHCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgr/wAARCABAAEADASIAAhEBAxEB/8QAHwAAAQUBAQEBAQEAAAAAAAAAAAECAwQFBgcICQoL/8QAtRAAAgEDAwIEAwUFBAQAAAF9AQIDAAQRBRIhMUEGE1FhByJxFDKBkaEII0KxwRVS0fAkM2JyggkKFhcYGRolJicoKSo0NTY3ODk6Q0RFRkdISUpTVFVWV1hZWmNkZWZnaGlqc3R1dnd4eXqDhIWGh4iJipKTlJWWl5iZmqKjpKWmp6ipqrKztLW2t7i5usLDxMXGx8jJytLT1NXW19jZ2uHi4+Tl5ufo6erx8vP09fb3+Pn6/8QAHwEAAwEBAQEBAQEBAQAAAAAAAAECAwQFBgcICQoL/8QAtREAAgECBAQDBAcFBAQAAQJ3AAECAxEEBSExBhJBUQdhcRMiMoEIFEKRobHBCSMzUvAVYnLRChYkNOEl8RcYGRomJygpKjU2Nzg5OkNERUZHSElKU1RVVldYWVpjZGVmZ2hpanN0dXZ3eHl6goOEhYaHiImKkpOUlZaXmJmaoqOkpaanqKmqsrO0tba3uLm6wsPExcbHyMnK0tPU1dbX2Nna4uPk5ebn6Onq8vP09fb3+Pn6/9oADAMBAAIRAxEAPwDk/wDhCdTlGd2Md6bovw/lcZB5r3m2+FDBWMenZ96bbfBS4KljZfpX1Sxfc/Npe2seMWngS6+f/Qv881NH8PpJlb/Q/wDPNe12nwNvCHxZ1ftPgZNsI+x1H1p9zn9nUPD7T4W3XzA2X+eav6b8LbrzmP2L/PNe3WvwTutrf6N/nmrP/Cmrv/ngKz+tS7kexrHxn+2/og+Hv7MXirW2fyyLH7NF/wADl8uvzW8vEZCnqK/Ur/gt1pq/Dj9k5bBT5E2seI7aIH12b5P/AGlX5bRbfPZw2M9Pzrw8diXOofZZBTVHCn9IkHgzRLe1cS+LoIv+3aWn2Phz4fFGa58aQY/6YQSyetdd8aPCN54k8W2Xwy8KWdjYwWkHm4g/1k3/AH8ri/iB8IdX+Fl8n9mPfarFL/r4vs0vm+Z/kUUq/tBywtE1tM8PfDW3BuL7xTiLsPI+ta9n4V8ArvuLbUp/K9J7aq/wg+HOg6xpD6l48sr795/qYP3sX/fyvYtAt/hzNoy6LfrBFp8X+ot8/wByolXdJDhhaVjzlPh14S0rzjeeJ/K8r/X/AOj/AOprV0b4Z+B9U0WfWP7QvvKig/18FtFWv498TeGpppheWX+iRf8ALDPmfuuafoGmzeIdGWHRrHyrX/njPceV9z/pnXJ7dl/2dh+5+SP/AAdI65o2ir4C+F2m33myXH27VLyH/v3HH/7Wr8xJnXew96+6v+DmPxzZa1+3Ta+ELSy8v+wvB1pFMf8AWfvLmWef/wBq18DzKMmNOOeTUcrOylRVGjqf1ZS+DvBum+I08Z3Ot/b5oJ/3MGP3sNXvhJrfw8+MPiDVdFHn3N3oM8PnTz/uvv8A7yvyo0b/AIKLftd/Czxqnj+bWftUcX7r7JqsEsdt8mfM/d/89K+kf2ZP+CnXxQ+A8v8Ab37Tn7LN9oNl4o8y5h1mxt5P9Nk/6511TwFWkZUK9JH3H4q8AaI93NqcEef3H+pz5cXes+/8N6TZ6DPZWNr9olP/AC287973r551b/grN+zN43ig0DS9Rvpbq/8A3U0MFhL5k0n/ADyjjrkfjn/wUK+I3wcu7pLH9m7xja+HbGCL+0/EE+lS+VDF/wAs/wDWfJ/v1z06FV7ijOkzufiT8a9L+F9hqt5r1/5UOjY+2XFeYW//AAUA8Ja85a216AQn7xnHlV8w/Hv9vv4WftQePZvD3iO61XRtDkg8r+2YIfNkEnzf8u9YP7VPxZ/ZN/Ye/Zv1LUPh/wDEz/hMvEvimCKLwxHfQRfufvfvfL/5ZbK9CGE9lS98xiqtX4D40/4KlfGOD43/ALbHjPxxZXnm2v26K2gn/wCmdtHHHXg//LOrOpatPql1NeXl75sss/mTT1Tk6v8A7w/rXlnsn7zXP7V37H/hL4K20PiT4g+HPEmiX1j5t5PP5VzJfSf9c4/+mlfOXxr/AOCifj/9pKxPw78JfDHytCPmxeRYwRfuY0lby/8ArlX5V6TrWp6IDNpetz2uPumCfyq6TQv2mPjf4Uhe30b4tX0cP/bL/wCN124WpRgrTOKVLQ/Yb/git+zF4k139qKy+JPjjSYBaeG7GS5g8ieOWI3L/u4/Mr7i/bZ+I/w1074Q3+ifETxToel6JLB/xMrjXL6O2tvK5/56V/N14G/4KHftt+Akmj8G/to+KtL82DypzY33l/uq4z4gfGP4m/FjXP7f+KPxN1zX9RX/AJb65fy3Mv8A5ErOtPmrc5nRw59H/tMftTfs8+CfGes6X8ErL+1LSK+ki0sefJLH5abv+Wn/AC1r5r8VeNvFPj3Vp/EfiW882Wbr/wA84Yv+eUdZcN0/zAxkhe+6mLeMRgOSv0rKdapU+I3pU6VIneYYOKlooroO4//Z
END:VCARDBEGIN:VCARD
VERSION:3.0
N:Duas;Waking;Up;;
FN:Waking Up Duas
item1.ADR:;;الْحَمْدُ للهِ الَّذِي أَحْيَانَا بَعْدَ مَا أَمَاتَنَا وَإِلَيْهِ النُّشُورُ"., ..................., , ;;;;
item1.X-ABADR:in
item1.X-ABLabel:2
item2.ADR;type=Home:;;لَا إِلَهَ إِلَّا اللهُ وَحْدَهُ لَا شَرِيكَ لَهُ، لَهُ الْمُلْكُ وَلَهُ الْحَمْدَ، وَهُوَ عَلَى كُلِّ شَيْءٍ قَدِيرٌ. سُبْحَانَ اللهِ، وَالْحَمْدُ للهِ، ولَا إِلَهَ إِلَّا اللهُ، وَاللهُ أَكْبَرُ، وَلَا حَوْلَ وَلَا قُوَّةَ إِلَّا بِاللهِ العَلِيِّ الْعَظيِمِ، ربِّ اغْفِرلِي".;.......................;;;
