Friday 24 November 2017

WhatsApp Chat with 🎼NADIY RAUDHAH🎼

10/6/17, 19:47 - ‪+234 814 790 9719‬ created group "🎼NADIY RAUDHAH🎼"
10/6/17, 19:47 - You were added
10/20/17, 11:36 - ‪+234 813 519 4002‬: May the journey be in the Hand of Allah
10/20/17, 11:40 - ‪+234 803 234 6975‬: Ameen آخى إسحاق
10/20/17, 12:38 - ‪+234 806 480 7468‬: Waiting for this message
10/20/17, 14:11 - ‪+234 803 421 7729‬: DUK WATA KWA-KWALWAR DA TAKE LAFIYAR TA LAU TO ZATA GIRMAMA LITTAFIN ALLAH (ALQUR'ANI) SAWA'UN DABBACE KO WATAN TA.
KADAI SAI DAI DABBOBI MASU MAGANA (KAFIRAI)
10/20/17, 14:11 - ‪+234 803 421 7729‬: <Media omitted>
10/20/17, 15:00 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/20/17, 15:07 - ‪+234 813 519 4002‬: <Media omitted>
10/20/17, 15:10 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/20/17, 15:45 - ‪+234 806 774 3665‬: Amin
10/20/17, 18:33 - ‪+234 703 480 8326‬: 108.Aslm.Annabi(SAW)Yace"Kanaso Zuciyarka Tayi Laushi ?Kuma ka Cimma Kowace Buqatar ka? Sai ka Tausawa Maraya"(Sahihut Targeeb 2544)Abu Salamah
10/20/17, 18:40 - ‪+234 803 687 3382‬: Waiting for this message
10/20/17, 18:40 - ‪+234 803 687 3382‬: Waiting for this message
10/20/17, 18:46 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/20/17, 20:18 - ‪+966 56 843 8722‬: Waiting for this message
10/20/17, 20:19 - ‪+234 803 837 0753‬: Baqara 118

cikin Tafsirin aya ta 178
بأبها الذين ءامنوا كتب عليكم القصاص في القتلى.....

Tare da bayani akan cibiyar Sarki Salman don Hidima ga Hadisan Annabi SAW

Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo

29/1/1439 = 20/10/2017
10/20/17, 20:19 - ‪+234 803 837 0753‬: <Media omitted>
10/20/17, 21:37 - ‪+234 703 480 8326‬: Ameen ya Rabbi
10/20/17, 21:42 - ‪+966 56 983 4215‬: <Media omitted>
10/20/17, 21:43 - ‪+966 56 983 4215‬: <Media omitted>
10/20/17, 21:44 - ‪+966 56 983 4215‬: <Media omitted>
10/20/17, 21:45 - ‪+966 56 983 4215‬: <Media omitted>
10/20/17, 21:46 - ‪+966 56 983 4215‬: <Media omitted>
10/20/17, 21:46 - ‪+966 56 983 4215‬: <Media omitted>
10/20/17, 21:46 - ‪+966 56 983 4215‬: <Media omitted>
10/20/17, 21:48 - ‪+966 56 234 6811‬: 👍
10/20/17, 22:30 - ‪+234 803 280 4017‬: <Media omitted>
10/20/17, 23:31 - ‪+234 902 375 3089‬: *HUKUNCIN HADA SALLAH*

Daga bakin :
*Sheikh Abdurrazak Yahya Haifan.*
.
Daga: *ZAUREN ADDIINU ANNASIHATU.*
10/20/17, 23:34 - ‪+234 902 375 3089‬: <Media omitted>
10/21/17, 00:06 - ‪+234 814 790 9719‬: Amin
10/21/17, 05:39 - ‪+234 806 480 7468‬: Waiting for this message
10/21/17, 05:42 - ‪+234 803 886 7042‬: Waiting for this message
10/21/17, 06:33 - ‪+234 803 626 4797‬: USA army consignment for the invasion and destruction of North Korea arriving in South Korea.

War is imminent between USA ,its allies and North Korea.
10/21/17, 06:33 - ‪+234 803 626 4797‬: <Media omitted>
10/21/17, 06:41 - ‪+966 56 234 6811‬: Tofa!
10/21/17, 07:14 - ‪+234 803 626 4797‬: <Media omitted>
10/21/17, 10:06 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/21/17, 12:31 - ‪+234 803 332 7210‬: Please don't take Fanta, coke or sprite after taking vitamin C. it will be instant death. Beware, this is not a social media news but a national network news. SHARE AND SAVE LIVE.

(Sent to me and I owe my fellow human an obligation to save their lives. Please be cautious.)

http://pulse.ng/health/health-warning-taking-vitamin-c-with-fanta-or-sprite-is-dangerous-id6367508.html
10/21/17, 13:16 - ‪+234 803 421 7729‬: <Media omitted>
10/21/17, 20:25 - ‪+234 809 638 1743‬: Waiting for this message
10/21/17, 21:37 - ‪+234 803 234 6975‬: *SABUWAR CIBIYAR HIDIMAR HADISI A KASAR SAUDIA:*
Gudan Telebijin na *Wisal Hausa TV* na farin shikin sanar da masu kallo cewa, zai gabatar da shiri na *kai tsaye (live)* akan wannan maudu'i na sama tare da wannan nan malamai:
1. Sheikh Dr. Sani Umar R/Lemu
2. Engr. Bashir Adamu Aliyu B/ Kudu
3. Dr. Muhammad Mansur Sokoto

Rabar *LITININ* 3 ga Safar 1439 (23/10/2017)
Da Karfe *8:30pm - 10:00pm* na dare agogon Najeriya da Nijar.

Za ku iya bugo waya don ba da taku gudunmawa.
10/21/17, 22:13 - ‪+234 703 776 2539‬: Pls help with Ecobank transfer code
10/21/17, 22:17 - ‪+234 803 283 6909‬: Mutanen madina kirki a gareku munje kun karbe mu kunxo kun karbe. Muna godiya muna fatan alheri ALLAH ya sa an yi imtihaan a sa'a @sheikh mahmood al madani😀
10/22/17, 04:00 - ‪+966 59 344 9688‬: Waiting for this message
10/22/17, 05:42 - ‪+234 806 480 7468‬: Waiting for this message
10/22/17, 06:25 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/22/17, 10:36 - ‪+234 803 626 4797‬: The school principal in Singapore sent this letter to the parents before the exams..... and yes !!! You are going to love reading & sharing THIS one !!!*

_Dear parents,_

_The exams of your children will start soon. I know you are all really anxious for your child to do well._

_But please do_
_remember amongst the_
_students who will be_
_sitting for the exams..._

_There is an artist,_
_who doesn't need to_
_understand maths..._

_There is an entrepreneur,_
_who doesn't care about_
_History or English literature..._

_There is a musician,_
_whose chemistry_
_marks won't matter..._

_There is an athlete,_
_whose physical fitness_
_is more important than physics..._

_If your child does get top_
_mark's, that's Great...!_
_But if he or she doesn't..._

_Please don't take away_
_their self-confidence_
_and dignity from them..._

_Tell them it's Okay..._
_It's just an exam, they_
_are cut out for much_
_bigger things in life..._

_Please do this and_
_when you do,_
_watch your children_
_conquer the world..._

_One exam or low marks_
_won't take away their_
_dreams and talent..._

_And please do not think_
_Doctors and Engineers_
_are the only happy_
_people in the World..._

_With Warm Regards,_
*_The Principal_*

Pls read
10/22/17, 10:40 - ‪+234 803 683 1522‬: 👍 The Principal said d truth
10/22/17, 10:47 - ‪+234 814 790 9719‬: One of the best principals indeed...👏👏👏
10/22/17, 16:29 - ‪+234 803 837 0753‬: A yau InshaAllah da Misalin Karfe 9:00pm zaku saurari shiri na musamman akan Cibiyar Sarki Salman ta Hidima ga Hadisan Annabi SAW. .

A Tashar Arewa FM Kano

Tare da Dr Muhammad Sani Umar R/Lemo.

PRO Sautul Haqq
10/22/17, 17:03 - ‪+234 809 638 1743‬: Waiting for this message
10/22/17, 17:48 - ‪+966 56 234 6811‬: 👍
10/22/17, 18:02 - ‪+234 703 480 8326‬: 109.Aslm.Al-Bara'u (R .A)Yace: "Manzon Allah (SAW) Ya Kasance Mapi Kyawun Mutane Ta Fuska ,Kuma Mapi Kyau Ta Hali"(Sahihul Bukhari3549/Sahihu Muslim 2337)Abu Salamah
10/22/17, 18:49 - ‪+234 703 217 6097‬: Waiting for this message
10/22/17, 19:16 - ‪+234 803 283 6909‬: Bayanan Shaikh *Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo* a kan Cibiyar da Saudia ta kafa domin hidima ga hadisan Manzon Allah S.A.W, da kuma yaqi da tsatsauran ra'ayin addini, a hirarsu da *Bbc Hausa*.

Allah Ya sakawa *Dr* da alkhairi.
10/22/17, 19:16 - ‪+234 803 283 6909‬: <Media omitted>
10/22/17, 21:42 - ‪+234 803 157 5781‬: *Regarding Sadaqah*

If the person giving Sadaqah knows that the money he is donating will reach Allah first and then the poor person, he will truly gain much more joy in giving rather than taking

Do you know the benefits of Sadaqah?
Pay particular attention to 17,18,19.

So listen,

1. Sadaqah is one of the doors from jannah
2. Sadaqah is the most virtuous action in all good actions, and the best form of Sadaqah is to feed others
3. Sadaqah will be a shade on the day of judgement and it will save a person from the fire
4. Sadaqah makes the anger of Allah cool and it also cools the heat in the grave
5. The best and most beneficial gift for a deceased person is Sadaqah and Allah continues to increase the reward of Sadaqah
6. Sadaqah is a way to purify the soul and increases good deeds
7. Sadaqah will be a cause of happiness on the day of judgment on the face of the giver
8. Sadaqah is a source of peace from the dangers of the day of judgement and it doesn't let you grieve the past
9. Sadaqah is a means of sins being forgiven and also expiates past sins
10. Sadaqah is glad tidings of a good death and is also a cause for the duas of the angels
11. The person who gives sadaqah is from the best of people and all those associated with it will also recieve the reward
12. The person who gives Sadaqah is promised great rewards
13. The person who spends is counted in those who have piety and people also begin to love him
14. Giving Sadaqah is a sign of kindness and grace
15. Sadaqah is a means of duas being accepted and hardships being removed
16. Sadaqah removes difficulties and closed 70 doors of harm in the world
17. Sadaqah is a means of age and wealth being increased and is also a means of success and provision
18. Sadaqah is a cure and a medicine
19. Sadaqah prevents theft, a bad death, burns from fire and drowning
20. Sadaqah is rewarded, even if it is on animals and birds

*The last thing*
The best form of Sadaqah at this moment is to forward this message with the intention of it being Sadaqah.
10/22/17, 23:14 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/22/17, 23:20 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/23/17, 00:21 - ‪+234 803 236 7287‬: Ameen
10/23/17, 05:48 - ‪+234 813 519 4002‬: Yaaaaaaaaaa Allah amin
10/23/17, 09:47 - ‪+234 814 232 3250‬: Waiting for this message
10/23/17, 10:39 - ‪+234 803 699 9990‬: In a recent interview the MD of Daimler Benz (Mercedes Benz) said their competitors are no longer other car companies but Tesla (obvious), Google, Apple, Amazon .

Software will disrupt most traditional industries in the next 5-10 years.

Uber is just a software tool, they don't own any cars, and are now the biggest taxi company in the world

Airbnb is now the biggest hotel company in the world, although they don't own any properties.

Artificial Intelligence: Computers become exponentially better in understanding the world. This year, a computer beat the best Go player in the world, 10 years earlier than expected.

In the US, young lawyers already don't get jobs. Because of IBM Watson, you can get legal advice (so far for more or less basic stuff) within seconds, with 90% accuracy compared with 70% accuracy when done by humans.

So if you study law, stop immediately. There will be 90% less lawyers in the future, only specialists will remain.

Watson already helps nurses diagnosing cancer, 4 times more accurate than human nurses. Facebook now has a pattern recognition software that can recognize faces better than humans. In 2030, computers will become more intelligent than humans.

Autonomous cars: In 2018 the first self driving cars will appear for the public. Around 2020, the complete industry will start to be disrupted. You don't want to own a car anymore. You will call a car with your phone, it will show up at your location and drive you to your destination. You will not need to park it, you only pay for the driven distance and can be productive while driving. Our kids will never get a driver's licence and will never own a car.

It will change the cities, because we will need 90-95% less cars for that. We can transform former parking spaces into parks. 1.2 million people die each year in car accidents worldwide. We now have one accident every 60,000 miles (100,000 km), with autonomous driving that will drop to one accident in 6 million miles (10 million km). That will save a million lives each year.

Most car companies will probably become bankrupt. Traditional car companies try the evolutionary approach and just build a better car, while tech companies (Tesla, Apple, Google) will do the revolutionary approach and build a computer on wheels.

Many engineers from Volkswagen and Audi; are completely terrified of Tesla.

Insurance companies will have massive trouble because without accidents, the insurance will become 100x cheaper. Their car insurance business model will disappear.

Real estate will change. Because if you can work while you commute, people will move further away to live in a more beautiful neighborhood.

Electric cars will become mainstream about 2020. Cities will be less noisy because all new cars will run on electricity. Electricity will become incredibly cheap and clean: Solar production has been on an exponential curve for 30 years, but you can now see the burgeoning impact.

Last year, more solar energy was installed worldwide than fossil. Energy companies are desperately trying to limit access to the grid to prevent competition from home solar installations, but that can't last. Technology will take care of that strategy.

With cheap electricity comes cheap and abundant water. Desalination of salt water now only needs 2kWh per cubic meter (@ 0.25 cents). We don't have scarce water in most places, we only have scarce drinking water. Imagine what will be possible if anyone can have as much clean water as he wants, for nearly no cost.

Health: The Tricorder X price will be announced this year. There are companies who will build a medical device (called the "Tricorder" from Star Trek) that works with your phone, which takes your retina scan, your blood sample and you breath into it.

It then analyses 54 biomarkers that will identify nearly any disease. It will be cheap, so in a few years everyone on this planet will have access to world class medical analysis, nearly for free. Goodbye, medical establishment.

3D printing: The price of the cheapest 3D printer came down from $18,000 to $400 within 10 years. In the same time, it became 100 times faster. All major shoe companies have already started 3D printing shoes.

Some spare airplane parts are already 3D printed in remote airports. The space station now has a printer that eliminates the need for the large amount of spare parts they used to have in the past.

At the end of this year, new smart phones will have 3D scanning possibilities. You can then 3D scan your feet and print your perfect shoe at home.

In China, they already 3D printed and built a complete 6-storey office building. By 2027, 10% of everything that's being produced will be 3D printed.

Business opportunities: If you think of a niche you want to go in, ask yourself: "in the future, do you think we will have that?" and if the answer is yes, how can you make that happen sooner?

If it doesn't work with your phone, forget the idea. And any idea designed for success in the 20th century is doomed to failure in the 21st century.

Work: 70-80% of jobs will disappear in the next 20 years. There will be a lot of new jobs, but it is not clear if there will be enough new jobs in such a small time.

Agriculture: There will be a $100 agricultural robot in the future. Farmers in 3rd world countries can then become managers of their field instead of working all day on their fields.

Aeroponics will need much less water. The first Petri dish produced veal, is now available and will be cheaper than cow produced veal in 2018. Right now, 30% of all agricultural surfaces is used for cows. Imagine if we don't need that space anymore. There are several startups who will bring insect protein to the market shortly. It contains more protein than meat. It will be labelled as "alternative protein source" (because most people still reject the idea of eating insects).

There is an app called "moodies" which can already tell in which mood you're in. By 2020 there will be apps that can tell by your facial expressions, if you are lying. Imagine a political debate where it's being displayed when they're telling the truth and when they're not.

Bitcoin may even become the default reserve currency ... Of the world!

Longevity: Right now, the average life span increases by 3 months per year. Four years ago, the life span used to be 79 years, now it's 80 years. The increase itself is increasing and by 2036, there will be more than one year increase per year. So we all might live for a long long time, probably way more than 100.

Education: The cheapest smart phones are already at $10 in Africa and Asia. By 2020, 70% of all humans will own a smart phone. That means, everyone has the same access to world class education.

Every child can use Khan academy for everything a child needs to learn at school in First World countries. There have already been releases of software in Indonesia and soon there will be releases in Arabic, Suaheli and Chinese this summer. I can see enormous potential if we give the English app for free, so that children in Africa and everywhere else can become fluent in English and that could happen within half a year.

Must read article on how our lives will change dramatically in 20 years by CEO of Mercedes
10/23/17, 11:43 - ‪+234 806 242 9929‬: *Jagora Radio*.

'Yan uwa ko kun san matasan Malaman nan da ke karatu a Jami'ar Madina masu gudanar da *WisalHausaTv* sun fitar da sabon gidan Radio mai suna *Jagora* karkashin jagorancin matashin Malami Dr. Muhammad Fa'iz Bashir?

Manyan Malaman Sunnah na gabatar da karatuttukan Tafsiri da Hadisi da Akida da Fikihu da sauran bangarori daban-daban gami da nishadantarwa da yaren Hausa, duka a Jagora Radio.

Za a iya sauke Jagora Radio daga Google Play:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.jagorardio.alpha

Ko ta Apple Store ga masu Apple:

https://itunes.apple.com/sa/app/jagora-hausa-radio/id1293252906?mt=8

Don Allah a isar da wannan sakon ga 'yan uwa Musulmi domin su anfana.
10/23/17, 22:29 - ‪+234 803 234 6975‬: *الحديث الرابع والتسعون بعد المائتين*

*الألفاظ والأقوال التي ينهى عنها، وتحريم قول: ما شاء الله وشاء فلان*

‏عَنْ حُذَيْفَة رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُ،
‏قَالَ رَسُولُ اللَّهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ:

*«لا تَقُولُوا: مَا شَاءَ اللَّهُ وَشَاءَ فُلانٌ، وَلَكِنْ قُولُوا: مَا شَاءَ اللَّهُ ثُمَّ شَاءَ فُلانٌ»*.

ـــــــــــــــــــــــــ
أخرجه أبو داود [4980]، قال النووي: إسناده صحيح (رياض الصالحين،1754).
ـــــــــــــــــــــــــ

*HADISI NA DARI BIYU DA CASA'IN DA HUDU*

*LAFFUZA DA MAGANGANUN DA AKA YI HANI KANSU, DA HARAMCIN FADIN: ALLAH YA SO, WANE YA SO*
An ruwaito daga Huzaifah -Allah ya kara yarda a gare shi-,

Manzon Allah -sallal lahu alaihi wa sallama-, ya ce:

*"Kada ku ce: ALLAH YA SO, WANE YA SO, Sai dai ku ce: ALLAH YA SO, SANNAN WANE YA SO"*.

ـــــــــــــــــــــــــ
Abu-dawud [4980] da ya ruwaito shi. Nawawiy ya ce: Isnadinsa ingantacce ne, (Riyadus Salihina, 1754).
ـــــــــــــــــــــــــ

*FA'IDODI DAGA HADISIN*

*(1)* Mutane su kan fadi, *MASHA'ALLAHU, SUMMA SHA'A FULANUN* ne, a lokacin da Allah ya nufe su da wani alkhairin da ya sanya 'yan'uwansu halittu su ka zama sababi wajen tabbatuwarsu, ko wani sharrin da suka zama sababi wajen tunkude musu.

*(2)* Kamar yadda ba a daidaita Allah da waninsa cikin ayyuka da kuduri da sifa, to haramun ne a daidaita shi da halittarSa cikin zantuka, kamar cikin fadin: *Bani da kowa sai Allah, da kai*.

*(3)* An yi hani ne kan fadin *ALLAH YA SO, KAIMA KA SO wato,(ما شاء الله، وشئت)* saboda yin adafi da harafin (و) ya hukunta daidaito tsakanin Mahalicci da halittarSa cikin *nufi*.
Kuma an yi kiyasin sauran lafuzan da suka yi kamantacceniya da shi, kamar
*Na dogara da Allah, da kuma kai*
(توكلت على الله،وعليك)،
da *Bani da kowa in banda Allah, da kai* (ما لي إلا الله، وأنت),
da makamantan haka.

*(4)* Fadin irin wadannan kalmomin karamar shirka ne, kuma haramun.

*(5)* Daidai a wannan mas'alar shine, mutum ya ce: *Allah ya so, sannan sai kai*
(ما شاء الله، ثم شئت)
da
(توكلت على الله، ثم عليك)
da
(ما لي إلا الله، ثم أنت)
saboda kalmar *sannan*, wato (ثم) tana nuni kan jinkirin sifar da aka jingina ga halitta, akan na Allah, don haka, nufin bawa ya kasance ne bayan nufin Allah, kamar yadda Allah ya bayyana cewa, *Halittu basu nufar kasancewar wani abu, sai kuma ya kasancen, face Allah Ubangijin halittu ya nufi hakan*
(وما تشاءون إلا أن يشاء الله).

*(6)* Daga rahamar Allah, idan ya yi hani kan wani abu, to, domin dauke kunci ga halittu, sai ya bada maddinsa daga halal.

*(7)* Kamalar shari'ar Allah wajen ambaton abinda ya fi falala, da amfani ga al'umma.

*Allah shi ne mafi sani*.
10/24/17, 07:43 - ‪+234 806 156 8856‬: Assalamu alaykum warahmatullahi wabarakatu Allah ya azurta ni da haihuwan da namiji nasa masa suna Abdul~Rahaman
10/24/17, 07:59 - ‪+234 803 234 6975‬: وعليكم السلام ورحمة الله و بركاته.
Masha Allah, Allah Ya raya Shi cikin addinin musulunci.
10/24/17, 07:59 - ‪+234 703 776 2539‬: Allah yaraya
10/24/17, 08:10 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/24/17, 08:11 - ‪+966 56 234 6811‬: Amin
10/24/17, 09:00 - ‪+234 803 612 7363‬: <Media omitted>
10/24/17, 09:12 - ‪+966 59 698 0922‬: Waiting for this message
10/24/17, 09:43 - ‪+234 806 480 7468‬: Waiting for this message
10/24/17, 14:16 - ‪+234 806 563 0434‬: كان الصالحون يتواصون بثلاث كلمات لو وزنت بالذهب لرجحت به:-
الأولى :من أصلح مابينه وبين الله أصلح الله ما بينه وبين الناس.
الثانيه :من أصلح سريرته أصلح الله علانيته.
الثالثه: من إهتم بأمر آخرته كفاه الله أمر دنياه وآخرته،
اسأل الله العظيم أن يعطيكم خير ما يعطي السائلين ٠٠ وصل اللهم على سيدنا محمد وعلى اله وصحبه وسلم٠٠ صبحكم. الله. بالخيييييييييييير. جمععععععععه. طيبه. مبببببببببباركه
10/24/17, 22:52 - ‪+234 803 332 7210‬: Garba Umar Wrote
PRE-WEDDING PICTURES !!!
People go around holding and smooching each other without marriage in the name of pre-wedding pictures, hold up, hold down, some even kiss all in the name of pre wedding pictures, the guy will hold her waist, and she will shamelessly smile saying is all part of love, when it's purely sinful act. How guaranteed are you that indeed you will pass today and get married tomorrow?
Let's say you are even alive, how guaranteed are you that Allah will not change your plans for you?
How assured are you that tomorrow definitely you will get married?
Have you stopped even for a while to think this man is my non Muharram?
Do you even know what that means?
The man you are thinking you are getting married to is not yet your HUSBAND!
And You my brother, the lady you are thinking of getting married to is not yet your WIFE !!!
Basically, you don't even feel that jealous when you see your wife's body will be exposed, your friends looking at her shape and you are proud that you made the best choice because she is beautiful, has long hair, tall, slim, figure 8 and just exactly how you want her to be.
Have you forgotten that this is Haram?
Have you forgotten the verse of the Qur'an that says you should protect yourself and your family from hell fire?
Have you forgotten the Hadith that says he who does not feel jealous of his wife will not enter paradise?
Have you forgotten you are here in this world for a purpose and that purpose is to Worship and Submit yourself only to Allah?
Have you forgotten the purpose of your existence?
Have you forgotten the day of judgement?
By snapping these pictures you are inviting others to do the same, you will also get punished for their actions because you were part of it.
Oh my Dear sisters and brothers, I have used my hand to correct the bad, I did what I was instructed to do by our beloved Prophet Muhammad (SAW), I have removed the burden of not telling you the truth from my head, I pray that Allah guide us to the straight path, I pray that this will be a reminder for you, that you will repent and In Shaa Allah we will meet in Jannah.
My dear sisters and brothers Wallahi I love you and I want to see you and your family walk to paradise with angels accompanying you to paradise. I pray we meet in Jannah and I pray this serves as a reminder to you and the people around you.
Please pass this to as many people as you can, May Allah (SWT) reward you abundantly.
10/25/17, 06:03 - ‪+234 803 685 3786‬: Munyi murna. Allah YA masa albarka
10/25/17, 08:31 - ‪+234 809 638 1743‬: Waiting for this message
10/25/17, 08:32 - ‪+234 809 638 1743‬: Waiting for this message
10/25/17, 09:41 - ‪+234 806 595 0470‬: *WHO IS YOUR ICE?*

The Federal Road Safety Commission has just come out with the concept of "ICE".. Please read carefully, it may save your life or that of someone you know"

We all carry our mobile phones with names & numbers stored in its memory. If we were to be involved in an accident or were taken ill, the people attending to us would have our mobile phone but wouldn't know who to call.

Yes, there are hundreds of numbers stored but which one is the contact person in case of an emergency? Hence this 'ICE' (In Case of Emergency) Campaign.

The concept of 'ICE' is catching on quickly. It is a method of quick contact during emergency situations.

As mobile phones are carried by the majority of the population, all you need to do is store the number of a contact person or persons who should be contacted during emergency under the name 'ICE' ( In Case Of Emergency).

The idea was thought up by a paramedic who found that when he went to the scenes of accidents there were always mobile phones with patients but they didn't know which number to call. He therefore thought that it would be a good idea if there was a nationally recognised name for this purpose. In an emergency situation, Emergency Service personnel and hospital staff would be able to quickly contact the right person by simply dialling the number you have stored as 'ICE'.

Please forward this. It won't take too many 'forwards' before everybody will know about this. It really could save your life, or put a loved one's mind at rest. For more than one contact names, simply enter ICE1, ICE2 and ICE3 etc.

*PASS THIS AROUND AS MANY PEOPLE AS POSSIBLE AND THIS CAN HELP IN AN EMERGENCY".*

It's worth sharing please Forward as received.
10/25/17, 13:43 - ‪+234 814 790 9719‬: https://docs.google.com/forms/d/e/1FAIpQLSeKiKbmw4ayGG4SW5_Z1T9_2KzLvVVzW3HEa63sIxUeP3UxrA/viewform#responses
10/25/17
, 15:43 - ‪+966 56 234 6811‬: Godiya muke madaki!
10/25/17, 17:10 - ‪+234 703 776 2539‬: A group of people were travelling on
rocks at night...
A voice came from the sky that who so ever picks up the rocks will regret and who so ever doesn't pick up the rocks will regret... Now, the people were
confused...
How can this be?... Whether you pick up the rocks or not, you will
regret!...
Anyway, some people picked up the rocks and some didn't... In the morning when they reached their homes, they saw that the rocks turned into diamonds...
Now, those people who didn't pick up the rocks started regretting saying "If only we had picked up some rocks..."
Those people who did pick some rocks also started regretting saying "Why didn't we pick up more rocks..???" Both sides ended up regretting..
Мy Dear Muslim brother(s) and sister(s), whether we like it or not Wallahi Thumma Wallahi this same incident will take place with us on the Day of Judgment...
Those people who spent their time in useless things will start regretting by looking at those who achieved a great position in Paradise by spending their time in the way of Allah...
Now, those who did achieve a position in Paradise will start regretting by looking at those who did more than them and are higher in status..." Alas!! If we had only done more to please Allah....!!! "
If this information is beneficial to you, then please do forward it to your friends and relatives.
The Prophet of Allah (SAW) said; "Whoever guides or directs to good, then he gets the same amount of Blessing (Reward) as the one who does.
10/25/17, 21:54 - ‪+234 806 594 2370‬: .
10/25/17, 21:54 - ‪+234 806 594 2370‬: .
10/25/17, 22:29 - ‪+234 803 626 4797‬: Waiting for this message
10/26/17, 05:50 - ‪+234 806 480 7468‬: Waiting for this message
10/26/17, 06:52 - ‪+234 803 234 6975‬: Kwarai da gaske.
10/26/17, 16:13 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/26/17, 23:28 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/27/17, 04:21 - ‪+234 803 332 7210‬: •Malam Umar idan mun fahince ka.
•yabo kayo akan soyayyarka.
•kayi kokari kayabo taka.
•mai natsuwa da hankali irin ka.
•wanda batada tarbiya kaga.
•wannan tazamo haramun gunka.
•nasan tanada ilmi kamarka.
•gaka kanada son addininka.
•qafiya dadi agunka.
•shiyasa naketa yabo gunka.
•Allah ya nuna mana aurenka.
•tareda wanga yar gata a gunka.
10/27/17, 05:45 - ‪+234 803 970 2376‬: JAN HANKALI

IDAN KANA AIKATA ABUBUWA UKU IMANINKA ZAI KARU:

1- Tilawal Al-Qur'ani.
2- Kiyamul-laili.
3- Azkhar.

ZAKA FUSKANCI MATSALA A KABARINKA IDAN KA MUTU DA ABU UKU:

1- Hakkin Wani
2- Dabi'ar Annamimanci
3- Hassada

ABUBUWA UKU SUNA KAUDA FUSHIN ALLAH AKAN BAWANSA:

1- Istigfari.
2- Tausayawa waninka
3- Sadaka

IDAN ALLAH YA BAKA ABU UKU TO KA GODEWA ALLAH:

1- Lafiya
2- Wadata
3- Basira

KADA KA YARDA KA AURI MACE MAI DABI'O'I GUDA UKU:

1- Mai yawan fushi.
2- Maras sirri
3- Marar tsafta (Kazamiya)

KA YI KOKARI KA GINA RAYUWARKA AKAN ABU UKU:

1- Son Allah da Manzonsa.
2- Gaskiya da Rikon Amana.
3- Hakuri da Jarrabawa a Rayuwa

ABUBUWA UKU KA ROKI ALLAH (S.W.T) YA TSARE KA DA AIKATA SU:

1- Yanke Zumunta.
2- Zagin Sahabbai.
3- Mutuwa da hakkin wani

MUTANE UKU KADA KA SAURARI MAGANARSU:

1- Makaryaci
2- Magulmaci
3- Malami mai kwadayi da son zuciya

MUTUM UKU KADA KA YARDA SU DINGA KUSANTARKA:
1- Munafiki
2- Mazinaci
3- Maras kunya

ABUBUWA UKU BA A SON JINKIRTA SU IDAN LOKACIN SU YA ZO:

1- Sallah
2- Aure
3- Jana'iza

ABUBUWA UKU RIKO DA SU YANA SAMAR DA RABO A LAHIRA:

1- Kokarin ibada
2- Kula da Nafila
3- Amfani da Halal a Rayuwa

ABUBUWA UKU SUNA HANA MUTUM TANADIN LAHIRA:

1- Dogon Buri.
2- Rashin karanta Alkur'ani
3- Nisantar sauraron Wa'azi.

MUTANE UKU SUNA SAMUN TAIMAKON ALLAH:

1- Mutumin da yake Neman aure Don ya kare mutuncin kansa
2- Mutumin da ya tafi jihadi, Domin daukaka kalmar Allah.
3- Bawa wanda aka dora masa fansar kansa.

ABUBUWA UKU NASA ZUCIYA TA GURBACE:
1- Rashin yarda da kaddara.
2- Aibata bayin Allah na kwarai
3- Wulakanta Iyaye

Ya Allah ka tsare mu daga sharrin Shaidan, ka shiryar da mu kan hanya madaidaiciya, amin.
MATA 10 WAINDA ALLAH YA
TSINE MUSU: -
ﺍﻟﻮﺍﺷﻤﺎﺕ
ﻭﺍﻟﻤﺴﺘﻮﺷﻤﺎﺕ
1. Mata masu
tsaga
fuskokinsu. -
ﺍﻟﻨﺎﻣﺼﺎﺕ
ﻭﺍﻟﻤﺘﻨﺼﻤﺎﺕ
2. Mata masu
aske gashin
gira. -
ﺍﻟﻤﺘﻔﻠﺠﺎﺕ
3. Mata masu
kankare hakori
(wushirya). -
ﺍﻟﻮﺍﺻﻠﺔ
ﻭﺍﻟﻤﺴﺘﻮﺻﻠﺔ
4. Mai 'karin
gashi da wadda
ake karamata
gashin. -
ﺍﻟﺘﻲ ﺳﺨﻂ ﻋﻠﻴﻬﺎ
ﺯﻭﺟﻬﺎ
5.Matar da
mijinta yayi
fushi da ita. -
ﺍﻟﻤﺘﺸﺒﻬﺎﺕ ﺑﺎﻟﺮﺟﺎﻝ
6. Mata masu
shigar maza. -
ﺯﻭﺍﺭﺍﺕ ﺍﻟﻘﺒﻮﺭ
7. Mata masu
yawan
ziyartar
kabur-bura
(makabarta).
- ﺍﻟﻨﺎﺋﺤﺎﺕ
8. Mata masu
kururuwa akan
mamaci. -
ﺍﻟﻤﺤﻠﻞ ﻟﻪ
9. Mata masu
auren kashe
wuta. -
ﻛﺎﺳﻴﺎﺕ ﻋﺎﺭﻳﺎﺕ
ﻣﺘﺒﺮﺟﺎﺕ
10. Mata masu
bayyana
tsiraicinsu.
Kada ku manta TSINUWA itace
nisanta daga
rahamar Allah!
ﻗﺎﻝ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ : " ﻳﺎ
ﻣﻌﺸﺮ ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ
ﺗﺼﺪﻗﻦﻭﺃﻛﺜﺮﻥ ﻣﻦ
ﺍﻹﺳﺘﻐﻔﺎﺭﻓﺈﻧﻲ
ﺭﺃﻳﺘﻜﻦ ﺃﻛﺜﺮ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﻨﺎﺭ " ﺭﻭﺍﻩ ﻣﺴﻠﻢ
Manzon Allah (SAW)
ya ce: 'Yaku
taron mata! ku
yi sadaqa,
kuma ku yawaita neman
gafara.
(Istigfari)
domin lallai
ninagan ku
mafiya yawanku
'yanwuta
ne."Allah yakaremu. Send it to ur family n frndx

Assalamu alaikum. Manzon Allah (S.A.W) yace:kuyi kokarin danne abubuwa uku:

(1) fushi (2) Sha'awa (3) Maganganunku.

Ku himmatu danyin abubuwa 2:
(1) Ayyukan Alkhairi (2) Abokai nagari.

Kuci moriyar abubuwa 2:
(1) Lokaci (2) Karfi.

Ku nemi abubuwa 3:
(1) Gafaran Allah (2) ilmi (3) Hikima.

YA ALLAH KABAMU IKON KIYAYEWA.

Ba'a gajiya da aikin alkhairi. Daure turawa 'yan uwa musulmi domin samun lada.
10/27/17, 07:32 - ‪+234 803 344 3349‬: May Allah make ur future better than ur past, ur grave better than ur house, ur death better than ur life & make Jannatul Firdous ur Final home Amin. Jum@ Kareem
10/27/17, 08:12 - ‪+234 803 283 6909‬: Ameen
10/27/17, 08:23 - ‪+234 803 886 7042‬: Waiting for this message
10/27/17, 08:38 - ‪+234 802 425 4493‬: السلام عليكم ورحمة الله وبركاته.....
Oh Allah! We have nothing except what You grant. We own nothing except by Your permission and We know nothing except by Your leave. Grant us the best of possessions and knowledge that will lead us to paradise, amen. Jumu'ah Mubarak.
10/27/17, 08:42 - ‪+234 803 886 7042‬: Waiting for this message
10/27/17, 10:27 - ‪+234 803 236 7287‬: Every situation is a test from Almighty Allah, in prosperity, He test our gratitude, in poverty,He test our contentment, in difficulty, He test our perseverance, delay in granting our request, He test our patience, in trial, He test our faith and obedience. May Allah grant u the spirit to pass any trial when he test u Ameen. JUMMA'AT KAREEM
10/27/17, 10:29 - ‪+234 802 425 4493‬: Ameen jazakallahu khair
10/27/17, 11:16 - ‪+234 703 836 2699‬: Every successful person has a painful story & every painful story has a successful end. Ya Allah, distance us from shame and failure, Ya Allah, destroy every evil plan against us and our families, Ya Allah, answer all our prayers, Ya Allah, put us among those with successful end, Ya Allah, provide us with what will be of benefit to us, and what others will benefit from us. Ameen. Jummat Mubarak🙏🏽🙏🏽
10/27/17, 11:20 - ‪+234 813 519 4002‬: <Media omitted>
10/27/17, 11:21 - ‪+234 813 519 4002‬: <Media omitted>
10/27/17, 11:22 - ‪+234 813 519 4002‬: UMAR SARKINA is in the list
10/27/17, 11:41 - ‪+966 56 234 6811‬: Wannanfa na menene ?
10/27/17, 11:50 - ‪+234 813 519 4002‬: List ne na successful candidates na youwin
10/27/17, 12:49 - ‪+234 703 217 6097‬: Waiting for this message
10/27/17, 19:45 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/27/17, 19:45 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/27/17, 20:02 - ‪+234 703 598 7579‬: Waiting for this message
10/27/17, 20:24 - ‪+234 706 048 9143‬: ًاقرأوا المعلومه اللي تبكي

ماذا يفعل االقرآن بعد الموت

هل تعلم ماذا يفعل لك القران عند الموت !!

عند موت الانسان وأثناء إنشغال أقربائه بمناسكِه الجنائزيةِ,
يقفُ رجلٌ وسيمُ جداً بجوار رأس الميت.
وعند تكفين الجثّة, يَدْخلُ ذلك الرجلِ بين الكفنِ وصدرِ الميّتِ .
وبعد الدفنِ, يَعُودَ الناس إلى بيوتهم , ويأتي القبرِ ملكان مُنكرٌ ونكير ,
ويُحاولانَ أَنْ يَفْصلاَ هذا الرجلِ الوسيم عن الميتِ لكي يَكُونوا قادرين على سؤال الرجلِ الميتِ في خصوصية حول إيمانِه .
لكن يَقُولُ الرجل الوسيم :
"هو رفيقُي, هو صديقُي. أنا لَنْ أَتْركَه بدون تدخّل في أيّ حالٍ منَ الأحوالِ .
إذا كنتم معينينَّ لسؤالهِ,
فأعمَلوا بما تؤمرونَ.
أما أنا فلا أَستطيعُ تَرْكه حتى أدخلهْ إلى الجنةِ ".
ويتحول الرجل الوسيم إلى رفيق الميت ويَقُولُ له :
"أَنا القرآن الذيّ كُنْتَ تَقْرأُه بصوتٍ عال أحياناً وبصوت منخفض أحياناً أخرى.
لا تقلق فبعد سؤال مُنكرٍ ونكير لا حزن بعد اليوم."
وعندما ينتهى السؤال ,
يُرتّبُ الرجل الوسيم والملائكة فراش من الحرير مُلأَ بالمسكِ للميت في الجنة .
فلندعو الله أن يُنعم علينا بإحسانه من هذا الخير.
آمين أمين ..

يقول رسول الله
(صلى الله عليه وآلهِِ وسلم) , اقرؤوا القرآن فإنه يأتي يوم القيامة شفيعا لأصحابه..

رجاءً أنقل هذا المحتوى إلى كُل شخص تعرفه وتحبه وتتمنى له الخير كما تتمناه لنفسك .

فالنبي
(صلى الله عليه وآلهِِ وسلم) يقول : "بلغوا عني ولو آية "
اللهم ارزقنا حفظه والعمل به
روعه👍👍👍👍👍👍👍 وأسال الله ان يجعله صدقه جاريه لي ولوالدي ولكل من ساهم في نشره
اذا شفت نكته أعجبتك تنشرها! يا ترى اذا شفت ثلث القرآن تسويها !
﷽.
﴿.قُل.هُوَ.اللَّهُ.أَحَدٌ.۞.اللَّهُ.الصَّمَدُ.۞.لَمْ.يَلِدْ.وَلَمْ.يُولَدْ.۞.وَلَمْ.يَكُن.لَّهُ.كُفُوًا.أَحَد.﴾.tt.
تخيل يوم القيامه تقول ياليتني ارسلتها...،؟
10/27/17, 20:24 - ‪+234 706 048 9143‬: Sheikh Ibrahim Disina
DUNIYA BUDURWAR WAWA!!!
ﺃﻭﻝ ﻣﺎ ﻳﺴﻘﻂ ﻣﻨﻚ ﻋﻨﺪ ﻣﻮﺗﻚ ﻫﻮ ﺍﺳﻤﻚ ..
Farkon abinda da zai bace maka shine
...sunanka
ﻟﺬﻟﻚ ﻋﻨﺪﻣﺎ ﺗﻤﻮﺕ ﻳﻘﻮﻟﻮﻥ ﻋﻨﻚ ﺃﻳﻦ ﺍﻟﺠﺜﺔ .. ؟
Saboda haka ne idan ka mutu zasu ce
gameda kai: Ina gawar?
ﻭﻋﻨﺪﻣﺎ ﻳﺮﻳﺪﻭﻥ ﺍﻟﺼﻼﺓ ﻋﻠﻴﻚ ﻳﻘﻮﻟﻮﻥ ﺍﺣﻀﺮﻭﺍ
ﺍﻟﺠﻨﺎﺯﺓ .. ؟
A lokacinda za su yi ma sallah su ce, "A
kawo mamacin"
ﻭﻻ ﻳﻨﺎﺩﻭﻧﻚ ﺑﺈﺳﻤﻚ
Ba za su kiraka da sunanka ba
ﻭﻋﻨﺪﻣﺎ ﻳﺸﺮﻋﻮﻥ ﺑﺪﻓﻨﻚ ﻳﻘﻮﻟﻮﻥ ﻗﺮﺑﻮﺍ ﺍﻟﻤﻴﺖ ﻭﻻ
ﻳﻨﺎﺩﻭﻧﻚ ﺑﺎﺳﻤﻚ !..
Idan za su turbudeka zasu ce "Ku miko da
gawar". Ba za su kiraka da sunankaba
ﻓﻼ ﺗﻐﺮﻙ ﻗﺒﻴﻠﺘﻚ ﻭﻻ ﻳﻐﺮﻙ ﻣﻨﺼﺒﻚ ﻭﻻ ﻧﺴﺒﻚ ..
Kada ka bari kabilarka ko matsayinka ko
asalinka ya rudeka ...
ﻓﻤﺎ ﺃﺗﻔﻪ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﺪﻧﻴﺎ ﻭﻣﺎ ﺃﻋﻈﻢ ﻣﺎ ﻧﺤﻦ ﻣﻘﺒﻠﻮﻥ
ﻋﻠﻴﻪ ..
Duniya itace mafi kankantar abu. Inda muka
fuskanta ne mafi girman abu.
ﺳﻄﻮﺭ ﻣﻦ ﺫﻫﺐ ..
Ga Wasu Shedaru na Zinari..
ﺍﻟﺤﺰﻥ ﻋﻠﻴﻚ ﺳﻴﻜﻮﻥ ﺛﻼﺛﺔ ﺃﻧﻮﺍﻉ؟؟
Nau'i uku na bakin cikin ne za su kasannce
a gareka??
1- ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺍﻟﺬﻳﻦ ﻳﻌﺮﻓﻮﻧﻚ
ﺳﻄﺤﻴﺎً ﺳﻴﻘﻮﻟﻮﻥ
ﻣﺴﻜﻴﻦ
1- Mutaneda suka sanka sama-sama za su
ce: Miskini (Bawan Allah)
-2 ﺃﺻﺪﻗﺎﺅﻙ ﺳﻴﺤﺰﻧﻮﻥ ﺳﺎﻋﺎﺕ ﺃﻭ ﺃﻳﺎﻣﺎً ﺛﻢ
ﻳﻌﻮﺩﻭﻥ ﺇﻟﻰ ﺳﻮﺍﻟﻔﻬﻢ ﻭﺿﺤﻜﻬﻢ
2- Abokanka za su yi bakin ciki na Awowi ko
Kwanaki daga nan sai su koma ga
hidindimunsu da dare-darensu
-3 ﺍﻟﺤﺰﻥ ﺍﻟﻌﻤﻴﻖ ﻓﻲ ﺍﻟﺒﻴﺖ ﺃﻫﻠﻚ ﺃﺳﺒﻮﻉ
ﺃﺳﺒﻮﻋﻴﻦ ﺷﻬﺮ ﺷﻬﺮﻳﻦ ﺃﻭ ﺣﺘﻰ ﺳﻨﺔ ؟؟
-3 Tsananin bakin-ciki a cikin gida zai kau
bayan Mako guda ko biyu ko kuma har
tsawon shekara??
ﻭﻣﻦ ﺛﻢ ﺳﻴﻀﻌﻮﻧﻚ ﻓﻲ ﺃﺭﺷﻴﻒ ﺍﻟﺬﻛﺮﻳﺎﺕ
Daga nan kuma za su saka kwandon
mantuwa
ﻭﻫﻜﺬﺍﻭﻫﻜﺬﺍ
Haka ne
ﺍﻧﺘﻬﺖ ﻗﺼﺘﻚ ﺑﻴﻦ ﺍﻟﻨﺎﺱ
Labarinka ya kare a tsakanin mutane.
ﻭﺑﺪﺃﺕ ﻗﺼﺘﻚ ﻣﻊ ﺍﻟﺤﻘﻴﻘﻴﻪ؟؟؟؟؟
Kissarka zata soma a Matabbata??????
ﻭﻫﻲ ﺍﻵﺧﺮﺓ
It a ce Lahira
ﻟﻘﺪ ﺯﺍﻝ ﻋﻨﻚ؟؟؟
Lalle ka rasa???
-1 ﺍﻟﺠﻤﺎﻝ
-2 ﻭﺍﻟﻤﺎﻝ
-3 ﻭﺍﻟﺼﺤﺔ
-4 ﻭﺍﻟﻮﻟﺪ
-5 ﻟﻘﺪ ﻓﺎﺭﻗﺖ ﺍﻟﺪﻭﺭ ﻭﺍﻟﻘﺼﻮﺭ
-6 ﻭﺍﻟﺰﻭﺟﺔ ؟؟؟
1. Kyawo
2.da Dukiya
3.da Lafiya
4. da 'Ya'ya
5. Lalle ka rabuda Gidaje da Benaye.
6 da Mata???
ﻭﺑﺪﺃﺕ ﺍﻟﺤﻴﺎﺓ ﺍﻟﺤﻘﻴﻘﻴﺔ
ka soma tabbatacciyar rayuwa
ﻭﺍﻟﺴﺆﺍﻝ ﻫﻨﺎ :
ﻭﺍﻟﺴﺆﺍﻝ
Tambaya a nan itace:
ﻣﺎﺫﺍ ﺃﻋﺪﺩﺕ ﻟﻘﺒﺮﻙ ﻭﺁﺧﺮﺗﻚ؟؟؟؟؟؟؟؟؟
mene ne ka tanada domin Kabarinka da
Lahirarka?????????
ﻫﺬﻩ ﺣﻘﻴﻘﺔ ﺗﺤﺘﺎﺝ ﺍﻟﻰ ﺗﺄﻣﻞ ؟؟؟؟؟؟؟؟؟؟
wannan gaskiya ce da ke bukatar
tunani????????
ﺍﺣﺮﺹ ﻋﻠﻰ ؟؟
To ka kiyaye da??
-1 ﺍﻟﻔﺮﺍﺋﺾ
-2 ﺍﻟﻨﻮﺍﻓﻞ
-3 ﺻﺪﻗﺔ ﺍﻟﺴﺮ
-4 ﻋﻤﻞ ﺻﺎﻟﺢ
-5 ﺻﻼﺓ ﺍﻟﻠﻴﻞ
ﻟﻌﻠﻚ ﺗﻨﺠﻮ
1. Farillai
2. Nafilo.
3. Sadaka a boye.
4. Sallar Dare
wata kilan ka tsira
ﻟﻮ ﺳﺎﻋﺪﺕ ﻋﻠﻰ ﺗﺬﻛﻴﺮ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺑﻬﺬﻩ ﺍﻟﻤﻘﺎﻟﺔ ﺇﻥ
ﺷﺎﺀ ﺍﻟﻠﻪ
da kuma zaka iya taimkawa wajen
fadakrada mutane akan wannan maganar .
Da yardar Allah:
ﺳﺘﺠﺪ ﺃﺛﺮ ﺗﺬﻛﻴﺮﻙ ﻓﻲ ﻣﻴﺰﺍﻧﻚ ﻳﻮﻡ ﺍﻟﻘﻴﺎﻣﺔ
Zaka samu tasirin tunatarwarka a
ma'auninka ranar Kiyama.
‏( ﻭﺫﻛّﺮ ﻓﺈﻥ ﺍﻟﺬﻛﺮﻯ ﺗﻨﻔﻊُ ﺍﻟﻤﺆﻣﻨﻴﻦ )
(ka tunatar lalle tunatarwa na amfanar
Muminai)
ﻟﻤﺎﺫﺍ ﻳﺨﺘﺎﺭ ﺍﻟﻤﻴﺖ
me Ya sa Mamaci ke Sabin
" ﺍﻟﺼﺪﻗﺔ "
ﻟﻮ ﺭﺟﻊ ﻟﻠﺪﻧﻴﺎ
Sadaka
Da zai dawo a Duniya.
ﻛﻤﺎ ﻗﺎﻝ ﺗﻌﺎﻟﻰ
kamar dai yadda Madaukakin Sarki ya ce:
ﺭﺏ ﻟﻮﻻ ﺃﺧﺮﺗﻨﻲ ﺇﻟﻰ ﺃﺟﻞ ﻗﺮﻳﺐ
ﻓﺄﺻﺪﻕ
Ya Ubangiji da dai ka dan yimini jinkiri
zuwa wani dan lokaci
domin in yi Sadaka
ﻭﻟﻢ ﻳﻘﻞ :
Kuma bai ce:
domin in yi Umrah
Ko Sallah
Ko Azumi ba .
ﻻﻋﺘﻤﺮ
ﺍﻭ ﻷﺻﻠﻲ
ﺃﻭ ﻷﺻﻮﻡ
ﻗﺎﻝ ﺍﻟﻌﻠﻤﺎﺀ :
ﻣﺎ ﺫﻛﺮ ﺍﻟﻤﻴﺖ ﺍﻟﺼﺪﻗﺔ ﺇﻻ ﻟﻌﻈﻴﻢ ﻣﺎ ﺭﺃﻯ ﻣﻦ ﺍﺛﺮﻫﺎ
ﺑﻌﺪ ﻣﻮﺕ
Malamai sun ce:
Mamaci bai ambaci Sadaka ba face sai
domin
irin girman tasirinta ne da ya gani a bayan
mutuwa.
ﻓﺄﻛﺜﺮﻭﺍ ﻣﻦ ﺍﻟﺼﺪﻗﺔ
ku yawaita yin Sadaka
ﻓﺈﻥ ﺍﻟﻤﺆﻣﻦ ﻳﻮﻡ ﺍﻟﻘﻴﺎﻣﺔ ﻓﻲ ﻇﻞ ﺻﺪﻗﺘﻪ
hakika Mumini zai kasance a karkashin
inwar Sadakarsa a ranar Kiyama.
ﻭﺃﻓﻀﻞ ﺻﺪﻗﺔ ﺗﻔﻌﻠﻬﺎ ﺍﻵﻥ ﻫﻲ :
Mafificiyar Sadakar da zaka yi a yanzu itace
:
ﻧﺸﺮ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻜﻼﻡ ﺑﻨﻴﺔ ﺍﻟﺼﺪﻗﺔ
Yada Wannan magana da niyyar yin Sadaka
ﻷﻥ ﻛﻞ ﻣﻦ ﺳﻴﻄﺒﻖ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻜﻼﻡ ﻭﻳﻌﻠﻤﻪ ﻟﻸﺟﻴﺎﻝ
ﺍﻟﻘﺎﺩﻣﺔ ﻓﺄﺟﺮﻩ
Dominduk wanda ya Atwater da Wannan
magana, to Ladarsa
ﻳﺼﻠﻚ ﺑﺈﺫﻥ ﺍﻟﻠﻪ
Zata sadu da kai da izinin Allah
See Translation
10/27/17, 21:07 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/27/17, 21:13 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/27/17, 21:21 - ‪+966 56 234 6811‬: Hhhha!
10/27/17, 21:21 - ‪+966 56 234 6811‬: Da kyau wazirin mawaqa !!!
10/27/17, 22:21 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/27/17, 22:21 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/27/17, 22:23 - ‪+234 806 460 7215‬: Gaskiyane
10/28/17, 05:53 - ‪+234 703 217 6097‬: Waiting for this message
10/28/17, 06:10 - ‪+234 806 480 7468‬: Waiting for this message
10/28/17, 08:44 - ‪+966 56 843 8722‬: Waiting for this message
10/28/17, 08:45 - ‪+234 803 234 6975‬: JazakumulLahu Khairan
10/28/17, 09:31 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/28/17, 09:46 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/28/17, 09:53 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/28/17, 11:22 - ‪+234 803 970 2376‬: *IYA ZAMA DA MIJI DAGA BAKÎN MALAM JAFAR R.I.P**
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
Da sunan ALLAH mai gamammiyar rahama mai jinkai, tsira da aminci su tabbata ga Annabin rahama, da alayansa, da sahabbansa, da duk wadanda suka bi tafarkinsu har ya zuwa ranar tashin al-kiyama. Bayan haka, shakka babu, a wannan zamani 'yan mata da zawarawa kai harma da matan aure suna cikin zullumi da tsoro da rashin kwanciyar hankali, saboda yadda aurensu yake yawan mutuwa, bayan kuma, an dauki dogon lokaci ana soyayya a tsakani.
*Ga wasu Shawarwari wadan da idan mata sukayi la'akari da su insha ALLAH za'a samu kyautatuwar zaman aure.* Muna addu'ar ALLAH ya bada ikon kiyayewa.

1-Aurenki ya zama domin neman yardar ALLAh kikayi ba dan tara abin duniya ba.

2-Kada ki zama mai kwadayi wajen zaben mijin Aure.

3- Ki zabawa 'ya 'yanki uba ta hanyar Auren wanda ki ka yarda da addininsa da dabi'unsa harma da dangantakarsa.

4- Ki zama mai riko da addini a gidan mijinki.

5- kada ki zama mai kauracewa shimfidar mijinki.

6- Ki zama mai hakuri da halayyar mijinki.

7- Ki zama mai matukar biyayya ga mijinki.

8- Ki zama kwararriya wajen iya kwalliya kala-kala.

9- Ki zama kwararriya wajen iya girki kala-kala.

10- Ki zama kin iya barkwancin magana wajen baiwa mijinki dariya.

11- Kada ki zama mai rainuwa a cikin duk abinda mijinki ya baki.

12- Ki dinga wanke bakinki da safe da yamma da kuma lokacin kwanciya barci.

13- ki zama mai tsaftar jikinki, gidanki, abincinki, da sauransu.

14- Ki dinga girmama Iyayan mijinki da 'yan uwansa da abokansa.

15- Kada ki zama mai satar kayan mijinki.

16- Kada ki zama mai satar fita unguwa.

17- Ki guji Leke a gidan mijinki, dan yana daga cikin abinda yake raba Aure a tsakanin Hausawa.

18- Ki dinga godewa mijinki a cikin abinda ya baki.

19- ki kiyaye abinda mijinki ya fi so.

20- ki kiyaye abinda mijinki ya fi sonci da safe, rana, dakuma dare.

21- Ki dinga yabawa mijinki kwalliyarsa.

22- Ki dinga yawan neman shawarar mijinki akan duk wani al'amari da zaki yi.

23- Kiyi kwalliya ki tsane tsaf kafin dawowar mijinki.

24- Ki dinga sanya turaren wuta a dakinki, kuma ki kasance mai sanya turare a jikinki a duk lokacin kwanciya.

25- Lallai ki yi kokarin gama aikace-aikacenki kafin dawowar mijinki.

26- Kada ki bari mijinki ya dawo ya sameki gaja-gaja, ki sani kazanta tana haifar da kiyayya.

27- Ki zama mai yawan canza zanen kunshin kafarki da kuma zanen kitso.

28- Kada ki ce mijinki sai ya saya miki abinda ba shida ikon saye.

29- Lallai ki yi amfani da ilimi wajen yanke dukkan wani hukunci.

30- Ki yi shiru a duk lokacin da mijinki yake yi miki fada ko Nasiha.

31- Kada ki zama Al-mubazzara mara tattali.

32- Kada ki tara kayan wanki da yawa a daki, naki ko na mijinki suna wari.

33- Ki tanadi kayan kwalliyar gida bayan na zuwa unguwa.

34- Ki kula da yanayin da zai nuna miki cewa mijinki yana cikin Nishadi ko Damuwa.

35- Kada ki ringa baiwa kawayanki labarin sirrin dake tsakaninki da mijinki.

36- Idan zaki yiwa mijinki magana kiyi masa da tattaunsan harshe, da murya mai karya zukata.

38- Ki zama kin iya kallo mai nuna alamun sha'awa ko soyayya.

39- Idan kika samu sabani da mijinki ki bashi hakuri ko da kuwa kece da gaskiya.

40- Ki zama mai tattali a cikin dukkan abinda kika mallaka a gidan mijinki.

41- Kada ki zama mai kwauron baiwa dangin mijinki abinda ya umarceki da a basu.

42- Kada ki zama mai yin dare wajan girki.

43- Kada ki zama uwar adashi ba tare da sanin mijinki ba.

44- kada ki zama mai yawan fada da makwabtanki.

45- Kada ki kasance mai yawan zagi ko Ashariya.

46- Kada ki ringa baiwa Iyayanki Labarin laifin da mijinki yake miki.

47-Ki zama mai hakuri da juriya da halayyar Iyayan mijinki da 'yan uwansa.
48-Idan mijinki ya yi miki laifi kada ki nuna masa bacin ranki a gaban iyayanki ko 'yan uwansa.

49-Kada ki ringa daga murya sama idan kuna sa-in-sa da mijinki.

50-Kad ringa baiwa 'yan uwan mijinki labarin laifukansa.
a ki ringa baiwa 'yan uwan mijinki labarin lain Mijin ki.

52- Ki dinga yiwa mahafiyar mijinki Ihsani da 'yanuwansa.

Ga Amana nan mun baki/ka katurawa mata ko maza domin a Isar zuwa ga 'yan uwa mata.copied by
Klsuf 10💝
For every woman group
Tuesday program.
10/28/17, 21:44 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/28/17, 21:45 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/28/17, 23:19 - ‪+234 803 332 7210‬: Allah ya tashemu lafiya Sarkin qafiya
10/29/17, 02:19 - ‪+234 803 886 7042‬: Waiting for this message
10/29/17, 02:33 - ‪+234 803 886 7042‬: Waiting for this message
10/29/17, 06:15 - ‪+234 806 480 7468‬: Waiting for this message
10/29/17, 17:23 - ‪+234 803 332 7210‬: 💠💠💠💠💠💠💠💠💠💠💠

```DAGA CIKIN AIYUKA MASU SAUKI DA SUKE KAI MUTUM ALJANNA```

*1- kulawa da Maraya*

Annabi s.a.w yana cewa:

*(Ni da mai daukar nauyin Maraya a Aljanna kamar haka muke, sai yayi nuni zuwa ga yatsarsa manuniya da ta tsakiya sai ya buda tsakaninsu)*.

📒 @رواه البخاري.


*2- Yin Zikiri bayan kare Alwala*

Manzon Allah s.a.w yana cewa:

*(Babu wani daga cikin ku da zaiyi alwala sannan ya kyautata alwalarsa, sannan bayan ya gama yace:*

```{أشهد أن لا إله إلا الله وحده لاشريك له و أشهد أن محمدا عبده ورسوله}```

Face an bude masa kokofin Aljanna guda Takwas, yana shiga ta inda yaga dama).

📕 @رواه مسلم.


*3- Yin Sallar Assuba da La'asar acikin Jam'i*

Annabi s.a.w yana cewa:

*(Duk wanda ya sallaci Sanyi guda biyu "yana nufin sallar asuba da La'asar" ya shiga aljanna)*.

📗 @البخاري ومسلم.


*4- Kiyaye Salloli guda biyar na Farillah akan lokacinsu*

Annabi s.a.w yana cewa:

*(Dukkan wanda ya sallaci sallolin farilla akan lokacinsu, yana da alkawari awajan Allah Ya shigar da shi Aljanna)*

📘 @رواه أحمد وأبو داود والنسائي.


*5- Yin biyayya da kyautatama mahaifa*

Manzon Allah s.a.w yana cewa:

*(Allah Ya tumurmusa hancinsa, Allah Ya tumurmusa hancinsa, Allah ya tumurmusa hancinsa) sai akace: wanene ya Manzon Allah?? sai yace (wanda ya riski mahaifansa guda biyu ko guda daya bayan girma ya kamasu, sannan bai shiga Aljanna ba)*.

📙 @رواه مسلم.


*6- Kiyaye Harshe da al'aura*

Annabi s.a.w yace:

*(Wa zai kiyaye min tsakanin labbansa guda biyu "yana nufin harshe" da al'aurarsa, ni kuma zan lamince masa shiga aljanna)*

📒 @رواه البخاري.


*7- Yin Sallah raka'a biyu bayan alwala tare da halarto da zuciya lokacin sallar.*

Annabi s.a.w yace:

*(Babu wani musulmi da zaiyi alwala sannan ya kyautata alwalarsa, sannan yayi sallah raka'a guda biyu, ya fiskanci Allah a cikin sallarsa da zuciyarsa da fuskarsa, face Allah Ya bashi Aljanna)*

📕 @رواه مسلم.

▪▫▪▫▪▫▪▫▪▫▪

*Allah sanya mu a Aljanna madaukakiya, Ya bamu ikon aiwatar da Aiyukan alkhairi masu yawa*

Allah Ne mafi sani.
10/29/17, 17:24 - ‪+234 803 332 7210‬: Waiting for this message
10/29/17, 17:35 - ‪+234 803 234 6975‬: *الحديث الثامن والتسعون بعد المائتين*

*الألفاظ والأقوال التي ينهى عنها، وتحريم سب الدهر*
عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُ، قَالَ:
قَالَ رَسُولُ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ:

*«قَالَ اللَّهُ عَزَّ وَجَلَّ: يُؤْذِينِي ابْنُ آدَمَ، يَسُبُّ الدَّهْرَ، وَأَنَا الدَّهْرُ؛ بِيَدِي الْأَمْرُ؛ أُقَلِّبُ اللَّيْلَ وَالنَّهَارَ»*.
ـــــــــــــــــــــــــ
أخرجه البخاري [4826]، ومسلم [2246].
ـــــــــــــــــــــــــ

*HADISI NA DARI BIYU DA CASA'IN DA TAKWAS*

*LAFFUZA DA MAGANGANUN DA AKA YI HANI KANSU, DA HARAMCIN ZAGIN ZAMANI*
An ruwaito daga Abu-hurairah -Allah ya kara yarda a gare shi-, ya ce:

Manzon Allah -sallal lahu alaihi wa sallama-, ya ce:

*"Allah Mabuwayi da daukaka ya ce: 'Dan-Adam yana cutar da ni; saboda yana zagin zamani, kuma Ni ne zamani; domin lamari a hannuna ya ke; ina jujjuya dare da yini"*.
ـــــــــــــــــــــــــ
Bukhariy [4826] ya ruwaito shi, da Muslim [2246].
ـــــــــــــــــــــــــ

*FA'IDODI DAGA HADISIN*

*(1)* Kalmar *Dahru* tana nufin zamani, wanda shine harhaduwan darare da yini.

*(2)* Allah shine Mahaliccin zamani, da dukkan ababen da ya kunsa a cikin zamanin na alheri da sharri.

*(3)* Duk abinda aka kaddara wa halittu na tsanani, da bakin ciki da cutuka, da rashin arziki ko kwanciyar hankali, daga cikin kaddarar sharri, haka kuma ababen da suke kishiyantarsu; na alkhairi, gaba dayansu suna aukuwa ne a cikin zamani (dare da yini).

*(4)* Masu zagin zamani su kan zage shi ne, saboda a cikinsa, mumanan kaddara su ke samunsu.

*(5)* Baya halatta a zagi zamani (dare da yini), saboda kasancewarsu ababen da Allah ke jujjuya.

*(6)* Zamani a karan-kansa bashi da wani tasiri wajen kawo kunci ga mutum ko sauki, kasancewar hakan a hannun Allah Mabuwayi suke.

*(7)* Zagin zamani cutar da Allah ne, kuma zagin Allah ne, wanda wasu 'yan Adam ke aukawa cikinsa.

*(8)* Hakikanin zagin zamani yana komawa ga zagin Allah Mabuwayi, wanda ke jujjuya shi, yadda ya so.

*(9)* Hakuri kan wahalhalun zamani da nuna juriya da rashin koke-koke ko zage-zage, koda mutum ya tsinci kansa cikin tsanani.

*(10)* Gajen hakuri shine babban sababin da ke sanya mutane zagin zamani, kuma sau dayawa ya kan kai mutum ga fushi, na haram.

*(11)* Hadisin ya nuna cewa, baya daga cikin sunayen Allah kyawawa, *Ad-dahru*, wato zamani, saboda zamani daban, Mai juya shi kuma daban. Don haka, Allah shine Mahaliccin dare da yini, *"kuma Allah yana jujjuya dare da yini"* [Suratun Nur: 44].

*(12)* Dalili na biyu, da ya nuna cewar, *Ad-dahru* baya cikin sunayen Allah, kasancewar dukkan sunayenSa, suna kunshe da sifofinsa madaukaka, kuma sunayenSa ba *jamidai* ba ne, sabanin *Ad-dahr*.

*Allah shi ne mafi sani*.
10/29/17, 21:02 - ‪+234 706 048 9143‬: hello ! i just got free 4GB internet pack from here : http://freepack.net
10/29/17, 21:21 - ‪+234 806 460 7215‬: hello ! i just got free 4GB internet pack from here : http://freepack.net
10/30/17, 08:14 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/30/17, 08:14 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/30/17, 08:38 - ‪+234 809 638 1743‬: Sheikh Umar Sani Fagge Yana Cewa:
.
An ruwaito daga ANNABI (S.A.W) cewa lokacin
da Allah (S.W.T) ya halicci Mala'ika jibreel (A.S)
bisa sura mafi kyawu yayi mashi fukafiki dari
shida (600) tsowon kowanne fiffike yakai daga
mahudar Rana zuwa mafadarta
.
Mala'ika Jibreel ya kalli kanshi yace ya
ubangijina shin acikin Mala'ikun ka akwai wanda
ya kai ni kyau Kuwa?
.
Sai Allah (S.W.T) yace babu.
.
Sai Mala'ika Jibreel ya tashi yayi Nafila Raka'a
biyu Don godiya ga Allah
.
A cikin kowacce Raka'a yayi tsayuwar shekara
Dubu Ashirin (20,000) yayin da ya gama sallar
.
Sai Allah yace dashi ya jibreel ka bauta min
hakikanin bautawa domin babu wanda yayi min
irin wannan bautar da kayi sai dai akarshen
zamani wani Annabi mai girma kuma a binso a
gurina zai zo sunan shi "MUHAMMADU" Al'umar
shi tana da Rauni kuma mai zunubi ce zasu
sallaci Raka'a biyu (2) tare da Rafkannuwa da
tauyaya kuma cikin karamin lokaci kuma da
tunani-tunani mai yawa a cikin Sallar tasu da
kuma zunubi mai girma a tattare da su
.
Allah yace narantse maka da girmana da Buwaya
ta nafi son Sallar su akan wannan sallar taka
domin sallarsu nine nace suyi kai kuma bani
nace ka yiba
.
Sai Mala'ika Jibreel yace ya Ubangiji me
katanadar masu sakamakon wannan ibada tasu?
.
Sai Allah (S.W.T) yace na basu jannatul
"Ma'awa"
.
Sai mala'ika Jibreel yace yana so ayi mashi izini
yaga wannan "Jannatul Ma'awa"
.
Sai Allah yayi mashi izini da ya shiga Ya ware
fukafikinshi duka sannan yatashi duk lokacin da
ya bude fukafikinshi yana yin tafiyar shekara
dubu uku hakama idan ya rufe a haka
.
Sai da yayi tafiyar shekara dari uku sai ya gaji ya
sauka a inuwar wata bishiya Dan ya huta yayi
sujjada ga Allah madaukaki ya fada acikin
sujjadar cewa ya ubangiji nakai Rabin ta kuwa?
ko daya daga uku ko kuma daya daga hudun ta?
.
Sai Allah madaukaki yace ya Jibreel ko da zaka
yi tafiyar shekara dubu dari uku(300,000) kuma
koda zan kara maka daidai da karfin da kake
dashi in kara maka fukafiki daidai da fukafikinka
kayi tashi irin wanda kayi ba zaka kai daya daga
goman abinda na tanadarwa Al'ummar "ANNABI
MUHAMMADU" ba na sakamakon Raka'a biyu (2)
tak da zasu yi
.
Allah Mungode Maka da ka Sanyamu Acikin
Al'ummar Masoyinmu ANNABI S.A.W
.
ALLAH KA AMSHI IBADAR MU KA KARA MANA
KARFIN GWIWA WAJEN BAUTAN KA A KODA
YAUSHE ALBARKAN MASOYIN MU ANNABI
S.A.W


DAURE TURA MA YAN'UWA SUMA SU AMFANA
10/30/17, 08:42 - ‪+234 809 638 1743‬: <Media omitted>
10/30/17, 08:45 - ‪+234 809 638 1743‬: <Media omitted>
10/30/17, 09:45 - ‪+966 56 234 6811‬: Assalamualaikum

'Yan uwa a'kara sanya mahaifina addu'a zai kara komawa asibiti,Allah yabashi lahiya,amin.

Naku: Muazu mahmud Katsina
10/30/17, 09:59 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
10/30/17, 10:00 - ‪+234 803 608 9867‬: Ameen
10/30/17, 10:42 - ‪+234 806 774 3665‬: Allah Ya bashi lfy
10/30/17, 11:14 - ‪+234 703 836 2699‬: *DON ALLAH KA TURAWA WASU WANNAN SAKON KO DA KUWA KAI BAKA SAMU KARANTAWA BA.*

Innalillahi Wa Inna'ilaihin Raji'un. Misali, Shin Yanzu kai ya zakaji idan kana matsayin dan Jahar Katsina? Kuma Ace duka Jahohin Nageriya jahohine da ba na musulmi ba?

Kwatsam ana haka sai Gwamnatin Nageriya tayi sanarwar Cewa daga Yanzu ta haramta Addinin musulunchi a Nageriya (alhali Ansan 'yan Katsina Su kadaine Musulmi), kwatsam kuma sai ace ai dama Katsinawa ba 'yan Nigeriya bane, 'yan Nijar Ne suka tsallako.

Ana haka kawai sai gwamnatin Nageriya ta Bada Umurni da a Kori duk musulmin da ke katsina ta hanyar fara kashinsu da yiwa Matansu fyade.

Innalillahi Wa'Inna Ilaihin Raji'un Shin ko kasan *Jahar* *Rohingya* dake kasar Burma hakan Ne ya faru yanzu haka? Masu bada agajin gaugawa suka ce basu taba ganin tashin hankali ba Irin wannan.


'Yan Jarida da dama wajen bayyana abinda ke faruwa ga wayannan mutane kuka ne ke hanasu karasa bayanin, Wani abu da zai kara baka tausayi shine, Yawancin mutanen wannan gari matane da yara kanana domin an kashe maza da yawa. Sannan babu soja musulmi ko daya dake cikin sojojin Kasar ta Burma. Duk gwamnatin kasar ta koresu.

Akan haka kasashen musulmi da dama sun kai wa wayannan mutane Taimako da yanzu haka suna bakin Bodar Bangaladash da kasar Miyamar din.

Wani abin ban tausayi kuma shine, Idan dare yayi Wayannan mutane suna fama da Jin matsanancin sanyi haka Idan rana tayi sukanji rana Fiye da tunaninka. Baya ga Yunwar da ke Addabarsu.

Akan haka ne kungiyar IPPS *(Islamic Preaching and Public Service)* dake nan nageriya ta Shirya wani shiri domin taimakawa wayannan mutane da wannan masifa ta same su.

Yanda Shirin zai kasance Shine, a arewa cin nageriya akwai a kalla mutum miliyan ashirin masu amfani da *Facebook* da *Whatsapp.*

Idan aka samu mutum Miliyan Biyar suka bada naira 200 hakika ba karamin kuddi za'a tara ba da zai taimaki wayannan mutane.

Tura naka 200 ko fiye akan Accaunt Number kamar haka:
Acct Name: *Ahalil khair*
Banker: *Jaiz Bank Nig Plc*
Acct No: *0001092143*

Kuma ku sanya su a Cikin addu'o'in ku.

Idan Ma Allah Bai hore ma Abinda zaka tura ba Idan ka turawa wasu Ma zaka samu Lada Fiye da Yanda kake tunani.

Manzon Allah (Saww) Yace, "yaku taron Mata ku Yawaita Sadaka Saboda ni naga kunfi yawa a cikin Wuta." Idan muka fahimci wannan hadisi zamu ga cewa, sadaka tana Kare mutum daga shiga wuta.

Tura wannan Sako ma zuwa ga wasu Sadaka Ne. Ka sani duk wanda ya taimaki musulmi Allah zai taimake shi ko ta hanyar tunkude masa wani sharri.

*Jamilu Sani Rarah Sokoto*
*IPPS National Amir.*
10/30/17, 11:23 - ‪+234 814 790 9719‬: La baasa dahurun Insha Allah
10/30/17, 12:05 - ‪+234 803 234 6975‬: اللهم اشفيه.
10/30/17, 12:06 - Yarima M Jika: لا بأس طهور إن شاء الله
10/30/17, 12:06 - ‪+234 803 234 6975‬: وعليكم السلام ورحمة الله و بركاته.
10/30/17, 14:49 - ‪+234 806 480 7468‬: Waiting for this message
10/30/17, 21:45 - ‪+234 809 638 1743‬: <Media omitted>
10/30/17, 21:47 - ‪+234 706 048 9143‬: *DON ALLAH KA TURAWA WASU WANNAN SAKON KO DA KUWA KAI BAKA SAMU KARANTAWA BA.*

Innalillahi Wa Inna'ilaihin Raji'un. Misali, Shin Yanzu kai ya zakaji idan kana matsayin dan Jahar Katsina? Kuma Ace duka Jahohin Nageriya jahohine da ba na musulmi ba?

Kwatsam ana haka sai Gwamnatin Nageriya tayi sanarwar Cewa daga Yanzu ta haramta Addinin musulunchi a Nageriya (alhali Ansan 'yan Katsina Su kadaine Musulmi), kwatsam kuma sai ace ai dama Katsinawa ba 'yan Nigeriya bane, 'yan Nijar Ne suka tsallako.

Ana haka kawai sai gwamnatin Nageriya ta Bada Umurni da a Kori duk musulmin da ke katsina ta hanyar fara kashinsu da yiwa Matansu fyade.

Innalillahi Wa'Inna Ilaihin Raji'un Shin ko kasan *Jahar* *Rohingya* dake kasar Burma hakan Ne ya faru yanzu haka? Masu bada agajin gaugawa suka ce basu taba ganin tashin hankali ba Irin wannan.


'Yan Jarida da dama wajen bayyana abinda ke faruwa ga wayannan mutane kuka ne ke hanasu karasa bayanin, Wani abu da zai kara baka tausayi shine, Yawancin mutanen wannan gari matane da yara kanana domin an kashe maza da yawa. Sannan babu soja musulmi ko daya dake cikin sojojin Kasar ta Burma. Duk gwamnatin kasar ta koresu.

Akan haka kasashen musulmi da dama sun kai wa wayannan mutane Taimako da yanzu haka suna bakin Bodar Bangaladash da kasar Miyamar din.

Wani abin ban tausayi kuma shine, Idan dare yayi Wayannan mutane suna fama da Jin matsanancin sanyi haka Idan rana tayi sukanji rana Fiye da tunaninka. Baya ga Yunwar da ke Addabarsu.

Akan haka ne kungiyar IPPS *(Islamic Preaching and Public Service)* dake nan nageriya ta Shirya wani shiri domin taimakawa wayannan mutane da wannan masifa ta same su.

Yanda Shirin zai kasance Shine, a arewa cin nageriya akwai a kalla mutum miliyan ashirin masu amfani da *Facebook* da *Whatsapp.*

Idan aka samu mutum Miliyan Biyar suka bada naira 200 hakika ba karamin kuddi za'a tara ba da zai taimaki wayannan mutane.

Tura naka 200 ko fiye akan Accaunt Number kamar haka:
Acct Name: *Ahalil khair*
Banker: *Jaiz Bank Nig Plc*
Acct No: *0001092143*

Kuma ku sanya su a Cikin addu'o'in ku.

Idan Ma Allah Bai hore ma Abinda zaka tura ba Idan ka turawa wasu Ma zaka samu Lada Fiye da Yanda kake tunani.

Manzon Allah (Saww) Yace, "yaku taron Mata ku Yawaita Sadaka Saboda ni naga kunfi yawa a cikin Wuta." Idan muka fahimci wannan hadisi zamu ga cewa, sadaka tana Kare mutum daga shiga wuta.

Tura wannan Sako ma zuwa ga wasu Sadaka Ne. Ka sani duk wanda ya taimaki musulmi Allah zai taimake shi ko ta hanyar tunkude masa wani sharri.

*Jamilu Sani Rarah Sokoto*
*IPPS National Amir.*
10/30/17, 21:49 - ‪+234 809 638 1743‬: <Media omitted>
10/31/17, 03:28 - ‪+234 803 687 3382‬: Waiting for this message
10/31/17, 05:45 - ‪+234 806 480 7468‬: Waiting for this message
10/31/17, 08:05 - ‪+234 803 626 4797‬: <Media omitted>
10/31/17, 08:05 - ‪+234 803 626 4797‬: <Media omitted>
10/31/17, 08:08 - ‪+234 806 548 4482‬: *Assalamualaykum pls read once before u share beautiful message*

*Parents expectation from their child?*


*Mother:*

I fought with death when I was giving birth to you. I spent sleepless nights when you were sick and crying. I never ate without feeding you first. I bore so many pains to bring you to the stage that you are in today. _How will you repay me my child_?

*Child:*

When I grow up, I will find a good job and earn lots of money for you so you can enjoy the pleasures of this world.

*Mother:*

Your father is doing this already and I do not expect this from you too. By the time you are earning I will be old and will not be in need of any worldly luxuries.

*Son:*

I will find a pious lady and marry her so she can cook for you and take care of you.

*Mother:*

That is not her duty my son and neither should you marry for that reason.

It is not compulsory on her to do any service to me, neither do I expect this from her.

Your marriage should be for you, a companion and a comfort for you as you go through this journey of life.

*Child:*

Tell me mother how can I repay you then?