item2.X-ABADR:in
item3.ADR;type=Work:;;"الْحَمْدُ للهِ الَّذِي عَافَانِي فِي جَسَدِي، وَرَدَّ عَلَيَّ رُوحِي، وَأَذِنَ لِي بِذِكْرِهِ".;...........................;;;
item3.X-ABADR:in
item4.ADR:;;إِنَّ فِي خَلْقِ السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضِ وَاخْتِلَافِ اللَّيْلِ وَالنَّهَارِ لَآيَاتٍ لِأُولِي الْأَلْبَابِ ۞ الَّذِينَ يَذْكُرُونَ اللهَ قِيَامًا وَقُعُودًا وَعَلَى جُنُوبِهِمْ وَيَتَفَكَّرُونَ فِي خَلْقِ السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضِ رَبَّنَا مَا خَلَقْتَ هَذَا بَاطِلًا سُبْحَانَكَ فَقِنَا عَذَابَ النَّارِ ۞ رَبَّنَا إِنَّكَ مَنْ تُدْخِلِ النَّارَ فَقَدْ أَخْزَيْتَهُ وَمَا لِلظَّالِمِينَ مِنْ أَنْصَارٍ ۞ رَبَّنَا إِنَّنَا سَمِعْنَا مُنَادِيًا يُنَادِي لِلْإِيمَانِ أَنْ آمِنُوا بِرَبِّكُمْ فَآمَنَّا رَبَّنَا فَاغْفِرْ لَنَا ذُنُوبَنَا وَكَفِّرْ عَنَّا سَيِّئَاتِنَا وَتَوَفَّنَا مَعَ الْأَبْرَارِ ۞ رَبَّنَا وَآتِنَا مَا وَعَدْتَنَا عَلَى رُسُلِكَ وَلَا تُخْزِنَا يَوْمَ الْقِيَامَةِ إِنَّكَ لَا تُخْلِفُ الْمِيعَادَ ۞ فَاسْتَجَابَ لَهُمْ رَبُّهُمْ أَنِّي لَا أُضِيعُ عَمَلَ عَامِلٍ مِنْكُمْ مِنْ ذَكَرٍ أَوْ أُنْثَى بَعْضُكُمْ مِنْ بَعْضٍ فَالَّذِينَ هَاجَرُوا وَأُخْرِجُوا مِنْ دِيَارِهِمْ وَأُوذُوا فِي سَبِيلِي وَقَاتَلُوا وَقُتِلُوا لَأُكَفِّرَنَّ عَنْهُمْ سَيِّئَاتِهِمْ وَلَأُدْخِلَنَّهُم;إِنَّ فِي خَلْقِ السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضِ وَاخْتِلَافِ اللَّيْلِ وَالنَّهَارِ لَآيَاتٍ لِأُولِي الْأَلْبَابِ ۞ الَّذِينَ يَذْكُرُونَ اللهَ قِيَامًا وَقُعُودًا وَعَلَى جُنُوبِهِمْ وَيَتَفَكَّرُونَ فِي خَلْقِ السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضِ رَبَّنَا مَا خَلَقْتَ هَذَا بَاطِلًا سُبْحَانَكَ فَقِنَا عَذَابَ النَّارِ ۞ رَبَّنَا إِنَّكَ مَنْ تُدْخِلِ النَّارَ فَقَدْ أَخْزَيْتَهُ وَمَا لِلظَّالِمِينَ مِنْ أَنْصَارٍ ۞ رَبَّنَا إِنَّنَا سَمِعْنَا مُنَادِيًا يُنَادِي لِلْإِيمَانِ أَنْ آمِنُوا بِرَبِّكُمْ فَآمَنَّا رَبَّنَا فَاغْفِرْ لَنَا ذُنُوبَنَا وَكَفِّرْ عَنَّا سَيِّئَاتِنَا وَتَوَفَّنَا مَعَ الْأَبْرَارِ ۞ رَبَّنَا وَآتِنَا مَا وَعَدْتَنَا عَلَى رُسُلِكَ وَلَا تُخْزِنَا يَوْمَ الْقِيَامَةِ إِنَّكَ لَا تُخْلِفُ الْمِيعَادَ ۞ فَاسْتَجَابَ لَهُمْ رَبُّهُمْ أَنِّي لَا أُضِيعُ عَمَلَ عَامِلٍ مِنْكُمْ مِنْ ذَكَرٍ أَوْ أُنْثَى بَعْضُكُمْ مِنْ بَعْضٍ فَالَّذِينَ هَاجَرُوا وَأُخْرِجُوا مِنْ دِيَارِهِمْ وَأُوذُوا فِي سَبِيلِي وَقَاتَلُوا وَقُتِلُوا لَأُكَفِّرَنَّ عَنْهُمْ سَيِّئَاتِهِمْ وَلَأُدْخِلَنَّهُم;;;
item4.X-ABADR:in
item4.X-ABLabel:Other
item5.ADR:;;فَاسْتَجَابَ لَهُمْ رَبُّهُمْ أَنِّي لَا أُضِيعُ عَمَلَ عَامِلٍ مِنْكُمْ مِنْ ذَكَرٍ أَوْ أُنْثَى بَعْضُكُمْ مِنْ بَعْضٍ فَالَّذِينَ هَاجَرُوا وَأُخْرِجُوا مِنْ دِيَارِهِمْ وَأُوذُوا فِي سَبِيلِي وَقَاتَلُوا وَقُتِلُوا لَأُكَفِّرَنَّ عَنْهُمْ سَيِّئَاتِهِمْ وَلَأُدْخِلَنَّهُمْ جَنَّاتٍ تَجْرِي مِنْ تَحْتِهَا الْأَنْهَارُ ثَوَابًا مِنْ عِنْدِ اللهِ وَاللهُ عِنْدَهُ حُسْنُ الثَّوَابِ ۞ لَا يَغُرَّنَّكَ تَقَلُّبُ الَّذِينَ كَفَرُوا فِي الْبِلَادِ ۞ مَتَاعٌ قَلِيلٌ ثُمَّ مَأْوَاهُمْ جَهَنَّمُ وَبِئْسَ الْمِهَادُ ۞ لَكِنِ الَّذِينَ اتَّقَوْا رَبَّهُمْ لَهُمْ جَنَّاتٌ تَجْرِي مِنْ تَحْتِهَا الْأَنْهَارُ خَالِدِينَ فِيهَا نُزُلًا مِنْ عِنْدِ اللهِ وَمَا عِنْدَ اللهِ خَيْرٌ لِلْأَبْرَارِ ۞ وَإِنَّ مِنْ أَهْلِ الْكِتَابِ لَمَنْ يُؤْمِنُ بِاللهِ وَمَا أُنْزِلَ إِلَيْكُمْ وَمَا أُنْزِلَ إِلَيْهِمْ خَاشِعِينَ للهِ لَا يَشْتَرُونَ بِآيَاتِ اللهِ ثَمَنًا قَلِيلًا أُولَئِكَ لَهُمْ أَجْرُهُمْ عِنْدَ رَبِّهِمْ إِنَّ اللهَ سَرِيعُ الْحِسَابِ ۞ يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا اصْبِرُوا وَصَابِرُوا وَرَابِ;;;;