*Mother:*

(With tears in her eyes) Visit or call me often. A mother only requires this much from you while she is alive.

Then when I die give me your shoulder and bury me.

*Whenever you perform prayers, supplicate for me may Allah save me from hell fire and grant me highest (jannah jannat ul Firdous) with you.*

Give out in charity for me.

Remember your every good deed will benefit me in the hereafter so be good and kind always.

Fulfill the rights of relatives and all those around you.

_The sleepless nights and pains I took to bring you up was not a favour to you but was for my creator. He blessed me with you as a beautiful gift and as a means for me to attain His pleasure. Your every good deed becomes my repayment._
Will you do it my child...?

*Child*: (Cannot speak and had tears in his eyes)
_Beautiful message for all the amazing Mothers out there._


Sharing is caring...
۞ صدقة جارية ۞
10/31/17, 08:48 - ‪+234 814 790 9719‬: قراءة من تفسير ابن كثير على سماحة الشيخ ابن باز رحمه الله والشيخ يعلق بصوت خاشع والقارئ الشيخ/ ناصر الباز لم يستطع إكمال القراءة من البكاء.
دروس كان لها الاثر العميق في نفوس الطلاب.
10/31/17, 08:48 - ‪+234 814 790 9719‬: <Media omitted>
10/31/17, 08:52 - ‪+234 803 234 6975‬: JazakumulLahu Khairan
10/31/17, 12:03 - ‪+234 809 638 1743‬: Sheikh Umar Sani Fagge Yana Cewa:
.
An ruwaito daga ANNABI (S.A.W) cewa lokacin
da Allah (S.W.T) ya halicci Mala'ika jibreel (A.S)
bisa sura mafi kyawu yayi mashi fukafiki dari
shida (600) tsowon kowanne fiffike yakai daga
mahudar Rana zuwa mafadarta
.
Mala'ika Jibreel ya kalli kanshi yace ya
ubangijina shin acikin Mala'ikun ka akwai wanda
ya kai ni kyau Kuwa?
.
Sai Allah (S.W.T) yace babu.
.
Sai Mala'ika Jibreel ya tashi yayi Nafila Raka'a
biyu Don godiya ga Allah
.
A cikin kowacce Raka'a yayi tsayuwar shekara
Dubu Ashirin (20,000) yayin da ya gama sallar
.
Sai Allah yace dashi ya jibreel ka bauta min
hakikanin bautawa domin babu wanda yayi min
irin wannan bautar da kayi sai dai akarshen
zamani wani Annabi mai girma kuma a binso a
gurina zai zo sunan shi "MUHAMMADU" Al'umar
shi tana da Rauni kuma mai zunubi ce zasu
sallaci Raka'a biyu (2) tare da Rafkannuwa da
tauyaya kuma cikin karamin lokaci kuma da
tunani-tunani mai yawa a cikin Sallar tasu da
kuma zunubi mai girma a tattare da su
.
Allah yace narantse maka da girmana da Buwaya
ta nafi son Sallar su akan wannan sallar taka
domin sallarsu nine nace suyi kai kuma bani
nace ka yiba
.
Sai Mala'ika Jibreel yace ya Ubangiji me
katanadar masu sakamakon wannan ibada tasu?
.
Sai Allah (S.W.T) yace na basu jannatul
"Ma'awa"
.
Sai mala'ika Jibreel yace yana so ayi mashi izini
yaga wannan "Jannatul Ma'awa"
.
Sai Allah yayi mashi izini da ya shiga Ya ware
fukafikinshi duka sannan yatashi duk lokacin da
ya bude fukafikinshi yana yin tafiyar shekara
dubu uku hakama idan ya rufe a haka
.
Sai da yayi tafiyar shekara dari uku sai ya gaji ya
sauka a inuwar wata bishiya Dan ya huta yayi
sujjada ga Allah madaukaki ya fada acikin
sujjadar cewa ya ubangiji nakai Rabin ta kuwa?
ko daya daga uku ko kuma daya daga hudun ta?
.
Sai Allah madaukaki yace ya Jibreel ko da zaka
yi tafiyar shekara dubu dari uku(300,000) kuma
koda zan kara maka daidai da karfin da kake
dashi in kara maka fukafiki daidai da fukafikinka
kayi tashi irin wanda kayi ba zaka kai daya daga
goman abinda na tanadarwa Al'ummar "ANNABI
MUHAMMADU" ba na sakamakon Raka'a biyu (2)
tak da zasu yi
.
Allah Mungode Maka da ka Sanyamu Acikin
Al'ummar Masoyinmu ANNABI S.A.W
.
ALLAH KA AMSHI IBADAR MU KA KARA MANA
KARFIN GWIWA WAJEN BAUTAN KA A KODA
YAUSHE ALBARKAN MASOYIN MU ANNABI
S.A.W


DAURE TURA MA YAN'UWA SUMA SU AMFANA
10/31/17, 17:26 - ‪+966 56 843 8722‬: Waiting for this message
10/31/17, 20:09 - ‪+966 56 234 6811‬: Nigerian Navy DSSC Recruitment 2017

Nigerian Navy DSSC recruitment 2017 - http://www.joinnigeriannavy.com. Applications are hereby invited from suitably qualified Nigerians for enlistment into the Nigerian Navy through the Direct Short Service Commission (DSSC) Course 25 in the underlisted departments:


ENTRY QUALIFICATIONS FOR ENLISTMENT INTO THE NIGERIAN NAVY DIRECT SHORT SERVICE COMMISSION COURSE 25

ACCOUNT AND BUDGET

Applicants must possess a Bachelor's degree or HND in Economics, Accounting and Business Administration or HND in Business and Accounts. Membership of a professional body like ICAN, ANAN, ACMA, ACCA, ACA will be an added advantage.

CHAPLAIN

Applicants must possess a Bachelor's Degree from a registered institution of theology from either of the following:

Catholic Mission.

Protestant Mission.

Applicants must have completed 2 years apprenticeship in Apostolic Ministry and be recommended from the pastoral missions. In addition to qualifications required, applicants must be of male gender and duly ordained clergy of their respective Christian faith.

EDUCATION

Applicants must possess B.Ed in relevant fields. Holders of first degree with PGD in the following fields are also eligible:

Mathematics

English Language

Physics

Geography

Chemistry

Economics

French

Computer Science

History

ENGINEERING

Applicants must possess a BSc or HND or equivalent qualifications in the following fields:

Aeronautical Engineering.

Electrical/Electronic Engineering.

Mechanical/Marine Engineering.

Naval Architecture/Ship Design.

Membership of Nigerian Society of Engineers (NSE) and Council of Registered Engineers of Nigeria (COREN) will be an added advantage.

HUMAN RESOURCE MANAGEMENT

Applicants must possess a BSc, BA, HND or equivalent qualification in Personnel Management, Public Administration or Human Resource Management. Membership of NIM and other relevant bodies is an added advantage.

SEAMAN

Applicants must possess BSc/HND in Nautical Sciences. Membership of relevant professional body will be an added advantage.

HYDROGRAPHY

Applicants must possess a BSc or HND in the following fields:

Cartography.

Surveying/Geoinfomatics.

Geophysics.

Physical Oceanography.

Membership of NIS is an added advantage. Applicants with BSc degree in Physics and Mathematics must possess a Post Graduate Diploma in Land Survey to be eligible.

IMAM

Bachelor of Arts in Islamic Studies with special reference to Islamic Jurisprudence and Theology. Diploma in Counselling Psychology will be an added advantage. Applicants with Post Graduate Diploma in Islamic Studies must have 5 years experience.

INFORMATION

Applicants must possess a BSc or HND in the following fields.

Mass Communication.

Journalism.

Public Relations.

Printing Technology.

Cinematography.

Television Production.

Computer Technology (Desktop Publishing).

Membership of Nigerian Institute of Public Relations will be an added advantage.

INFORMATION AND COMMUNICATION TECHNOLOGY

Applicants must possess BSc/B.Tech/B.Eng in Computer Science or Computer Engineering. Priority will be given to candidates with relevant qualification in:

Website development and management.

Networking and network administration.

Programming multimedia and software development.

Server and database administration.

Information and cyber security.

Certification in relevant fields will be an added advantage.

MEDICAL

Applicants in the medical field must possess the following qualifications:

Doctor/Dental Surgeons

MBBS, MBchB or equivalent. Must be fully registered by the Medical and Dental Council of Nigeria and must possess a current practicing license.

Pharmacist

B.Pharm degree and be fully registered with the Pharmacy Council of Nigeria and have a current practicing license.

Radiographer

Minimum of BSc/HND in Radiography.

Nursing

B.NSc or equivalent with post basic qualification in a nursing field. Sub specialisations such as ICU, A&E, Theatre, Anaesthesia will be an added advantage.

Dietician

B.Sc or HND Dietician/Nutrition. Must be registered with Dietetics Council of Nigeria.

Medical Lab Scientist

Must possess either a BMLS or AIMLS and its equivalent and be fully registered with the Medical Laboratory Scientist Council of Nigeria as well as possess a current practicing license.

Physiotherapist

Must possess either B. Physiotherapy or BMR (Bachelor of Medical Rehabilitation). Must be registered with the Medical Rehabilitation Therapist Registration Board of Nigeria (MRTB) and possess a current practicing license.

Medical Records/Health Information Management

Minimum of BSc/ HND required

Public Health Officer

Minimum of BSc/HND in either Environmental Health or Community Health Information and Education. Must be fully registered with the Environmental Health Officers Registration Council of Nigeria (EHORCON) and possess a current practicing license.

Optometrist

Doctor of Optometry. Must be a fully registered optometrist, dispensing optician by the Optical Council of Nigeria and have a current practicing license.

Hospital Administration

Minimum of BSc/HND Hospital Administration required.

Biomedical Engineer

Minimum of BSc/HND in Biomedical Engineering required.

Clinical Psychologist

Minimum of BSc/HND in Clinical Psychology and Applied Psychology required.

Music

Applicants must possess BA/HND in Music. Proficiency in any musical instrument will be an added advantage.

SPORTS/PT

Applicants must possess BA/HND in Physical & Health Education or equivalent. Proficiency in any physical sport will be an added advantage.

LOGISTICS

BSc/HND/B Eng in the following fields:

Architecture.

Catering.

Civil Engineering.

Economics, Business Management or in Purchasing and Supply (PS).

Final Certificate of Nigerian Institute of Transport Technology.

Quantity Survey.

Structural Engineering.

Transport Management.

Legal Services.

LLB and BL (A minimum of 2 years post qualification experience is required).

 

GENERAL INFORMATION TO CANDIDATES

Applicants are warned against giving false information or tendering fake certificates. Any false information or fake certificates discovered at any stage will lead to disqualification and subsequent prosecution of the applicant.

Applicants must possess a minimum of Second Class Upper Division for holders of First degree and Upper Credit for HND holders. Computer literacy will be an added advantage.

Applicants must possess certificates of full registration with their respective statutory professional bodies in Nigeria.

All applicants must be single.

Applicants must possess NYSC discharge certificate or letter of exemption from NYSC.

All applicants must present O'level West African Examination Certificate (WAEC), in addition to any other results such as NECO. Credit in Mathematics and English is compulsory.

Male applicants must not be less than 1.68 metres tall while female applicants must not be less than 1.65 metres tall.

Applicants should be between 22 and 28 years of age by 31 January 2018 except Chaplains and Imams who should not be more than 30 years.

Applicants will be shortlisted for a qualifying aptitude test. The date, time and result of the aptitude test will be placed on this website.

Applicants are to choose any of the following centres for the qualifying aptitude test:

Abuja– Command Day Secondary School, Mogadishu Barracks.

Bauchi – Command Day Secondary School, Shadawanka Barracks.

Owerrinta – Nigerian Navy Finance and Logistics School, Owerrinta.

Lagos – Nigerian Navy Secondary School, Ojo.

Port-Harcourt – Nigerian Navy Secondary School, Borokiri.

Sokoto – Army Day Secondary School, Giginya Barracks.

Applicants are to bring the following to the Aptitude Test Centres:

Parents/Guardian Consent Form.

Local Government Attestation Card.

Acknowledgment Form.

Photocopies of Certificates including NYSC Discharge Certificate.

In addition, applicants are to note that the entire enlistment process is free and they should refrain from giving money to any individual under any guise.

SUBMISSION OF FORM

On completion of the application form, applicants are advised to click 'SUBMIT' on the portal and generate the applicant's Transaction ID. Applicants are advised to print out a copy of the 'Application Summary'. For technical support, call 08159999011 between 0800 and 1700 hours only.

 

Deadline: 13 November 2017.
11/1/17, 05:33 - ‪+234 803 445 8299‬: <Media omitted>
11/1/17, 06:15 - ‪+234 706 224 9148‬: Alokacin Mulkin Barayi bama Iya ciyar da kanmu Sai an kawo mana abinci daga kasashen waje
*Alokakacin Mulkin Masu Gaskiya an noma abinda zamu Iya ciyar da kanmu*
Alokacin Mulkin Barayi Fetir yana wahala
*Alokacin mulkin masu Gaskiya ana samun fetir acikin sauki*
Alokacin Mulkin Barayi babu zaman Lafiya
*Alokacin Mulkin masu gaskiya An samu zaman Lafiya da izinin Allah*
Alokacin Mulkin Barayi kowa ya dogara ba abinda Barayi zasu sato su bashi
*Alokacin Mulkin Masu Gaskiya kowa ya koyi Neman na kansa*
Alokacin Mulkin Barayi kowa yana tsoron zuwa sallar Juma'a kar bom ta tashi dashi
*Alokacin Mulkin Masu Gaskiya Ana gudanar da ibada a kwanciyar Hankali*
Alokacin mulkin Barayi Ana sayan Mutane a lokacin Campaing Ana Basu Kudi,
*Alokacin Mulkin Masu Gaskiya Malamai Suna Wa'azi Asai Kati Aturawa masu Gaskiya*

Kai Dan Hausa Sai Allah, a kullum gazawan Wanda bayaso yake fata, koda kuwa Abun cigabansa ne

_*Hmmm! Bahari ikon Allah*_

Allah ya taimaki mai Gaskiya
11/1/17, 06:41 - ‪+234 803 234 6975‬: *الحديث التاسع والتسعون بعد المائتين*

*الألفاظ والأقوال التي ينهى عنها، والنهي عن قول: هلك الناس*
عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُ،
أن رَسُول اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ، قَالَ:

*«إِذَا قَالَ الرَّجُلُ: هَلَكَ النَّاسُ فَهُوَ أَهْلَكُهُمْ»*.

 وفي رواية: *"فَهُوَ أَهْلَكَهُمْ"*.
ـــــــــــــــــــــــــ
أخرجه مسلم [2623].
ـــــــــــــــــــــــــ

*HADISI NA DARI BIYU DA CASA'IN DA TARA*

*LAFFUZA DA MAGANGANUN DA AKA YI HANI KANSU, DA HANI KAN FADIN MUTANE SUN HALAKA*
An ruwaito daga Abu-hurairah -Allah ya kara yarda a gare shi-,

Lallai Manzon Allah -sallal lahu alaihi wa sallama-, ya ce:

*"Idan mutum ya ce: Mutane sun halaka, to shine ya fi su tsananin halaka"*.

A wata riwayar kuma *To shine sababin halakarsu*.
ـــــــــــــــــــــــــ
Muslim [2623] ya ruwaito shi.
ـــــــــــــــــــــــــ

*FA'IDODI DAGA HADISIN*

*(1)* Kalmar *Ahlaku=hum* da wasalin *domma* ta nuna Shi me maganar shine wanda ya fi daukacin mutane tsananin halaka.
Ita kuma *Ahlaka=hum* da wasalin *fat-ha* ta nuna cewa shine ya yi sababin halakar mutane.

*(2)* Jiji-da kai ko tsarkake kai, da ganin mutum ga kyan aikinsa, da raina waninsa shi ne ke sanya mutum jin cewa, mutane sun halaka.

*(3)* Wanda zatonsa ga 'yan'uwansa musulmai ya munana, ya ke ji da-kansa, ya ke raina waninsa, to lallai shine yafi su tsananin halaka, da kasancewa cikin mafi munin hali, sakamakon abinda zai riske shi na zunubin aibanta su, da cin namansu.
Dadin-dadawa kuma, zai iya kai mutane zuwa ga akidar debe tsammani daga rahamar Allah, sakamakon hukuncin halaka da ya musu, sai ya zama sababin halakarsu.

*(4)* Yin hukunci ga daukacin musulmai da halaka, ka iya kwasar mai wannan akidar zuwa ga tsattsaurar ra'ayin kafirta su, da kuma yin fito-na-fito ko dauki ba-dadi da su, sai ya kasance ya halaka su ta fiskoki biyu; hukuncin da ya yi musu, sai kuma a zahirance ta hanyar daukan makami domin yakarsu, ko yin fada da su. Wal iyazu bilLahi.

*Allah shi ne mafi sani*.
11/1/17, 06:42 - ‪+234 803 234 6975‬: *الحديث الثلاثمائة*

*الألفاظ والأقوال التي ينهى عنها، وتحريم قول: لا يغفر الله لفلان*
عَنْ جُنْدُبِ بْنِ عَبْدِ اللَّهِ الْبَجَلِيِّ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُ،
أن رَسُول اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ، قَالَ:

*«قَالَ رَجُلٌ: وَاللَّهِ لا يَغْفِرُ اللَّهُ لِفُلانٍ، فَقَالَ اللَّهُ تَعَالَى: مَنْ ذَا الَّذِي يَتَأَلَّى عَلِيَّ أنْ لا أَغْفِرَ لِفُلانٍ، فَإِنِّي قَدْ غَفَرْتُ لِفُلانٍ وَأَحْبَطْتُ عَمَلَكَ»*.
ـــــــــــــــــــــــــ
أخرجه مسلم [2621].
ـــــــــــــــــــــــــ

*HADISI NA DARI UKU*

*LAFFUZA DA MAGANGANUN DA AKA YI HANI KANSU, DA HARAMCIN FADIN, ALLAH BA ZAI YI GAFARA GA WANE BA*
An ruwaito daga Jundub bn Abdullahi -Allah ya kara yarda a gare shi-,

Lallai Manzon Allah -sallal lahu alaihi wa sallama-, ya bada labarin mutumin da ya ce: WALLAHI ALLAH BA ZAI YI GAFARA GA WANE BA! Sai kuma Allah Ta'alah ya ce:

*"Wanene ke yin rantsuwar Allah ba zai yi gafara ga wane ba?! Lallai ne Ni na yi gafara ga wane, kuma na ruguza aikinka"*.
ـــــــــــــــــــــــــ
Muslim [2621] ya ruwaito shi.
ـــــــــــــــــــــــــ

*FA'IDODI DAGA HADISIN*

*(1)* Kalmar *Yata'allah alayya* a cikin hadisin tana nufin, yana yin hukunci ga Allah, yana hadawa da rantsuwa (akan wai Allah ba zai yi gafara ga wane ba).

*(2)* Jiji da kai, da kuma rains wasu, sune suke sanya mutum karfin halin rantsuwar wai Allah ba zai yi gafara ga wane; mai laifi kaza ba.

*(3)* Hani kan fadin *Wallahi Allah ba zai yi gafara ga wane ba* da haramcin fadin hakan.

*(4)* Idan musulmi ya ga dan'uwansa musulmi ya kauce wa daidai, ko yana aukawa ga laifuka, wajibi ne akansa ya shiryar da shi zuwa ga gaskiya.
Kuma haramun ya aibanta shi, ko ya raina shi.

*(5)* Wajabcin yin ladabi ga Allah cikin zantuka da halaye da ayyuka, da kuma bawa ya mu'amalanci kansa da cewa shi bawa ne, ya kuma yi mu'amala da Allah da jin cewa yana mu'amala ne da Ubangiji abin bauta.

*Allah shi ne mafi sani*.

*YABO YA KARA TABBATA GA ALLAH, WANDA YA SAUKAKE MANA ZUWA KARSHEN WANNAN LITTAFI -المنتخب من أحاديث الآداب والأخلاق- WANDA YA KUSHI HADISAI GUDA 300 KAN LADDUBA DA HALAYE. INA ROKON ALLAH YA SANYA AMFANI A CIKIN WANNAN LUTTAFI, YA AZURTA MU DA YI DOMIN SHI.*

*وصلى الله على نبينا محمد وعلى آله وأصحابه أجمعين*.
11/1/17, 06:55 - ‪+234 803 970 2376‬: *Ina Rokon Allah Ubangiji Ya Amintar Da Ruhinmu, Ya Tsarkake Zuciyarmu, Ya Haskaka Tunaninmu, Ya Kawar Da Damuwarmu, Ya Yafe Zunubanmu, Ya Karbi Ibadarmu, Ya Kyautata Karshenmu,ya haskaka kabarinmu, Allah Yasa Aljannace Makomarmu da iyalanmu, Amin. * Barka da safiyah*
11/1/17, 08:32 - ‪+234 803 635 2391‬: Ameen
11/1/17, 10:18 - ‪+234 809 638 1743‬: Ina rokon Allah (SWT) Ya saukar da Albarka, da Alkhairi, da Falala, da Wadata, da Ni'ima, da Gafara, da Rahama, da Lafiya mai amfani, da Kwanciyar Hankali Dawwamamme a garemu gabaki daya da Zuri'armu, da Al'ummar Musulmae duk inda suke... Ameen👏🏻👏🏻👏🏻. *Barkamu da safiya*.
11/1/17, 10:35 - ‪+966 56 234 6811‬: Amin
11/1/17, 13:47 - ‪+234 703 836 2699‬: *National Board of Arabic and Islamic Studies (NBAIS) REMINDER! REMINDER!! REMINDER!!!*

I wonder how we can get this info to as many Madrasa as possible.

It is all about the
National Board of Arabic and Islamic Studies (NBAIS)

Senior Arabic and Islamic Studies secondary certificate (NBA IS SAISSC)
It's a secondary school Certificate in Arabic and Islamic Studies issued by NBAIS - the National Board of Arabic and Islamic Studies.

It's a recommended certificate by the Federal ministry of Education, in the same level with WAEC, NECO and NABTEB, for admission into Nigerian higher institutions of learning.

It's a golden opportunity as it's organised in the Madaris who are to be registered under the NBAIS.

It will solve the problem of WAEC requirement for the graduates of local Madaris in seeking admission to the Nigeria higher institutions to study either Arabic or Islamic Studies.

I am happy to report that the Senate of Ekiti State University, Ado-Ekiti, has approved NBAIS SAISSC for admission into Arabic & Islamic Studies. Please, support us by advising students to take advantage of this golden opportunity. This University is the first in South West, Nigeria, to take this step.
It has been in use for Admission in the north since inception

Forwarded as received
11/1/17, 16:38 - ‪+234 803 687 3382‬: Waiting for this message
11/1/17, 16:58 - ‪+234 806 460 7215‬: HOW WELL YOU KNOW THE HOLY QUR'AN ?

1. How many verses are the Qur'an ?

A. 6235
B. 6236.✔
C. 6237
D. 6238

2. How many times is the word 'Qur'an' repeated in Holy Qur'an ?

A. 67
B. 68
C. 69
D. 70✔

3. Which is the best drink mentioned in Holy Qur'an?

A. Honey
B. Milk✔
C. Water
D. Juice

4. The best eatable thing mentioned in Holy Quran is? 
A. Honey✔
B. Milk
C. Water melon
D. Dabino

5. Which is the shortest Sura of Holy Qur'an?

A. Falaq
B. NASS
C. IKLASS
D. KAUSAR✔

6. The most disliked thing by Allah Ta'ala though Halal is?

A. Hajj
B. Divorce✔
C. Marriage
D. Murder

7. Which letter is used the most time in Holy Quran?

A. Wa
B. Ba'un
C. Alif✔
D. Qaf

8. Which letter is used the least in the Holy Qur'an?

A. Zaa✔
B. Maa
C. Taa
D. Laa

9. Which is the biggest animal mentioned in Holy Qur'an?

A. Fish
B. Whale
C. Elephant✔
D. Anaconda

10. Which is the smallest animal mentioned in Holy Qur'an?

A. Fly
B. Mosquito✔
C. Spider
D. Ant

Ans = Mosquito Q.2:26

11. How many words are in the smallest Sura (kausar) of Holy Qur'an?

A. 41
B. 42✔
C. 43
D. 44

12. Which Sura of Holy Quran is called the mother of Qur'an?

A. Baqara
B. Fatiha✔
C. Iklass
D. Yaseen

13. How many Sura start with Al-Hamdulillah?

A. Four
B. Five✔
C. 6ix
D. Se7en

Ans =B. Five; [ Fatihah, Anaam, Kahf, Saba & Fatir ]

14. How many Sura's name is only one letter?

A. Two
B. Three✔
C. Four
D. Five

Ans = B. Three; [ Qaf, Sad & Noon ]

15. How many sura start with word inna ? 
A. Three
B. Four. ✔
C. Five
D. 6ix.

Ans =B. Four; [ Sura Fatha, Nuh,Qadr, Kausar ]

16. How many Sura are Makkahi (revealed in Mecca)?

A. 85
B. 86✔
C. 87
D. 88

17. and how suras many are Madni (revealed in Medina)?

A. 28✔
B. 27
C. 26
D. 25

18. Which Sura is from the name of tribe of Holy Prophet?

A. Lahab
B. Quraish✔
C. Hashim
D. Sab'i

19. Which Sura is called the heart of Holy Qur'an?

A. Iklas
B. Yaseen✔
C. Fatiha
D. Mulk

20. In which Sura is the name of Allah repeated only five times?

A. An'am
B. Hajj✔
C. Maryam
D. Mu'meen

21. Which Sura is the name of one Holy war?

A. Room
B. Ahzab✔
C. Fathi
D. Nasr

22. Which Sura is the name of one metal? 
A. Ra'ad
B. Hadeed✔
C. Ahzab
D. HUD

23. Which Sura is called 'Aroos-ul-Qur'an (the Bride of the Qur'an)?

A. Fatiha
B. Yaseen
C. Jinn
D. Rahman✔

24. Which Sura is considered as 1/3 of holy Qur'an?

A. Al-Ikhlas.✔
B. Falaq
C. Nass.
D. Fatiha

25. Which Sura was revealed twice?

A. Iklaas
B. Fatiha✔
C. Ayatul kursiyyu
D. Tauba

26. In which Sura is the backbiter condemned?

A. Munafiqun
B. Humaza✔
C. Nuhu
D. Zalzala

27. In which Sura is the name of Allah repeated in every verse?

A. Iklaas
B. Mujadala✔
C. Mumtahana
D. Fatiha

28. In which Sura does the letter 'Fa' did not appear?

A. Al-Imaran
B. Baqara.
C. fatiha✔
D. Nass

29. How many Suras starts with word ' Tabara Kallazi'

A. 4
B. 3
C. 2✔
D. 1

Ans= C. 2 [Mulk & Furqan]

30. Makkan Suras were revealed in how many years?

A. 13✔
B. 14
C. 15
D. 16

31. Medina Sura were revealed in how many years?

A. 8
B. 9
C. 10✔
D. 11

32. How many Suras start with word Qad?

A. 2✔
B. 3
C. 4
D. 5

Ans= A. 2 [Mujadala & Momenoon]

33. Which Sura is related to Hazrat Ali?

A. Humaza
B. Tagabun
C. Adiyat✔
D. Balad

34. Which Sura has every verse ending with letter 'Dal '?

A. Iqra'a
B. falaq
C. Balad
D. Iklas✔

35. Which Sura is revealed in respect of Ahle Bayt?

A. Luqman
B. Qamar
C. Layl
D. Insan✔

Ans = D. Sura Insan/Dahr

36. Which Sura every verse ends with letter 'Ra'

A. Buruj
B. Dariq
C. Kausar✔
D. Shams

37. In which Sura is the creation of human beings mentioned?

A. Hajj
B. Hijr✔
C. Hadid
D. Humaza

Ans = B. Sura Hijr verse 26.

38. In which Sura are the regulations for prisoners of war mentioned?

A. Baqara
B. Al- Imran
C. Nisa✔
D. Insan

39. Which Sura deals with the laws of marriage?

A. Dalaq
B. Mujadala
C. Nisa✔
D. Mumtahana

40. In which Sura is the story of the worship of cow of Bani Israeel mentioned?

A. Baqara
B. Taha✔
C. Qasas
D. Kahfi

41. In which Sura is the law of inheritance mentioned?

A. Nisa.✔
B. Ma'ida
C. Noor
D. Anbiya

42. In which Sura is the Hijra of the Holy Prophet mentioned?

A. A'araf
B. HUD
C. Nuhu
D. Anfal✔

43. In which Sura are the 27 Attributes of Allah mentioned?

A. Hadeed✔
B. Rahman
C.Yunus
D. Yusuf

44. Which is the best night mentioned in Holy Qur'an?

A. Qamar
B. Qadar✔
C. Najm
D. Layl

45. Which is the best month mentioned in Holy Qur'an?

A. Rajab
B. Sha'abān
C. Ramadan✔
D. Hajj

46. How many words are in the longest Sura of Holy Qur'an?

A. 25500✔
B. 26600
C. 27700
D. 28800

47. How many times is Bismillahir Rahmaanir Raheem is repeated?

A. 116
B. 115
C. 114✔
D. 113

48. How many Sura start with Bismillahir Rahmaanir Raheem?

A. 116
B. 115
C. 114
D. 113✔

49. In what surah the first aya in the holy Qur'an revealed?

A. Fatiha
B. Muzammil
C. Mudassir
D. Iqra'a✔

50. What is the translation of 'Muzammil'?

A. The enshrouded One✔
B. The cloaked One
C. The feared One
D. The Runaway One

Whatever written of truth and benefit is only dua to Allah's Assistance and Guidance, and

Whatever of error for me alone. 
Allah alone knows best and He is the only source of strength.
11/1/17, 17:05 - ‪+234 806 713 5529‬: Waiting for this message
11/1/17, 17:08 - ‪+234 806 774 3665‬: God is Great
11/1/17, 17:09 - ‪+234 806 774 3665‬: JazakAllahu khair
11/1/17, 19:42 - ‪+234 803 687 3382‬: Waiting for this message
11/1/17, 21:38 - ‪+234 706 048 9143‬: <Media omitted>
11/1/17, 21:38 - ‪+234 706 048 9143‬: <Media omitted>
11/2/17, 08:24 - ‪+234 803 421 7729‬: *Kayi Ibada akan sharudai guda biyu:✌🏻*
1. Yinta da Ikhlasi.
2. Ynita akan Sunnah.

*Ka nemi yarda guda biyu:✌🏻*
1. Yardar Allah.
2. Yardar Iyaye.

*Ka roqi abubuwa guda biyu:✌🏻*
1. Samun Rahamar Allah.
2. Tsira daga Azabar Allah.

*Ka kare abubuwa guda biyu:✌🏻*
1. Addinin ka.
2. Mutuncin ka.

*Ka yaqi abubuwa guda biyu:✌🏻*
1. Jahilci.
2. Talauci.

*Kaci moriyar abubuwa guda biyu:✌🏻*
1. Lokaci.
2. Lafiya.

*Ka yawaita tunanin abubuwa guda biyu:✌🏻*
1. Kwanciyar Kabari.
2. Tashin Alkiyama.

*Ka tabbatu akan abubuwa guda biyu:✌🏻*
1. Fadar gaskiya.
2. Rukon Amana.

*Ka rage abubuwa guda biyu:✌🏻*
1. Yawan cin abinci.
2. Yawan bacci.

*Ka yarda da abubuwa guda biyu:✌🏻*
1. Qaddara mai kyau.
2. Qaddara mara kyau.

*Ka fifita soyayya guda biyu:✌🏻*
1. Son Allah.
2. Son Manzon Allah.

*Ka siffantu da dabi'u guda biyu:✌🏻*
1. Ganin girman na sama.
2. Tausayawa na kasa.

*Ka nemi tsarin abubuwa guda biyu:✌🏻*
1. Shedanun cikin Aljanu.
2. Shedanun cikin Muatane.

*Ka sadaukar da rayuwar akan abubuwa guda biyu:✌🏻*
1.Neman ilimi.
2. Yin aiki da ilimi.

*Ka shige gaba a wajan abubuwa guda biyu:*✌🏼
1. Aikin Alkhairi.
2. Kira ga Alkhairi.

*Ina fatan zakuyi abu biyu:*✌🏼
1. Aiki da abinda saqon ya qunsa.
2. Turawa 'yan uwa domin su amfana.
11/2/17, 08:56 - ‪+234 803 389 6800‬: Aslm alkm login fgnagriculturalloan.com for agricultural loan from CBN ranging from 5000 to 10 million. Without collectoral security. Dan Allah a sanar da yan'uwa even if you are not interested
11/2/17, 09:00 - ‪+234 806 160 8565‬: Baka dabgona bamai baka loan
11/2/17, 09:02 - ‪+234 803 389 6800‬: Waya gayamaka bani da gona
11/2/17, 09:03 - ‪+234 803 389 6800‬: Jiama nabar misau, naje ganin anfanin
11/2/17, 09:04 - ‪+234 806 160 8565‬: Hahahahahaha
11/2/17, 09:04 - ‪+234 806 160 8565‬: Lallai kwa amfani
11/2/17, 09:05 - ‪+234 806 160 8565‬: Sannu da aiki
11/2/17, 09:05 - ‪+234 803 389 6800‬: Sosai fa
11/2/17, 09:06 - ‪+234 803 389 6800‬: Ai sarkin noma kake ji
11/2/17, 09:11 - ‪+234 806 160 8565‬: Nabaki ba
11/2/17, 09:22 - ‪+234 803 612 5650‬: <Media omitted>
11/2/17, 16:16 - ‪+234 706 048 9143‬: ZAFIN FITAR RAI......
Lallai akwai aiki a gabanmu.......!
!!
Dole ne kowanne mai rai zai riski
ranar dandanon wannan ciwo
wato MUTUWA.
Allah S.W.T ya fadi haka cikin Al-
Qur'ani mai tsarki, sannan sai da
Allah ya siffanta tsananin ZAFIN
FITAR RAI a gurare hudu (4) cikin
Qur'ani.
Manzon Allah S.A.W ya dandani
ZAFIN FITAR RAI, har ya zamo
yana cewa: Lallai cikin MUTUWA
akwai Magagi.
Kuma Annabi S.A.W ya tabbatar
wa al'umma cewa za'a dandanawa
kowa ZAFIN FITAR RAI!
Muhammad Khurdubi Al-maaliky
(671AH) yace an ruwaito cewa
ZAFIN FITAR RAI yafi sara da
takubba tsanani da bala'i, yafi a
rika yanka jikinka da zarto.
An tambayi Amru bn As lokacin
da zai mutu cewa yaya kake jin
ZAFIN FITAR RAI? Sai yace kamar
ana fizgar reshen ice na kaya daga
cikin kafafuwana!......
Yan uwana masu daraja, ashe
baifi chanchata mu muji tsoron
wannan ranar ba? Ranar da
Ranmu Zai bar gangar jikin mu?
Ranar da zamu koma ga
mahaliccinmu? Innalillahi wa
inna'ilaihir raji'un......... Allah ka
sassauta mana yayi Rabuwar
Gangar jikinmu da
Rayukanmu.......
Allah sa mucika da imani Ameeen
11/2/17, 16:20 - ‪+234 706 048 9143‬: 🇸🇦 ANNABI DA SAHABBANSA 💧// 100

ANNABI SAW YA AURI JUWAIRIYYA

Daga cikin matan da aka taso qeyarsu zuwa Madina har da Juwairiyya bntl Haarith wato shi shugaban Banul Mustaliq din, ta fada a rabon Thaabit bn Qais ne, shi kuma ya ba ta damar ta 'yanta kanta, Annabi SAW ya biya mata ta aure ta, kamar yadda muka fadi ne a baya cewa komai ka ga Annabi SAW ya yi za ka iske akwai hikima a ciki, tabbas dalilin wannan auren sahabban Annabi SAW suka saki fursunonin yaqin gaba daya da cewa surukan Annabi SAW ne, su kuma da suka ga haka duk sai suka muslunta (Zadul-Mi'ad 2/112-113, Ibn Hishaam 2/289-295)

MUNAFUQAI GABANIN YAQIN

Tun a baya mun karanta babban dalilin da ya haddasar da munafurcin Abdullah bn Ubay, don lokacin manyan qabilun Madina guda biyu wato Aus da Khazraj sun riga sun yi ittifaqin nada shi a matsayin sarkin Madina, sai ga Annabi SAW daga Makka ya shugo Madina a matsayin baqo, Madinawa kuma duk suka zama Ansarawansa, sai ya zamanto wancan maganar ta shiririce gaba daya ba a sake komawa kanta ba, shi kuma sai ya fara ganin cewa Annabi SAW ya qwace masa mulkinsa ne ya kuma maishe shi saniyar ware, sai ya fara gaba da addinin gaba daya.

To da muslunci ya yi qarfi kuma sai ya fara neman duk abin da zai bata sunan muslunsa, abotarsa da abokan gabar musluncin ya dada qarfi, har ya kawo cisgiya a harin Yahudawan Banu Qainuqa, ya nemi raba kan musulmai a yaqin Uhud tare da kawo rudani a tsakanin musulmai kamar dai yadda 'yan Shi'a suke yi da sunan muslunci.

Har ta kai ga in Annabi SAW ya hau mumbari ranar Juma'a yakan miqe ya ce "Wannan dake gabanku Manzon Allah ne da Allah SW ya karrama ku ya kuma daukaka ku da shi, don haka ku taimake shi ku qarfafa shi, ku saurare shi ku yi masa biyayya" daga nan sai ya zauna, sai shi kuma Annabi SAW ya miqe ya fara hudubar, sabo da qarfin hali wata rana duk da abin da ya yi a Uhud, sai ya miqe bayan yaqin zai yi abin da ya saba, nan fa wasu daga cikin sahabban ransu ya baci suka finciko rigarsa qasa.

Suka ce "Zauna abokin gabar Allah, nan ba wurinka ba ne, ka riga mun gane ko kai waye" nan fa ya miqe cikin fushi yana tsalleke kafadun mutane, wani ya yi maza ya sha gabansa yana jiransa ya fito, da fitowarsa ya ce "Kai me ya same ka ne? Koma wurin Annabi SAW ya nema maka gafara" ya ce "Ban da buqatar ya nema min wata gafara" tabbas haka ne ai mun ga alaqar dake tsakaninsa da Banu Nadeer na cewa za su shiga a yi yaqin da su.

Haka da aka zo yaqin Khandaq wato Ahzaab, yadda mutanensa suka yi ta yayata maganar da Annabi SAW ya ce boye, buqatarsu kawai zuciyar musulmai ta raunana, suka yi qoqarin jefa tsoro da tashin hankali a tsakankanin sojojin muslunci, don ma dai Allah SW ya taqaita abin ne yadda abokan gaban musuluncin cikin su Yahudawan da munafuqan da ma mushrikan Makkan duk suna sane da cewa abin da yake jagorantar sojojin musluncin ba yawan sojoji ne da makamai ba, ko wani tanadi na a zo a gani ko wata jarumta ta mu'ujiza ba, tsabar sakankancewa ce da kuma yarda da Allah SW, da qoqarin maye makwafin duk wanda zai mutu a dalilin wannan addinin.

Sun koyi wani darasi na tsawon shekaru biyar din da suka kwashe suna fafatawa da musulmai cewa aiki da makami ba shi ne hanya mafi dacewa ta kawar da muslunci ba, don haka suka canja salo na bata sunan muslunci gaba daya, masamman jagoran musluncin wato Annabi SAW, kamar dai yadda 'yan Shi'a su ma suka rasa hanyar da za su bata musluncin cikin sauqi sai suka dora sahabban Annabin nasu a gaba su da matansa tsarkaka, to da yake wadancan munafuqan suna cikin Madina ne, cikin sauqi za su sami damar takalar sahabban, Abdullah bn Ubay shi ne a kan gaba wajen haka.

Wannan shiri nasu ya bayyana a sarari lokacin da Annabi SAW ya auri Zainab uwar muminar RA, wato bayan Zaid ya riga ya rabu da ita kenan, mun sani diyautuwar hankaki in mutum ya maida dan wani nasa to tamkar dansa ne na cikinsa, sai suka riqa sukar Annabi SAW ta hanyoyi biyu, suna cewa: Matansa 4 ga shi zai qara wata, yaushe ya halasta masa yin mata 5? Suka ce kuma: To yanzu matar dansa kuma zai aura? Har ya fara yi wa masu rauni tasiri, sai ga Qur'ani ya sauko ya kawar musu da duk abin da ba su gane ba, ya wanke Manzon Allah SAW daga sharrin munafuqan gaba daya.

Zamu ci gaba insha Allah.

Rubutawa: Baban Manar.
Gabatarwa: Abu-Unaisa.

Masu son kasancewa Damu ta shafin mu na Facebook sai su bi ta wannan Rariyar dake kasa👇🏿👇🏿👇🏿

https://mobile.facebook.com/Darus-sunnah-Foundation-263121204166444/

Ga duk mai sha'awar shiga wannan zaure na Darussunnah zai aika da sunan sa da jahar sa ta wadannan lambobi:

+2347035888158,
+2348139789030.

-Ta WhatsApp din zaka Tura ba ta SMS ba,
-Idan ka Tura a Lamba Guda daya To Kada Ka Tur[truncated by WhatsApp]
11/2/17, 16:20 - ‪+234 706 048 9143‬: 🇸🇦 ANNABI DA SAHABBANSA 💧// 101

MAGANGANUN MUNAFUQAI

Bayan an gama yaqin Mustalaq dinnan ne lokacin Annabi SAW yana zaune a Muraisee' sai wani da Umar RA ya tsaya masa ana ce masa Jahjaahul Gifariy ya fada ruwa shi da Sinaan bn Wabril Juhaniy suka yi ta kokawa can sai Juhaniy ya qwalla kira "Ina Ansarawa suke ne?!" Shi kuma Jahjaah ya qwalla tasa "Ina Muhajirai ne?" Annabi SAW ya yi wub ya ce "Irin maganganun jahiliyya za ku yi duk da ina tsakankaninku? A'a ku bar wannan, mummunan abu ne" yayin da labari ya iske Abdullah bn Ubay bn Saluul ya fusata.

To a tare da shi akwai wasu da suke jin abin da yake cewa irin su Zaid bn Arqam, yaro ne matashi, Ibn Ubay ya ci gaba da cewa "Abin da suka yi kenan? Gaskiya sun ishe mu, sun dame mu a cikin garimmu, wallahi ban ganinsu sai yadda ake cewa kai wa mutum rana ya yi maka dare, amma bari in har muka koma Madina wadan da suke ganin su wani abu ne za su fita a qasqance"

Ya juyo wajen mutanensa ya ce "Duk wannan ku kuka jawo shi da hannunku, don wallahi da kun qanqame ababan hannunku da kun fitar da su daga gidajenku!" Zaid na jin haka sai ya labarta wa baffansa, shi kuma baffan nasa ya kwashe komai ya gaya wa Annabi SAW, da yake Umar RA yana wurin a sa'ilin, sai ya ce wa Annabi SAW "Kawai ka sa Ubaad bn Bashir ya aika shi lahira" Annabi SAW ya ce "Haba Umar, ai sai mutanen su riqa cewa Muhammad yana kashe sahabbansa, ba haka za a yi ba" sai ya yi wa mutane izinin a kama hanya, duk da cewa ba irin lokacin yake tafiya ba.

Mutane duk suka shirya aka kama hanya, nan ne Usaid bn Hudair ya hadu da Annabi SAW ya gaishe shi, yake cewa "Za ka kama hanya ba a lokacin da ake so ba?" Ya ce "Ba ka ji abin da mutuminka yake cewa ba?" Yana nufin Inb Ubay, ya ce me ya ce "Yana ganin cewa in ya koma Madina wadan da ake ganin manya ne za su fita a qasqance" Usaid ya ce "Manzon Allah kai ne za ka fitar da shi idan ka ga dama, don wallahi shi ne qasqantacce kai kuma babban da ake ji da shi"

Sai kuma ya ce "Manzon Allah a dan tausasa masa, don wallahi Allah ya zo mana da kai ne lokacin da mutanensa suke qoqarin nada shi sarauta, shi yana ganin ka qwace masa ne" Annabi SAW ya wuce da jama'arsa ya kwashe wunin har ya kwana rana ta fito musu ta dan dake su, kafin suka sauka a jigace, suka sami wuri duk sai bar ci, Annabi SAW ya yi haka ne don kar su sami damar yin hira, buqata kuma ta biya.

Shi kuwa Abdullah bn Ubay da ya sami labarin cewa maganar da ya yi ta riski Annabi SAW sai ya yi maza ya same shi, ya riqa rantsuwa da Allah cewar sam bai fada ba, wasu Ansarawa da suke warin suka ce "Allah dai ya sa yaron rudewa ya yi bai ji abin da ya ce sosai ba" to sai Annabi SAW ya gasgata shi, hakan ta sa ran Zaid ya yi matuqar dugunzuma, har yake cewa "Na yi baqin cikin da ban taba yi ba, qarshe na zauna a gida ni kadai sai lokacin da Suratul Munafiquuna ta sauka, Annabi SAW ya aika a karanta min, kuma ya gasgata ni (Buhari 1/499, 2/727-729) Ibn Hisham 2/290-292).

To amma yaron wannan munafiqin salihin mutum ne, kuma daya ne daga cikin manyan sahabban da Annabi SAW yake ji da su, wato Abdullah bn Abdullah bn Ubay, shi ma ya kakkabe hannunsa daga duk abubuwan da ubansa yake yi, shi ya sa ma da uban nasa ya dawo ya tsare shi a qofar shiga Madina ya ce "Wallahi ba ka qara ko tako daya daganan sai in Annabi SAW ne ya ba izinin haka, shi ne madaukaki kai kuma qasqantacce" Annabi SAW ya ce ya bar shi ya wuce, dama ya nemi Annabi SAW ya ba shi dama ya taho masa da kansa.

SUN YI WA MATAR MA'AIKI QAZAFI

Sharrin da 'yan Shi'a suke yi don bata Annabi SAW ta wurin sahabbansa ko iyalinsa ba su suka fara ba, iyayensu wato munafuqan farko su ne ummul-haba'isin fara ruruta lamarin, wato Annabi SAW ne ya fita tare da iyalinsa, A'ishah RA, duk dai a wannan yaqin ne na Muraisee ko ka ce Mustalaq, ya fito tare da ita ne bayan ya yi musu Quri'a kuma Allah SW ya qaddara ta fado a kanta, ko tun farko haka yake yi in zai fita da mace, to a kan hanyarsa ta dawowa Madina sai ya sauka a wani dan wuri don biyan buqatunsa, sai sarqar 'yar uwar A'ishah RA da ta ara ya bace, shi ya sa ta bazama nema, su kuma masu kula da darbukanta (Darbuka dan qaramin tantinnan ne da mutane kan dauka a kafadunsu) daga zuwa sai suka sumfuce shi ba tare da sun yi la'akari da rashin nauyinsa ba, don lokacin yarinya ce ba ta yi jiki ba.


Zamu ci gaba insha Allah.

Rubutawa: Baban Manar.
Gabatarwa: Abu-Unaisa.

Masu son kasancewa Damu ta shafin mu na Facebook sai su bi ta wannan Rariyar dake kasa👇🏿👇🏿👇🏿

https://mobile.facebook.com/Darus-sunnah-Foundation-263121204166444/

Ga duk mai sha'awar shiga wannan zaure na Darussunnah zai aika da sunan sa da jahar sa ta wadannan lambobi:

+2347035888158,
+2348139789030.

-Ta WhatsApp din zaka Tura ba ta SMS ba,
-Idan ka Tura a Lamba Guda daya To Kada Ka Tur[truncated by WhatsApp]
11/2/17, 16:20 - ‪+234 706 048 9143‬: 🇸🇦 ANNABI DA SAHABBANSA 💧// 102

A'ishah RA na samun tsakiyarta sai ta kamo hanya, amma sai ta iske wurin ihunka-banza, sai dai ta sami wani wuri ta zauna a zatonta in suka ga ba ta za su kwano, to haka dai Allah SW ya qaddara, in ya so juya lamarinsa ba makawa sai abin da yake so ya faru, tana cikin wannan halin barci ya sure ta, ba ta farka ba sai dai ta ji Safwan bnl Mu'attal yana cewa "Inna lillahi wa inna ilaihi raaji'un! Ai iyalin Manzon Allah SAW ce!" Da ma shi mutum ne mai yawan barci, dole sai da ya yi zango a hanya, yana isowa ya gane ta, don ya san ta tun kafin a fara hijabance mata, ya duqar da raquminsa ta hau.

Cikin ikon Allah ko kadan bai yi magana da ita ba, ita ma ba abin da ta ji daga gare shi in ba Inna lillahin da ya yi ba, haka dai ya janyo raqumin har ya kawo ta, to sojojin sun iso da rana ne, ko da suka ganta ba wanda ya kula sai da Ibn Ubay ya fara aikin da ya saba, ya fara rada yana yayatawa a tsakanin mutanen dake kusa da shi, ana shiga cikin Madina kuwa magana ta watsu kamar wutar daji, Annabi SAW ya yi shuru bai yi magana ba, yana jira ko wahayi zai sauka masa, da dai ya ji shuru sai ya nemi shawarar sahabbai kamar yadda muka san yana yi.

Wasu daga ciki suka ce kawai ya rabu da ita cikin dabara, wasu kuma suka ce a'a ya riqe abarsa, kar ya damu da rade-radin abokan gaba, ya miqe a kan munbari yana neman tsari da Ibn Ubay, har Usaid bn Hudair shugaban Aus ya nemi a ba shi damar ya kashe shi, sai kishin qabilanci ya kama Sa'ad bn Ubaada wato shugaban Khazraj kenan da Ibn Ubay ya fito a cikinsu, har dai suka dan yi musayar yawu sai da Annabi SAW ya shiga tsakani, da wannan za mu fahimci tabbas Annabi SAW yana da yaqinin cewa ba abin da ya faru sharrin munafuqai ne amma ba zai iya komai ba sai ya jira wahayi.

Ita kuwa A'ishah RA da ta dawo sai da ta yi rashin lafiya na tsawon wata guda cur, ba ta ma san meke gudana na qazafin da aka yi mata ba, kawai dai ta ga canji ne daga ma'aiki SAW, wanda in ba ta da lafiya akwai wata kulawa ta masamman da take samu, shi kuma a daidai wannan lokacin yana tsiwurwurin wahayi, sai da ta warke ne suka fita da Um-Musattah take jin labarin abin dake faruwa, sai ta nemi izinin Annabi SAW don ta je gida ta bi kadin abin dake faruwa, tana samun labari ta fara kuka, wanda har ta kwashe kwana 2 ko barci ba ta iyawa, alamun jigata suka bayyana gare ta, wannan ya sa Annabi SAW ya je ya same ta.

Ya yi addu'a sannan ya ce " A'isha na sami labarin kaza da kaza, idan ba ki da laifi a ciki to Allah SW zai wanke ki, in kuwa kin auka ciki to ki nemi gafarar Ubangiji ki tuba masa, don bawa in ya karbi kuskurensa ya tuba ga Allah, Allah yakan karbi tubansa" nan ne idanunta suka qafe, ta nemi itayenta biyu su ba shi amsa, amma ba su san me za su ce masa ba, sai ta ce "Wallahi na san cewa kun ji wannan labarin kuma ya zauna muku a zuciyoyinku har kun amince da shi, in na ce muku qazahi ne ba za ku gasgata ni ba, in kuma na ce muku tabbas ya faru za ku karba ku riqe".

Ta ce " Don haka ban da wani abin da zan ce muku sama da zancen Babana Yusuf AS sa yake cewa ={Allah ne za a nemi taimako a gunsa bisa ga abin da suke cewa}=" tana fadin haka ta koma ta kwanta, nan take wahayi ya sauka, Annabi SAW ya saki fuska yana dariya, farkon kalmar da ya yi mata ita ce "A'isha! Allah SW ya wanke ki daga wannan aikin" mahaifiyarta ta ce "A'isha tashi ki je wurinsa" da yake mace ce ga shi an wanke ta daga zargin da ake mata, kuma tana sane da irin qaunar da Annabi SAW yake mata sai ta ce "Wallahi ban zuwa, kuma ba godiyar da zan masa Allah zan gode mawa!"

Aka yi wa wadan da aka ji maganar ta bakinsu bulala tamanin-tamanin, daganan ne kuma duk wata shakka ta gushe, Madina tazauna lafiya, shi kuma Abdullah bn Ubay ya yi mummunar jin kunyar da bai taba irinta ba, har ya zama bai iya kallon mutane, wannan abin tun zamanin Annabi SAW aka yi shi kuma ya wuce, amma har yanzu dinnan munafuqan yau ba su daina zarginta da wannan aikin ba, Allah SW cikin ikonsa ya sanya su su riqa jibgar kansu da dorinar qarfe su yi wa kansu jina-jina, Allah ka yi mana tsari mu da 'ya'yammu daga sharrin Shi'a.

HARE-HARE BAYAN MUSTALAQ

Wannan yaqin na Mustalaq shi ake kira da Muraisee din, a bayansa an sami wasu hare-hare wadan da Annabi SAW ya tura, kamar dai:-

1) Wanda Abdurrahman bn Auf ya tafi qauyen Banu Kalb wanda yake Daumatul-Jandal a watan Sha'aban shekara ta 6 Hijiriyya, wannan Annabi SAW ne kansa ya zaunar da shi ya yi masa rawani, sannan ya ba shi wasu qa'idoji na yaqi wadan da zai tafi a kansu, ya ce masa "In suka yi maka biyayya to ka auri 'yar sarkinsu" (Wannan zai sa su dada sakin jiki da shi, mun ga yadda Annabi SAW ya yi bayan yaqin Banu Quraiza) suka kuwa yi masa biyayya ya yi aiki da nasihar Annabi SAW.

Zamu ci gaba insha Allah.

Rubutawa: Baban Manar.
Gabatarwa: Abu-Unaisa.

Masu son kasancewa Damu ta shafin mu na Facebook sai su bi ta wannan Rariyar dake kasa👇🏿👇🏿👇🏿

https://mobile.facebook.com/Darus-sunnah-Foundation-263121204166444/

Ga duk mai sha'awar shiga wannan zaure na Darussunnah zai aika da sunan sa da jahar sa ta wadannan lambobi:

+2347035888158,
+2348139789030.

-Ta WhatsApp din zaka Tura ba ta SMS ba,
-Idan ka Tura a Lamba Guda daya To Kada Ka Tur[truncated by WhatsApp]
11/2/17, 16:20 - ‪+234 706 048 9143‬: Karatun Littafin Saheehul Bukhaary

Darasi na 1-6

Tare da : *Sheikh Alqaasim Bn Umar Hotoro*
1⃣
http://darulfikr.com/s/33888

2⃣
http://darulfikr.com/s/33889

3⃣
http://darulfikr.com/s/33890

4⃣
http://darulfikr.com/s/33891

5⃣
http://darulfikr.com/s/33892

6⃣
http://darulfikr.com/s/33893

*Darul Muhadditheen*
*08066989773*
11/2/17, 16:20 - ‪+234 706 048 9143‬: 🇸🇦 ANNABI DA SAHABBANSA 💧// 103

Abdurrahman bn Auf ya kwana 3 yana kiransu, a qarshe suka muslunta, gimbiyar da ya aura sunanta Tumadir bntl Asbag ita ce mahaifiyar Abu-Salama 'yar sarkinsu.

2) A watan Sha'aban din dai shekara ta 6 Hijiriyya Annabi SAW ya tura Aliy RA zuwa Fadak cikin mutane 200, shi kuma labari ne ya iske Annabi SAW cewa wasu mutane sun fara taruwa don agaza wa Yahudawa, Aliy RA ya kama hanya yana tafiya da daddare in gari ya waye su buya, da haka suka kama wani dan leqen asiri wanda ya tabbatar musu da cewa ittifaqi suka yi za su taimaki Khaibar a kan su tattara musu dabinonsu, ya nuna wa musulmai inda suke taruwa, Aliy RA ya abka wa inda Banu Sa'ad din suke, suka tsere suka bar raquma 500 da tumaki 1,000, shugabansu shi ne Wabr bn Aleem.

3) Sai wanda aka tura Abubakar RA, wasu suka ce Zaid bn Haaritha ne zuwa Waadul-Qura, a watan Ramadan shekara ta 6 Hijiriyya, labari ya iske Annabi SAW cewa Fazaara ne suke son yi wa Annabi SAW kisar gilla, sai Annabi SAW ya tura musu Abubakar RA, Salama bnl Akwa' ya ce "Na fita tare da shi, muna yin sallar asuba ya ba mu izinin kai musu hari" a nan ne Salama ya kamo wasu kuyangi ciki da Um'Qirfa, diyarta ce Annabi SAW ya tura Makka ya fanso wasu musulmai daga can (Muslim 2/89), Um-Qirfa shedaniya ce, ita ce ta shirya mutum 30 don kashe Annabi SAW, an yake mata hukuncin kisa tare da su gaba daya.

4) Sai kuma harin Kurz bn Jabir wanda aka kai wasu daga cikin qabilun Ukl da Uraina, a watan Shawwal, su sun bayyana cewa sun muslunta ne, suka sami wuri a Madina suka zauna, sabo da rashin sabo da wurin suka kamu da wasu cututtuka, Annabi SAW ya tura musu raquma da za su sha nononsu da fitsarinsu don samun sauqi, da suka ga dai sun warke sai suka yi ridda, suka kashe makiyayin raquman suka kora su abinsu, shi ne Annabi SAW ya tura Kurz Alfahriy cikin mutum 20 don ya nemo su, ya wata addu'a ta masamman a kansu har aka same su aka yanke musu hukuncin da ya dace da su, hadisin yana Buhari 2/602.

ABIN DA YA FARU A HUDAIBIYYA

Tun bayan yaqin Ahzaab da Quraiza ba wani babban yaqin kuma da aka yi, Quraishawa sun gama sallamawa cewa ba sauran qarfi da suke da shi wanda za su iya fita don yaqin muslunci, sai kuma 'yan tsorurrukan da aka ba su don musulmai su sami damar bautar Allah SW a dakinsa mai alfarma, da haka ne ma aka nuna wa Annabi SAW a mafarki cewa ya shiga masallacin mai alfarma wato Qa'aba, har ya amshi mabudinsa, suka yi dawafi da Umura, wasu suka aske kayukansu wasu suka yi saisaya, da ya gaya wa sahabbansa suka ji dadi har suka zaci wannan shekarar ce, ya yi musu umurni duk suka shirya.

Larabawa da dama suka yi azamar fita tare da shi amma ya dakatar da mafi yawansu, a watan Zul-Qida shekara ta 6 Hijiriyya bayan ya wanke tufarsa ya fita a kan raqumarsa ya bar Ibn Um-Makhtum tsaron gari, wasu suka ca Nameelatul Laithiy ne, ya fita ranar litini tare da iyalinsa wato Um-Salama, cikin mutum 1,400 wasu suka ce 1,500 ne, babu wasu makamai tare da su in ba takubba a cikin kubensu ba, alamun cewa makaman tafiya ne ba na yaqi ba, yana fita ya miqi hanyar Makka, da ya isa Zulhulaifa ya yi wa abin hadayarsa alama kuma ya yi azamar Umura don mutane su tabbatar da cewa ibada ta kawo su.

Duk da haka ya tura dan leqen asiri daga Khuza'a don ya gano masa halin da Quraishawa suke ciki, yana matsowa kusa da Usfaan dan saqonsa ya dawo ya labarta masa cewa "Ka'ab bn Lu'ai ya tara maka Habashawa da sauran mutane don yaqarka, kuma su hana ka isa daki mai alfarma" daga nan sai Annabi SAW ya nemi shawarar sahabbai kan wannan lamari, Abubakar RA ya ce "Manzon Allah mun fito Umura ne ba yaqi ba, amma duk wanda ya ce zai shiga tsakanimmu da dakin Allah tabbas za mu yaqe shi" Annabi SAW ya ce "To mu qara gaba" su ma Quraishawa da suka ji tasowar Annabi SAW tuni sun shirya wani majalisi da zai tattauna yadda za a fito wa Annabi SAW din, suka yanke cewa lallai a hana Annabi SAW yin wannan Umuran ta kowace hanya.

Can kuma sai labari ya iske Annabi SAW daga Banu Ka'ab cewa Quraishawa sun sauka a Zutuwa da sojoji kusan 200 tare da kwamandansu a lokacin kuma kwamandan Annabi SAW daga baya wato Khalid bnl Walid, a babbar hanyar da za ta kai su cikin Makka, har dai aka kusanci juna yadda kowa zai iya hango waninsa, lokacin da musulmai suke sallar Azahur ne Khalid ya ga suna ruku'u da sujjada ya ce lallai a irin wannan yanayi in suka auka wa musulmai da La'asar ba qaramar ribatarsu za su yi ba, to sai Allah SW ya saukar da sallar tsoro yadda ta bata masa shirin da ya yi, yanzu sai dai a sake wata dabarar, don da farko ya ga yadda musulmai ne suka yi alwala suka shiga salla gaba daya, yanzu yanayin ya canja, kar a manta su 200 ne musulmai kuma 1,500.

Irin abubuwan da Annabi SAW ya gani na kai komon da Khalid yake yi da abin da aka gaya masa na shirin da suka yi ya sa ya sauya hanya, ya kurkurda da mutanensa tsakanin duwatsu don dai ya kauce wa zubar da jini, shi ba abin da ya fito da shi kenan ba, har da haka Khalid ya tura wa Quraishawa gargadi, Annabi SAW na isa Thunayyatul Maraar kwatsam sai raqumarsa ta duqa, suka ce "Ta duqa" Annabi SAW ya ce "Ba halinta ba ne, wanda ya tsare giwayannan ya tsare ta, wallahi ba wani abin da suke girmamawa na addini da za su kawo min sai na amsa musu" daga nan ya yi wa raqumar tsawa ta miqe, wannan magana tana da mahimmanci sosai, kuma wata qila ta haska mana dalilin da ya sa raqumar ta duqa har sai da ya furta ta, kuma yana furta hakan ta miqe, ga alama akwai abin da Allah SW ya shirya a nan gaba.

Zamu ci gaba insha Allah.

Rubutawa: Baban Manar.
Gabatarwa: Abu-Unaisa.

Masu son kasancewa Damu ta shafin mu na Facebook sai su bi ta wannan Rariyar dake kasa👇🏿👇🏿👇🏿

https://mobile.facebook.com/Darus-sunnah-Foundation-263121204166444/

Ga duk mai sha'awar shiga wannan zaure na Darussunnah zai aika da sunan sa da jahar sa ta wadannan lambobi:

+2347035888158,
+2348139789030.

-Ta WhatsApp din zaka Tura ba ta SMS ba,
-Idan ka Tura a Lamba Guda daya To Kada Ka Tur[truncated by WhatsApp]
11/2/17, 16:20 - ‪+234 706 048 9143‬: 🇸🇦 ANNABI DA SAHABBANSA 💧// 104

Zuwa wani lokaci sai Badeel bn Warqaa daga Khuza'a ya sami Annabi SAW, dama yakan saurare su sosai don abin dake tsakaninsu, yake ce masa "Na bar Ka'ab bn Lu'ai da mutanensa sun riga sun daje bakin ruwan Hudaibiyya, tare da mata da qananan yara, suna qoaarin su yaqe ka don su hana ka isa ga daki mai alfarma" yana nufin in qishi ya gallabi musulmai ba inda za su sha ruwa gashi lokaci na yaqi, Annabi SAW ya ce "To ai mu ba yaqi ya kawo mu ba, mun zo yin Umura ne, su kuma yaqi ya riga ya gajajjala su, in suna ganin mu ajiye yaqi na tsawon wani lokaci sai a yi hakan, su rabu da ni na ji da wasu mutanen, in suka ga za su yi irin abin da wasu suke yi bismilla, in ba haka ba kuma sun gaza kenan ba su da yadda za su yi da mu, in duk suka ga ba daya sai yaqi, to wallahi zan yaqe su koda zan rage ni kadai ne".

Badeel ya ce zai isar musu da saqon, ya kama hanya har ya isa wurin mutanen ya ce " Daga wurin mutuminku nake, na ji yana wata magana mai mahimmanci, in kun ga na fadi sai na fada kowa ya ji" marasa tunaninsu suka ce "Ba mu da buqatar yin magana da shi" masu hankalin cikinsu suka ce "Fadi mu ji" ya kwashe labari kab ya gaya musu, sai suka turo Mikraz bn Hafs, da Annabi SAW ya hango shi sai ya ce "Wannan mayaudari ne" amma ya maimaita masa abin da ya gaya wa Badeel da mutanensa, ya koma ga Quraishawa ya qyanqyasa musu, sai wani mutum cikin Kinana da ake ce masa Hulais bn Alqama ya ce shi zai je ya iske Annabi SAW.

Annabi SAW na hango shi ya ce "Ga wanenan yana daya daga cikin mutanen da suke girmama dabbobin hadaya ku tura masa" suka turo gaba suka fuskance shi suna "Labbaikal Lahumma labbaik" da ya ga haka sai ya ce "Subhanalla! Bai dace ba irin wadannan mutanen a hana su isa ga dakin Allah" sai ya koma wurin mutanensa ya ce musu ya ga dabbobin hadaya duk an alamta su don ibada bai dace ba a hana su isa ga dakin Allah, suka dan yi musayar yawu a tsakaninsu, Urwa bn Mas'ud Atthaqafiy ya ce "Wannan mutumin ya kawo muku mafita ku amsa kawai, ni kuma bara na je na same shi"

A nan ne Urwa ya kawo masa maganganu guda biyu, wadan da shi a ganinsa kowace daya ba ta da riba ga Annabi SAW, wato ta farko dai Quraishawa su ci riba a kansa su kashe masa mabiya gaba daya, ko kuma shi ya yi nasara ya kashe 'yan'uwansa da kansa, sai yake cewa in za a ci nasarar a kansa ne to bai ganin mutanen dake tare da shi za su iya tsinana masa komai, duk tserewa za su yi su bar shi, wannan maganar ta baqanta wa Abubakar RA rai, sai ya ba shi amsa daidai da abin da ya fada ta cewa ya je ya tsotsi nonon Lata, ya sifanta shi da jariri maras hankali, ya kamanta mahaifiyarsa da abin da yake dauka abin bauta, tabbas buqata ta biya don ya fusata, shi ma ka ga ba zai sake raina su ba.

Yana magana ya tabar gemun Annabi SAW, can Mugeera ya make hannunsa da kube, sai ya daga kansa ya ce " Wannan waye kuma?" Suka ce masa "Mugeera bn Shu'uba ne" ya ce "Mayaudari! Ca nake kwanannan na yi ta fama da yaudarar da ka yi?" Dama a baya wani abu ya hada shi da wasu ya kashe su ya gudu Madina ya muslunta, Annabi SAW ya karbi musluncinsa ya tunkude abin da ya zo da shi na wadan da ya kashe, sai Urwa ya fara kafa wa sahabban ido yana ganin alaqarsu da Annabi SAW, da ya koma sai yake ce musu "Kai jama'a! Wallahi na bi manyan sarakuna irin su Kisra, Qaisar da Najashiy wallahi ban ga sarkin da mutanensa suke daukaka shi kamar Muhammad ba"

Ya ce "In da zai yi kaki sai dai ya fada a hannun wani ya yi man-shafawa da shi, in zai ce a yi wani abu har rige-rige suke yi, in yana alwala fada suke yi kan wanda zai sami ruwan, in kuma zai yi magana duk sai su kwantar da muryoyinsu, ba mai iya kafa masa ido don girmamawa, ya kawo muku mafita ku karba kawai" to kafuri kenan yake gaya wa 'yan uwansa abin da ya gani da idonsa, don Allah ka ji irin shedar da ya yi wa sahabbai bayan Qur'ani ya tabbatar cewa sun yarda da Allah SW shi ma ya yarda da su, amma ka ji abin da 'yan Shi'a suke fadi game da su.

Da dai samari 'yan ina da yaqi suka ga manyansu suna qoqarin kauce wa yaqin sai suka qirqiro abin da zai hana a yi sulhun, suka yanke cewa za su bari sai dare ya tsala sannan su fita cikin sirri su kashe wasu daga cikin sojojin musulmai yadda ba zai taba yuwuwa a kauce wa yaqin ba, tabbas sun yi hanqoron ida nufinsu, yadda mutum 70-80 cikin dare suka fita zuwa dutsen Tan'eem don abka wa musulmai, sai babban kwamandan hafsoshin soji wato Muhammad bn Salama ya riga ya yi caraf da su, da yake musulmai a daidai wannan lokacin ba su da maslaha da yaqin sai suka sake su don neman sulhu.

Daganan sai Annabi SAW ya yi nufin tura wani jakada wanda zai tabbatar musu da babban dalilin da ya sa ya zo Makka, sai ya kira Umar RA daga farko, amma da ya fahimci matsayinsa a wurinsu sai ya kira Usman bn Affan RA don shi dan dangi ne ta uwa da uba, za mu yi bayani in mun zo, Annabi SAW ya ce masa "Ka gaya musu cewa ba yaqi ya kawo mu ba, Umura muka zo yi, ka kuma yi musu da'awa zuwa ga muslunci" ya ce masa ya je wajen musulmai maza da mata ya yi musu bushara da cewa budi nanan kusa Allah zai mai da Makka qasar muslunci.


Zamu ci gaba insha Allah.

Rubutawa: Baban Manar.
Gabatarwa: Abu-Unaisa.

Masu son kasancewa Damu ta shafin mu na Facebook sai su bi ta wannan Rariyar dake kasa👇🏿👇🏿👇🏿

https://mobile.facebook.com/Darus-sunnah-Foundation-263121204166444/

Ga duk mai sha'awar shiga wannan zaure na Darussunnah zai aika da sunan sa da jahar sa ta wadannan lambobi:

+2347035888158,
+2348139789030.

-Ta WhatsApp din zaka Tura ba ta SMS ba,
-Idan ka Tura a Lamba Guda daya To Kada Ka Tur[truncated by WhatsApp]
11/2/17, 16:22 - ‪+234 706 048 9143‬: Wata rana Annabi Musa
yana zaune sai yaga
wani tsuntsu mai kyawun gaske ya shiga
cikin tabo sai jikinsa ya baci ya koma yayi
muni,sai tsuntsun ya shiga cikin ruwa ya
wanke jikinsa sai kyawunsa ya dawo.yayi
tayin hakan har sau biyar,sai mamaki ya
kama Annabi Musa yace "Allah ka sanar
dani
fassarar abinda wannan tsuntsun ya
aikata",sai Allah ya sanar dashi cewa
kamar
haka:Al'ummar Annabi Muhammad(S.A.W)
zasu dinga aikata zunubi amma da zarar
sunyi sallar ta farilla to wannan zunubin
zai
goge kamar yadda wannan tsuntsu yake
wanke jikinsa.Allah yasa mu dace kasa
muzama masu tsaida sallar farilla akan
lokaci, ameen.ka/ki sanarda ilmi ko da missalin zarrane itama sadakane yanwa boyeta kuma fitinane.
11/2/17, 20:51 - ‪+234 706 048 9143‬: <Media omitted>
11/2/17, 21:15 - ‪+966 56 234 6811‬: Allah sawwaqe
11/2/17, 21:20 - ‪+234 706 048 9143‬: Ameen
11/3/17, 04:38 - ‪+966 59 698 0922‬: Waiting for this message
11/3/17, 06:03 - ‪+234 806 480 7468‬: Waiting for this message
11/3/17, 06:11 - ‪+234 803 886 7042‬: بِسْــــــــــــــــمِ اللَّهِ الرَّحْمَ الرَّحِيْم.......
The Heart that believes and fears ALLAH Shall always have Peace & Contentment. May you and ur Family remain peaceful & contented forever. May Allah fulfil all our needs, may HE accept all our duas, remove our difficulties and Protect us from Shaytaan and all Evil..... Alhamdulillah it's Friday,remember the Sunnah's of the day, especially reciting Surat Al-Kahf.....

Good Morning
And
Juma'at Mubaraq
11/3/17, 06:24 - ‪+234 803 445 8299‬: <Media omitted>
11/3/17, 09:17 - ‪+966 56 843 8722‬: Waiting for this message
11/3/17, 09:17 - ‪+966 56 843 8722‬: Waiting for this message
11/3/17, 10:47 - ‪+234 806 583 2255‬: _*Oh Allah! Put us Among the Beneficiaries of this Great Day, "Friday". Save our Souls from the flame of Hellfire, Grant us Access to the Shade of Your throne on the Day of Judgement, Forgive our sins before our death, Ease our tasks and Grant us Jannatul Firdausi." Sabahul Khair Wa Jum@ Mubarak "*_
11/3/17, 11:48 - ‪+234 706 048 9143‬: Waiting for this message
11/3/17, 15:52 - ‪+234 806 762 4891‬: 🕌Prayer is a free outgoing call to ALLAH, no Network or Battery problem,
always good Signal & all Messages sent.
📍Make Prayer a habit and remember me in your Prayer as I will always remember you in mine.
👉🏾Salutation for the Best day of the Week...
11/3/17, 17:13 - ‪+234 706 048 9143‬: Waiting for this message
11/3/17, 21:10 - ‪+234 706 048 9143‬: Be educated with the electronic world!

1. *PAN* - permanent account number.
2. *PDF* - portable document format.
3. *SIM* - Subscriber Identity Module.
4. *ATM* - Automated Teller machine.
5. *IFSC* - Indian Financial System Code.
6. *FSSAI(Fssai)* - Food Safety & Standards Authority of India.
7. *Wi-Fi* - Wireless fidelity.
8. *GOOGLE* - Global Organization Of Oriented Group Language Of Earth.
9. *YAHOO* - Yet Another Hierarchical Officious Oracle.
10. *WINDOW* - Wide Interactive Network Development for Office work Solution.
11. *COMPUTER* - Common Oriented Machine. Particularly United and used under Technical and Educational Research.
12. *VIRUS* - Vital Information Resources Under Siege.
13. *UMTS* - Universal Mobile Telecommunicati ons System.
14. *AMOLED* - Active-matrix organic light-emitting diode.
15. *OLED* - Organic light-emitting diode.
16. *IMEI* - International Mobile Equipment Identity.
17. *ESN* - Electronic Serial Number.
18. *UPS* - Uninterruptible power supply.
19. *HDMI* - High-Definition Multimedia Interface.
20. *VPN* - Virtual private network.
21. *APN* - Access Point Name.
22. *LED* - Light emitting diode.
23. *DLNA* - Digital Living Network Alliance.
24. *RAM* - Random access memory.
25. *ROM* - Read only memory.
26. *VGA* - Video Graphics Array.
27. *QVGA* - Quarter Video Graphics Array.
28. *WVGA* - Wide video graphics array.
29. *WXGA* - Widescreen Extended Graphics Array.
30. *USB* - Universal serial Bus.
31. *WLAN* - Wireless Local Area Network.
32. *PPI* - Pixels Per Inch.
33. *LCD* - Liquid Crystal Display.
34. *HSDPA* - High speed down-link packet access.
35. *HSUPA* - High-Speed Uplink Packet Access.
36. *HSPA* - High Speed Packet Access.
37. *GPRS* - General Packet Radio Service.
38. *EDGE* - Enhanced Data Rates for Globa Evolution.
39. *NFC* - Near field communication.
40. *OTG* - On-the-go.
41. *S-LCD* - Super Liquid Crystal Display.
42. *O.S* - Operating system.
43. *SNS* - Social network service.
44. *H.S* - HOTSPOT.
45. *P.O.I* - Point of interest.
46. *GPS* - Global Positioning System.
47. *DVD* - Digital Video Disk.
48. *DTP* - Desk top publishing.
49. *DNSE* - Digital natural sound engine.
50. *OVI* - Ohio Video Intranet.
51. *CDMA* - Code Division Multiple Access.
52. *WCDMA* - Wide-band Code Division Multiple Access.
53. *GSM* - Global System for Mobile Communications.
54. *DIVX* - Digital internet video access.
55. *APK* - Authenticated public key.
56. *J2ME* - Java 2 micro edition.
57. *SIS* - Installation source.
58. *DELL* - Digital electronic link library.
59. *ACER* - Acquisition Collaboration Experimentation Reflection.
60. *RSS* - Really simple syndication.
61. *TFT* - Thin film transistor.
62. *AMR*- Adaptive Multi-Rate.
63. *MPEG* - moving pictures experts group.
64. *IVRS* - Interactive Voice Response System.
65. *HP* - Hewlett Packard.

*Do we know actual full form of some words???*
66. *News paper =*
_North East West South past and present events report._
67. *Chess =*
_Chariot, Horse, Elephant, Soldiers._
68. *Cold =*
_Chronic Obstructive Lung Disease._
69. *Joke =*
_Joy of Kids Entertainment._
70. *Aim =*
_Ambition in Mind._
71. *Date =*
_Day and Time Evolution._
72. *Eat =*
_Energy and Taste._
73. *Tea =*
_Taste and Energy Admitted._
74. *Pen =*
_Power Enriched in Nib._
75. *Smile =*
_Sweet Memories in Lips Expression._
76. *etc. =*
_End of Thinking Capacity_
77. *OK =*
_Objection Killed_
78. *Or =*
_Orl Korec (Greek Word)_
79. *Bye =*♥
_Be with you Everytime._

*share these meanings as majority of us don't know them*
11/3/17, 21:44 - ‪+234 803 613 7108‬: Waiting for this message
11/3/17, 21:44 - ‪+234 803 613 7108‬: Waiting for this message
11/3/17, 21:56 - ‪+966 56 578 4933‬: Masha Allah
11/3/17, 22:08 - ‪+234 803 920 3575‬: Barakallahu fih
11/3/17, 22:14 - ‪+234 806 480 7468‬: Waiting for this message
11/3/17, 22:20 - ‪+234 706 048 9143‬: Masha Allah ,Allah yasanya Alkhairee aciki
11/3/17, 22:30 - ‪+234 803 234 6975‬: بارك الله
11/3/17, 22:47 - ‪+234 803 445 8299‬: Masha Allah Barakallah lALLAH ya sanya alkhairi cikinsa ya kare ku daga sharrin cikinsa, bi rahamatika ya Rabbal alamin.
11/3/17, 22:50 - ‪+234 814 458 4044‬: Assalmu mutanen dandali
Gaisuwa dayawa tari tuli
Nayiwo muku kyauta ba jangali
Kwana biyu mundan sa6ulei
To yaukam munyo tozali
11/3/17, 23:45 - ‪+234 806 160 8565‬: Allah ya sanya alkhairi
11/4/17, 05:37 - ‪+234 806 480 7468‬: Waiting for this message
11/4/17, 08:30 - ‪+234 703 735 0032‬: Haka ne gsky dftr Allah yasa mudace
11/4/17, 09:44 - ‪+234 803 635 2391‬: Ameen
11/4/17, 10:04 - ‪+234 803 421 7729‬: <Media omitted>
11/4/17, 10:19 - ‪+234 806 594 2370‬: .
11/4/17, 14:47 - ‪+234 809 638 1743‬: Rayuwa Haske ce. Mutuwa kuma Aya ce. Arziki jarrabawa ne. Talauci kuwa Misali ne. Hankali Makaranta ne. Ilimi kuwa Jagora ne. Jahilci kuwa Duhu ne. Duniya gida ce. Qabari Daki ne. lahira kuwa matabbata ce. Kada mu manta fa mu baki ne yanda muka zo haka zamu koma. Ya Allah kasa mudace.
*صباح الخير☕*
🏇🏇🏇🏇🏇
'yan uwa Muyi rige-rige wajan Aikin Alkhairi. *GOOD MORNING*
11/4/17, 14:54 - ‪+234 803 613 7108‬: Waiting for this message
11/4/17, 21:28 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
11/4/17, 21:29 - ‪+234 814 458 4044‬: Waiting for this message
11/4/17, 22:04 - ‪+234 803 970 2376‬: <Media omitted>
11/4/17, 22:16 - ‪+234 814 458 4044‬: ¶¶ indai karatu zakayi
¶¶ agarinku himma saikayi
¶¶ abun akwai ban tausayi
¶¶ almajirai ba kariya

***

¶¶ in mungani muka shantake
¶¶ a tiqa-tiqi Abu zai tike
¶¶ kuzo maná ga igiya💫 rike
¶¶ don tamke maison gaskiya
11/4/17, 22:32 - ‪+234 703 480 8326‬: 114.Aslm.Abdullah Ibn Al-Harith Yace"Ban Taba Ganin Wani Mai Yawaita Murmushi ,Fiye da Manzon Allah ba (SAW)".(Sahihul Sunanittirmiziy,3641)Abu Salamah
11/5/17, 05:39 - ‪+234 806 480 7468‬: Waiting for this message
11/5/17, 06:11 - ‪+234 803 561 8538‬: Do you know anyone with BSc/HND in the following fields?