item5.X-ABADR:in
item5.X-ABLabel:Other
item6.ADR:;;وَإِنَّ مِنْ أَهْلِ الْكِتَابِ لَمَنْ يُؤْمِنُ بِاللهِ وَمَا أُنْزِلَ إِلَيْكُمْ وَمَا أُنْزِلَ إِلَيْهِمْ خَاشِعِينَ للهِ لَا يَشْتَرُونَ بِآيَاتِ اللهِ ثَمَنًا قَلِيلًا أُولَئِكَ لَهُمْ أَجْرُهُمْ عِنْدَ رَبِّهِمْ إِنَّ اللهَ سَرِيعُ الْحِسَابِ ۞ يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا اصْبِرُوا وَصَابِرُوا وَرَابِطُوا وَاتَّقُوا اللهَ لَعَلَّكُمْ تُفْلِحُونَ". آل عمران 190 – 200 ;;;;
item6.X-ABADR:in
item6.X-ABLabel:Other
PHOTO;BASE64:/9j/4AAQSkZJRgABAQAAAQABAAD/2wBDAAMCAgMCAgMDAwMEAwMEBQgFBQQEBQoHBwYIDAoMDAsKCwsNDhIQDQ4RDgsLEBYQERMUFRUVDA8XGBYUGBIUFRT/2wBDAQMEBAUEBQkFBQkUDQsNFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBT/wAARCABgAGADASIAAhEBAxEB/8QAHwAAAQUBAQEBAQEAAAAAAAAAAAECAwQFBgcICQoL/8QAtRAAAgEDAwIEAwUFBAQAAAF9AQIDAAQRBRIhMUEGE1FhByJxFDKBkaEII0KxwRVS0fAkM2JyggkKFhcYGRolJicoKSo0NTY3ODk6Q0RFRkdISUpTVFVWV1hZWmNkZWZnaGlqc3R1dnd4eXqDhIWGh4iJipKTlJWWl5iZmqKjpKWmp6ipqrKztLW2t7i5usLDxMXGx8jJytLT1NXW19jZ2uHi4+Tl5ufo6erx8vP09fb3+Pn6/8QAHwEAAwEBAQEBAQEBAQAAAAAAAAECAwQFBgcICQoL/8QAtREAAgECBAQDBAcFBAQAAQJ3AAECAxEEBSExBhJBUQdhcRMiMoEIFEKRobHBCSMzUvAVYnLRChYkNOEl8RcYGRomJygpKjU2Nzg5OkNERUZHSElKU1RVVldYWVpjZGVmZ2hpanN0dXZ3eHl6goOEhYaHiImKkpOUlZaXmJmaoqOkpaanqKmqsrO0tba3uLm6wsPExcbHyMnK0tPU1dbX2Nna4uPk5ebn6Onq8vP09fb3+Pn6/9oADAMBAAIRAxEAPwDfRiM7t7Y6hlGB754qKOJhJIzsZO4QjJ/P/CrWreGNY8Da1f8AhzXpGnv9OZEGpJG0ceoRFAyXCJwFDchgMqsiSICwTcYo33bSrtJnggbf6815p3rUgyBPweG+Ur93H04FTxeYhIWPAz/G5/8Ar1QEN7b2Wk6jexwxRaou6G1IcXFuxBkRXyMEmMMzD5djLtHmZ3C5IwjXJGX28kLgge+TXHhMZQx1P22GlzRu1fzTs9/z2e60OmtQq4eXJVjZ2T+T2BBIkjDlmPQqxAH5kinNgvtYjJABDnk9emKjQrGiuwRVx13EkH8uP/r1IxjZdwdvl7g4rsOcgBd2dTIEaPtsP5ZOalYgSBI/KRjySeD+mKlJ81XBA6cnhgaryO0B2gKyMekeV/kDQBOVw2VjDFupzgVWm4yy5hdW6jH54x0p9vtjjfKiLafmDr/9eqlzqc4tLi7tNMurjSrcv9r1ZHhjtoNnLkmSRWYL3ZFcAgr95SBz1sRRw0VKvNRTaSbaV29lr1fRGlOlUqu1OLb30V9C8DiRZTJ8mOdq8H8a6b4SXkcnirxAqbpNlrZMXPQBnuhznp0/zzXMB2MYyyt67T0/EkV0vwe3r4q8SujlgLPT1ZSQTjzLvp1H69q36MyIvi34n0/4jfFC98TaKbg6eun2mkK15bGLzTDLcStKiv8AMFzc7RvVTmNiAVKk8+MAFCiIN2Dhvl/n/SlileR2UKcA43q+Rj6UMgxIVHzEZGMLn8c5pglZWLWmabJ4o8JQabp98YPEHh4RwmO7kLC7RUKRmVvLB2yoM+YikJIrAeZ5bK2dptyL60inRZULErLDKw3wuCQ0b7SQGVgVI5wQRTYLm50m9t9VsblzdQ/JLAg3C6jzloiCwGf7rZG1uc7S6tuarpcPiiAeKvCuy4vpFxd2Y/di+VDsI+bHl3Cbdg34+75cm3CvF+YU8RPhPHyw+Jf+x1neEv8An3J7xk/5X0fRf9vM+wlR/trCqtS/j01aS/mS2a8/67GXBH5sTKRGWB+8oyM/l/jUcshkPkkrGoXksMH8O1M06aHUUa4iUtGxI3OrKysCQysjAMjKQVKnBUgg4Ipl+Lme7sLO1igna5uESRLliI2iU75EcqMgOiMnGDlxgg81+lTq06VN1Zu0Urt+S1ufJwpzqTVOCvJuyXmb2heFtc1rTLm80jw5rWpWFvD5xvLTSriWKYfNxEyoRMQVYFYyxB4xkgVkkGR57WVTbXkD7JYJlMU8D4B2PGwDIwBGVYAjPIFe8aT8SvHMcMby+LZtnloqWVnZW0Frb7UClYl8syBMgkCSSQjON1ef/FvW9V1SHT9X8Q62NQNmLiKe+urS2hkMTkSIJJIkQeXDskCDHHnuWJPI+JwXG2TZhjVgaDlzt2TcdG/vuvmke7iMgx+FouvVSst0nqv0+5nn863V9qdto2nylL+/YqjY/wCPWNVzJOcZyEBUDIwXeNSV37htavfpp1/L4f0O4e2sNNtfss+AszJPIA4YM+5jIEZXYyBg5lUnJD5dpLHwZoN94jvIY5tY1B1tdNtZHdCI84iiORlcndLIVTcq5BDiEGue06wfTrMwNvvJt7zTXDDb580jF5ZNo+UbnZmwMAbsAYrgoRjxPm069Rc2Fw94xXSdR/FLzUVovVNbtHZOU8mwkacHatU1b6xj0Xq+v3djRVAqiOM7ApGPlYcD3rpfhHCE8TeKADLJi0scjKk533Xtnv2rmj8oLnzCe4BA/wADXWfCFov+Eg15gzANbWakgnOd1zjvk/qK/SujPkjkWKowjPyb8YIOc/jj6U53SNg4wGJ25LED+VIkX7sFVUSr/Ft6/jiklY4YySBlB4G3+n4UDHNHuUkKrMSDtYBh+Heo9Kuk8M65cajEZ0imQteW9spkVyowJRGqljIAAvy8suAQxWMChrfinRfD8QOp6rYadu5RbydY930BPt6Vkt8TPCNwFL+I9JVgcbReRtuH5/1rixmCpZhh54avG8ZK3/BXmjpw2KqYOtGtSdpL+vuMD9ofxGnhzxJ4a8S+GZraO+1O3ke9ngYPFfxoI/s7SKDhxteQBxztwA3AxT0D4tWvxAl07QF0q5sdZu542imSeL7PDMkgeJw7spOGVG27Gyfl2vnB8m8daJoujar/AMSDXItZ0uRnEUUcokFhl3k8gEcBNzSMoznl+uCTzRDK8UsUslvcQyLLDcQOUkhkU5V0YcqwPIIrLLsqeAytYCE+ZxUkm1dattXV9ldK19lZaDxmPWJxzxXLyptNpPta9n3e9/M+8Lnxjr3gzSpJtZ8MXepRW0DT3V9o09t9nULuywWaZJASqhigDY3YDPjJ+YvFHx71L4kfEbRr26mk0Xwjpup280VlGzHfHHOjtLNt++xCZC4IXjGWyx5HxR8UPGvjfSW0nxD4kl1HSy4c2q28cIbB+UOUA3gHB+bPIB6iuYwIkCoY0yQq+bII0yTgZY8AZI5NfI8PcF08A54rMIwdd3ScOayTVm/e+18lZd7s9rNeIp4txhhnJQVm1K1216dPnqfaOp+K7Txn4h1IWMxnsPD9xJpmOQDdKF85iCcMVyIwSoIxLglZKkV/ODYJGVwGK4b1/wA8V5/4A1PwboOk2WgaPr+l3kuBuW3ukD3Ux+8+0knLHoATgYA4ArvonEiBVcx7eCpHI/OvrMsy2jlODp4OhtFb9W+rfm3qeNisVPG15YipvL8Oy+QyXYmOCmeGfH/1j6V1nwhWRdb1xzmXMFoo8ttoPzT9/wAfauY8vepViXGeDgfLXa/C391d625SMgLasS31lHfv+Nen0OQ4e2i8suAucnIZjg4/Kmh/NldEKYx6ZBPrniljlRF3h0EZx8oTkfkaW42mRHbIA4yQR+vX/wDXTA8MuNNN9rdxe3LyNP8Aa7+KYiRl8wLdMkJYAgEiNNoJGcADoBV4W8SjHlr+IqC5cr401uEjChfNHYHddXfOPfANWXkWNSzHAFZu9zSOxzvjXSYbvQ5tkAaeJTJCsQAYsvIAOOM42n2YjvXmjE7cjmvWLy7V23OwRBwNxxXkIhls7WOKT/XxBUbnjcOD+tdmHejRy11qmTgggEcirugIJPEWlo6lojM28DPQRuR09wPxxWr8Pfhp4s+KOpSWXhLQLvW5IxumaEKkUBOSBJK5VEzhsBmBbBxmvbdX/Yh+JHgaFNbeDT/EUdqzO1roVw8twieW+X8uRIy4AyNke9yWXap5x0S+F2OeHxK5w2qeH4r7TbmGCSaGd43EUq3Eg2sQcHg9iRXtWgXsd7pdvfxFJ4LiJZYpScFweQcn1HP415fbaRq0N9LpcukaiNQhXe9oLOUzxrnktHt3KB3JGBznGK97+C3wB8W6x4A0SKe+0nRLeCxW2dzONSlE8TGN0aOJhGB8pORMSOjIDnHDCEmmjtlKKZgrGHcyugyRnC5z+hINd/8ACWEzya0WiwCkG0sO+Zfp/nFYnjv4ZeJPh4yT3yW13opkWJNVsGfCkgf6+Ej9zuYkKQ8inGGZSyg7nwq2n+1dqRPzECZBtCDD/wCFTJOOjBNS1R8xR/HfXdRu7SDQfh5rOsRXcfm2rfMksyjzcsqKj7lxBLyD/wAspP7prm1/aP13TLjWbTW9L025vYJDDbLYyhoVdS4YtKrusgyFwUOCMkHGK+8NN/ZJ+HNpaXM/xEvNa8X6tb2IuLuz1y/BjuHht42mmt/uyyInnBNzSMFJCk+vzj+3t8APDfwz8G+EdY8FeEzpWnS3VxHqFwL+W5jtGUqscf71jsdwWyi8AxEfw5PXD2MpcqR5ft5vqfNOrfGa91O+W8ttPsLTUJIhHdks0qyMGdhsAKlBl34JY89a+6fhH+yd4R8d+APB+oeJfGGqDW/FVhFqdnZ6HBHD9mjMEckquHSbcI2cI0x2LmSNcBnUN8B2PhuNvD2q69b2Hm6ZaSWr+bJdxSBGdpl8qYKyMDJ5MrZA3Dy0GAJFav0r/wCCcnjTR9a+BGlQy6lIuuWlxPobQXlz/rhFLNdx+ShPO2K7AOOcRgdFFbyowWtioVpu6bPdPA3wX+H/AMK3jk8MeFbCx1CKN4l1F0M95sdtzIbmUtKVz/CWwMADAAr81dV+BfiP4p/H7xutroerSeHm8QanI1/bw+WtzFHevHJHBPKFhMx+YAM2AQScgEV+iHjXWrL4gajY+H7Caz1Hw7dw/btUkDyMtza4HlRoUGxopWOWLttkjjkQLIGkMerp91FqMKzwvHPauqSQuo7EZHHbgg/Qigpd2cD4W8P6x4B8HaTpfgnwXpGnWMUQDabquqtaSxNnku8MNyJHPUtuJYkkkkk1qadq3xHlu41v/Cnhe2tSRvktvE9zM6juQp09Af8AvoV21IzKuMkDJwMnqaBnFS+OPEjaubCH4ea2sJl8pdTmu9PFrj/noQLoyhO5xGWx0UnijS3vIkvJfE+uJdarawx30+jaD5hFpHudkwqfv5ydrJuwqy+XxCpytdTHqMd5fy21pcwu1nIFvFClyhZNyx