1. Social Sciences
2. Law
3. Finance
4. Mathematics
5. Statistics
6. Mechanical Engineering
7. Chemical Engineering
8. Petroleum Engineering
9. Metallurgical Engineering
10. Electrical Engineering
11. Geology?

Please tell them to apply. Shell is currently recruiting graduates. https://www.careerportal.com.ng/companies/shell-nigeria/
11/5/17
, 09:52 - ‪+234 703 480 8326‬: 115.Aslm.Jabeer Ibn Samura Yace"Manzon Allah (SAW)Ya Kasance ne Mai Yawaita Shuru Mai Qarancin Dariya"(Sahihul Jami'i 4822)Abu Salamah
11/5/17, 10:29 - ‪+234 803 234 6975‬: Wa Alaikumus Salam.
JazakumulLahu Khairan
11/5/17, 10:43 - ‪+234 803 234 6975‬: Salamun Alaikum.
In Sha Allahu Ta'ala yau *MALAM KABIRU GOMBE* shine zai jagoranci sallar *AZAHAR* a *SABON MASALLACIN JUMA'A* federal low-cost *MISAU.*
11/5/17, 10:53 - ‪+234 803 157 5781‬: <Media omitted>
11/5/17, 10:59 - ‪+234 803 157 5781‬: DAGA MIMBARIN MAGABATA (1)
*********************************
Daga cikin hanyoyin samun shiriya da kuma wa'azantuwa ga mumini akwai bibbiyar ayyuka da zantukan magabata na kwarai tare da yin nazari domin amfana dashi.

Shi yasa naga ya dace mu rika dauko ire-iren maganganunsu muna yin nazari domin Qaruwa da juna.

Wannan shine darasi na farko kuma zamuyi nazarin ne akan :

ILLOLIN BIN SON ZUCIYA, DA KUMA FALALAR MASU SA'BA MA ABINDA ZUCIYARSU TAKE SO.


1. Malik bn Dinar yana cewa "Kuyi yaqi da zukatanku kamar yadda kuke yin yaqi da abokan gabarku".

(Al Kamil fil Lugah shafi na 187).

Wannan maganar haka take domin kuwa ita zuciya idan baka Yaqeta ba, ita zatayi rinjaye akanka ta ja mutum har zuwa wutar Jahannama (Allah ya kiyashemu).


2. Abu Sulaiman Ad-Daraniy (rah) ya kasance yana cewa "Mafificin ayyuka shine sa'ba ma bin son rai ko son zuciya".

(Tahzeebus Siyar 2/865).

Hakika duk aikin da son rai ya shiga cikinsa, sai ya batashi komai muhimmancinsa.


3. Wahbu 'dan Munabbihu yace "Duk wanda ya sanya sha'awarsa a karkashin tafin Qafarsa (wato ya tattaketa, yafi Qarfinta) to shaitan ko inuwarsa ya gani sai ya tsorata..

Wanda kuwa hakurinsa ya rinjayi son zuciyarsa, to wannan shine Malami mai rinjaye".

(HILYATUL AULIYA' 3/27).

Wannan zancen haka yake. Domin kuwa duk wanda ya siffantu da wannan siffar, shaitanun fili ma tsoronsa sukeyi balle wancan dake boye..


4. Fudhaylu bn 'Iyadh (rah) yace "Bawa ba zai zama cikakken mai ibadah ba, har sai ya fifita addininsa akan sha'awarsa. Kuma bawa ba zai hallaka ba, har sai ya fifita sha'awarsa akan addininsa".

Tabbas bin son rai, biye ma sha'awa, shi ya hallakar da miliyoyin matasa suka afkwa cikin zinace-zinace da luwadi da madigo.. Sun hallaka sun kama hanyar ta'bewa sai da in sun tuba..


5. Ibrahim bn Dawud Alqassar (rah) yace "Mafi rauni acikin hakittu, shine wanda ya kasa danne sha'awarsa. Kuma mafi Qarfi acikin halittu shine wanda ya samu Qarfin danne sha'awarsa".

(Almuntazam 13/374).

Rashin danne sha'awa yakan sanya wasu Matasan har sun mayar da Zina da Luwadi sun zama tamkar Sana'arsu.

Wasu kuma (Mata) sun zama iyayen 'ya'yan da babu uba.. ('Ya'yan gaban fatiha).

6. Ibrahim bn Adhama (rah) yace "Mafi tsananin Jihadi shine yaqi da bin son rai. Domin wanda ya hana ma zuciyarsa abinda take so (na sha'awa ko sa'bon Allah) to hakika wannan ya huta daga sharrin duniya da bala'in cikinta, Kuma zai zamanto an kiyayeshi kuma an tseratar dashi daga chututtukan cikinta".

Kunji fa 'Dan Adhama manyan mazaje wadanda rayuwarsu ta Qare wajen bin Allah. Hakika ba'a samun nasara da addu'a ka'dai. Dole sai mun tashi tsaye mun nemi ilimin gyaran zukata. Mu kwaikwayi halayen Magabatanmu wadanda suka wofinta duniya da abin cikinta. Wadanda lahirar ka'dai ita ce manufarsu.

Anan zamu tsaya in sha Allahu sai a darasi na gaba zamu dora daga inda muka tsaya. Da fatan Allah shi amfanar damu da abinda muka karanta ameen.

An gabatar da karatun a Zauren Fiqhu Whatsapp 2 ranar 02/11/2017 13-02-1439.

In da hali kowanne dalibi ya dauki daya daga cikin wadannan maganganun yayi mana Qarin haske bisa fahimtarsa, tare da wa'azantar da sauran 'Yan uwa akan wannan maudhu'in da ake kai.
11/5/17, 12:05 - ‪+234 803 236 7287‬: Pls for Allah's sake read to the End!
*WHAT IS LIFE?*

HUMAN being struggles Morning, Afternoon and Night!!
If you ask him/her why? He replies; looking for life!
What life?
He replies:- Good life!!
What kind of good life?
He replies:- I want a car, house, beautiful/handsome Wife/Husband.
How comes there are those with everything that you mentioned but DONT enjoy anything in this world?
Now, let us ask ourselves, what is good life?
Let me tell you the secret of having good life:
1. It is to be satisfied with what you have.
2. Fear Allah (By obeying His Commandments).
3. Be good to Others.
4. Forgive those that wronged you.
5. Maintain your LOVE & HUMANITY to others.
****This is a secret of GOOD LIFE. ****
MAY ALLAH BLESS US WITH THE ABOVE... (Aameen Aameen)
Remember how you came to this world;
1. You came in this World Crying, people will cry for you, on your departure.
2. You came in this World Undressed, they dressed you up ... You'll leave this world Undressed ... They will dress you up too.
3. You were washed, when you came .... You'll be washed on your departure.
4. You could NOT walk when you came in this world, they carried you .... Similarly, you will be carried on the day of your departure.
5. When you came in this World, the ADHAN (call for Prayer) was given without SALAAH (Prayer) .... But on the day of your departure, the SALAAH will be offered for you WITHOUT ADHAAN!!
Let us wake up, my Brothers and Sisters before the Angel of Death approaches us, for there will be NO excuse!!!
Let us ask Allah to grant us GOOD END of our lives in this World..
Let us NOT forget praising Him by saying:
SUBHAANALLAH
ALHAMDULILLAH
LAAILAHA ILLA ALLAH
ALLAHU AKBAR
If you have gained something from this message, please share with Others ...
May Allah grant us understanding.....
(Ameen Thumma Ameen)
السَّلاَمُ عَلَيْكُمْ وَرَحْمَةُ اللهِ وَبَرَكَاتُهُ
11/5/17, 15:07 - ‪+234 809 638 1743‬: <Media omitted>
11/5/17, 15:19 - ‪+234 703 039 6386‬: Bai da lfy
11/5/17, 15:24 - ‪+234 803 234 6975‬: Allah Yasa albarka.@2348036137108
11/5/17, 19:41 - ‪+234 809 638 1743‬: Allah yabani da yau ladi nasamasa suna USUMAN
11/5/17, 19:42 - ‪+234 809 638 1743‬: <Media omitted>
11/5/17, 19:49 - ‪+234 806 648 4197‬: Allah yarama da imani
11/5/17, 20:25 - ‪+234 902 375 3089‬: Allaah yayi Albarka
11/6/17, 01:37 - ‪+234 706 048 9143‬: ASSALAMU ALAIKUM JAMA'AH.

DAN ALLAH A LURA DA IRIN WANNAN KIFI KO KUMA A LURA DA WANNAN ABU KAMAR QOYI A CIKIN KIFI SAYIDIN BA QOYI BANE WATA CUTA CE A CIKIN KIFIN, IDAN AN SAMU IRIN WANNAN ABU? TO KADA ACI DOMIN GUBA NE, DAN ALLAH A SANAR DA MATAN MU IYAYE DA "YAN UWA QANNE DA YAIYE DUKA SU SANI, ALLAH YA TSARE MU YA KU6UTAR DAMU AMEEN.

SirKashim Ibrahim. Sardauna
LAHADI
09/02/1439
29/10/2017
10:22pm
11/6/17, 01:37 - ‪+234 706 048 9143‬: <Media omitted>
11/6/17, 09:00 - ‪+234 809 638 1743‬: BAKI GUDA UKU SUNA ZUWA KAI TSAYE BA TARE DA SANAR WABA

1-arziki
2-rabo
3-mutuwa

Ya Allah kasanya arzikin mu yazama halal
Ya Allah kasanya rabanmu ya zama mai kyau mai albarka
Ya Allah kasanya mutuwa tazama hutu a Garemu ka kyautata makwancinmu
BARKA DA ASUBA
11/6/17, 09:00 - ‪+234 706 069 6160‬: Waiting for this message
11/6/17, 09:01 - ‪+234 706 069 6160‬: Waiting for this message
11/6/17, 11:43 - ‪+234 803 412 3993‬: MashaAllah
11/6/17, 21:37 - ‪+966 59 344 9688‬: هذا الولد في مركز الشرطه بشارع الاربعين وله 49 يوم ولا يعرف ارقام احد والديه او اقربائة ولايعرف عنوان بيتهم
ارسلها لجميع القروبات للمساعده
ادخلوا الفرحه لوالديهوفرجوا عنهم كربتهم وحتسبوا الاجر عند الله
11/6/17, 21:37 - ‪+966 59 344 9688‬: <Media omitted>
11/6/17, 21:41 - ‪+234 806 767 6223‬: Students of Mass com
Kindly read this and share it asap
It is a workshop training on media practices for female students in journalism

http://daria.media/training-programs/the-daria-workshop-series
11/6/17
, 22:34 - ‪+234 806 160 8565‬: <Media omitted>
11/6/17, 23:07 - ‪+234 806 648 4197‬: Thank comrade Abdullhi yusuf
11/7/17, 00:59 - ‪+234 806 160 8565‬: 👍
11/7/17, 09:06 - ‪+234 806 480 7468‬: 《KA KOYI DARASI DAGA MAQIYAN KA》

ﻗﺎﻝ ﺣﻜﻴﻢ : ﺃﻧﺼﺖ ﻭﺍﺳﻤﻊ ﻟﻤﺎ ﻳﻘﻮﻟﻪ ﺃﻋﺪﺍﺋﻚ، ﻓﻔﻲ ﺑﻌﺾ ﻛﻼﻣﻬﻢ ﺟﺰﺀ ﻣﻦ ﺍﻟﺤﻘﻴﻘﺔ ﺍﻟﺘﻲ ﺍﺧﻔﺎﻫﺎ ﻏﻴﺮﻙ !
Wani mai hikima, Yace: Kayi shiru ka saurara game da abinda maqiyan ka ke cewa, a cikin wasu kalaman su, akwai 6angare da ya qunshi gaskiya wacce wanin ka ya 6oye!
MA'ANA:
Mai gaba dakai (Maqiyin ka), har kullum burin sa shine, qoqarin gano inda kuskuren ka yake domin ya bayyana wa duniya suga baqin ka! Saboda haka, kai kuma ka kasance tamkar ďalibi mai daukar karatu domin sauraron abinda dake fitowa daga gare shi, daga nan sai kayi kokarin riqo da gaskiyar da ya furta kan kuskuren ka a matsayin darasi domin kawo gyara cikin rayuwar ka. Don haka, kada ka zama mai gudun maqiyin ka, kayi qoqarin lizimtar inda yake, ta nan ne zaka iya samun galaba akan sa.
11/7/17, 10:52 - ‪+234 803 421 7729‬: <Media omitted>
11/7/17, 10:59 - ‪+234 803 421 7729‬: <Media omitted>
11/7/17, 12:07 - ‪+966 56 578 4933‬: <Media omitted>
11/7/17, 13:51 - ‪+234 802 425 4493‬: <Media omitted>
11/7/17, 17:22 - ‪+234 706 224 9148‬: <Media omitted>
11/7/17, 21:35 - ‪+234 803 344 3349‬: Gentleness & Softness are always excellent.They bring about unity,love & peace.On the contrary,harshness brings about disunity & instability

For husband & wife to live in harmony, they must admire & be merciful to one another.Further, she must respect him, & he must be kind to her

Your husband deserves to be respected. Be obedient in good, polite, keep on smiling, take care of his desire & stomach & avoid suspicion

Your dearest wife deserves massive kindness. Be kind to her in everything: Feed her; cloth her; educate her; accommodate her; & pardon her.

Ur Wife is neither a slave nor a housekeeper. She is ur companion that partakes in division of labour with U to establish an ideal family.

Conflict is inevitable in marriage. Kindness, fair hearing, forgiveness, justice & softness bring about stability & harmony in marital life

Wife is d shepherd of d household.Her responsibility is a huge one.She is an institution that produces all scholars & pious leaders globally
Are U looking for a faultless wife? A wife that can't offend U at all? If yes, then no one in this world,but rather in Paradise. Be kind pls

As part of kindness, if the wife asks her husband for allowances for breastfeeding her children from him, then he should try to pay her, Evidence of allowances for breastfeeding. Almighty says: Then if they give suck to the children for U, give them their due payment. Q65:6

The Prophet ص would say, "The best among u is he who is kindest to his wife & I m kindest to my wife". No so-called Feminism can beat this.

As wife, your husband is neither a messenger nor an aide. He deserves ur massive respect for his spending etc. Imagine ur life without him?

The attitude of "I am always right" by both husband & wife, brings about chaos & pandemonium in marital life. No one of U is infallible, pls

Both husband & wife must be convinced that to err is human. They must be ready to serve as a mirror to one another. Accept when corrected.

Wives naturally, like to be praised for, their adornment, marital r/ship & cooking. Always remember to say to her "U are superb & Unique"

Satan tries to be a stakeholder in our marital life. If one spouse is ANGRY, d other must not be ANGRY. Otherwise, Satan has defeated both

Husband & wife should try to be talking to one another with a Smiling Face.It is an act of Ibadah,romantic & could lower stress level. Smile

Marital life is a source of tranquillity & peace. It is also d best pleasure of this world. Married couple should always try to achieve that

RIGHTEOUS! Whomever is blessed with a righteous wife, completed half of his religion, so let him fear Almighty with regard to d other half

Always say to your wife:"If U see me angry, calm me down,& if I see U angry I will calm U down, otherwise we can't live together honourably"

For a successful marriage, married couple are urged to control their tongues, & avoid foul speaking by using them freely against each other

Harsh tongue & aggressive tone will not change ur spouse- wife or husband. Rather, U should use kind & gentle words, which is act of charity

Husband & Wife should try to keep their secret, confidential. It must remain within their boundaries. It should not be exposed to outsiders

D best solution for any marital problem is through ENDURANCE & GENTLENESS. Words & Decisions taken in ANGER & HIGH EMOTIONS are rash & wrong

Unsolicited & unexpected gift strengthens LOVE & MERCY btw married couple.Try to surprise ur wife/husband, from time to time with nice gifts

Married couple should avoid undermining d roles of each other in building the family. D roles of each can't be played by d other effectively

For married couple, there must be moments of happiness & sadness.For happiness both should be grateful, while for sadness, be patient & pray

Culled from tweets of @DrIsaPantami
DG National Information Technology Development Agency

https://twitter.com/DrIsaPantami/status/883085394488811520?s=08
11/8/17
, 05:51 - ‪+234 806 480 7468‬: SHEHUN MALAMI IBN QAYYIMUL JAUZIYYAH(R) Ya Ce:
;
"ZAMANI Baya Tabbata Akan Yanayi Guda 'Daya; Idan Wannan Lokaci Talauci Ne, To Wani Lokacin Kuma Wadata Ne, Haka Kuma Idan Yau Akwai 'Daukaka Wani Lokaci Kuma Akwai 'Kaskanci, Amma Ko Shakka Babu Mai Cin Nasara Shi Ne Wanda Ya Lazimci Gyara Cikin Kowanne Hali, Shi Kuma Wannan Gyara Shi Ne Jin TSORON ALLAH Cikin Kowanne Irin Halin Da Ka Tsinci Kanka".
;
Ya ALLAH! Ka Sanya Mana Jin TsoronKA a Kowanne Hali Ameeeeen
11/8/17, 19:44 - ‪+234 806 599 0370‬: ✍🏽 *WASIKA ZUWA GA KO WANNE*
*(GROUP ADMIN) HUKUMAR KIYAYE HAKKIN MASU CHATING TA DUNIYA TA BADA SANARWA ZUWA GA KO WANNE (GROUP ADMIN) WADANDA SUKA MALLAKI GROUP KAMAN HAKA*
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*YA ZAMA WAJIBI GA ADMIN GROUP YA RINKA BIYAN MEMBERS DINSA KUDIN SUBCRIBTION NA WATA WATA DOMIN SAYEN (DATA)* 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*WAJIBI NE GA GROUP ADMIN YA RINKA CANZAMA MEMBERS DINSA PHONES NA ZAMANI ADUK SANDA KAMPANONIN WAYA SUKA FITAR DA SABABBIN WAYOYI DOMIN HABAKA GROUP.*
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*DOLE NE GA GROUP ADMIN YA RINKA KAIWA MEMBERS DINSA ZIYARA A DUK RANAR {JUMA A} DOMIN SANIN LAFIYAR SU*
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*YA ZAMA WAJIBI GA ADMIN GROUP YA GUJI YIN POST KO BARIN WASU NA YIN POST DA ZAI BATA MA MEMBERS DINSHI RAI DOMIN KARE HAKKIN DAN ADAM*
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*HAKKIN GROUP ADMIN NE ADUK LOKACIN DA MEMBERS DINSHI SUKATASHI YIN AURE A NEMA MASA MATAR AURE KO A NEMA MATA MIJIN AURE.*
😜😜😜😜😜😜👍
*SHARE IT TO ADMIN GROUPS.*
11/8/17, 22:25 - ‪+234 803 970 2376‬: <Media omitted>
11/8/17, 23:54 - ‪+234 703 979 6927‬: Wa'azin Misau

Tare da: *Sheikh Muhammad Kabiru Haruna Gombe (Hafizahullah).*

18/2/1439
7/10/2017​

» Zauren Minbarin Malamai+2347037477743
11/8/17, 23:54 - ‪+234 703 979 6927‬: <Media omitted>
11/9/17, 05:54 - ‪+234 806 480 7468‬: Wanda ya fi ka wadata ba lalle ne ya fi ka arziki ba. Wadatacce shi ne wanda yake samun biyan bukatunsa.
11/9/17, 06:06 - ‪+234 814 458 4044‬: ✔✔
11/9/17, 06:36 - ‪+234 803 234 6975‬: أكثروا من قول ( أستغفر الله العظيم الذي لا إله إلا هو الحي القيوم وأتوب إليه) فإن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال: ( من قال: [أستغفر الله العظيم الذي لا إله إلا هو الحي القيوم وأتوب إليه] غفرت ذنوبه وإن كان قد فر من الزحف) [ سنن أبي داود ١٥١٧]
Ku yawaita fadin:
( أستغفر الله العظيم الذي لا إله إلا هو الحي القيوم وأتوب إليه)
Saboda Manzon Allah wanda tsira da Amincin Allah su tabbata a gareshi ya: Duk Wanda Ya fadyi:
( أستغفر الله العظيم الذي لا إله إلا هو الحي القيوم وأتوب إليه) Abu Dawud: 1517
Za a gafarta masa, ko da ya arce Daga filin daga filin Daaga.
Maanarta: Ina neman gafarar Allah mai girma, wanda babu abun bautawa da gaskiya sai shi, Rayayye mai tsayar da komai, kuma ina Tuba zuwa gareshi.
Allah ya yi mana muwafaqa ya yawan Istigfari.
11/9/17, 06:37 - ‪+234 806 480 7468‬: Ameen sarki
11/9/17, 06:46 - ‪+234 803 234 6975‬: 🌹🌹🌹
11/9/17, 10:18 - ‪+234 803 217 2883‬: This touched my heart:
Never underestimate Allahs mercy and power:
A young man' mother was hospitalized.
وأدخلت للعناية المركزه
She was put in intensive care.
وفي يوم من الأيام صارحه الأطباء
A few days later, the doctors told him the truth.
بأن حال والدته ميؤوس منها وأنها في أي لحظة تفارق الحياة
Her condition was hopeless, she could expire at any moment.
وخرج من عند أمه هائما على وجهه
He left from the hospital distraught about his mother
وفي طريق عودته لزيارة والدته
On his way, returning to visit his mother
وقف في محطة البنزين
He stopped at a gas station
وهو ينتظر العامل ليضع البنزين في سيارته
As he was waiting for the attendant to fill up his tank
رأى تحت قطعة كرتون قطة قد ولدت قططا صغاراً
He noticed that a cat had given birth to her kittens under a cardboard box
وهم لا يستطيعون المشي
They could barely walk
فتساءل!!!!!
He pondered!!!!
من يأتي لهم بالطعام وهم في هذه الحال؟
فدخل للبقالة
Who would feed them under these circumstances, and went in to the store
واشترى تونة
He bought tuna (a type of fish),
وفتح العلبة ووضعها للقطة وانصرف للمستشفى
opened the can for them and continued on his way to the hospital.
وعندما قدم للعناية مكان تنويم أمه
When he entered the intensive care unit
لم يجدها على سريرها فوقع ما في يده
His mother wasn't there anymore, he dropped what was in his hands,
فاسترجع وسأل الممرضة
and rushed to ask the nurse
أين فلانة؟
Where is she?
فقالت تحسنت حالتها فأخرجناها للغرفة المجاورة
She said: she got better, so we moved her to the next room
فذهب لها
He went to his mother
فوجدها قد أفاقت من غيبوبتها
Whom he found fully alert
فسلم عليها وسألها
He greeted her and asked what happened
فقالت أنها رأت وهي مغمى عليها
She said that she saw while she was unconscious
قطة وأولادها رافعين أيديهم يدعون الله لها
A cat and her kittens with their hands extended towards the heavens praying for her
فتعجب الشاب
The young man stood there in amazement
فسبحان من وسعت رحمته كل شيء
Praise to the one who's compassion is all encompassing
سبحان الله الصدقةدفعت بلاء بإذن الله
Praise to Allah, alms giving repels calamities, by Allah's permission
(داووا مرضاكم بالصدقه)
(Heal your sick through alms giving)
هذه فقط علبة تونه والرسول صلى الله عليه واله وسلم قال:
This is just a can of tuna the Prophet (PABUH) says: (protect yourselves from the hell fire even with a half a date).
( إتقوا النار ولو بشق تمره)
سبحان الله
Suhbana Allah
Make this your first act of generosity
حتى لو مشغول إرسلها"
Even if you are busy, share it to as many people as you can
(لاإله إلا الله)
Lailahaillaallah
? "يارب فرج هم من ينشره"
Oh! Allah! Ease the burdens of whoever share this message.
11/9/17, 12:51 - ‪+234 814 458 4044‬: Magabata in ka kalla,
Sun fa rayu cikin adala,
Ba bisashe babu daula,
Sai fa imani da sallah,
Basu dau hanya ta handama ba.
Ya kamata ka sanya lura,
In ka bisu fa babu qura,
Baka fadawa lalura,
Shi kwa Annabi in ka lura,
Ai kamarsa cikin mu ban gani ba.
Tunda shi Allah ya nuna,
Dan Quraishu jinin Amina,
Shugaba mai son amana,
Jami'in duka 'yan lumana,
Duk wanda ya bishi bai 6ace ba.
11/9/17, 14:06 - ‪+966 56 234 6811‬: 👍
Allah qara basira,amin.
11/9/17, 21:58 - ‪+234 813 519 4002‬: Marriage الزواج
---------------------------------------------
ـ رسولُ اللهِ‏ِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): مَن أحَبَّ أن يَلقَى اللّه‏َ طاهِراً مُطَهَّراً فَلْيَلْقَهُ بزَوجَةٍ.
The Prophet (SAWA) said, 'Whoever wants to meet Allah pure and immaculate should meet him accompanied by a wife.'
ـ رسولُ اللهِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): ما بُنِيَ في الإسلامِ بِناءٌ أحَبَّ إلى اللّه‏ِ عزّوجلّ ، وأعَزَّ مِنَ التَّزويجِ.
The Prophet (SAWA) said, 'There is no institution in Islam more beloved and dearer to Allah than marriage.'
ـ رسولُ اللهِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): النِّكاحُ سُنَّتِي ، فَمَن رَغِبَ عَن سُنَّتي فَلَيسَ مِنّي .
The Prophet (SAWA) said, 'Marriage is my practice, so whoever rejects my practice is not from me.'
ـ رسولُ اللهِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): ما مِن شابٍّ تَزَوَّجَ في حَداثَةِ سِنِّهِ إلّا عَجَّ شَيطانُهُ: يا وَيْلَهُ ، يا وَيْلَهُ ! عَصَمَ مِنّي ثُلُثَي دِينِهِ ، فَلْيَتَّقِ اللّه‏َ العَبدُ في الثُّلُثِ الباقِي.
The Prophet (SAWA) said, 'When any young person gets married at the prime of his youth, his inner Satan cries out in rage, 'Woe unto him! Woe unto him! Two thirds of his faith have now been secured against me, and he has only to be careful of his duty to Allah in the remaining third.'
ـ رسولُ اللهِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): إذا تَزَوَّجَ العَبدُ فقدِ استَكمَلَ نِصفَ الدينِ ، فَلْيَتَّقِ اللّه‏َ في النِّصفِ الباقي.
The Prophet (SAWA) said, 'When the servant gets married, he has completed half of his faith, so let him be careful of his duty to Allah in the remaining half.'
Marriage (..2) الزواج
----------------------------------------------
ـ رسولُ اللهِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): المُتَزَوِّجُ النائمُ أفضَلُ عِندَ اللّه‏ِ مِنَ الصائمِ القائمِ العَزَبِ.
The Prophet (SAWA) said, 'A married person sleeping is better in the sight of Allah than an unmarried person spending his night in fast and prayer.'
ـ رسولُ اللهِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): اِتَّخِذُوا الأهلَ؛ فإنّه أرْزَقُ لَكُم.
The Prophet (SAWA) said, 'Take up a wife for verily that will bring about an increase in your sustenance.'
ـ رسولُ اللهِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): زَوِّجُوا أياماكُم ، فَإنَّ اللّه‏َ يُحسِنُ لَهُم في أخلاقِهِم ، ويُوَسِّعُ لَهُم في أرزاقِهِم ، ويَزِيدُهُم في مُرُوّاتِهِم .
The Prophet (SAWA) said, 'Marry those who are single among you for verily Allah will develop their moral traits [through marriage], He will increase their sustenance for them, and will enhance their integrity and gallantry.'
ـ رسولُ اللهِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): شِرارُكُم عُزّابُكُم ، رَكعَتانِ مِن مُتَأهِّلٍ خَيرٌ مِن سَبعِينَ ركعةً مِن غَيرِ مُتَأهِّلٍ .
The Prophet (SAWA) said, 'The worst ones from among you are the single ones - two units of prayer performed by a married person is better than seventy units performed by an unmarried person.'
ـ الإمامُ الصّادقُ (عَلَيهِ الّسَلامُ): مَن زَوَّجَ أعزَبا كانَ مِمَّن يَنظُرُ اللّه‏ُ عزّوجلّ إلَيهِ يَومَ القِيامَةِ .
Imam al-Sadiq (AS) said, 'He who arranges for a single person to get married will be amongst those whom Allah will regard [with mercy] on the Day of Resurrection.'
Marriage (..3) الزواج
---------------------------------------------
ـ رسولُ اللهِ‏ِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): مَن تَزَوَّجَ امرَأةً لا يَتَزَوَّجُها إلّا لِجَمالِها لَم يَرَ فيها ما يُحِبُّ ، ومَن تَزَوَّجَها لِمالِها لا يَتَزَوَّجُها إلّا وَكَلَهُ اللّه‏ُ إلَيهِ ، فعلَيكُم بذاتِ الدِّينِ.
The Prophet (SAWA) said, 'He who marries a woman solely for her beauty will not find anything he likes in her, he who marries her for her wealth will be deprived of it as soon as he marries her, so look to marry women of faith.'
ـ رسولُ اللهِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): لا يُختارُ حُسنُ وَجهِ المَرأةِ على حسُنِ دِينِها.
The Prophet (SAWA) said, 'The beauty of a woman's faith must be given priority over the beauty of her face.'
ـ رسولُ اللهِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): إذا جاءَكُم مَن تَرضَونَ دِينَهُ وأمانَتَهُ يَخطُبُ (إلَيكُم) فَزَوِّجُوهُ ، إن لا تَفعَلُوهُ تَكُن The Prophet (SAWA) said, 'When someone comes to you with a proposal and you are well-pleased with his faith and his integrity then accept him in marriage, for if you do not, discord and corruption will prevail in the land.'
ـ الإمامُ الحسنُ (عَلَيهِ الّسَلامُ) ـ لرجل جاءَ إلَيهِ يَستَشِيرُهُ في تَزويجِ ابنَتِهِ ـ: زَوِّجْها مِن رَجُلٍ تَقِيٍّ ، فإنّهُ إن أحَبَّها أكرَمَها وإن أبغَضَها لَم يَظلِمْها .
Imam al-Hasan (AS) said to man who came to ask his advice about getting his daughter married, 'Marry her to a pious man, for if he loves her he will honour her, and if he comes to dislike her, at least he will not be unjust towards her.'
ـ الإمامُ الرِّضا (عَلَيهِ الّسَلامُ): نَزَلَ جَبرئيلُ على النبِيّ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ) فقالَ: يا محمّدُ ، إنّ رَبَّكَ يُقرِئُكَ السلامَ ، ويقولُ: إنّ الأبكارَ مِنَ النساءِ بمَنزِلَةِ الثَّمَرِ على الشَّجَرِ، فإذا أينَعَ الثَّمرُ فلا دَواءَ لَهُ إلّا اجتِناؤهُ وإلّا أفسَدَتْهُ الشَّمسُ ، وغَيَّرَتْهُ الرِّيحُ ، وإنّ الأبكارَ إذا أدرَكنَ ما تُدرِكُ النساءُ فلا دَواءَ لَهُنَ‏إلّا البُعُولُ، وإلّا لَم يُؤمَنْ علَيهِنَّ الفِتنَةُ، فَصَعِدَ رسولُ اللّه‏ِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ) المِنبَرَ فَجَمَعَ الناسَ ثُمّ أعلَمَهُم ما أمَرَ اللّه‏ُ عزّوجلّ بِهِ.
Imam al-Rida (AS) said, 'The archangel Gabriel descended to the Prophet (SAWA) and told him, 'O Muhammad, verily your Lord extends salutations on you and says, 'Verily the virgins from among your women are as fruits on a tree, which when they ripen must be plucked otherwise the sun rots them and the wind alters them. So when young women reach marriageable age, they have no other recourse apart from husbands, otherwise they will not be safe from corruption.' The Prophet (SAWA) then climbed the pulpit, gathered the people and informed them of what Allah had commanded him.'
Marriage (..4) الزواج
---------------------------------------------
ـ رسولُ اللهِ‏ِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): أفضَلُ نِساءِ اُمَّتِي أصبَحُهُنَّ وَجهاً وأقَلُّهُنَّ مَهراً.
The Prophet (SAWA) said, 'The best women of my community are those that have the prettiest faces and the smallest dowries.'
ـ رسولُ اللهِ‏ِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): تَزَوَّجُوا في الحِجْزِ الصالِحِ، فإنّ العِرْقَ دَسّاسٌ.
The Prophet (SAWA) said, 'Marry into a good clan (family) for verily what is bred-in-the-bone will come out in the flesh.'
ـ رسولُ اللهِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): تَخَيَّرُوا لِنُطَفِكُم ، فإنَّ النساءَ يَلِدْنَ أشباهَ إخوانِهِنَّ وأخَواتِهِنَّ .
The Prophet (SAWA) said, 'Choose carefully for your seed, for verily women give birth to children who resemble their own brothers and sisters.'
ـ رسولَ اللّه‏ِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): إيّاكُم وخَضْراءَ الدِّمَنِ ، قيلَ: يا رسولَ اللّه‏ِ، وما خَضراءُ الدِّمَنِ ؟ قالَ: المَرأةُ الحَسناءُ في مَنبِتِ السُّوءِ.
The Prophet (SAWA) said, addressing the people, 'Beware of the verdure growing in manure.' When asked what verdure growing in manure was, he replied, 'It is the beautiful woman that comes from an evil environment.'
ـ رسولُ اللهِ‏ِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): أعظَمُ الناسِ حَقّاً على المرأةِ زَوجُها ، وأعظَمُ الناسِ حقّاً عَلَى الرَّجُلِ اُمُّهُ .
The Prophet (SAWA) said, 'The person with the greatest right over a woman is her husband, and the person with the greatest right over a man is his mother.'
Marriage (..5) الزواج
---------------------------------------------
ـ رسولُ اللهِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): ويلٌ لاِمرَأةٍ أغضَبَتْ زَوجَها ، وطُوبى لاِمرَأةٍ رَضِيَ عنها زَوجُها .
The Prophet (SAWA) said, 'Woe unto the woman who angers her husband, and blessed is the woman whose husband is pleased with her.'
ـ رسولُ اللهِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): لَو أمَرتُ أحَدا أن يَسجُدَ لِأَحَدٍ لَأَمَرتُ المرأةَ أن تَسجُدَ لِزَوجِها.
The Prophet (SAW) said, 'If I was in a position to command anyone to prostrate in front of anyone else, I would command the woman to prostrate in front of her husband.'
ـ رسولُ اللهِ‏ِ (صَلَّيَ اللهُ عَلَيهِ وَ آلِهِ): ما زالَ‏ جَبرَئيلُ يُوصِينِي بالمرأةِ حتّى ظَنَنتُ
11/10/17, 06:23 - ‪+234 806 480 7468‬: Idan ka ga mutum yana sukar dan uwansa bai lura da nasa laifin ba. Ko sukar dan uwanka da ka ke yi shi ma aibi ne.
11/10/17, 06:40 - ‪+234 703 812 8605‬: <Media omitted>
11/10/17, 07:00 - ‪+234 814 458 4044‬: ✔
11/10/17, 07:11 - ‪+234 802 425 4493‬: Almighty. On this blessed Friday, forgive our faults & ignorance. Things which we have done knowingly & unknowingly. You're All Knowing, You know better. Keep guiding us each time we falter! Juma'atul Mubarak
11/10/17, 08:35 - ‪+234 809 638 1743‬: Allah ka cire mana hassada
Allah ka cire mana girman kai
Allah ka cire mana ganin kyashi
Allah ka cire mana san zuciya
Allah ka zamo jin mu👂
Allah ka zamo ganin mu👀
Allah ka zamo tunaninmu
Allah ka zamo furucinmu
Allah ka yalwata Arzikin mu
Allah ka tsaremu shiga wuta
🌹BARKAN MU DA SAFIYA🌹
11/10/17, 09:17 - ‪+234 803 722 5797‬: *"(رَبَّنَا لاَ تُزِغْ قُلُوبَنَا بَعْدَ إِذْ هَدَيْتَنَا وَهَبْ لَنَا مِن لَّدُنكَ رَحْمَةً إِنَّكَ أَنتَ الْوَهَّابُ)";☝🏻🌴*
11/10/17, 09:19 - ‪+234 803 722 5797‬: *"(رَبَّنَا إِنَّنَا آمَنَّا فَاغْفِرْ لَنَا ذُنُوبَنَا وَقِنَا عَذَابَ النَّارِ)";☝🏻🌴*
11/10/17, 09:24 - ‪+234 803 722 5797‬: *"(رَبِّ هَبْ لِي مِن لَّدُنْكَ ذُرِّيَّةً طَيِّبَةً إِنَّكَ سَمِيعُ الدُّعَاء)";☝🏻🌴*
11/10/17, 09:26 - ‪+234 803 722 5797‬: *"(رَبَّنَا آمَنَّا بِمَا أَنزَلْتَ وَاتَّبَعْنَا الرَّسُولَ فَاكْتُبْنَا مَعَ الشَّاهِدِينَ)";☝🏻🌴*
11/10/17, 09:27 - ‪+234 803 722 5797‬: *(ربَّنَا اغْفِرْ لَنَا ذُنُوبَنَا وَإِسْرَافَنَا فِي أَمْرِنَا وَثَبِّتْ أَقْدَامَنَا وانصُرْنَا عَلَى الْقَوْمِ الْكَافِرِينَِ)";*☝🏻🌴
11/10/17, 09:27 - ‪+234 803 722 5797‬: *( رَبَّنَا أَفْرِغْ عَلَيْنَا صَبْرًا وَتَوَفَّنَا مُسْلِمِينَ)";☝🏻🌴*
11/10/17, 09:30 - ‪+234 803 722 5797‬: *(حَسْبِيَ اللّهُ لا إِلَـهَ إِلاَّ هُوَ عَلَيْهِ تَوَكَّلْتُ وَهُوَ رَبُّ الْعَرْشِ الْعَظِيمِ)";*☝🏻🌴
11/10/17, 09:31 - ‪+234 803 722 5797‬: *"(رَبِّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَسْأَلَكَ مَا لَيْسَ لِي بِهِ عِلْمٌ وَإِلاَّ تَغْفِرْ لِي وَتَرْحَمْنِي أَكُن مِّنَ الْخَاسِرِينَ)";*☝🏻🌴
11/10/17, 09:32 - ‪+234 803 722 5797‬: *"(رَبَّنَا اغْفِرْ لِي وَلِوَالِدَيَّ وَلِلْمُؤْمِنِينَ يَوْمَ يَقُومُ الْحِسَابُ)";☝🏻🌴*
11/10/17, 09:35 - ‪+234 803 722 5797‬: *(رَبِّ اجْعَلْنِي مُقِيمَ الصَّلاَةِ وَمِن ذُرِّيَّتِي رَبَّنَا وَتَقَبَّلْ دُعَاء)";☝🏻🌴*
11/10/17, 10:44 - ‪+234 814 458 4044‬: Maude Nuhu
tun ka nä yäro a tsummä,
shekaru har sun ka cimmä,
zä ta yadda ta zauna tsummä,
tun da säfe zuwä da yammä,
ba ta bar tausan ka ta gazä ba.
bä abunda ka bä ta haushi,
hankalinta dubü ya täshi,
züciyarta ya zam ya gaushi,
in ta ganka ka nä ta nïshi,
ba ka wäyi garï da läfiya ba.
kö dubü yärä ka haifä,
dan cikan girma da tsüfä,
sai ta mä shakwarä da jamfä,
in ko `Yä mace cë Atamfä
har da jïkökï ba ta yi barï ba.
kai ko inda ka sämu kurdï,
düniya kä sämu budï,
sai ka dauta gabä da fädï,
züciyarka ta dunga rüdï,
sai ka mance uwä ka mance Bäbä.
sai mu dauki Gidä da mätö,
can a G.R.A mu zamtö,
su mu bar su a can a gëtö,
Randa duk mu ka sämu lötö,
sai mu je mu ga mama har da Bäbä.
in ka zö käyan sakäwa,
wanda mun ka ci yai ragewa,
kö kö mätä sun ragöwa,
sai mu täshi mu tattarawa,
sai su sanya bä da yin musü ba.
11/10/17, 12:04 - ‪+234 803 236 7287‬: <Media omitted>
11/10/17, 18:47 - ‪+234 803 626 4797‬: Russian President and ministers converting Russian Church into Masjid and handing over to the Grand Mufti of Russia. Alhamdulillah
11/10/17, 18:47 - ‪+234 803 626 4797‬: <Media omitted>
11/10/17, 19:01 - ‪+234 803 626 4797‬: <Media omitted>
11/10/17, 20:50 - ‪+234 814 458 4044‬: MashaAllah
11/10/17, 22:09 - ‪+966 56 843 8722‬: *Hudubar Masallacin Annabi (S.A.W), A Takaice*

21/Safar/1439H

Limamin Masallacin Annabi, kuma Mai huduba; wato As-Sheikh Aliyu bn Abdurrahman Alhuzaifiy ya yi hudubarsa, akan *WAJABCIN GODIYAR MAI NI'IMA (SUBHANAHU) AKAN NI'IMOMINSA*

➡ Mutane sun san ni'imomi dayawa, sai dai sun jahilci mafi yawansu, domin nawa ne, yawan ni'imomin da Allah ya janyo maka -Ya kai Mutum-, kuma ya jiyar da kai dadi da su, alhalin baka ji su a jikinka ba! kuma nawa ne, yawan musibu da sharrorin da Allah ya tunkude maka, alhalin baka san da hakan ba.