5Bwr4ZHwcnay8fOppkWv2E41Hy7lXOnzfZ7pVBLRybEcJgcklZEIA67hQA+SGy8RaPJDc2outPvYTHLa3tuQJI3GGSSOQZwQSCrDvgisHVfhf4e1DTHs7Sz/sJyQyXWjEWssbKGCH5RtcLuJEcgaM8blI4rq6gnuNixlMHMgQ/1/lSaT3Hex873n7V3h2z1HT9Y1r4oafNHogjDxaT4cvLa41dhuEkLyTSRx4baHHAQNLjnZub5j/a2/aI8E/Fm3vLfw/cavcPqRF5fTa4VeVHjQrbW9sIHMUcQLMzk5Zjt54OfZPC3/BKPRLd3HiLxzqF7GUGz+ybWO1Ktlsk+YJQQQVGOMEE5OcD2vwF+wJ8GvA/2WV/Df8AwkN7ChR7jW5WuVmznloW/dZ9wgxUxhCDujmUGfkfoj6hqcUugaZp0moX2oTRFEtfOkuGEYkPlrEjbXDFgxyjMCi7So3bv0y/4J5/Cm6tvgRr2i+P/BckEbeJX1C2sfEmlFSx+zWwWZY5lzwVIDgdQ2DwcfTmiaN4P+Glm2k6DpGn6MsUEl8NJ0SxHntEpVZJEt4VLvyyAlVPLKO4rCv/AIyWVzEDpU1o8TaldaNJdQM2rPb3CKRFIYbHzV8tnxuE81sUH3ipOK0cnLQuMbD9X+CdnczXFxpHinxT4bu7mQvPNa6qbxXBz8givVuIo1yc/u0U9s4yDxcPg/4jeD/G2tXWm6tYfEi1kt4g3h5HXTtR0+2FxcNA8atIYJWKyPGWb7MHFsnJKkHY/wCEs8Ta+LK7tdAu4ZmYs6eJNSS2jsJlhMYdLSxaRbuFyzOYZ7rg4wQQCPNPizqfjTQLzwfpX9sXNl4V+xTJNp3hLfoNjaTwvbrCYWgbz1DRSXJ8h5njYxg4XbkHKzRHf6P8T9P8SmKLS7xr6bz/ALLeW8IHn6bL5buUu4/vwODGUKuAwchSAc41NX1u20qwlvtUvobKyt13SXN1KsccY9WZiAPqa+br2z8JeKLyez1XwrE8ETvdR3WpWlvcQSyyMWkZV3O24sSzFlXJJOSa1dK1nw9qF415Hb2kc2nQm0W7u7GSzaKHglEaVBmPgH5Tt49qLFWPRfA/xQ8L6nrPiC98P+MLTxBDKGvLvTreeKWazaELCWSCOPzmVwoJZ2blY9gw9Wrzxtplxe6Nr1vqttd+E7i3nd9YttWdrfz42CRKqJJ5boUlvGkYqQPIRnI8pSvHWZ0fxBaQ3lobLUrYnfFcQFJUzyMqwyM8kZHqaiPhHRSdQJ0y3J1ABbz5P+PkBdoEn98AcDOeOKLD5T0bxj4x1zTNV06LTJLMK7olz9tRwqo5YB1ZTgFdrMVYfNwAV5I5fS/iPrh0jWpdal0rS545S1lcRGSaKKM7yDOjFCdgQbmVhuyDhelcz/whGmwaXa6bp8moaHp9tu8m10PUrjT4l3HJ+SB0HXnkdzUtloWqaNaLb6T4x8RWEfmmVzPdrqDyHAG0veJMyrx0QrXj1cNj5VOaniEo66cl/wAeZbHp06uEjT5Z0W5d+a34crP/2Q==
END:VCARDBEGIN:VCARD
VERSION:3.0
N:Azkar;Evening;;;
FN:Evening Azkar
item1.ADR:;;الحمد لله وحده، والصلاة والسلام على من لا نبي بعده ----, , , Saudi Arabia, , , ;;;;
item1.X-ABADR:in
item1.X-ABLabel:منزل
item2.ADR:;;﴿الله لا إله إلا هو الحي القيوم لا تأخذه سنة ولا نوم له ما في السموات وما في الأرض من ذا الذي يشفع عنده إلا بإذنه يعلم ما بين أيديهم وما خلفهم ولا يحيطون بشيء من علمه إلا بما شاء وسع كرسيه السموات والأرض ولا يؤوده حفظهما وهو العلي العظيم﴾ ----;;;;Saudi Arabia
item2.X-ABADR:
item2.X-ABLabel:العمل
item3.ADR:;;بسم الله الرحمن الرحيم ﴿قل هو الله أحد* الله الصمد* لم يلد ولم يولد* ولم يكن له كفوا أحد﴾. ----;ثلاث مراات;;;Saudi Arabia
item3.X-ABADR:
item3.X-ABLabel:العمل
item4.ADR:;;بسم الله الرحمن الرحيم ﴿قل أعوذ برب الفلق* من شر ما خلق* ومن شر غاسق إذا وقب* ومن شر النفاثات في العقد* ومن شر حاسد إذا حسد﴾. ----;ثلاث مرات;;;Saudi Arabia
item4.X-ABADR:
item4.X-ABLabel:آخر
item5.ADR:;;بسم الله الرحمن الرحيم ﴿قل أعوذ برب الناس* ملك الناس* إله الناس* من شر الوسواس الخناس* الذي يوسوس في صدور الناس* من الجنة و الناس﴾ ----;ثلاث مرات;;;Saudi Arabia
item5.X-ABADR:
item5.X-ABLabel:آخر
item6.ADR:;;(اللهم أنت ربي لا إله إلا أنت، خلقتني وأنا عبدك، وأنا على عهدك ووعدك ما استطعت، أعوذ بك من شر ما صنعت، أبوء لك بنعمتك علي، وأبوء بذنبي فاغفر لي فإنه لا يغفر الذنوب إلا أنت) ----;;;;Saudi Arabia
item6.X-ABADR:
item6.X-ABLabel:آخر
item7.ADR:;;(اللهم إني أمسيت أشهدك، وأشهد حملة عرشك، وملائكتك، وجميع خلقك، أنك أنت الله لا إله إلا أنت وحدك لا شريك لك، وأن محمدا عبدك ورسولك) ----;;;;Saudi Arabia
item7.X-ABADR:
item7.X-ABLabel:آخر
item8.ADR:;;(اللهم ما أمسى بي من نعمة أو بأحد من خلقك فمنك وحدك لا شريك لك، فلك الحمد ولك الشكر) ----;;;;Saudi Arabia
item8.X-ABADR:
item8.X-ABLabel:آخر
item9.ADR:;;(اللهم عافني في بدني، اللهم عافني في سمعي، اللهم عافني في بصري، لا إله إلا أنت. اللهم إني أعوذ بك من الكفر، والفقر، وأعوذ بك من عذاب القبر، لا إله إلا أنت) ----;;;;Saudi Arabia
item9.X-ABADR:
item9.X-ABLabel:آخر
item10.ADR:;;(حسبي الله لا إله إلا هو عليه توكلت وهو رب العرش العظيم) ----;عشر مرات;;;Saudi Arabia
item10.X-ABADR:
item10.X-ABLabel:آخر
item11.ADR:;;(اللهم إني أسألك العفو والعافية في الدنيا والآخرة، اللهم إني أسألك العفو والعافية;;;;Saudi Arabia
item11.X-ABADR:
item11.X-ABLabel:آخر
item12.ADR:;;(اللهم عالم الغيب والشهادة فاطر السموات والأرض، رب كل شيء ومليكه، أشهد أن لا إله إلا أنت، أعوذ بك من شر نفسي، ومن شر الشيطان وشركه، وأن أقترف على نفسي سوءا، أو أجره إلى مسلم) ----;;;;Saudi Arabia
item12.X-ABADR:
item12.X-ABLabel:آخر
item13.ADR:;;(بسم الله الذي لا يضر مع اسمه شيء في الأرض ولا في السماء وهو السميع العليم) ----;ثلاث مرات ع;;;Saudi Arabia
item13.X-ABADR:
item13.X-ABLabel:آخر
item14.ADR:;;(رضيت بالله ربا، وبالإسلام دينا، وبمحمد صلى الله عليه وسلم نبيا) ----;ثلاث مرات;;;Saudi Arabia
item14.X-ABADR:
item14.X-ABLabel:آخر
item15.ADR:;;(يا حي يا قيوم برحمتك أستغيث أصلح لي شأني كله ولا تكلني إلى نفسي طرفة عين) ----;ثلاث مرات;;;Saudi Arabia
item15.X-ABADR:
item15.X-ABLabel:آخر
item16.ADR:;;(أمسينا وأمسى الملك لله رب العالمين، اللهم إني أسألك خير هذه الليلة;;;;Saudi Arabia
item16.X-ABADR:
item16.X-ABLabel:آخر
item17.ADR:;;(أمسينا على فطرة الإسلام، وعلى كلمة الإخلاص، وعلى دين نبينا محمد صلى الله عليه وسلم، وعلى ملة أبينا إبراهيم، حنيفا مسلما وما كان من المشركين) ----;;;;Saudi Arabia
item17.X-ABADR:
item17.X-ABLabel:آخر
item18.ADR:;;(أمسينا وأمسى الملك لله، والحمد لله، لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد وهو على كل شيء قدير، رب أسألك خير ما في هذه الليلة وخير ما بعدها، وأعوذ بك من شر ما في هذه الليلة وشر ما بعدها، رب أعوذ بك من الكسل وسوء الكبر، رب أعوذ بك من عذاب في النار وعذاب في القبر) ----;;;;Saudi Arabia
item18.X-ABADR:
item18.X-ABLabel:آخر
item19.ADR:;;(لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد، وهو على كل شيء قدير) ----;عشر مرات;;;Saudi Arabia
item19.X-ABADR:
item19.X-ABLabel:آخر
item20.ADR:;;(اللهم بك أمسينا، وبك أصبحنا، وبك نحيا، وبك نموت وإليك المصير) ----;;;;Saudi Arabia
item20.X-ABADR:
item20.X-ABLabel:آخر
item21.ADR:;;(أعوذ بكلمات الله التامات من شر ما خلق) ----;ثلاث مرات;;;Saudi Arabia
item21.X-ABADR:
item21.X-ABLabel:آخر
item22.ADR:;;(سبحان الله وبحمده) ----;مائة مرة;;;Saudi Arabia
item22.X-ABADR:
item22.X-ABLabel:آخر
item23.ADR:;;(أستغفر الله وأتوب إليه) ----;مائة مرة;;;Saudi Arabia
item23.X-ABADR:
item23.X-ABLabel:آخر
item24.ADR:;;(اللهم صل وسلم على نبينا محمد) ----;عشر مرات;;;Saudi Arabia
item24.X-ABADR:
item24.X-ABLabel:آخر