➡ Mafi girman godiya shine imani da Ubangijin talikai, kuma shine godiyar manzancin annabi Muhammadu -sallal Lahu alaihi wa sallama- wanda aka turo shi da shi; domin ya zama jin kai ga mutane.
Bayan haka kuma, sai godiya akan kowace ni'ima a kebe, har ya kai ga mafi karancin ni'ima, tare da cewa duk ni'imomin Allah babu karama.

➡ Mafi girman butulci ga ni'imomi, shine kafirce wa Kur'ani da Sunnah.
Kuma yin godiya ga kowace ni'ima ba zai amfani mutum ba, matukar ya kafirce da musulunci.

➡ Godiya, hali ne na Annabawa da Manzanni, da kuma bayin Allah Muminai, Manzon Allah -sallal Lahu alaihi wa sallama- ya ce: *Shin ba zan kasance bawa mai yawan godiya ba?!* Bukhariy da Muslim suka ruwaito shi.


➡ Lallai Ubangiji Mabuwayi da daukaka, yana da ni'imomi masu girma, da ya yi baiwa da su ga wannan kasar.
Kuma yana daga cikin manyan ni'imominsa da baiwawwaki, *samuwar hadin kai* saboda haduwar kalma tsirkiya ce, wanda maslohohin addini da kuma na duniya suke rataye a jikinta. Kuma da hadin kai ake iya raya kasashe, kuma da shi ne, sharrin masharranta ke tunkuduwa, kuma addini ke karfafa da shi, kuma da shi makiya ke samun koma-baya.

➡ Yana daga cikin baiwar Allah da ni'imarSa ga wannan kasa; *Mamayar shari'ar musulunci a cikinta*; saboda kotunan shari'oi a masarautar larabawa; ta Saudia kundin daukar hukunce-hukuncensu shine, littafin Allah da sunnar Manzon Allah -sallal Lahu alaihi wa sallama-.

➡ Yana daga cikin ni'imomin Allah da baiwarsa ga wannan kasa; *Tabbatuwar aminci da zaman lafiya a cikinta*; wanda kuma da zaman lafiya ne kawai ake iya tsayar da ibadodi da lamuran musulunci, kuma akansa maslahohin rayuwa ke ta'allaka, kuma karkashin inuwar amincin samun arziki ke yin sauki, kuma a cikinsa ne, hanyoyi suke samun aminci.

➡ Yana daga ni'imomin Allah Mabuwayi da daukaka ga wannan kasa mai albarka; *Shirye-shirye masu alheri da amfani, wajen hidimta wa 'yan kasa, da kuma sauran musulmai*; kuma na-gaba a cikinsu shine harami madaukaka guda biyu, da samar da sabbuban hutu da walwala, ga mahajjata da masu ziyara da umrah.


➡ Ku sani, lallai bawa duk yadda ya kai ga yin biyayya wa Allah, kuma ya ke neman samun kusancinsa; da nau'ukan ababen neman kusancinSa, to lallai ba zai iya tsayuwa da godiyar UbangijinSa; ta cikakkiyar fiska ba.
Sai dai ya ishi mutum ya tsayu da aikata farillai, ya kuma nisanci aikata ababen ki; wanda aka yi hani.

*Sako* / Daga Ofishin Fassara Na Masallacin Annabi (S.A.W).
11/11/17, 05:30 - ‪+234 814 458 4044‬: JazakAllah
11/11/17, 05:39 - ‪+234 806 480 7468‬: 《ALLAH ZAI CIKI BURIN SA AKAN KA》
 ﺃﺭﺍﺩﻭﺍ ﻗﺘﻞ ﻳﻮﺳﻒ : ﻓﻠﻢ ﻳﻤﺖ ، ﻭﺗﻢ ﺑﻴﻌﻪ ﻟﻴﻜﻮﻥ ﻋﺒﺪﺍً .. ﻓﺼﺎﺭ ﻣﻠﻜﺎً ..!!
ﺑﺒﺴﺎﻃﺔ : ﻻﺗﺤﺰﻥ ﻣﻦ ﻣﻜﺮ ﻭﺗﺪﺍﺑﻴﺮ ﺍﻟﺒﺸﺮ، ﻷﻥ ﺇﺭﺍﺩﺓ ﺍﻟﻠﻪ ﻓﻮﻕ ﺇﺭﺍﺩﺓ ﺍﻟﺠﻤﻴﻊ
Sun nufaci kashe Annabi Yusuf (A.S); amma bai mutu ba, aka zartas da cinikin sa (Sayar dashi), domin ya zama bawa (Qasqantacce). Amma Alla cikin ikon sai ya zama Sarki (Mai daukaka).
A sauwaqe: Kada kayi baqin ciki daga mai maka makirci, da duk juye juyen ďan Adam (Abinda yake qulla maka). Domin nufin Allah, sama take da nufin kowa.
MA'ANA:
Abinda Allah yayi nufin bawan sa da zama, ko shakka babu, sai ya zama. Babu wanda ya isa ya ruguza shirin Allah akan bawan sa. Duk sharrin mai sharri, da duk makircin mai makirci, da kuma duk hassadar mai hassada, saida yayi ya gama. Abinda Allah yaso bawan sa dashi (Na alkhairi) babu makawa sai ya auku. Saboda haka, kada damu don wani yana nuna maka tsana da qiyayyah.
11/11/17, 06:22 - ‪+234 803 426 2480‬: AN DAURA AURE CIKIN WASA
KUMA YA TABBATA DA
GASKE
.
.
Wata budurwa ce mai suna
ZAINAB da wani saurayi mai
suna AHMAD.. Ba saurayi da
budurwa bane amma suna
mutunci a tsakaninsu har
Ahmada yana baiwa zainab ajiya kudi,sai
rannan an zauna
group discusion suna final
exam,akwai mutane dayawa a
wurin,sai Ahmad ke tambayar
zainab "amma zainab da
mungama school aure zakiyi ko,sai
tacemasa. Eh,sai yace
inama nizaki aura sai tace,cab
aini kayimin yaro da aure,sai
yace inafa nayi yaro kice
nakawo sadaki kigani,duk
mutanen wajen na saurarensu har ana
dariya,sai tace to kawo
sadakin duk acikin wasa fa,sai
yace nawa ne sadakin tace dubu
goma,yace dauka cikin kudina
dake hannunki saura dubu biyu
kenan Sai kuwa zainab tace to dahaka
ma a daura aure yanzu akace eh
a daura,wani abokin Ahmad ace
bari yaje a sawo alawa matsayin
goron daurin aure,nan da nan sai
gashi yadawo da jakar alawa,aka rabawa
mutanen dake
wurin anata dai raha da
dariya,sai kuwa akace toke
zainab ina waliyyinki sai ta nuna
wani cousin brother dinta tace
gashi,sai akace kai Ahmad ina waliyyinka
shima ya nuna wani
dan uwansa yace gashi,ai kuwa
nan take aka daura aure cikin
sigar daurin aure aka shafa
fatiha duk wadanda ke wurin
suka shaida. To ashe akwai wani
Akramakallahu can gefe yana
kallonsu kuma yana sauraren
duk abunda sukeyi sai dai bai
rabasu da uffan ba,sai da suka
gama ana wasa da dariya har sun tashi
zasu watse sai kuwa
mutumen nan yataso yace
Assalamu Alaikum,suka
amsa,yace 'yan uwa ina daga
gefe ina saurarenku kun daura
auren Zainab da Ahmad cikin wasa kun
tashi,to abunda baku
sani ba shine Aure ya dauru ya
tabbata tsakanin Zainab da
Ahmad,ba shakka zainab ta
tabbata matar Ahmad idan kuma
baku gasgata zancena ba zaku iya zuwa
wurin duk wani malami
da kuka yarda dashi ku
tambaya,ai ba'a wasa da daurin
aure,aifa har sun dauki maganar
malamin nan shirme,akaje wurin
wani islamic lecturer aka tambayeshi shima
yace ba
shakka aure ya tabbata, Bayan sun gama
exams duk
basu yarda ba da suka koma
gida dama unguwar su daya
suka fadawa mahaifansu
abunda yafaru,akaje wurin
malami har ukku duk maganar daya ce
cewa aure ya tabbata,ai
kuwa zainab me zatayi sai aza
hannu saman kai kuka take ba
arziki gashi tanada wanda
takeso har iyayensu sun shiga
maganar,ai kuwa Ahmad sai murna,kuma
akace Ahmad ya
saketa yace shikam bai san
zancen ba,aka kid'a aka raya
yace wallahi bazai saki ba,
iyayensa ma suka goya masa
baya,zainab ta. Rame ta kod'e amma ina
bakin alkalami yariga
ya bushe,kawai akayi biki aka
kai amarya gidan Ahmad
wannam aure ya dauru kuwa yan uwa friends Ka
turama wani group kaji meza suce akan wannan
auran ??
11/11/17, 06:22 - ‪+234 803 426 2480‬: See Who Blocked You on Whatsapp! Click here to check! http://blocked.win
11/11/17, 08:16 - ‪+234 703 836 2699‬: MSSN Nat'l Project UPDATE (COUNT DOWN, LAST DAY )
SMART ANALYSIS FOR FUNDRAISING

JAZAKUMULLAHU KHAIRAN BUT WE CAN STILL DO BETTER

The National Secretariat of the Muslim Students' Society of Nigeria (MSSN) which is located at No1, 14th road, Off first Avenue, Gwarimpa Housing Estate, Abuja is under construction. The project comprise of a mosque, an Ablution area, office block, and a school block and hostel.The amount required to complete the project is 400 million naira.

As much as this figure may look like, it's very easy to generate in less than a month. How?

With the contributions from an average of 4 million members of MSSN (present OR past, including those who have benefited from the organisation). If each member is to pay at least one hundred naira. Yes! ONE HUNDRED NAIRA ONLY (#100), we'll get a whopping sum of 400 million naira.

4,000,000 members * 100 naira = 400,000,000 naira.

CONTRIBUTE/SHARE/COPY THIS MESSAGE, THEN SEND/TAG THOSE MSSN MEMBERS YOU KNOW.

Today Friday 21 Satar 1439AH (10/11/2017) is the 30th day and last day of the one month period we gave ourselves to raise the sum of #400,000,000.00. We have contributed the sum of #5,280,217.00 which represent 1.32% of the total sum.

We are sure the narration can change before the end of today if we CONTRIBUTE, SHARE/SEND WITH/TO OTHERS BEFORE THE END OF TODAY.

Donations inform of construction materials can be taken to the site located at No1, 14th road, off first Avenue, Gwarimpa Housing Estate, Abuja.

Financial contributions should be paid to:
Acct Name: Muslim Students' Society of Nigeria (Projects Account)
Banker: First Bank Nig Plc
Acct No: 2029601075

Leadership at all levels should endeavour to pass this message to their members and can collectively remit the contributions to the account above, probably on weekly basis.

May Allah bless your earnings as you donate and SHARE this mes

KINDLY DONATE & SHARE!
For enquiries
Muhammad Jameel Muhammad
Nat Amir MSSN
08165494634, 07017204555,
mssnigeria62@gmail.com
WhatsApp 08057053716, 08036067576
Twitter @ jameelmuhamma12
Instagram @ jameel73
11/11/17, 08:20 - ‪+234 814 458 4044‬: <Media omitted>
11/11/17, 08:22 - ‪+234 814 458 4044‬: <Media omitted>
11/11/17, 14:08 - ‪+234 803 421 7729‬: حقيقة العز بن عبدالسلام وموقف شيخ الإسلام ابن تيمية منه

بسم الله الرحمن الرحيم

الحمد لله والصلاة والسلام على رسول الله وعلى له وصحبه ومن اتبع هداه.

أما بعد:

فإني لما رأيت كثرة الثناء على العز بن عبدالسلام وذكره في مصاف الأئمة الكبار كأحمد بن حنبل وغيره ، كما فعل سلمان العودة في كتابه عن الإمام أحمد ، اضطرني ذلك إلى تبيين عقيدته للناس وتبيين ما هو منهجه الحقيقي وهل يستحق هذه المنزلة وما هو موقفه من أهل السنة في عصره.

والعز بن عبدالسلام قد ترجمه عدد من المؤرخين والكتاب ، ومن أوسع من رأيت ترجم له هو السبكي في طبقات الشافعية ، وما ذلك إلا لأنه يعتبره من أئمة الأشاعرة وممن كانت له صولة وجولة ضد أهل السنة ، والسبكي معروف موقفه العدائي من أهل السنة وخاصة ابن تيمية وابن القيم رحمهما الله تعالى.

وقد تكلم شيخ الإسلام ابن تيمية رحمه الله تعالى على العز بن عبد السلام وناقشه في بعض ما جاء في عقيدته التي نقلها السبكي في طبقاته من اتهام لأهل السنة بالحشو والتشبيه [مجموع الفتاوى (4/144-164)].

وفي ثنايا رده على العز وصفه شيخ الإسلام ابن تيمية بعدة أوصاف منها:

(1) قلة خبرة العز بن عبدالسلام بمقالات الناس من أهل السنة والبدعة. (4/153).
(2) أن كثيراً من أصحاب العز بن عبدالسلام يصرحون بمخالفة السلف في مثل مسألة الإيمان ومسألة تأويل الآيات والأحاديث. (4/156).
(3) ووصف العز بن عبدالسلام وأمثاله بأنهم جهمية كلابية. (4/158).
(4) أن العز بن عبدالسلام وأمثاله قد سلكوا مسلك الملاحدة الذين يقولون: إن الرسول لم يبين الحق في باب التوحيد ولا بين للناس ما هو الأمر عليه في نفسه، بل أظهر للناس خلاف الحق، والحق: إما كتمه وإما أنه كان غير عالم به. (4/195).

وسأتناول شيئا من المسائل المؤخوذة على العز بن عبدالسلام وأوضح لكم موقفه من أهل السنة ومدى حربه لهم.

فأقول مستعينا بالله :

(1) بيان انتساب العز إلى الأشعرية :
يعد العز بن عبدالسلام من كبار أئمة الأشاعرة فهو قد وقف في وجه أهل السنة في مسألة القرآن ومسألة الحرف والصوت ، وذمهم أشد الذم واتهمهم بالتشبيه والتجسيم على طريقة الأشاعرة ، بل كان له دور كبير في انقلاب الملك الأشرف إلى المذهب الأشعري بعد أن أعز الله به أهل السنة ونصر به المذهب السلفي، وقد ذكر هذه القصة مفصلة السبكي في طبقاته(8/218-238).

وانتساب العز إلى المذهب الأشعري ظاهر في كتبه وتصنيفاته ، فمن ذلك:

1- تقريره بأن القرآن قديم أزلي قائم بذاته وأن القرآن الذي في المصحف هو دليل على كلام الله وليس هو كلام الله .

يقول العز في عقيدته المشهورة التي نقلها السبكي في طبقاته: ((متكلم بكلام أزلي ليس بحرف ولا صوت …ثم تكلم عن المصحف والمداد …فقال: ويجب احترامها لدلالتها على كلامه)) الطبقات(8/219)
ويقول: ((ومذهبنا أن كلام الله سبحانه قديم أزلي قائم بذاته)) وهذا هو عين مذهب الأشاعرة .

2- إنكاره لمسألة الحرف والصوت التي يثبتها أهل السنة لدلالة النصوص عليها ، فهو انطلاقا من مذهبه الأشعري الذي يعتقد أن القرآن قديم أزلي قائم بذاته أنكر مسألة الحرف والصوت وشنع على أهل السنة بسببها وقلب الملك الأشرف على أهل السنة وكان السبب في اذلال أهل السنة من قبل الملك الأشرف والملك الكامل، يقول العز في عقيدته: (( والعجب ممن يقول : القرآن مركب من حرف وصوت)) الطبقات(8/224).

وغير ذلك مما وافق فيه العز الأشاعرة كنفي كثير من صفات الله عز وجل التي جاءت بها الآيات والأحاديث، وإنما هو سائر على منهج الأشاعرة من إثبات الصفات السبع، ومعلوم أن الأشاعرة حتى في إثباتهم هذه الصفات السبع لا يثبتونها على طريقة أهل السنة ولا يثبتونها على حقيقتها.

(2) انتساب العز بن عبدالسلام إلى الصوفية .
كان ابن عبدالسلام مفتونا بالرقص والوجد على طريقة الصوفية ، وله مصنفات في تأييد التصوف والرقص والسماع، بل قد لبس الخرقة على طريقة المتصوفة على يد الصوفي الكبير السهروردي.
قال الإمام الذهبي رحمه الله : (( قال قطب الدين : كان مع شدته فيه حسن محاضرة بالنوادر والأشعار. يحضر السماع ويرقص)) . العبر (3/299).
وقال السيوطي رحمه الله تعالى في ترجمة العز :
(( له كرامات كثيرة ولبس خرقة التصوف من الشهاب السهروردي.
وكان يحضر عند الشيخ أبي الحسن الشاذلي ، ويسمع كلامه في الحقيقة ويعظمه)). [حسن المحاضرة (1/273) دار الكتب العلمية]
ويقول السبكي: (( وذكر(أي القاضي عز الدين الهكاري) أن الشيخ لبس خرقة التصوف من شهاب الدين السهروردي، وأخذ عنه، وذكر أنه كان يقرأ بين يديه ((رسالة القشيري))فحضره مرة الشيخ أبو العباس المرسي لما قدم من الأسكندرية إلى القاهرة فقال له الشيخ عز الدين: تكلم على هذا الفصل. فأخذ الشيخ المرسي يتكلم والشيخ عز الدين يزحف في الحلقة ويقول: اسمعوا هذا الكلام الذي هو حديث عهد بربه.
وقد كانت للشيخ عز الدين اليد الطولى في التصوف وتصانيفه قاضية بذلك)) الطبقات(8/214-215).
أما عن السماع والرقص الذي كان يفعله الشيخ عز الدين، فيقول ابن شاكر الكتبي : ((يحضر السماع ويرقص ويتواجد)) فوات الوفيات(2/350-352)
وقد جعل اليافعي رقص وسماع الشيخ عز الدين دليلا على جواز ذلك لأن فعله حجة فهو من كبار العلماء وأطال في ذلك [انظر مرآة الجنان لليافعي(4/154)].
وإليك مقولة من أقواله التي تظهر ما له من التصوف الغالي، يقول في كتابه قواعد الأحكام (1/118-119): (( فصل وما يثاب عليه من العلوم.
وذكر منها:
الثالث: علوم يمنحها الأنبياء والأولياء بأن يخلقها الله فيهم من غير ضرورة ولا نظر... إلى أن قال: الضرب الثاني : علوم إلهامية يكشف بها عما في القلوب فيرى من الغائبات ما لم تجر العادة بسماع مثله، وكذلك شمه ومسه ولمسه وكذلك يدرك بقلبه علوماً متعلقة بالأكوان وقد رأى إبراهيم ملكوت السموات والأرض ومنهم من يرى الملائكة والشياطين والبلاد النائية بل ينظر إلى ما تحت الثرى ومنهم من يرى السموات وأفلاكها وكواكبها وشمسها وقمرها على ما هي عليه، ومنهم من يرى اللوح المحفوظ ويقرأ ما فيه وكذلك يسمع أحدهم صرير الأقلام وأصوات الملائكة والجان، ويفهم أحدهم منطق الطير فسبحان من أعزهم وأدناهم، وأذل آخرين وأقصاهم ومن يهن الله فما له من مكرم إن الله يفعل ما يشاء)) فنعوذ بالله من الضلال.

(3) طعن العز بن عبدالسلام على أهل السنة ونسبتهم إلى الحشو والتجسيم.
أما كلام العز في ذلك فهو كثير وخاصة في القصة التي جرت معه ومع الملك الأشرف وفي خطابه للملك الأشرف كثير من هذا الطعن على أهل السنة في ذلك العصر لإثباتهم كلام الله على حقيقته ولإثباتهم الحرف والصوت في كلام الله، وأنقل لكم بعض طعونه :

أ –((والحشوية والمشبهة الذين يشبهون الله بخلقه ضربان أحدهما لا يتحاشى من إظهار الحشو (ويحسبون أنهم على شيء ألا إنهم هم الكاذبون) والآخر يتستر بمذهب السلف لسحت يأكله أو حطام يأخذه)) الطبقات(8/222)

ب- ((فما الفرق بين مجادلة الحشوية وغيرهم من أهل البدع ! ولا خبث في الضمائر وسوء اعتقاد في السرائر … وإذا سئل أحدهم عن مسألة من الحشو أمر بالسكوت عن ذلك وإذا سئل عن غير الحشو من البدع أجاب فيه بالحق ولولا ما انطوى عليه باطنه من التجسيم والتشبيه لأجاب في مسائل الحشو بالتوحيد والتنزيه لوم تزل هذه الطائفة المبتدعة قد ضربت عليهم الذلة أينما ثقفوا (كلما أوقدوا نارا للحرب أطفأها الله ويسعون في الأرض فسادا والله لا يحب المفسدين) لا تلوح لهم فرصة إلا طاروا إليها ولا فتنة إلا أكبوا عليها))الطبقات(2/223).

ت –((وإنما أتي القوم من قبل جهلهم بكتاب الله وسنة رسوله صلى الله عليه وسلم وسخافة العقل وبلادة الذهن)) الطبقات(8/226).

ث- ويقول : ((والكلام في مثل هذا يطول ولولا ما وجب على العلماء من اعزاز الدين وإخمال المبتدعين وما طولت به الحشوية ألسنتهم في هذا الزمان من الطعن في أعراض الموحدين والإزراء على كلام المنزهين)) الطبقات (8/226).
ج- ((وبدعة الحشوية كامنة خفية لا يتمكنون من المجاهرة بها بل يدسونها على الجهلة العوام وقد جهروا بها في هذا الأوان فنسأل الله تعالى أن يعجل بإخمالها كعادته ويقضي بإذلالها على ما سبق من سنته)).

ح - بل إنه يدعوا السلطان إلى تعزير أهل السنة وتبديعهم فيقول: ((الذي نعتقده في السلطان أنه إذا ظهر له الحق يرجع إليه وانه يعاقب من موّه الباطل عليه وهو أولى الناس بموافقة والده السلطان الملك العادل تغمده الله برحمته ورضوانه فإنه عزر جماعة من أعيان الحنابلة المبتدعة تعزيراً بليغاً رادعاً وبدّع بهم وأهانهم)) الطبقات (8/230)

(4) كون العز بن عبدالسلام السبب في انقلاب الملك الأشرف إلى المذهب الأشعري، وسبب في إذلال الملك الكامل لأهل السنة. نعوذ بالله من ذلك. الطبقات (2/238-239)

(5) العز بن عبدالسلام هو من قسم البدعة إلى خمسة أقسام وانتشر ذلك عنه ونقله عنه تلميذه القرافي فلا تذكر هذه المسألة وإلا ويذكر العز كما ذكر ذلك العلامة الشاطبي في كتابه الاعتصام ورد عليهما .

(6) أما عن موقفه تجاه الحكام في عصره فأكثره أولا يحتاج إلى إثبات عنه ، ولعل القارئ يستشف من تأليبه للحكام على أهل السنة الحنابلة - رحمهم الله - أن هناك علاقة وطيدة بينه وبين الحكام ، وأن ما يذكر من صولته على الحكام والحراج عليهم في الأسواق لا يبعد أن يكون من أساطير وأكاذيب الصوفية ، فهم قد ملأوا كتبهم بالأكاذيب والترهات.
11/11/17, 18:44 - ‪+234 803 970 2376‬: <Media omitted>
11/11/17, 18:54 - ‪+234 803 626 4797‬: Workplace rules for happy life:

1. Trust no one but respect everyone..

2. What happens in office, remain in office. Never take office gossips to home and vice versa.

3. Enter office on time, leave on time. Your desktop is not helping improvement in your health.

4. Never make Relationships in the work place. It will always backfire.

5. Expect nothing. If somebody helps, feel thankful. If not, you will learn to know things on your own.

6. Never rush for position. If you get promoted, congrats. If not, it doesn't matter. You will always be remembered for your knowledge and politeness, not for your designation.

7. Never run behind office stuff. You have better things to do in life.

8. Avoid taking everything on your ego. Your salary matters. You are being paid. Use your assets to get happiness.

9. It doesn't matter how people treat you. Be humble. You are not everyone's cup of tea.

10. In the end nothing matters except family, friends, home, and Inner peace.

World's mental health day theme by WHO.
*Mental Health at work place*
11/11/17, 21:08 - ‪+234 703 039 6386‬: Gaskiyane
11/11/17, 21:24 - ‪+234 803 234 6975‬: Lallai Videon yana da mahimmanci magana ce akan sallah.
11/11/17, 21:25 - ‪+234 803 234 6975‬: Yada shi yana da mahimmanci.
11/11/17, 21:25 - ‪+234 803 234 6975‬: <Media omitted>
11/11/17, 21:27 - ‪+234 703 039 6386‬: Jazakallahu khairr👊👊👊👊
11/11/17, 22:44 - ‪+234 803 951 1435‬: *STRICTLY FOR MEN ONLY*

When a man steals your wife, there is no better revenge than to let him keep her.
~By Lee Majors

After marriage, husband and wife become two sides of a coin; they just can't face each other, but still they stay together.
~By Al Gore

By all means marry. If you get a good wife, you'll be happy. If you get a bad one, you'll become a philosopher.
~By Socrates

Woman inspires us to great things and prevents us from achieving them.
~By Mike Tyson

The great question... which I have not been able to answer... is, "What does a woman want?
~By George Clooney

I had some words with my wife, and she had some paragraphs with me.
~By Bill Clinton

"Some people ask the secret of our long marriage. We take time to go to a restaurant two times a week. A little candlelight, dinner, soft music and dancing. She goes on Tuesdays, I go on Fridays."
~By George W. Bush

"I don't worry about terrorism. I was married for two years."
~By Rudy Giuliani

"There's a way of transferring funds that is even faster than electronic banking. It's called marriage."
~By Michael Jordan

"I've had bad luck with all my wives. The first one left me and the second one didn't." The third gave me more children!
~By Donald Trump

Two secrets to keep your marriage brimming
1. Whenever you're wrong, admit it,
2. Whenever you're right, shut up.
~By Shaquille O'Neal

The most effective way to remember your wife's birthday is to forget it once...
~By Kobe Bryant

You know what I did before I married? Anything I wanted to.
~By David Hasselhoff

My wife and I were happy for twenty years. Then we met.
~By Alec Baldwin

A good wife always forgives her husband when she's wrong.
~By Barack Obama

Marriage is the only war where one sleeps with the enemy.
~By Tommy Lee

A man inserted an 'ad' in the classifieds: "Wife wanted". Next day he received a hundred letters.
They all said the same thing: "You can have mine."
~By Brad Pitt

First Guy (proudly): "My wife's an angel!"
Second Guy : "You're lucky, mine's still alive."
~ By Jimmy Kimmel

"Honey, what happened to 'ladies first'?" Husband replies, "That's the reason why the world's a mess today, because a lady went first!"
~By David Letterman

"First there's the promise ring, then the engagement ring, then the wedding ring...soon after....comes SuffeRing!
~By Jay Leno

"The reason why wives live longer is because they don't have a Wife"
~By Brandon Breezy

Forward this to all the men to give them a good laugh .......and to the ladies with good sense of humour who can handle it!!!!!!!
11/11/17, 22:49 - ‪+234 806 460 7215‬: Waiting for this message
11/12/17, 03:13 - ‪+234 814 790 9719‬: Complete Tarjamar littafin *Riyaadhus-swaaliheen* domin amfanuwar daliban ilimi da kuma al'umma gaba daya.

Tare da: *Dr. Jameelu Yusuf Zarewa*


001
http://darulfikr.com/s/34336
002
http://darulfikr.com/s/34339
003
http://darulfikr.com/s/34340
004
http://darulfikr.com/s/34341
005
http://darulfikr.com/s/34342
006
http://darulfikr.com/s/34343
007
http://darulfikr.com/s/34415
008
http://darulfikr.com/s/34344
009
http://darulfikr.com/s/34345
010
http://darulfikr.com/s/34337
011
http://darulfikr.com/s/34417
012
http://darulfikr.com/s/34338
014
http://darulfikr.com/s/34346
015
http://darulfikr.com/s/34418
016
http://darulfikr.com/s/34347
017
http://darulfikr.com/s/34416
018
http://darulfikr.com/s/34348
019
http://darulfikr.com/s/34349
020
http://darulfikr.com/s/34350
021
http://darulfikr.com/s/34351
022
http://darulfikr.com/s/34352
023
http://darulfikr.com/s/34353
024
http://darulfikr.com/s/34354
025
http://darulfikr.com/s/34355
026
http://darulfikr.com/s/34358
027
http://darulfikr.com/s/34356
028
http://darulfikr.com/s/34360
029
http://darulfikr.com/s/34357
030
http://darulfikr.com/s/34359
31
http://darulfikr.com/s/34361
32
http://darulfikr.com/s/34365
33
http://darulfikr.com/s/34363
34
http://darulfikr.com/s/34362
35
http://darulfikr.com/s/34364
36
http://darulfikr.com/s/34366
37
http://darulfikr.com/s/34367
38
http://darulfikr.com/s/34368
39
http://darulfikr.com/s/34369
40
http://darulfikr.com/s/34370
41
http://darulfikr.com/s/34371
42
http://darulfikr.com/s/34372
43
http://darulfikr.com/s/34373
44
http://darulfikr.com/s/34374
45
http://darulfikr.com/s/34375
46
http://darulfikr.com/s/34376
47
http://darulfikr.com/s/34377
48
http://darulfikr.com/s/34378
49
http://darulfikr.com/s/34383
50
http://darulfikr.com/s/34379
51
http://darulfikr.com/s/34380
52
http://darulfikr.com/s/34381
53
http://darulfikr.com/s/34382
54
http://darulfikr.com/s/34384
55
http://darulfikr.com/s/34385
56
http://darulfikr.com/s/34386
57
http://darulfikr.com/s/34387
58
http://darulfikr.com/s/34388
59
http://darulfikr.com/s/34389
60
http://darulfikr.com/s/34390
61
http://darulfikr.com/s/34391
62
http://darulfikr.com/s/34392
63
http://darulfikr.com/s/34393
64
http://darulfikr.com/s/34394
65
http://darulfikr.com/s/34395
66
http://darulfikr.com/s/34396
67
http://darulfikr.com/s/34397
68
http://darulfikr.com/s/34398
69
http://darulfikr.com/s/34399
70
http://darulfikr.com/s/34400
71
http://darulfikr.com/s/34402
72
http://darulfikr.com/s/34401
73
http://darulfikr.com/s/34403
74
http://darulfikr.com/s/34404
75
http://darulfikr.com/s/34405
76
http://darulfikr.com/s/34406
77
http://darulfikr.com/s/34407
78
http://darulfikr.com/s/34408
79
http://darulfikr.com/s/34409
80
http://darulfikr.com/s/34410
81
http://darulfikr.com/s/34411
82
http://darulfikr.com/s/34412
83
http://darulfikr.com/s/34413
84
http://darulfikr.com/s/34414

*Darul Muhadditheen*
08066989773
11/12/17, 05:40 - ‪+234 809 638 1743‬: *```"Komai ka rasa zaka iya samun wanda ya fishi Amma banda kwanakin rayuwarka, idan sun tafi sun tafi kenan, Domin haka karka bata rayuwar ka wajen abinda bazai amfane ka ba, yi kokari wajan yin abinda zai amfaneka duniya da lahira...""

Wannan tunatarwa ne👈🏿

``Barka da safiya
11/12/17, 05:41 - ‪+234 806 480 7468‬: "Mata Sunfi Kudi Kima, da Daraja nesa ba kusa ba, bama
su haduwa, a Addinin Muslunci, Amma an wayi gari Kudi
Sunfi Mata daraja A Wurin mutane, ko meyasa?"
- Sai nace:
"Allah ya umurci mata, su killace kansu, sannan su suturce
Jikinsu saboda darajarsu da kimarsu, sai suka watsar da
wannan umurni sai suka kasance makaskanta, Su kuwa
kudi Allah Ya Hana Al-Mubazzaranci sai aka nesanceshi,
sannan aka killacesu da da yanzu, tayaya ba zasufi mata
Daraja ba?"
11/12/17, 09:31 - ‪+234 803 626 4797‬: <Media omitted>
11/12/17, 11:54 - ‪+234 703 480 8326‬: 171.Aslm.Annabi(SAW)Yace"Kuyi Ceto ,Ga Buqatun Bayin Allah ,Za'a Muku Sakayya"(Sahihul Bukhari 1432/Sahihul Muslim 2627)Abu Salamah
11/12/17, 12:05 - ‪+234 803 234 6975‬: Wa Alaikumus Salam.
JazakumulLahu Khairan.
11/12/17, 14:23 - ‪+234 703 979 6927‬: <Media omitted>
11/12/17, 14:23 - ‪+234 703 979 6927‬: <Media omitted>
11/12/17, 19:48 - ‪+234 902 375 3089‬ changed to +234 806 984 6151
11/12/17, 19:48 - ‪+234 806 984 6151‬ changed to +234 902 375 3089
11/12/17, 23:14 - ‪+234 706 048 9143‬: Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA, ku taya mu isar da
wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER,
BBM, WHATSAPP, da sauransu.
Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.
Manzon Allah (s.a.w) yace: "WALLAHI IDAN ALLAH YA
SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA, YAFI
ALKHAIRI GAREKA FIYE DA
ABAKA JAJAYEN RAQUMMA"
Wani mutum yazo wajen manzon Allah S.A.W. ya ce:
Yah-Manzon-rahma zan tambaye ka rayuwar duniya da ta
lahira.
1. Yah Manzon Allah ina son in zama mafi sani a cikin
mutane?
AMSA
Sai ya ce "Ka ji tsoron Allah ka bi dokokin Sa."
2. Ina son in zama mafi arziQi a cikin mutane?
AMSA
sai ya ce "Ka zama mai wadatar zuci."
3. Ina son na zama Wanda yafi kowa acikin mutane?
AMSA
Sai ya ce "Ka zama mai amfanarwa."
4. Menene zai kare ni daga wuta?
AMSA
Sai ya ce "Ka zama mai yawan yin Azumi."
5. Ina so in zama mafi adalci a cikin mutane?
AMSA
Sai ya ce "Ka so ma d'an uwanka abin da ka ke soma
kanka."
6. Ina son in zama mafi amfanin mutane a wajen Allah?
AMSA
Sai ya ce "Ka yawaita tuna Allah."
7. Ina son imanina ya zama ingantacce?
AMSA.
Sai ya ce "Ka gyara halayen ka."
8. Menene yake huce fushin Allah (S.W.T.)?
AMSA
Sai ya ce "Ba da zakka a boye da kyautata ma 'yan uwa."
9. Wani zunubi yafi muni awajen Allah?
AMSA
Sai ya ce "Mummunar hali shine rowa"
10. Ina so in zama mafi biyayya ga Allah?
AMSA
Sai ya ce "Ka bi umurnin Allah za ka zama mafi rinjaye a
wurin Allah."
YA ALLAH Ka sa mu gama da Duniya lafiya.
INA ROQON MAI KARATU dan GIRMAN ALLAH DAN SON
ANNABI kayi Qokari ka tura wani group d'in domin
tunasarwa.Barka da asuba!
11/13/17, 04:47 - ‪+234 803 886 7042‬: وَعَنْ اَلنَوَّاسِ بْنِ سَمْعَانَ ‏- رضى الله عنه ‏- قَالَ: سَأَلْتُ رَسُولَ اَللَّهِ ‏- صلى الله عليه وسلم ‏-عَنْ اَلْبِرِّ وَالْإِثْمِ? فَقَالَ: { اَلْبِرُّ: حُسْنُ اَلْخُلُقِِ, وَالْإِثْمُ: مَا حَاكَ فِي صَدْرِكَ, وَكَرِهْتَ أَنْ يَطَّلِعَ عَلَيْهِ اَلنَّاسُ } أَخْرَجَهُ مُسْلِمٌ (1898)‏ .‏
‏2 ‏- صحيح.‏ رواه مسلم (2553)‏.‏
Bulugh al-Maram
English reference: Book 16, Hadith 1483 (The Comprehensive Book)
Arabic reference: Book 16, Hadith 1439
11/13/17, 06:20 - ‪+234 703 735 0032‬: Amin
11/13/17, 10:03 - ‪+234 803 970 2376‬: <Media omitted>
11/13/17, 14:18 - ‪+234 703 435 3985‬ left
11/13/17, 14:20 - ‪+234 814 458 4044‬: <Media omitted>
11/13/17, 14:37 - ‪+234 806 594 2370‬ changed to +234 806 130 7959
11/13/17, 15:01 - ‪+234 806 130 7959‬ changed to +234 806 594 2370
11/13/17, 18:58 - ‪+234 809 638 1743‬: *BARKA MU DA SAFIYA*

*Ya Allah Ka ciyar damu daga Halal cikin neman mu.
Ka sa Albarka a cikin al'amuranmu.
Ka biya mana Bukatunmu na alheri.
Ka kare mu daga dukkan Fitinu da Masifu.
Ka tsare mu daga sharrin Mutane da Aljannu.
Ka Fisshe mu jin Kunya Duniya da Lahira.
Ka yi wa Mahaifanmu Gafara da Rahma.*

*Allah Ka yi mana tsari da Kunci, Bashi, Talauci da Bakin ciki.
Ka yi mana Albarka saboda Manzon Allah (S.A.W)

*Barka da dare
11/13/17, 20:20 - ‪+234 803 837 0753‬: Hakuri da iyali Kauna ce.
Hakuri da makwabta dattaku ne.
Hakuri da jama'a mutunci ne.
Hakuri da bin dokokin ALLAH shi ne Imani.