PHOTO;BASE64:/9j/4AAQSkZJRgABAQAAAQABAAD/2wBDAAIBAQEBAQIBAQECAgICAgQDAgICAgUEBAMEBgUGBgYFBgYGBwkIBgcJBwYGCAsICQoKCgoKBggLDAsKDAkKCgr/2wBDAQICAgICAgUDAwUKBwYHCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgoKCgr/wAARCABAAEADASIAAhEBAxEB/8QAHwAAAQUBAQEBAQEAAAAAAAAAAAECAwQFBgcICQoL/8QAtRAAAgEDAwIEAwUFBAQAAAF9AQIDAAQRBRIhMUEGE1FhByJxFDKBkaEII0KxwRVS0fAkM2JyggkKFhcYGRolJicoKSo0NTY3ODk6Q0RFRkdISUpTVFVWV1hZWmNkZWZnaGlqc3R1dnd4eXqDhIWGh4iJipKTlJWWl5iZmqKjpKWmp6ipqrKztLW2t7i5usLDxMXGx8jJytLT1NXW19jZ2uHi4+Tl5ufo6erx8vP09fb3+Pn6/8QAHwEAAwEBAQEBAQEBAQAAAAAAAAECAwQFBgcICQoL/8QAtREAAgECBAQDBAcFBAQAAQJ3AAECAxEEBSExBhJBUQdhcRMiMoEIFEKRobHBCSMzUvAVYnLRChYkNOEl8RcYGRomJygpKjU2Nzg5OkNERUZHSElKU1RVVldYWVpjZGVmZ2hpanN0dXZ3eHl6goOEhYaHiImKkpOUlZaXmJmaoqOkpaanqKmqsrO0tba3uLm6wsPExcbHyMnK0tPU1dbX2Nna4uPk5ebn6Onq8vP09fb3+Pn6/9oADAMBAAIRAxEAPwD8T5tF0x/uaRAB3P51c8G/D++8aa/b+E/Dfh37VqF/P5UEX/PavR/Fn7K/xE0OY2+j3tjqi+sFx5X/AKM2VkeHvhJ8Qjdtaz+B74yjGPIH/wAbr5Wrjj3qVDC1SPSf2QPi34j0dNf8G/CfVdVtJdKjuZp7a3/dw75Zo/L/AOmsiSRf8s6qfEb9nTWfhVokeq+Krae1llnsP9DvtO8qX/SbL7R/45J+7rpB+z58UoZjZn4W+I/a3/si5/8AjdQeLPgh8e4bpNZ8T/C7xxm0sYvsM99o9zL9z/Vxfv4/9XSpZj7Wduc6lhaX/PsXwj+wh8ZfHWiy6j4f8Jhvslhcy3sM/l23kyw3M1v9m8ySTZLJ+68z/rnTH/Yk+K+k6Pb+Lde8Iww6NdWEks97b6jbSeTJ++8v93HI8n+s8n+CsabS/iiuvHxLe2muRap9u+0/bfs0scv2n/nr/wBdKv23hb49+Jv7Q02O08VXUWsz/adTg/0nyr2RP3nm3Hmf62TzJf8AlpW8cXU39obKlg7fAeb2uj2pgKtZZpJtEs1yFtPxxXq/h39kj4va5M0M+l2OmRH/AJb6rq9tF/5Dj3v/AOOVtTfsReJ7GGOXxB46sQPWxtpJf/RmyuaeY0471Dj9nR/59n1DaeBdP1u3aGey+1Cb91iD97XQ6N+xf8S7LWYNc0Dw5fS20s8OP+esPWvW/gB8J/A1tq7a5Mv/AC38qCxgNe2afrM66zGPD3jrwrYSS30umQwT3PmSfaUlijkik/55SeZLX51mPEGKqVeSB3YTA0aXvkOufD7wr4X8KW+j6mYJdbigh8/jyvOkqHwj8Ndc8Y+XNeeEp1hE/lCCprf4MeMdb8RTah4+8X2NtLLfSRTz32oRxf6Sn7ySLy5P+Wn/AEzr2Xwv4S8b6VoH9mv8XdKtRp//AC+/aI47b/ln+6kuP+en72vncTjqOFo+zVQ7qXs6lX3xun/8E+/gtrWhW+lrZZ1WSDzT5/7uOGSvln9s/wDYi1j4FBhDpkBhmn/1+PrX13p/wo8TXF62qSePPNltfJll/wBP8uSH7T/q/wDvuuk8c+FvgF8RtMsvgv8AtBfEWD+3/P8A9Bng1COS5hi/5ZxSfvP3W/8Agr5+lmtWlV56dQ9H917I/IWb4b3bXW37FwfepfEnhC18PaWYbu0zdjoK/TbXvgX+yNoul694M+DmsaVd+JdBsbaW9nvv3nk/af8AppH+78z+/Xzf8Wf2J7u0U6xfePNKlluusP8Aqv8A0ZXuYPib2tX3yZYSlbngeV+GvGOq2N0l7a3PlSxf6k5r1H4a+IJ/G/iy3i0z4SeDrvVRPFLBez+FrHzPM83/AFvmeXXwXpH/AAUN+GunqfOafP8A21/+N12ngT/gq18NPC+rxXmnWl9DNF/y3/zHXrYnJc2tanhjgpV8v/5/n6G+HNJ+FOs2baz4g8S/Dm/htL7yryfVbaK58i5uZZo5PMkk/eeY/lf8tP8AlnDXsvhD4Y/s86hNpXhPx54H8K61FJPa20H/ABL/AO0baGR45vL8ySTf5WyO1m/7Z18d/s9/tX/C7xzoNnd674e+HOjJrEEWpwaZ4k0+2i+3Rp50fm+XJH5csn+u2f8ALSvZ/hV+1Xovwq8VN8NfBPwi+FYh1CCG5/sv7T/pt5FcxzeXLJHJH/zzl8vy5H/dxz+X/q6+HzHB4/2rhP2p1yqUfZfuKh9U+CPD/wDwTG8Zw6JeXXxF8ORSX+q/27FBPrHl/wBp3PlzW8ccn/XH+C2/5d6p/D7Vv+CVNpbWXgX4R+GvB0t9r2q2ttBNPYW1ze3l6lzN5clxJJI88kiSReZ5kn+r86KSuL0D9r79jLw/oEQ1j4F/DKbUdMg+3eIYPCmnW0f9j2Vtm4/eSR/9cv8AV7/L/wCWcn+trFf9sj9mDWLG/wDFn7LH7MHwm/t/Qb61l0XU4NHsY45pJo/MjijuII/3Vwn/AD0/1fmQ+XX0Ua2E/sTk9n+8Pn8NgMwqVPcOj8e/s4/D/wCA1nqmk/Db4daVoMWqT/abz+yrf95eSf8ATSSvm74maXc20s3ntx/d/OsD45/8FU/2odQilTWfhf4ciu/P8qeH+0Jf3PX/AKa18zfEz/goZ+0nqpZU+EOhyiWfyusv/f3/AFlfH5NkedYqt7Sp/wCnT7mnPL6eF9niv4h8O6R4PgMr+f8ACLSr6Ht5Go+XJ/5ErV0288KaTdkt+y7fSeV97/SI/wD43XQeHf2YfiBrcEt34RvJ7qOKDzZ/I/eRwx/9NKgvLDxv4NYjUvEWhsIv+eGsxxS1/SlXHYSr7nOflWGwlWl/y7PStC/bi8WaJo9toMH7OuuWsNr+6/cQR+Z/zz/5513fgP8A4KLeIPDF2k2seBdcm1SXyvPu/wCz4riWz2f6v+5+8rwjR/j9aaRCxl1j5/8AsIxf/Z11/gn48fDWGdhd/Fvw5bg9r63l/wDacdfM4nB0qv8AzDH0eD9rSPu7/gnz+3V+zhqPxatz8YPip/wjlhFP/p39q6Ncxx3kT/8ALtJ+7eP5/wDpo9W/+CgHx/8AhH8RfirrC/B34p2MfhuGeL7HD4VttNjj/wBWf+Wcd8nm/wDXTZXiv7L3xT/ZT1PxJb2fxF8XeHNT0b/Wz/2HqMUdz/37uI0rV/am8Z/8E8tF8R3Y+F3xQvtVtX/5ctc82SKHf/177P8A0OvjKmDp/W/Z+zqns07Uq3OebePNY8IfFTRToWpfGi+k1W1/1Bn1e2829/66eXI/7yvEPEVubYmzi+It9D5P+ugg/e/+i5K7eWx+G3ijS5YdH0jP7/8A0KaDT5YvP/8AIdYPjf4baXbodMu/Enl3f/bt5k//AF0/d+ZXuZaqNKryGOYTrYo//9k=
END:VCARDBEGIN:VCARD
VERSION:3.0
N:;Sulayman;;;
FN:Sulayman
TEL;type=Mobile;waid=2347067478341:+234 706 747 8341
END:VCARDBEGIN:VCARD
VERSION:3.0
N:Ktsn;Ftm;;;
FN:Ftm Ktsn
item1.TEL;waid=2348119435707:+234 811 943 5707
item1.X-ABLabel:Mobile
END:VCARDBEGIN:VCARD
VERSION:3.0
N:Kbr;Aminu;N;;
FN:Aminu N Kbr
item1.TEL;waid=2348021115027:+234 802 111 5027
item1.X-ABLabel:Mobile
END:VCARDBEGIN:VCARD
VERSION:3.0
N:;Naasiry;;;
FN:Naasiry
item1.TEL;waid=2348032314183:+234 803 231 4183
item1.X-ABLabel:Mobile
END:VCARD

Chat history is attached as "WhatsApp Chat with SAKON ANTASHI LAFIYA.txt" file to this email.

3 comments:

  1. Sannu, muna bukatar taimakon gaggawa a yanzu.
    idan kun kasance a shirye don sayar da kwayar jini, qwai, koda, hanta don $ 500,000.00 tuntuɓi asibiti nan da nan a kan: drellahospital@gmail.com
    Wannan ita ce wuri mai kyau don sayar da / saya da kuma bayar da koda

    ReplyDelete
  2. My wife was diagnosed with a cancer, ( before i learnt of Rick Simpsons oil / RSO ) the hospital said to do chemotherapy and radiotherapy.. she did.. and went through a lot.. but no cure, after a while the doctors said the cancer was spreading and we could look for alternatives.. i searched the internet and found out about the oil.. asked alot of questions.. watched the videos etc.. we made the oil our selves but it couldn’t just work out we were doing more harm than good and the cancer was still there spreading, i searched more on the internet i found a testimony on how a lady got the oil via an email immediately copied the email: i wrote to this very email and in an hour later i got a reply back asking me some few questions, and enlightened me on how to get the oil in the next 48hours, i placed my order and in the next 48hours the medication oil got to us. immediately my wife started using the oil, it been two months now, since my wife has been using the medication oil and the cancerous problems are gone this very fact was clarified by the doctor. i put up this piece of testimony for the sake of those once who need this oil to please don’t die in silence there is a cure for your cancer today and get the oil. To place your order Email him on: (drosumaherbalcure@gmail.com) or call him via +2349054914348

    ReplyDelete
  3. هل تحتاج إلى عمل شخصي أو تمويل استثماري بدون ضغوط وموافقة سريعة؟ إذا كانت الإجابة بنعم ، فاتصل بنا اليوم لأننا نقدم حاليًا قروضًا بمعدل فائدة رائع بنسبة 3٪. تمويلنا مضمون وآمن. سعادة عملائنا هي قوتنا. قروض تصل قيمتها إلى 1،000 دولار - 1،000،000.00 دولار ، وهي متاحة الآن هي قروض الأعمال والشخصية والمنزل والسفر والطلاب وما إلى ذلك. يُرجى الاتصال بنا للحصول على مزيد من المعلومات مع هذا البريد الإلكتروني: annemorgan9898@gmail.com
    WhatsApp No +380508276325

    ضابط القرض.
    آن مورغان

    ReplyDelete