*Allah ya sa mu dace*
11/13/17, 20:34 - ‪+234 803 970 2376‬: Amen
11/13/17, 21:19 - ‪+234 806 016 1303‬: Amin
11/13/17, 21:33 - ‪+234 814 458 4044‬: Mu yi hankali da duniya
Domin ba ai mata fariya.
Yanzu kai ne ake jira
Gobe kai za kai jira
Yau ace d'a ne ka ke
Mai kwad'an a sayo rake
Shekaru na ta zagaye
Ka zame Baba kai tsaye
Kan ka farga zuwa gaba
Ga ka kaka sai fargaba.
Yanzu wai tsoho na ke?
Jika zai sai ma rake.
Duniya kenan dad'a
Ta fi k'arfin ai rad'a
Bi ta sannu da lalama
Sai ku rabu da sallama.
In ko girman kai ka kai
Za ta yo jifa da kai.
Ga d'iya mu yi tarbiya
Kar su yo halin tsiya.
Su rhk'e Allah d'aya
Koyi manzo bai d'aya.
Rayuwar ga ta can waje
Babu kyau duk ku aje.
Kitso namiji za ya yi
Mace aski za ta yi.
Sutura ya rufe jiki
Ke ko kin bud'e jiki.
Son duniya su ka gaba
Babu ko wata frgaba.
Amma rana na zuwa
San da babu k'afa rawa.
To ku gyara kan ta zo
Tun duniyar ba ta yo hazo.
11/13/17, 21:34 - ‪+966 56 234 6811‬: 👍
11/13/17, 21:34 - ‪+966 56 234 6811‬: Da kyau
11/13/17, 22:01 - ‪+234 803 739 9858‬: Aslamu Alsaikum warahmatullah
Amadadina da Sauran Iyalaina Muna Baran Adua awaken yan Uwa Musulmi ga Kawuna da Allah ya jarabceshi da( YAN KIDNAPIN) Yau dasafennan A Hanyarasa Ta Abuja .
Allah Ya bayyanashi Yakubutar dashi daga Hannunsu Yakuma Takaita lamarin.
11/13/17, 22:02 - ‪+234 803 685 3786‬: Subhanallah
11/13/17, 22:03 - ‪+234 803 685 3786‬: Allah YA baiyanashi cikin koshin lafiya
11/13/17, 22:07 - ‪+234 803 234 6975‬: *وعليكم السلام ورحمة الله و بركاته.*
Allah Ya bayyana shi cikin qoshin lafiya.
11/13/17, 22:27 - ‪+234 703 480 8326‬: 118.Aslm.Annabi(SAW)Yace"Ma Asma'u "Kiyi Kyauta Iya qoqarinki, Kada ki Tsuke Jakar Kudinki ,don Kuwa Allah Zai Tsuke Miki Ladansa"(Sahihun Nasa'i 2551)Abu Salamah
11/13/17, 22:32 - ‪+234 703 480 8326‬: Allah ya bayyanashi,Su kuma Allah ya Fallashesu
11/13/17, 22:34 - ‪+966 54 853 4635‬: Subhanallah
11/13/17, 22:34 - ‪+966 54 853 4635‬: Allah YA baiyanashi cikin koshin lafiya
11/13/17, 22:43 - ‪+234 806 774 3665‬: Amin
11/13/17, 22:45 - ‪+234 806 480 7468‬: Allah yatona Asirinsu Allah kuma ya bayyanashi
11/13/17, 23:08 - ‪+234 806 160 8565‬: Amin
11/14/17, 07:33 - ‪+234 806 700 7094‬ left
11/14/17, 06:00 - ‪+234 706 048 9143‬: *🕍الهدى لنشر والتوزيع🕍*

*MAGANIN CIWON KAI*

*1.SURATUL FATIHA:* Malaman Musulunci
sun ce lallai fatiha tana maganin kowacce irin
chuta ajikin 'Dan Adam. Yadda zakayi amfani
da ita domin magance matsalar ciwon kai
shine: Kayi Basmalah ka sanya hannunka na
dama ka rike goshinka ko kuma wajen da yafi
ciwon. ka karanta Fatiha Qafa daya sannan
ka saki kan naka. In sha Allahu zaka ji ya
Dena.
Idan bai dena ba, ka sake rikewa sannan ka
karanta Fatiha din Qafa uku. Zaka ji ya dena.
Idan kuma bai dena ba, ka karanta Qafa biyar.
idan bai dena ba, ka karanta Qafa bakwai. In
Allah ya yarda zakaji ka warke nan take.

*2.HAYAKIN HABBATUS SAUDA:* Ka samu
kwayoyin Habbatus Sauda ka zuba acikin
Garwashi sannan ka rika shekar hayakin. In
sha Allahu zakaji babu ciwon kan.

*3.MAN TAFARNUWA, MAN GELO:*
Kowannensu idan ka shafa zaka samu
waraka daga ciwon kan.insha Allah.
Allah ya kara mana lfy.

DOMIN SAMUN SAKONNIMMU KU BIYO MU TA👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽

*FIQHUSSUNNAH LINNISA'I(MATA)*

*Hasken sunnah(MATA&MAZA)*

*Yan'uwan taka(MATA&MAZA)*

*Tahir Abdallah(Abu sudais)08035549256*
11/14/17, 06:00 - ‪+234 706 048 9143‬: WASIYYOYI 5 DAGA MANZON ALLAH
(S.A.W).

Manzon Allah (s.a.w) yace:
"Waye zai karbi wadannan kalmomi
guda 5 daga gareni, yayi amfani da. su koya sanar
da wanda zaiyi amfani dasu ???"
Sai Abu Huraira (r.a) yace Ni zan karba ya Ma'aikin
Allah.

Sai Manzon Allah (s.a.w) yariqe hannu na ya maimaita minsu sai yace;
1. "Ka guji aikata sabo, zaka zamo
wanda yafi kowa bauta a cikin mutane.
2. "Ka yarda da abinda Allah Ya baka, zakafi kowa
arziqi cikin mutane.
3. "Ka kyautatawa maqobcin ka, zaka
zamo (cikakken) Mumini.
4. "Kasowa mutane abinda kake sowa kanka, zaka
kasance (cikakken) Musulmi.
5. "Kada ka yawaita dariya, domin yawan Dariya na
kashe zuciya.
@SILSILATUL AHAADIISUS SAHIHA
930.

MANZON ALLAH (S.A.W) YACE KA
RIQESU KOKA SANAR DA WANDA ZAIYI AMFANI
DA SU.
IDAN KA TURAWA YAN'UWA MUSULMAI
BAKASAN WA ZAI YI
AMFANI DA SU BA, KAGA KASAMU LADAN
MUTANE MASU TARIN
YAWA.
Allah bamu iKon kiyayewa. Barkanmu da Saafiya.
11/14/17, 06:04 - ‪+234 806 480 7468‬: Duk abinda dan adam zai aikata arayuwarsa dayan biyune, kodai yakasance domin ALLAH kokuma akasin haka. Yikokari ka aikata domin ALLAH din, idankuwa yakasance akasin haka to wallahi katafka babbar hasara.
11/14/17, 09:42 - ‪+234 706 048 9143‬: ABUBUWA BAKWAI (7) DAKE SA MALA'IKU
SUYIMA ADDU'A.
1± Lokacin da kake jiran sallah a masallaci.
2± Lokacin da kake sallah a sahun farko.
3±Fadin ameen bayan karatun fatiha.
4± Sallar subhi acikin jam'I.
5± Yin addu'a ga dan uwanka musulmi
abayansa.
6± Ciyarwa fisabilillah.
7± Koyar da mutane
Alkhairi.
Tura wannan sakon domin kaima ka fa'idantu
da wannan alkhairi...
11/14/17, 09:45 - ‪+234 706 048 9143‬: *HUKUNCIN KALLON WASAN KWAIKWAYON ANNABAWA*

*Tambaya :*

Malam Don Allah Tambaya Na ke da shi Da Fatan Za'a Fahimtar da ni. -wai Shin Kaset din da akeyi na Tarihin Annabawa Ya Halatta A Kalle shi ? Allah Ya Saka Da Alkhairi .

*Amsa :*

To dan'uwa malamai da yawa sun haramta yin wasan kwaikwayon annabawa saboda dalilai kamar haka :
1. Hakan zai iya bude kofar da wasu masu kallon za su yi isgilanci ko ba'a ga annabawan Allah, isgilanci ga annabawa kuma yana iya fitar da mutum daga musulunci, kamar yadda aya ta : 65 a suratu Atttauba ta yi nuni zuwa hakan.

2. Wasu daga cikin masu shirya film din suna wuce gona-da-iri, kamar masu nuna annabi Isa a matsayin Allah, addinin musulunci kuma ya haramta duk abin da zai kai a riki wani annabi ko managarci a matsayin Allah.
3. Irin wadannan wasannin na kwaikwayo, suna ragewa annabawa matsayi, saboda masu film din suna cakuduwa da matan da ba muharramansu ba, wanda hakan kuma ragewa annabawa kima ne.

4. Kasancewar hakan ya sabawa hikimar Allah ta sanya shaidanu ba sa iya kama da Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi , kamar yadda ya zo a hadisi.

5. Kasancewar hakan zai jawo aki girmama annabawa, a kuma yi musu karya, domin wasu masu yin wadannan fina-finan mutanen banza ne, ka ga sai a dinga kallon annabawan da siffar wadannan.

Allah ne mafi sani

13/6/2014
Amsawa: Dr Jamilu zarewa.
Gabatarwa: Abu-Unaisa.

Masu son kasancewa Damu ta shafin mu na Facebook sai su bi ta wannan Rariyar dake kasa👇🏿👇🏿👇🏿

https://mobile.facebook.com/Darus-sunnah-Foundation-263121204166444/

Ga duk mai sha'awar shiga wannan zaure na Darussunnah zai aika da sunan sa da jahar sa ta wadannan lambobi:

+2347035888158,
+2348139789030.

-Ta WhatsApp din zaka Tura ba ta SMS ba,
-Idan ka Tura a Lamba Guda daya To Kada Ka Tura Izuwa ga Daya Lambar.
11/14/17, 13:45 - alfanu Abul Lawali: [11/12, 03:13] ‪+234 814 790 9719‬: Complete Tarjamar littafin *Riyaadhus-swaaliheen* domin amfanuwar daliban ilimi da kuma al'umma gaba daya.

Tare da: *Dr. Jameelu Yusuf Zarewa*


001
http://darulfikr.com/s/34336
002
http://darulfikr.com/s/34339
003
http://darulfikr.com/s/34340
004
http://darulfikr.com/s/34341
005
http://darulfikr.com/s/34342
006
http://darulfikr.com/s/34343
007
http://darulfikr.com/s/34415
008
http://darulfikr.com/s/34344
009
http://darulfikr.com/s/34345
010
http://darulfikr.com/s/34337
011
http://darulfikr.com/s/34417
012
http://darulfikr.com/s/34338
014
http://darulfikr.com/s/34346
015
http://darulfikr.com/s/34418
016
http://darulfikr.com/s/34347
017
http://darulfikr.com/s/34416
018
http://darulfikr.com/s/34348
019
http://darulfikr.com/s/34349
020
http://darulfikr.com/s/34350
021
http://darulfikr.com/s/34351
022
http://darulfikr.com/s/34352
023
http://darulfikr.com/s/34353
024
http://darulfikr.com/s/34354
025
http://darulfikr.com/s/34355
026
http://darulfikr.com/s/34358
027
http://darulfikr.com/s/34356
028
http://darulfikr.com/s/34360
029
http://darulfikr.com/s/34357
030
http://darulfikr.com/s/34359
31
http://darulfikr.com/s/34361
32
http://darulfikr.com/s/34365
33
http://darulfikr.com/s/34363
34
http://darulfikr.com/s/34362
35
http://darulfikr.com/s/34364
36
http://darulfikr.com/s/34366
37
http://darulfikr.com/s/34367
38
http://darulfikr.com/s/34368
39
http://darulfikr.com/s/34369
40
http://darulfikr.com/s/34370
41
http://darulfikr.com/s/34371
42
http://darulfikr.com/s/34372
43
http://darulfikr.com/s/34373
44
http://darulfikr.com/s/34374
45
http://darulfikr.com/s/34375
46
http://darulfikr.com/s/34376
47
http://darulfikr.com/s/34377
48
http://darulfikr.com/s/34378
49
http://darulfikr.com/s/34383
50
http://darulfikr.com/s/34379
51
http://darulfikr.com/s/34380
52
http://darulfikr.com/s/34381
53
http://darulfikr.com/s/34382
54
http://darulfikr.com/s/34384
55
http://darulfikr.com/s/34385
56
http://darulfikr.com/s/34386
57
http://darulfikr.com/s/34387
58
http://darulfikr.com/s/34388
59
http://darulfikr.com/s/34389
60
http://darulfikr.com/s/34390
61
http://darulfikr.com/s/34391
62
http://darulfikr.com/s/34392
63
http://darulfikr.com/s/34393
64
http://darulfikr.com/s/34394
65
http://darulfikr.com/s/34395
66
http://darulfikr.com/s/34396
67
http://darulfikr.com/s/34397
68
http://darulfikr.com/s/34398
69
http://darulfikr.com/s/34399
70
http://darulfikr.com/s/34400
71
http://darulfikr.com/s/34402
72
http://darulfikr.com/s/34401
73
http://darulfikr.com/s/34403
74
http://darulfikr.com/s/34404
75
http://darulfikr.com/s/34405
76
http://darulfikr.com/s/34406
77
http://darulfikr.com/s/34407
78
http://darulfikr.com/s/34408
79
http://darulfikr.com/s/34409
80
http://darulfikr.com/s/34410
81
http://darulfikr.com/s/34411
82
http://darulfikr.com/s/34412
83
http://darulfikr.com/s/34413
84
http://darulfikr.com/s/34414

*Darul Muhadditheen*
08066989773
[11/12, 11:54] ‪+234 703 480 8326‬: 171.Aslm.Annabi(SAW)Yace"Kuyi Ceto ,Ga Buqatun Bayin Allah ,Za'a Muku Sakayya"(Sahihul Bukhari 1432/Sahihul Muslim 2627)Abu Salamah
[11/12, 12:05] ‪+234 803 234 6975‬: Wa Alaikumus Salam.
JazakumulLahu Khairan.
[11/13, 04:46] ‪+234 803 886 7042‬: وَعَنْ اَلنَوَّاسِ بْنِ سَمْعَانَ ‏- رضى الله عنه ‏- قَالَ: سَأَلْتُ رَسُولَ اَللَّهِ ‏- صلى الله عليه وسلم ‏-عَنْ اَلْبِرِّ وَالْإِثْمِ? فَقَالَ: { اَلْبِرُّ: حُسْنُ اَلْخُلُقِِ, وَالْإِثْمُ: مَا حَاكَ فِي صَدْرِكَ, وَكَرِهْتَ أَنْ يَطَّلِعَ عَلَيْهِ اَلنَّاسُ } أَخْرَجَهُ مُسْلِمٌ (1898)‏ .‏
‏2 ‏- صحيح.‏ رواه مسلم (2553)‏.‏
Bulugh al-Maram
English reference: Book 16, Hadith 1483 (The Comprehensive Book)
Arabic reference: Book 16, Hadith 1439
[11/13, 20:20] ‪+234 803 837 0753‬: Hakuri da iyali Kauna ce.
Hakuri da makwabta dattaku ne.
Hakuri da jama'a mutunci ne.
Hakuri da bin dokokin ALLAH shi ne Imani.

*Allah ya sa mu dace*
[11/13, 20:34] ‪+234 803 970 2376‬: Amen
[11/13, 21:19] ‪+234 806 016 1303‬: Amin
11/14/17, 21:03 - ‪+966 56 843 8722‬: https://youtu.be/-VqV-z5bSFI
11/14/17
, 21:03 - ‪+966 56 843 8722‬: https://youtu.be/-VqV-z5bSFI
11/15/17
, 06:44 - ‪+234 706 048 9143‬: *SHIN KASAN IRIN KURIN DA ABDULJABBAR YAKE DA SHI DA KUMA TSORON DA YAKE DA SHI❓*

*SHIN KASAN ABDULJABBAR DAN SHI'A NE ❓*

Zamu Dan kara haska muku domin kusan kurin da Abduljabbar yake yiwa jama'a, da kuma tsoron da yake da shi. *Abduljabbar ga kuri ga tsoro* ga karyar ilimi

Yan uwa da yawa suna min magana akan wai muna bata lokacin mu wajan yin post akan Abduljabbar da mai Raddi.

Nasan duk wanda yake garin Kano yasan ko waye Abduljabbar kuma ko wata irin Akida yake yadawa Abduljabbar batacce ne kuma yana kan batar da Al'umma.

Amma abin da yasa wasu suke ganin babu Amfanin yin Raddi ga Abduljabbar ina musu uzuri cewa su ba yan kano bane amma mu mukasan illar Abduljabbar

da yake ni idan na tashi yin posting din karatu ina turawa groups masu dinbin yawa harda groups wadan da bana yan kano bane wanima ba na yan Nigeria ba.

Amma ina Amfani da wannan dama in sanarwa masu tambayata akai cewa mu muna ganin fa'ida akan wannan Raddi da muke yiwa Abduljabbar saboda yana nan sai zuwa garuruwa yake yana yada shi'anci

Kuma Amma baya nunawa Al'umma cewa shi dan shi'a ne shine mukuma muke haskawa jama'a cewa Abduljabbar dan Shi'a ne

Shin kunji Al'umar wata unguwa sun kwace masallatan Su Wanda suka Mallakamai sunce kuma kar ya kara shigar musu unguwa

Alhamdulillah kowa yaji labarin Manya manyan Mabiya Jabberi sun fara yiwa Abduljabbar tawaye ko, to yajira Abin da ya sami zakzaky zai same shi indai bai tuba ba.


*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*
11/15/17, 06:44 - ‪+234 706 048 9143‬: *SHIN KASAN WAYE YA KAFA KUNGIYAR IZALA❓*

😂 Gaskiya *Abduljabbar* dan rainin wayo ne wai shin kasan waye ya kafa kungiyar izala ❓

Dan Allah ka saurari sunan wanda ya kafa kungiyar izala daga bakin Abduljabbar ni abin dariya ya bani 😂

*DAGA BAKIN*
👇👇👇
Abduljabbar Nasiru Kabara

Karan yan Shi'a Shugaban Maha'inta


*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*

AYI SAURARO LAFIYA
👇👇👇👂👂👂
11/15/17, 06:50 - ‪+234 814 458 4044‬: Duniya rudi nata,
Ba shi kyau mu biye mata.
Sai ta zam daukar mutum,
Ta saka kogi tsulum.
Ko ta jefa shi dawa,
Ba diya ko 'yan uwa.
Ba gwani gun ta mu san,
Ba amana ko kadan.
Kar mu dulmiya so nata,
Baya-baya mu dakata.
Allah fisshe mu biyar,
Duniya son ta mu yar.
11/15/17, 07:05 - ‪+234 814 790 9719‬: ??
11/15/17, 11:34 - ‪+234 806 480 7468‬: 《MURMUSHI DA SAKIN FUSKA》
ﻗﺎﻝ ﺍﺑﻦ ﺑﻄَّﺎﻝ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ :
" ﺇﻥَّ ﻟﻘﺎﺀ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺑﺎﻟﺘﺒﺴﻢ ﻭﻃﻼﻗﺔ ﺍﻟﻮﺟﻪ ﻣﻦ ﺃﺧﻼﻕ
ﺍﻟﻨﺒﻮﺓ ﻭﻫﻮ ﻣﻨﺎﻑ ﻟﻠﺘﻜﺒﺮ ، ﻭﺟﺎﻟﺐ ﻟﻠﻤﻮﺩَّﺓ "
‏) ﺷﺮﺡ ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻯ : 5/193 )
Ibn Baďďaal (Allah ya masa rahama), Yace:
Lallai haďuwa da mutane da murmushi da
kuma sakin fuska, yana daga cikin Kyawun
halayyah (Dabi'a) na Annabawa. Yana kawar
da girman kai, sannan yana gadar da Qauna
(Soyayyah). (Sharhin Bukhari: 5/193)
MA'ANA:
Kasani cewa murmushi da sakin fuska alama
ce ta soyayyah da jin qai. Duk mutumin da
yake kokarin kamanta haka a rayuwar sa,
haqiqa Allah zai so shi, sannan mutane zasu
so shi. Saboda haka, har kullum ka zama mai
sakin fuska ga waďanda kake tareda su.
Kada ka yarda ka zama mai yawan ta6una
fuska. Haqiqa, murmushi Sadaqa ce ga
ma'abocin ta idan yayi. Kada ka bari wannan
alkhairi ya wuce ka.
11/15/17, 18:29 - ‪+234 706 048 9143‬: *ABDULJABBAR YACE YAFI DUK YAN IZALAR DUNIYA ILIMI*


Hhhh Abduljabbar makaryacin banza 😂

Amma jama'a ku fahimci wani abu idan Abduljabbar yace Dan izala tofa ba yana nufin yan izalar Nigeria ba, ( kaulan wahidan ) yana nufin duk wani dan *Izalar* kano irin su Sheik jafar da Dr.Pakistan sauran dukkanin Malaman mu na Ahlussunnah na kano

Saboda wasu Malaman *izala* basu Abduljabbar basu taba kwakwar maya da shi ba kuma shima Abduljabbar bai San Su ba Amma Malamanmu na kano Su suka hana Abduljabbar sakat shi yasa yake ta soki burutsu akan su.

*GA ABIN DA ABDULJABBAR YA FADA DA BAKIN SA*
👇👇👇
Akan dan *izala* ni gawurtaccen Malami ne, Amma a gaban Malamai ni ban Isa bama kolo ba
!
Amma duk dan *izalar* da ya kwana ya tashi ko mai tsawon gemu ko mai gajere ko mai bakin gashi ko mai fari ko wanda yayi karatu a kasar Hausa ko wanda yaje ya ciyo shinkafa kaza ya hada da ci rani ya dawo.
!
Babu shi daga bangon duniya na gabas zuwa na yamma da larabawan su da baibayan su da fararan su da bakaken su kai da mutanan su da Aljanun su inda akwai Aljanun yan *IZALA*.
!
A gaba ga yan *izala* Wallahi ba Alfahari nake ba babu malamin da zaice cak ban daka masa tsawa ya tsugunna ba karku zaci da akwai dan *izalar* da zai layince min.
!
Kunga ace a baka mai zafi ka fasan nan sai dai ka fasawa jahilai a matsayinka na girmi ka fassaramin inna barka ka fassara ayar ta fassaru ma kayi da kyau in ban sama karkiya ka kasa fassara ayar ba
!
Dan kunsan malamai insun rika da kana nan Almajirai suna Kofi na kofi na sidda baru ba, ka fassara nace bata fassaru ba kuma ka rasa yadda zakayi.

Ga Audio nan a kasa Ku saurara kuji

*DAGA BAKIN*
👇👇👇
Abduljabbar Nasiru Kabara

*Karan yan Shi'a Abokin DPO*

Amma ni *Nagegime* abin da ya bani mamaki sai gashi *Sheik Muhammad Rabi'u R/Lemu* yana ta lallabar Abduljabbar akan yazo a zauna da shi ayi mukabala akan littafin da ya rubuta da hannun sa Amma Abduljabbar yaki Yadda daga karshema yace tsoro yake ji 😂


*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*

AYI SAURARO LAFIYA
👇👇👇👂👂👂
11/15/17, 18:38 - ‪+234 809 638 1743‬: 🌈🌈idan xakayi taimako karkayi saboda wata manufa kayi saboda Allah ladan ka yanaga Allah🌈🌈Allah🌈🌈nasiha ceeee🙏🏻
11/15/17, 18:38 - ‪+234 809 638 1743‬: 🌈🌈zauna da mutane lafiya karka bari ayi maka shaidan rashin hakuri domin rashin hakurin zai iya jaifaka ga halaka🌈🌈nasiha ceeee🙏🏻
11/15/17, 18:39 - ‪+234 809 638 1743‬: 🌈🌈idan mutum yayi maka abu Mara kyau katuna da maikyau dayayi maka saboda kowani mutum yanada hali maikyau yana mummuna🌈🌈nasiha ceeee🙏🏻
11/15/17, 18:39 - ‪+234 809 638 1743‬: 🌈🌈karka bari bacin rai yadinga ziyartar zuciyarka saboda duk lokacin da ranka yabaci shaidan ne acikin jinin jikinka da ruruhinka🌈🌈nasiha ceeee🙏🏻
11/15/17, 18:42 - ‪+234 809 638 1743‬: NASIHA

zamo na kowa koda kowa bai zamo naka ba.
Yiwa kowa fatan alheri koda akwai masu yima fatan sharri,
saka dukkanin musulmi a cikin addu'arka koda babu mai sakaka a cikin addu'arsa.
Nufi kowa da alheri koda akwai masu nufanka da sharri.
Kyautata tsakaninka da Allah kada kadamu da abinda mutane suke cewa akanka.
Allah ya kyautata rayuwarmu Ameen.
11/15/17, 18:46 - ‪+234 809 638 1743‬: RAYUWA SIRRI CE!!!

Karka nemi sanin sirrin wani !!!

Kai dai kayi kokari ka rike naka!!!

Karka nemi komai gun mutum!!!

Kai dai kanema gun Allah '(s.w.t)!!!

Karka so mutum dan biyan bukatar ka!!!

Kai dai kaso mutum Dan Allah !!!

Ka kyautatawa mai kyautata maka koda da addu'a!!!

Dan shima ya jidadin kyautata maka !!!

Ka taimaki mai neman taimako !!!

Dan watarana watakil ya taimakeka !!!

Allah ne mai rarra ba arziki ga wanda yaso !!!

Dan kaima baka san dashi ba yabaka !!!

Ka manta mai kudin daya zama talaka !!!

Dan kawai haka jalla ya tsara !!!

Nawane talakan daya zama mai dukiya ? !!!

Hassada ko kyashi ka daina !!!

Ka manta rabonka yana ga Allah ? !!!

Dan shine mai bayarwa kuma mai hanawa !!!

Allah dai yasa mudace !!!

Rayuwa dai haka take babu tabbas !!!.

barka da warhaka.

DUNIYA BA MATABBATABA?👆🏻
11/15/17, 19:19 - ‪+234 803 344 3349‬: 🍀🍀 wata rana Manzon Allah s.a.w., yana kwance rashin lafiyarsa na ajali, sai ya ce ma sahabbansa ku tashi ku raka ni makabarta wurin ziyara🍀🍀🍀

🌿🌿Bayan sun je, Manzon Allah s.a.w., ya yi addu'oin da ya koyar mu rika yi idan za mu makabarta,🌿🌿🌿

🌹🌹Bayan ya taso sun kama hanyar zuwa gida, sai suka ga manzon Allah yana kuka 😭😭 kuma yana murmushi 😀😀,,,,🌹🌹,

🌺🌺Sai sahabbansa suka ce, ya Rasulullah, ya mun ganka kana kuka😭😭 kuma kana murmushi😀😀, 🌺🌺🌺🌺🌺

💐💐💐Sai manzon Allah s.a.w., ya ce,, tunanin yan uwana ne, 💐💐💐


🌸🌸🌸Sai sayyidana Abubakar ya ce ya ma'aikin Allah mu ne ko?🌸🌸🌸

🍄🍄🍄Sai manzon Allah s.a.w., ya ce ku sahabbaina ne🍄🍄🍄


🌼🌼🌼Sai sayyidina Aliyu ya ce,, ya ma'aikin Allah ni ne ko?🌼🌼🌼🌼


🌻🌻🌻Sai ma'aikin Allah ya ce ai ku jinina ne🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻


🌴🌴🌴Sai suka ce to ya Rasulullah su waye?🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴🌴


🍁🍁🍁Sai manzon Allah ya ce,, su ne wadanda ba su ganni ba amma sun yi imani da ni manzon Allah,🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁


❤❤❤Sai ya ce idan rayuwarku ta kai, ku ce musu ina gai da su,❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤


🌺🌺🌺Manzon Allah ya ce Allahu Akbar, ina gai da wadannan mutane🌺🌺🌺


******ya Allah duk Wanda ya tura wannan maganar ta ma'aikinKa, Ka yi mishi sakamako da gidan aljanna madaukakiya, Ameen.

❤❤ ❤❤❤

Share it to ur friends, ba don ni ba, ka yi/ki yi domin Allah.
11/16/17, 06:58 - ‪+234 803 626 4797‬: Copied.

DAGA CIKIN MAFI GIRMAN ITACEN DAYAKE MAGANIN CIWON DAJI (CANCER)

ITACEN RUNHU: ka memo sassaqen runhu ka dafa shi ka zuba masa Zuma mai kyau.

Karika shan ruwan sau uku arana. Zakaga abun mamaki gameda cutar daji.

Wannan magani munbayar dashi ga mutane dayawa akan maqudan kudade kuma sun warke daga cutar daji gaba daya.

Don haka karkai sakaci.
Taimaka ka yada wannan ilimi don Allah.
11/16/17, 07:17 - ‪+234 803 626 4797‬: <Media omitted>
11/16/17, 07:27 - ‪+234 803 626 4797‬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀.
☘☘☘☘☘☘☘☘☘☘☘
*No matter how many times the teeth bite the tongue, they still stay together in one mouth. That's the spirit of*
🍀🍀 FORGIVENESS.🍀🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*Even though the eyes don't see each other, they see things together, blink simultaneously and cry together.*
🍀🍀🍀That's "UNITY."🍀🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*May we practise the spirit of forgiveness and togetherness.*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
1. Alone I can 'Say' but together we can 'Talk'. 🗣
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
2. *Alone I can 'Enjoy' but together we can 'Celebrate' 👯*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
3. *Alone I can 'Smile' but together we can 'Laugh'_👨‍❤‍👨*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*That's the BEAUTY of Human Relations. We are nothing without each other*
👊👊STAY CONNECTED!!👊👊
👍🏻👍🏻 *DestinyAheadCare* 👍🏻👍🏻
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
🍀🍀 *QUOTE OF THE MONTH*🍀🍀

*The razor blade is sharp but can't cut a tree; the axe is strong but can't cut the hair.*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
🍀🍀🍀🍀 MORAL:🍀🍀🍀🍀
*Everyone is important according to his/her unique purpose. Never look down on others unless you are admiring their shoes*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀

🙏🙏 *Share it with your friends and family including me* 🙏🙏
11/16/17, 14:31 - ‪+234 806 599 0370‬: Sheik Saeed Gamawa
MUHADARA

Muhadara walimar Aure Sheikh Saeed Aliyu gamawa
http://darulfikr.com/s/10815
11/16/17
, 14:34 - ‪+234 806 599 0370‬: Sheik Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum
Muhadara

Nasiha Wa Ma aurata
http://darulfikr.com/s/8734
11/16/17
, 15:05 - ‪+234 703 735 0032‬: Masha Allah
11/17/17, 05:54 - ‪+234 806 774 3665‬: As u wakeup this morning, May d powers of ALLAH that holds d Heavens above d earth witout pillars continue to lift u & your family above all challenges of life. May Allah (SWT) Who determines the direction of every things, direct wisdom, good health and long life to you and your family! jum@mubaraq🙋🏽‍♂
11/17/17, 07:54 - ‪+234 706 048 9143‬: 💞Wanda yafi kowa girma shine wanda baya ganin girman kansa;Wanda yafi kowa daukaka shine wanda yake amfanar mutane✍🏻
11/17/17, 07:55 - ‪+234 706 048 9143‬: 💝Baka sanin dadin lafiya sai idan ciwo ya sameka;hakanan baka sanin dadin zaman lafiya sai tashin hankali ya ziyarceka✍🏻
11/17/17, 07:58 - ‪+234 706 048 9143‬: 💓Ana sanin dadin haduwane idan an rabu;godewa ni'imomin Allah wanda ka sani da wanda baka saniba✍🏻
11/17/17, 07:59 - ‪+234 706 048 9143‬: 🎀Idan kana tafiya babu takalmi zaka gamu da wanda yake tafiya ba kafafu;kalli wanda ka fishi a kullum sai ka godewa ubangiji✍🏻
11/17/17, 08:01 - ‪+234 706 048 9143‬: *TOFA MAGANA TA GIRMA ABDULJABBAR YA TASHI DAGA KAN YAN IZALA YA KOMA KAN SHEIK MUHAMMAD NASIRUDDIN ALBANI*


Kunsan wani Alfahari yayi akan Albani ❓ To ba Albani ba Har Ibn Hajar sai da yayi makamanciyar maganar nan

😂 Gaskiya Abduljabbar bashi da kunya ni danaji wannan maganar dariya ya bani

*GA MAGANAR DA ABDULJABBAR YAKE FADA AKAN ALBANI*
👇👇👇

In maganar hahadisi za'ayi ba tafsiri ba Wallahi Tallahi Billahi a yau in Albani yazo nan ya tsaya sai na sashi rawar dari.
!
Saboda maganar nan a littattafai take ba shekaru bace.
!
Kuma yau nasan duk binciken da Albani yayi nayi duk.
!
Duk littafin da ya mallaka na mallake shi.
!
Duk abin da ya sani na sani.
!
Duk abin da ya tufka zan iya warwarewa ni kuma inna tufka karyatai ya warware.
!
Ba maganar shekaru muke ba kumai kangara tai bai kai yani ba

Amma ni *Nagegime* abin ya bani mamaki Abduljabbar yana cewa a yau idan Albani yazo wajan sa sai ya sashi rawar dari.

Amma sai gashi dalibin dalibin Albani shine *Malam Alkasim Hotoro* ya rikita Abduljabbar Yasa Abduljabbar yana zufa tsabar wahala har zuwa ya dinga sha da hannun hagu.

Ku saurari abin da ya fada da bakin sa

*DAGA BAKIN*
👇👇👇
Abduljabbar Nasiru Kabara

Kauran Mata Abokin DPO 😂

*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*

AYI SAURARO LAFIYA
👇👇👇👂👂👂
11/17/17, 08:11 - ‪+234 803 236 7287‬: <Media omitted>
11/17/17, 08:14 - ‪+234 706 048 9143‬: *ABDULJABBAR MEYE HUKUNCIN DAKE WANDO SHIN SUNNAH NE KOBA SUNNAH BA ❓*

Ku saurari abin da ya fada
👇👇

Daga kafar wando aikin banza ne jahilci ne muzanta kai ne da wulakanta kai.
!
Da farko babu nassin da yace ka dage wando.
!
Ka iya dage wando idan lalura ta kama za'ayi dambe dan ka tattara karfinka waje guda zaka iya dage wandonka idan zakayi kwabar kasa Dan kayi tsafta ko gari ya baci zaka iya dan dage kafar wandon dan karya baci.

Kai karshe Abduljabbar yac: duk wanda ya dage wandon sa yace Annabi ne yace a dage *Dan wuta ne Dan wutar jahannama ne* don ya yiwa Annabi Karya.

Ku saurari abin da ya fada

*DAGA BAKIN*
👇👇👇
Abduljabbar Nasiru Kabara

*Karen Yan Shi'a*


*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*

AYI SAURARO LAFIYA
👇👇👇👂👂👂
11/17/17, 08:15 - ‪+234 706 048 9143‬: *HUJJAR ABDULJABBAR TAYIN MAULIDI*

Hujjar yin Maulidi daga bakin Abduljabbar bari kuji kadan daga cikin hujjojin Abduljabbar nayin maulidi


Hujjar Abduljabbar ta farko yana kafa hujja da Yar ( Kul bi fadilillahi fabi zalika fal yafrahu )
!
Wata hujjar da Abduljabbar ya dogar da ita shine wai ( Abu lahab duk ranar litinin ana mai da shi dan Aljanna
!
Abduljabbar yace: Sanda aka haifi Annabi duk duniya sai da Allah ya dora mata haramin maulidi.

Dan Allah kuji wannan hujja tasa Wai a haka zaiyi Mukaba da Al'bani, Bafa Al'bani Zaria ba Asalin Albanin


*DAGA BAKIN*
👇👇👇
Abduljabbar Nasiru Kabara

*Shugaban Maha'inta Na Duniya*


*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*

AYI SAURARO LAFIYA
👇👇👇👂👂👂
11/17/17, 08:16 - ‪+234 706 048 9143‬: *SHEIK AL'KASIM HOTON MAI SA KATO ZUFA DA SHAN RUWA DA HANNUN HAGU 😂*

Amma dalibin dalibin Albani ya saka kayi zufa da shan ruwa da hannun hagu saboda tsoro kaji karfin hujja.

Dan Allah Ku kalli yadda Sheik Al'kasim Hotoro ya firgita Abduljabbar ya rikitashi Abduljabbar sai zifa yake tayi

Ga Abduljabbar Akan katuwar kujera shi kadai iska tana ratsashi ta ko ina
!
Ga fanka tanyi an kunnata a bayan sa
!
Ga window an bude shi
!
Kai karshe harda mufirfici ake masa firfita

Ammafa duk da wadan nan abubuwa Abduljabbar kawai sai zifa yake tayi a cikin wajan.😂

Kai karshe wuya da tayi wuya Abduljabbar shan ruwa ya dawo yi da hannun Hagu 😂

To yanzu *Sheik Al'kasim Hotoro* ya tsaya gaban Abduljabbar ya sashi Zufa ya sashi shan ruwa da Hannun hagu.

To a tunanin ku da Ace *Sheik Muhammad Nasiruddin Albani* ya tsaya a gaban Abduljabbar me zai sashi ❓


*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*

👇👇👇
11/17/17, 08:16 - ‪+234 706 048 9143‬: *KUNSAN KO ME ABDULJABBAR YAKE FADA GAME DA MULKIN ( SAYYADINA USMAN ) ❓*

KU KARANTA KUJI YADDA YAKE CIWA SAYYADINA USMAN MUTUNCI DA

Abduljabbar Yace ( Sayyadina Usman ) Zalunci yayi a mulkin sa

Abduljabbar Yace: Sayyadina Usman ya zalunci talakawa kawai masu kudi ne sukaji dadin mulkin Sayyadina Usman

Abduljabbar yace: a mulkin Sayyadina Usman masu kudi suka karayin kudi talakawa suka kara talaucewa

Abduljabbar yace: Talakawan Sahabbai Su suka hadu suka kashe Sayyadina Usman.

Abduljabbar yace: daga cikin Sahabban da suka kashe Sayyadina Usman da akwai ( 1 ) Dalhatu bin Ubaidullah ( 2 ) Zubairu Ibn Auwam

Hhhhh Gaskiya Abduljabbar makaryaci wallahi duk maganar nan da ya fada karya yake

ALLAH MUKE ROKO YA SHIRYI ABDULJABBAR IDAN MAI SHIRYUWA NE IDAN BA MAI SHURYIWA BANE ALLAH KA MANA MAGANIN SA

*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*
11/17/17, 08:17 - ‪+234 706 048 9143‬: *KISAN DA AKAWA SAYYADINA USMAN DAI-DAI NE A WAJAN ABDULJABBAR*


Abduljabbar yace: Mene ne dalilin da zakaga aibun wadan da suka kashe *Sayyadina Usman* shi da suka kashe shi domin Su karbi kujerar Addini wajan wa ya gajeta shi ? Ko Addini ya haife shi ? Ko ya gaji kujerar musulunci ?

*DAGA BAKIN*
👇👇👇
Abduljabbar Nasiru Kabara

*karen Yan Shi'a*


Wallahi lokacin da ni *Nagegime* ina saurarar Karatun littafin ( Rijalu wannisa haular rasu ) lokacin da akazo bada tarihin yadda aka kashe sayyadina Usman duk mai imani sai yayi kuka saboda tausayi shi kansa malamin da yake karanta littafin sai da yayi kuka

Amma yau ga *Abduljabbar* yana cewa dai-dai ne kisan da akawa Sayyadina Usman


*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*

AYI SAURARO LAFIYA
👇👇👇👂👂👂
11/17/17, 08:17 - ‪+234 706 048 9143‬: *ABDULJABBAR YA KUMA TABBATAR MANA DA CEWA SHI DAN SHI'A NE*


Kunji Abin Da Yace
👇👇
Ya za'a halatta mutuncin *Sayyadina Ali*
!
Abin da muka zare takobi kenan akai
!
In An barwa Shi'a shi to sai mu koma cikin ta
!
In kuma yana cikin to a kare Al'far marsa
!
Mu duk inda yake zamu shiga gun
!
Kuma Wallahi da Sayyadina Ali Zai bai yana yacemin Sayyadina Abubakar kafiri ne bazan kuma ganinsa Musulmi daga ranar


Abduljabbar shin kasan waye Sayyadina Abubakar ❓

*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*

AYI SAURARO LAFIYA
👇👇👇👂👂👂
11/17/17, 08:20 - ‪+234 814 790 9719‬: Ina audios din
11/17/17, 08:22 - ‪+234 814 458 4044‬: Assalam nayo muku sallama

Mu daliban harda maluma

Jan hankali zanyo kuma

Tawajen shiga jama'kuma

Kazamo mutum mai lalama

Ka guje wa halin bankama

Koko ince yin Fankama

Zai nuna karancin tarbiya!
11/17/17, 09:35 - ‪+234 706 048 9143‬: Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA, ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM, WHATSAPP, da sauransu.


Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.


Manzon Allah (s.a.w.w) yace: *"WALLAHI IDAN ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA, YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA*
*ABAKA JAJAYEN RAQUMMA"*


Wani mutum yazo wajen manzon Allah S.A.W.W. ya ce: Yah-Manzon-rahma zan tambaye ka rayuwar duniya da ta lahira.


1. Yah Manzon Allah ina son in zama mafi sani a cikin mutane?
AMSA
Sai ya ce "Ka ji tsoron Allah ka bi dokokin Sa."


2. Ina son in zama mafi arziQi a cikin mutane?
AMSA
sai ya ce "Ka zama mai wadatar zuci."


3. Ina son na zama Wanda yafi kowa acikin mutane?
AMSA
Sai ya ce "Ka zama mai amfanarwa."


4. Menene zai kare ni daga wuta?
AMSA
Sai ya ce "Ka zama mai yawan yin Azumi."


5. Ina so in zama mafi adalci a cikin mutane?
AMSA
Sai ya ce "Ka so ma d'an uwanka abin da ka ke soma kanka."


6. Ina son in zama mafi amfanin mutane a wajen Allah?
AMSA
Sai ya ce "Ka yawaita tuna Allah."


7. Ina son imanina ya zama ingantacce?
AMSA.
Sai ya ce "Ka gyara halayen ka."


8. Menene yake huce fushin Allah (S.W.T.)?
AMSA
Sai ya ce "Ba da zakka a boye da kyautata ma 'yan uwa."


9. Wani zunubi yafi muni awajen Allah?
AMSA
Sai ya ce "Mummunar hali shine rowa"


10. Ina so in zama mafi biyayya ga Allah?
AMSA
Sai ya ce "Ka bi umurnin Allah za ka zama mafi rinjaye a wurin Allah."


YA ALLAH Ka sa mu gama da Duniya lafiya.


INA ROQON MAI KARATU dan GIRMAN ALLAH DAN SON ANNABI kayi Qokari ka tura wani group d'in domin tunasarwa.
11/17/17, 09:39 - ‪+234 706 048 9143‬: *Daily Hadith*:
*28th Safar 1439*
(17th November 2017)

```Bismillah Walhamdulillah Was Salaatu Was Salaam 'ala Rasulillah```

Narrated Abu Huraira (Radi Allahu 'anhu):

Allah's Apostle (Sallallahu 'Alaihi Wa Sallam) said, "The angels keep on asking Allah's forgiveness for anyone of you, as long as he is at his Musalla (praying place) and he does not pass wind (Hadath). They say, 'O Allah! Forgive him, O Allah! be Merciful to him."

```Bukhari Vol. 1 : No. 436```📚

*Ma'asalaam*

اللهم صلي على سيدنا محمد وسلم.
11/17/17, 09:39 - ‪+234 706 048 9143‬: <Media omitted>
11/17/17, 09:50 - ‪+234 706 048 9143‬: <Media omitted>
11/17/17, 10:26 - ‪+234 706 048 9143‬: *HADISI NA FARKO*
Manzon Allah (S.A.W) ya na cewa Wanda ya karanta Qulhuwallahu Ahad kafa 10x Allah ya yi masa Alkawarin zai gina masa katafaren gida a gidan Aljanna. Sai Sayyidina Umar ya ce Ai to in haka ne sai mu dinga yawaitawa, sai Manzon Allah ya ce Allah shine mai yawaitawa Allah shine mai tsabtacewa.

*HADISI NA BIYU*
Manzon Allah ya na cewa duk wanda ya karanta suratul Kahfi a ranar jumaa Allah zai cika masa hasken sa har zuwa wata jumaa mai zuwa yana cikin haske yana cikin farin ciki.

*HADISI NA UKU*
Annabi Muhammad (S.A.W) ya ce duk wanda ya haddace ayoyin goma na farkon kahfi Allah zai kiyaye shi daga fitinar Dujjal.

*HADISI NA HUDU*
Manzon Allah yana cewa Wanda ya karanta ayatul kursiyu bayan kowace Sallah ta farillah ba abinda zai hana shi shiga Aljanna sai in bai mutu ba.

*HADISI NA BIYAR*
Idan kazo zaka kwanta a shimfidar ka da daddare to ka karanta kulya ayyu hal kafirun to bazaka mutu mushriki ba idan ka mutu a wannan daren.

*HADISI NA SHIDA*
Wanda ya yi alwala, bayan ya kare alwala sai ya ce Ash-hadu alla ilAha illallAh wahadahu lasharika lahu wa anna muhammadan Abduhu wara suluhu. Allahumma Ja'alni minattauwabina waja'alni minal mutadhahhirina.
Duk wanda ya fadi wannan bayan gama Alwalar sa to za'a bude masa kofofin Aljanna guda takwas ya zabi wadda ya ke son shiga.

*HADISI NA BAKWAI*
Wanda ya yi alwala bayan ya kammala alwalar sa kaf, sai ya ce Subhanakallahumma Wabihamdika ash -hadu allah Ilaha illallah anta astagfiruka wa'atubu ilaika.
Zaa rubuta wannan acikin wata takarda baza'a bude ta ba sai ranar lahira ya ga alkhairin da ke cikin ta.

*HADISI NA TAKWAS*
Wani Sahabi ya ke cewa wata rana muna tare da Manzon Allah Sallallahu Alaihi wasallama sai wani mutum daga cikin sahabbai ya ce Allahu Akbar kabirah, Walhamdulillahi kasirah, Wasubhanallahi bukratan waasilah, Sai Manzon Allah ya ce wanene cikin ku ke fadar wannan kalma, sai ya ce ni ne Ya rasulullah sai Manzon Allah ya ce nayi mamakin wadan nan kalmomi da ka fada, anbude kofofin sama gaba daya saboda wannan kalma da ka fada. Sai Abdullahi Dan Umar ya ce tun daga wannan rana kullum sai na fadi wannan kalma, ban taba tsallake wata rana ko wani lokaci da bana fadar wannan kalma ba.

*HADISI NA TARA*
Wata rana mun kasance muna Sallah a bayan Manzon Allah (S.A.W) da Annabi ya dakko daga ruku'u sai ya ce Sami'Allahu Liman Hamidahu sai wani mutum daga cikin sahabbai yace Rabbana Walakal Hamdu, Handan Kasiran Dayyiban Mubarakan Fihi da aka gama sai Manzon Allah ya waiwayo sai ya ce Wanene ya fadi wannan sai mutumin yace Ni ne ya Manzon Allah sai Manzon Allah ya ce Naga Malaika talatin da "yan kai suna rigagato wazai rubuta wannan aiki yaje ya gayawa Allah.

*HADISI NA GOMA*
Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam ya ce Wanda ya yi sallar nafila rakaa goma sha! biyu tsakanin dare da rana Allah zai gina masa gida a cikin gidan Aljanna.

*HADISI NA SHA DAYA*
Wanda ya kiyaye yana yin nafila raka'a hudu kamin sallar azahar da kuma raka'a hudu kamin sallar la'asar to Allah zai haramta masa shiga wuta.

*HADISI NA SHA BIYU*
Manzon Allah Yana cewa Allah ya jikan wanda ya yi sallar nafila raka'a hudu kamin la'asar.

*HADISI NA SHA UKU*
Wanda yake karanta ayoyi goma da daddare to baza'a rubuta shi cikin gafalallu ba, wanda ya ke karanta ayoyi dari to za'a rubuta shi cikin masu bauta ga Allah, wanda kuma ke karanta ayoyi dubu a cikin dare kullum to za'a rubuta shi daga cikin masu arzikin lahira.

*HADISI NA SHA HUDU*
Wanda da yi Sallar nafila a cikin duhu inda bawanda zai ganshi to Allah zai' linka masa sau ashirin da biyar na sallar da zai yi wani ya ganshi.

*HADISI NA SHA BIYAR*
Annabin tsira ya ce Wanda yayi sallar walha (Sallar hantsi/Luha) rakaa hudu kuma yayi rakaa hudu kamin sallar laasar, Allah zai gina masa gida a cikin aljanna.

HADISI NA SHA SHIDA
Hakika malaiku suna yin salati ga wadanda suke cika sahun farko, idan suka ga wata kafa a cikin Sallah suna cikata basa barin ta.
Allah y asa mudace. Amin!

Kai/Ke ma tura zuwa ga wasu dan samun lada.
11/17/17, 10:27 - ‪+234 814 790 9719‬: https://twitter.com/wmngovksa/status/931118959126040576
11/17/17
, 10:28 - ‪+234 814 790 9719‬: Wannan library ne amma me magana ga mai bukata.
11/17/17, 10:51 - ‪+234 706 048 9143‬: KADAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA SUKE NUNA CIKAR MUTUM
1:- boye talaucinka har mutane sufara tunanin kai me arzikine

2:- boye damuwarka akan avinda akayi maka har mutane sufara tunanin wannan abin bai dameka ba

3:- danne bacin ranka a inda aka bata maka rai har mutane sufara tunanin duk a bind a za ayi maka ba zai taba damunkaba

4:- yin fara a ga kowa har mutane sufara tunanin bakayin fishi

5:- zamo na kowa har mutane su fara tunanin baka da abokin fada

6:- kataimaki duk Wanda kake tare dashi har mutane su dinga Neman taimako a wurinka

7:- kayanka ya zamo na kowa koda kayan kowa bai zamto nakaba ta hakane mutane zasuji dadin zama da kai

8:- ka zamto mai kawar da kai a kayan wani har mutane su fara tunanin rayuwar duniya bata damekaba

Mukasance masu hakuri da junanmu domin idan mun mutu musamu kyakkyawan karshe
Ubangiji Allah kasa mu dace kasa mugama da duniya lafiya
11/17/17, 11:33 - ‪+234 803 234 6975‬: Naam, JazakumulLahu Khairan.
11/17/17, 18:18 - ‪+234 703 689 1923‬ left
11/17/17, 15:52 - ‪+234 706 048 9143‬: BANDA DARIYA😋😋😋😝😝😝Admin ne ya shiga jirgin sama sai ya zauna kusa da wani bature Aka zo rabon abinci aka tambayi bature me kake so kaci? Sai ya amsa da turanci "NOTHING" daga jin haka sai shima admin da aka zo kansa yace NOTHING a zatonsa wani shegen abinci ne. kawai aka gama raba abinci har takai ga an gama kwashe kwanukan admin baiga komai ba 😀😃😄Sai ya tashi yaje da kansa ya same su yace 😄😄 ni wlh idan babu NOTHING din ko shinkafa da wake ne a bani Kar yunwa ta kasheni. Hhhhhhhhhhhhhh😄😄

DARIYA DOLE. 😄😄😄😄😄😄😄. Wani saurayi ne ke son wata yarinya sosai amma yana tsoran fadamata, saboda besan amsar da zata bashi ba. Watarana sai ya daure ya tura mata text " I love you wit ol my heart Zainab" bayan kamar minti daya sai tx ya shigo wayarsa amma sai ya kasa budewa saboda fargabar besan wacce amsa ta maidomasa ba, saboda haka sai yayi alwala ya je ya yi sallah sannan yayi addua ya tofa. Koda ze bude tx din me ze gani "dear customer, you do not hve sufficient balance to send a message, pls recharge and try again later, tnk u"😃😀😁😂😂😂@kingdeeq9 at istergram
11/17/17, 16:10 - ‪+234 803 283 6909‬: Toh admin kafin kaje madina ne koh😀
11/19/17, 07:51 - alfanu Abul Lawali: Allah ka shirye ni Ka shiryi wanda shi abin dariya ya ke ganin zai tseratar da shi daga fushin Allah har ya ke tallatawa
11/19/17, 07:55 - alfanu Abul Lawali: Kama ra'aitu:

[11/16, 06:58] ‪+234 803 626 4797‬: Copied.

DAGA CIKIN MAFI GIRMAN ITACEN DAYAKE MAGANIN CIWON DAJI (CANCER)

ITACEN RUNHU: ka memo sassaqen runhu ka dafa shi ka zuba masa Zuma mai kyau.

Karika shan ruwan sau uku arana. Zakaga abun mamaki gameda cutar daji.

Wannan magani munbayar dashi ga mutane dayawa akan maqudan kudade kuma sun warke daga cutar daji gaba daya.

Don haka karkai sakaci.
Taimaka ka yada wannan ilimi don Allah.
[11/16, 14:31] ‪+234 806 599 0370‬: Sheik Saeed Gamawa
MUHADARA

Muhadara walimar Aure Sheikh Saeed Aliyu gamawa
http://darulfikr.com/s/10815
[11/16
, 14:34] ‪+234 806 599 0370‬: Sheik Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum
Muhadara

Nasiha Wa Ma aurata
http://darulfikr.com/s/8734
[11/17
, 05:54] ‪+234 806 774 3665‬: As u wakeup this morning, May d powers of ALLAH that holds d Heavens above d earth witout pillars continue to lift u & your family above all challenges of life. May Allah (SWT) Who determines the direction of every things, direct wisdom, good health and long life to you and your family! jum@mubaraq🙋🏽‍♂
[11/17, 07:54] ‪+234 706 048 9143‬: 💞Wanda yafi kowa girma shine wanda baya ganin girman kansa;Wanda yafi kowa daukaka shine wanda yake amfanar mutane✍🏻
[11/17, 07:55] ‪+234 706 048 9143‬: 💝Baka sanin dadin lafiya sai idan ciwo ya sameka;hakanan baka sanin dadin zaman lafiya sai tashin hankali ya ziyarceka✍🏻
[11/17, 07:58] ‪+234 706 048 9143‬: 💓Ana sanin dadin haduwane idan an rabu;godewa ni'imomin Allah wanda ka sani da wanda baka saniba✍🏻
[11/17, 07:59] ‪+234 706 048 9143‬: 🎀Idan kana tafiya babu takalmi zaka gamu da wanda yake tafiya ba kafafu;kalli wanda ka fishi a kullum sai ka godewa ubangiji✍🏻
[11/17, 08:01] ‪+234 706 048 9143‬: *TOFA MAGANA TA GIRMA ABDULJABBAR YA TASHI DAGA KAN YAN IZALA YA KOMA KAN SHEIK MUHAMMAD NASIRUDDIN ALBANI*


Kunsan wani Alfahari yayi akan Albani ❓ To ba Albani ba Har Ibn Hajar sai da yayi makamanciyar maganar nan

😂 Gaskiya Abduljabbar bashi da kunya ni danaji wannan maganar dariya ya bani

*GA MAGANAR DA ABDULJABBAR YAKE FADA AKAN ALBANI*
👇👇👇

In maganar hahadisi za'ayi ba tafsiri ba Wallahi Tallahi Billahi a yau in Albani yazo nan ya tsaya sai na sashi rawar dari.
!
Saboda maganar nan a littattafai take ba shekaru bace.
!
Kuma yau nasan duk binciken da Albani yayi nayi duk.
!
Duk littafin da ya mallaka na mallake shi.
!
Duk abin da ya sani na sani.
!
Duk abin da ya tufka zan iya warwarewa ni kuma inna tufka karyatai ya warware.
!
Ba maganar shekaru muke ba kumai kangara tai bai kai yani ba

Amma ni *Nagegime* abin ya bani mamaki Abduljabbar yana cewa a yau idan Albani yazo wajan sa sai ya sashi rawar dari.

Amma sai gashi dalibin dalibin Albani shine *Malam Alkasim Hotoro* ya rikita Abduljabbar Yasa Abduljabbar yana zufa tsabar wahala har zuwa ya dinga sha da hannun hagu.

Ku saurari abin da ya fada da bakin sa

*DAGA BAKIN*
👇👇👇
Abduljabbar Nasiru Kabara

Kauran Mata Abokin DPO 😂

*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*

AYI SAURARO LAFIYA
👇👇👇👂👂👂
[11/17, 08:14] ‪+234 706 048 9143‬: *ABDULJABBAR MEYE HUKUNCIN DAKE WANDO SHIN SUNNAH NE KOBA SUNNAH BA ❓*

Ku saurari abin da ya fada
👇👇

Daga kafar wando aikin banza ne jahilci ne muzanta kai ne da wulakanta kai.
!
Da farko babu nassin da yace ka dage wando.
!
Ka iya dage wando idan lalura ta kama za'ayi dambe dan ka tattara karfinka waje guda zaka iya dage wandonka idan zakayi kwabar kasa Dan kayi tsafta ko gari ya baci zaka iya dan dage kafar wandon dan karya baci.

Kai karshe Abduljabbar yac: duk wanda ya dage wandon sa yace Annabi ne yace a dage *Dan wuta ne Dan wutar jahannama ne* don ya yiwa Annabi Karya.

Ku saurari abin da ya fada

*DAGA BAKIN*
👇👇👇
Abduljabbar Nasiru Kabara

*Karen Yan Shi'a*


*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*

AYI SAURARO LAFIYA
👇👇👇👂👂👂
[11/17, 08:15] ‪+234 706 048 9143‬: *HUJJAR ABDULJABBAR TAYIN MAULIDI*

Hujjar yin Maulidi daga bakin Abduljabbar bari kuji kadan daga cikin hujjojin Abduljabbar nayin maulidi


Hujjar Abduljabbar ta farko yana kafa hujja da Yar ( Kul bi fadilillahi fabi zalika fal yafrahu )
!
Wata hujjar da Abduljabbar ya dogar da ita shine wai ( Abu lahab duk ranar litinin ana mai da shi dan Aljanna
!
Abduljabbar yace: Sanda aka haifi Annabi duk duniya sai da Allah ya dora mata haramin maulidi.

Dan Allah kuji wannan hujja tasa Wai a haka zaiyi Mukaba da Al'bani, Bafa Al'bani Zaria ba Asalin Albanin


*DAGA BAKIN*
👇👇👇
Abduljabbar Nasiru Kabara

*Shugaban Maha'inta Na Duniya*


*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*

AYI SAURARO LAFIYA
👇👇👇👂👂👂
[11/17, 08:16] ‪+234 706 048 9143‬: *SHEIK AL'KASIM HOTON MAI SA KATO ZUFA DA SHAN RUWA DA HANNUN HAGU 😂*

Amma dalibin dalibin Albani ya saka kayi zufa da shan ruwa da hannun hagu saboda tsoro kaji karfin hujja.

Dan Allah Ku kalli yadda Sheik Al'kasim Hotoro ya firgita Abduljabbar ya rikitashi Abduljabbar sai zifa yake tayi

Ga Abduljabbar Akan katuwar kujera shi kadai iska tana ratsashi ta ko ina
!
Ga fanka tanyi an kunnata a bayan sa
!
Ga window an bude shi
!
Kai karshe harda mufirfici ake masa firfita

Ammafa duk da wadan nan abubuwa Abduljabbar kawai sai zifa yake tayi a cikin wajan.😂

Kai karshe wuya da tayi wuya Abduljabbar shan ruwa ya dawo yi da hannun Hagu 😂

To yanzu *Sheik Al'kasim Hotoro* ya tsaya gaban Abduljabbar ya sashi Zufa ya sashi shan ruwa da Hannun hagu.

To a tunanin ku da Ace *Sheik Muhammad Nasiruddin Albani* ya tsaya a gaban Abduljabbar me zai sashi ❓


*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*

👇👇👇
[11/17, 08:16] ‪+234 706 048 9143‬: *KUNSAN KO ME ABDULJABBAR YAKE FADA GAME DA MULKIN ( SAYYADINA USMAN ) ❓*

KU KARANTA KUJI YADDA YAKE CIWA SAYYADINA USMAN MUTUNCI DA

Abduljabbar Yace ( Sayyadina Usman ) Zalunci yayi a mulkin sa

Abduljabbar Yace: Sayyadina Usman ya zalunci talakawa kawai masu kudi ne sukaji dadin mulkin Sayyadina Usman

Abduljabbar yace: a mulkin Sayyadina Usman masu kudi suka karayin kudi talakawa suka kara talaucewa

Abduljabbar yace: Talakawan Sahabbai Su suka hadu suka kashe Sayyadina Usman.

Abduljabbar yace: daga cikin Sahabban da suka kashe Sayyadina Usman da akwai ( 1 ) Dalhatu bin Ubaidullah ( 2 ) Zubairu Ibn Auwam

Hhhhh Gaskiya Abduljabbar makaryaci wallahi duk maganar nan da ya fada karya yake

ALLAH MUKE ROKO YA SHIRYI ABDULJABBAR IDAN MAI SHIRYUWA NE IDAN BA MAI SHURYIWA BANE ALLAH KA MANA MAGANIN SA

*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*
[11/17, 08:17] ‪+234 706 048 9143‬: *KISAN DA AKAWA SAYYADINA USMAN DAI-DAI NE A WAJAN ABDULJABBAR*


Abduljabbar yace: Mene ne dalilin da zakaga aibun wadan da suka kashe *Sayyadina Usman* shi da suka kashe shi domin Su karbi kujerar Addini wajan wa ya gajeta shi ? Ko Addini ya haife shi ? Ko ya gaji kujerar musulunci ?

*DAGA BAKIN*
👇👇👇
Abduljabbar Nasiru Kabara

*karen Yan Shi'a*


Wallahi lokacin da ni *Nagegime* ina saurarar Karatun littafin ( Rijalu wannisa haular rasu ) lokacin da akazo bada tarihin yadda aka kashe sayyadina Usman duk mai imani sai yayi kuka saboda tausayi shi kansa malamin da yake karanta littafin sai da yayi kuka

Amma yau ga *Abduljabbar* yana cewa dai-dai ne kisan da akawa Sayyadina Usman


*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*

AYI SAURARO LAFIYA
👇👇👇👂👂👂
[11/17, 08:17] ‪+234 706 048 9143‬: *ABDULJABBAR YA KUMA TABBATAR MANA DA CEWA SHI DAN SHI'A NE*


Kunji Abin Da Yace
👇👇
Ya za'a halatta mutuncin *Sayyadina Ali*
!
Abin da muka zare takobi kenan akai
!
In An barwa Shi'a shi to sai mu koma cikin ta
!
In kuma yana cikin to a kare Al'far marsa
!
Mu duk inda yake zamu shiga gun
!
Kuma Wallahi da Sayyadina Ali Zai bai yana yacemin Sayyadina Abubakar kafiri ne bazan kuma ganinsa Musulmi daga ranar


Abduljabbar shin kasan waye Sayyadina Abubakar ❓

*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*

AYI SAURARO LAFIYA
👇👇👇👂👂👂
[11/17, 08:22] ‪+234 814 458 4044‬: Assalam nayo muku sallama

Mu daliban harda maluma

Jan hankali zanyo kuma

Tawajen shiga jama'kuma

Kazamo mutum mai lalama

Ka guje wa halin bankama

Koko ince yin Fankama

Zai nuna karancin tarbiya!
[11/17, 09:35] ‪+234 706 048 9143‬: Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA, ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM, WHATSAPP, da sauransu.


Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.


Manzon Allah (s.a.w.w) yace: *"WALLAHI IDAN ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA, YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA*
*ABAKA JAJAYEN RAQUMMA"*


Wani mutum yazo wajen manzon Allah S.A.W.W. ya ce: Yah-Manzon-rahma zan tambaye ka rayuwar duniya da ta lahira.


1. Yah Manzon Allah ina son in zama mafi sani a cikin mutane?
AMSA
Sai ya ce "Ka ji tsoron Allah ka bi dokokin Sa."


2. Ina son in zama mafi arziQi a cikin mutane?
AMSA
sai ya ce "Ka zama mai wadatar zuci."


3. Ina son na zama Wanda yafi kowa acikin mutane?
AMSA
Sai ya ce "Ka zama mai amfanarwa."


4. Menene zai kare ni daga wuta?
AMSA
Sai ya ce "Ka zama mai yawan yin Azumi."


5. Ina so in zama mafi adalci a cikin mutane?
AMSA
Sai ya ce "Ka so ma d'an uwanka abin da ka ke soma kanka."


6. Ina son in zama mafi amfanin mutane a wajen Allah?
AMSA
Sai ya ce "Ka yawaita tuna Allah."


7. Ina son imanina ya zama ingantacce?
AMSA.
Sai ya ce "Ka gyara halayen ka."


8. Menene yake huce fushin Allah (S.W.T.)?
AMSA
Sai ya ce "Ba da zakka a boye da kyautata ma 'yan uwa."


9. Wani zunubi yafi muni awajen Allah?
AMSA
Sai ya ce "Mummunar hali shine rowa"


10. Ina so in zama mafi biyayya ga Allah?
AMSA
Sai ya ce "Ka bi umurnin Allah za ka zama mafi rinjaye a wurin Allah."


YA ALLAH Ka sa mu gama da Duniya lafiya.


INA ROQON MAI KARATU dan GIRMAN ALLAH DAN SON ANNABI kayi Qokari ka tura wani group d'in domin tunasarwa.
[11/17, 09:39] ‪+234 706 048 9143‬: *Daily Hadith*:
*28th Safar 1439*
(17th November 2017)

```Bismillah Walhamdulillah Was Salaatu Was Salaam 'ala Rasulillah```

Narrated Abu Huraira (Radi Allahu 'anhu):

Allah's Apostle (Sallallahu 'Alaihi Wa Sallam) said, "The angels keep on asking Allah's forgiveness for anyone of you, as long as he is at his Musalla (praying place) and he does not pass wind (Hadath). They say, 'O Allah! Forgive him, O Allah! be Merciful to him."

```Bukhari Vol. 1 : No. 436```📚

*Ma'asalaam*

اللهم صلي على سيدنا محمد وسلم.
[11/17, 10:26] ‪+234 706 048 9143‬: *HADISI NA FARKO*
Manzon Allah (S.A.W) ya na cewa Wanda ya karanta Qulhuwallahu Ahad kafa 10x Allah ya yi masa Alkawarin zai gina masa katafaren gida a gidan Aljanna. Sai Sayyidina Umar ya ce Ai to in haka ne sai mu dinga yawaitawa, sai Manzon Allah ya ce Allah shine mai yawaitawa Allah shine mai tsabtacewa.

*HADISI NA BIYU*
Manzon Allah ya na cewa duk wanda ya karanta suratul Kahfi a ranar jumaa Allah zai cika masa hasken sa har zuwa wata jumaa mai zuwa yana cikin haske yana cikin farin ciki.

*HADISI NA UKU*
Annabi Muhammad (S.A.W) ya ce duk wanda ya haddace ayoyin goma na farkon kahfi Allah zai kiyaye shi daga fitinar Dujjal.

*HADISI NA HUDU*
Manzon Allah yana cewa Wanda ya karanta ayatul kursiyu bayan kowace Sallah ta farillah ba abinda zai hana shi shiga Aljanna sai in bai mutu ba.

*HADISI NA BIYAR*
Idan kazo zaka kwanta a shimfidar ka da daddare to ka karanta kulya ayyu hal kafirun to bazaka mutu mushriki ba idan ka mutu a wannan daren.

*HADISI NA SHIDA*
Wanda ya yi alwala, bayan ya kare alwala sai ya ce Ash-hadu alla ilAha illallAh wahadahu lasharika lahu wa anna muhammadan Abduhu wara suluhu. Allahumma Ja'alni minattauwabina waja'alni minal mutadhahhirina.
Duk wanda ya fadi wannan bayan gama Alwalar sa to za'a bude masa kofofin Aljanna guda takwas ya zabi wadda ya ke son shiga.

*HADISI NA BAKWAI*
Wanda ya yi alwala bayan ya kammala alwalar sa kaf, sai ya ce Subhanakallahumma Wabihamdika ash -hadu allah Ilaha illallah anta astagfiruka wa'atubu ilaika.
Zaa rubuta wannan acikin wata takarda baza'a bude ta ba sai ranar lahira ya ga alkhairin da ke cikin ta.

*HADISI NA TAKWAS*
Wani Sahabi ya ke cewa wata rana muna tare da Manzon Allah Sallallahu Alaihi wasallama sai wani mutum daga cikin sahabbai ya ce Allahu Akbar kabirah, Walhamdulillahi kasirah, Wasubhanallahi bukratan waasilah, Sai Manzon Allah ya ce wanene cikin ku ke fadar wannan kalma, sai ya ce ni ne Ya rasulullah sai Manzon Allah ya ce nayi mamakin wadan nan kalmomi da ka fada, anbude kofofin sama gaba daya saboda wannan kalma da ka fada. Sai Abdullahi Dan Umar ya ce tun daga wannan rana kullum sai na fadi wannan kalma, ban taba tsallake wata rana ko wani lokaci da bana fadar wannan kalma ba.

*HADISI NA TARA*
Wata rana mun kasance muna Sallah a bayan Manzon Allah (S.A.W) da Annabi ya dakko daga ruku'u sai ya ce Sami'Allahu Liman Hamidahu sai wani mutum daga cikin sahabbai yace Rabbana Walakal Hamdu, Handan Kasiran Dayyiban Mubarakan Fihi da aka gama sai Manzon Allah ya waiwayo sai ya ce Wanene ya fadi wannan sai mutumin yace Ni ne ya Manzon Allah sai Manzon Allah ya ce Naga Malaika talatin da "yan kai suna rigagato wazai rubuta wannan aiki yaje ya gayawa Allah.

*HADISI NA GOMA*
Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam ya ce Wanda ya yi sallar nafila rakaa goma sha! biyu tsakanin dare da rana Allah zai gina masa gida a cikin gidan Aljanna.

*HADISI NA SHA DAYA*
Wanda ya kiyaye yana yin nafila raka'a hudu kamin sallar azahar da kuma raka'a hudu kamin sallar la'asar to Allah zai haramta masa shiga wuta.

*HADISI NA SHA BIYU*
Manzon Allah Yana cewa Allah ya jikan wanda ya yi sallar nafila raka'a hudu kamin la'asar.

*HADISI NA SHA UKU*
Wanda yake karanta ayoyi goma da daddare to baza'a rubuta shi cikin gafalallu ba, wanda ya ke karanta ayoyi dari to za'a rubuta shi cikin masu bauta ga Allah, wanda kuma ke karanta ayoyi dubu a cikin dare kullum to za'a rubuta shi daga cikin masu arzikin lahira.

*HADISI NA SHA HUDU*
Wanda da yi Sallar nafila a cikin duhu inda bawanda zai ganshi to Allah zai' linka masa sau ashirin da biyar na sallar da zai yi wani ya ganshi.

*HADISI NA SHA BIYAR*
Annabin tsira ya ce Wanda yayi sallar walha (Sallar hantsi/Luha) rakaa hudu kuma yayi rakaa hudu kamin sallar laasar, Allah zai gina masa gida a cikin aljanna.

HADISI NA SHA SHIDA
Hakika malaiku suna yin salati ga wadanda suke cika sahun farko, idan suka ga wata kafa a cikin Sallah suna cikata basa barin ta.
Allah y asa mudace. Amin!

Kai/Ke ma tura zuwa ga wasu dan samun lada.
[11/17, 10:27] ‪+234 814 790 9719‬: https://twitter.com/wmngovksa/status/931118959126040576
[11/17
, 10:28] ‪+234 814 790 9719‬: Wannan library ne amma me magana ga mai bukata.
[11/17, 10:51] ‪+234 706 048 9143‬: KADAN DAGA CIKIN ABUBUWAN DA SUKE NUNA CIKAR MUTUM
1:- boye talaucinka har mutane sufara tunanin kai me arzikine

2:- boye damuwarka akan avinda akayi maka har mutane sufara tunanin wannan abin bai dameka ba

3:- danne bacin ranka a inda aka bata maka rai har mutane sufara tunanin duk a bind a za ayi maka ba zai taba damunkaba

4:- yin fara a ga kowa har mutane sufara tunanin bakayin fishi

5:- zamo na kowa har mutane su fara tunanin baka da abokin fada

6:- kataimaki duk Wanda kake tare dashi har mutane su dinga Neman taimako a wurinka

7:- kayanka ya zamo na kowa koda kayan kowa bai zamto nakaba ta hakane mutane zasuji dadin zama da kai

8:- ka zamto mai kawar da kai a kayan wani har mutane su fara tunanin rayuwar duniya bata damekaba

Mukasance masu hakuri da junanmu domin idan mun mutu musamu kyakkyawan karshe
Ubangiji Allah kasa mu dace kasa mugama da duniya lafiya
11/17/17, 20:03 - ‪+234 703 836 2699‬: We want to raise fifty million naira (N50,000,000.00) for the completion of Abaji bye pass central masjid, Fct Abuja.
Do mobilise 500,000 muslims to donate one hundred naira (N100) each through this account details

Abaji j.i.b.w.i.s. central mosque Appeal Fund.
First Bank
Acct no 2007680155

Lets donate for our Jannah.

Pls share and encourage others.

Masjid committee
11/19/17, 08:57 - ‪+234 814 061 8339‬ left
11/17/17, 20:49 - ‪+234 803 626 4797‬: <Media omitted>
11/18/17, 07:00 - ‪+234 703 039 6386‬: 😂😂MUSHA DARIYA😂😂

Wani Mutum ne ya sai Crate din Kwai sai da yaje Gida yaga yawancin Kwan ba komai a ciki (Empty), sai ya mayarwa mai Kwan ya nuna masa abinda ya gani...
Mai Kwan ya shiga Dakin kajin sa yace musu "Ya akayi kukai min Kwai empty?"
Kaji suka sheqe da Dariya suka tafa suka ce "Hey muma ai mun waye yanxu, da Condom muke amfani"😂😂😂😂😂😂
11/18/17, 07:46 - ‪+234 814 790 9719‬: لا تمزح بالكذب يا أخي
11/18/17, 07:46 - ‪+234 814 790 9719‬: 😀
11/18/17, 09:21 - ‪+234 806 480 7468‬: Idan kana son ka zauna lafiya, kabar kallon rayuwar wasu, ka kalli taka kawai.
Kabar duba me wani yake da shi, ka dubi abinda kai kake da shi ka wadata da shi..
11/18/17, 09:25 - ‪+234 809 638 1743‬: Hakkun
11/18/17, 09:31 - ‪+234 809 638 1743‬: *SAKON BARKA DA SAFIYA*

Zamo Mai Hakuri Da Bada Uziri Ga Wanda Yayi Maka Ba Daidai Ba.. Kadda Ka Damu Da Mai Kin Ka Ko Kuma Wanda Yake Sukar Ka!! Rufin Asirin Da Allah Yayi Maka Ne Ya Jawo Maka.. Kaji Tsoron Allah Sai Allah Shima Ya Taimake Ka.. Kayi Ma'amala Da Kowa Bisa Kyautatawa Sai Kayi Nasara a Rayuwa!! Allah Ya Taimake Mu Baki Daya.. Dafatan Muntashi Lafiya, Allah Ya Sadamu Da Alkhairin dake cikin wannan rana, Ya kuma kare mu daga akasin Hakan ameen summa ameen.

*SUBAHUL-NOOR*
11/18/17, 10:02 - ‪+234 703 836 2699‬: _*SADAKA is not only related to MONEY. Infact these things are also considered as SADAKA*_

☝ _1. Dua_


☝ _2. Knowledge._

☝ _3. Advice._

☝ _4. To smile at your Muslim brother._

☝ _5. Help._

☝ _6. Time._

☝ _7. Be happy with your life_

☝ _8. Patience over difficult times._

☝ _9. To advise for good._

☝ _10. To stop from evil._

☝ _11. To talk softly._

☝ _12. To forgive._

☝ _13. To give respect._

☝ _14. To be a part of someones happiness._

☝ _15. To visit the sick._

☝ _16. To remove harmful things from the path._

☝ _17. To guide someone on the right way._

*Forwarding this is also SADAKA*
11/18/17, 12:01 - ‪+234 706 048 9143‬: SHEIKH AMINU
IBRAHIM DAURAWA
KARANTA WANNAN
SAKO KUMA KA
TURASHI ZUWA
GA YAN
UWA MUSULMI!!! Kasar
Holland ta fitarda wani
film
(film786) kuma
Sunyi batanci da isgilanci ga Annabi
Muhammad
(s.a.w.) a
cikinsa. Don haka,
kakasance daya daga
cikin musulmai
miliyan sittin a Nigeria
wadanda zasu karya
tattalin arzikin
Holland ta hanyar daina
siyan kayansu kuma ka
tura wannan
sako zuwa ga yan'uwa
musulmi kafin minti
biyar da shigowa
wayarka domin Allah zai
tambayeka wane
matakika dauka
yayinda aka wulakanta
masoyinsa annabi
Muhammad(s.a.w)
ka/ki sharing din grups din daduk kake ciki
11/18/17, 18:22 - ‪+234 706 048 9143‬: AIYUKAN DA SUKE SANYA MIZANI YAYI NAUYI RANAR QIYAMA


*1-Kyawawan halaye da Dhabi'u masu kyau abin koyi ga al'umma*

Manzon Allah ﷺ yana cewa;-
*(Lallai mafi abinda yafi komai nauyi akan Mizanin auna aiyuka a ranar alqiyama,shine kyawawan dhabi'u da halaye)*
@صحيح الجامع


*2-Yin TASBIHI da Tsarkake Allah daga dukkan wani aibu da Naqasa*

Manzon Allah ﷺ yana cewa;-
*(Kalmomi guda biyu masu saukin fada a Harshe,Masu Nauyi akan ma'auni,abin soyuwa a wajan Allah mai Rahama:* Sune fadar;-
"سبحان الله وبحمده،"
"سبحان الله العظيم"
*SUBHANALLAHI WA BI HAMDIHI*
*SUBHANALLAHIL AZIMI*.
@متفق عليه

*3-Yin Tahmidi wato Godiya ga Allah ta hanyar fadar;ALHAMDU LILLAH*

Manzon Allah ﷺ yana cewa;-
*(Tsarki rabin Imani ne,kuma fadar ALHAMDULILLAHI yana cika mizani guda biyu)*
@صحيح مسلم.


Allah ne mafi sani.
11/19/17, 05:40 - ‪+234 814 458 4044‬: Wasu rannan Alkur'ãnï,
Zä ya CE nï sun gujënï,
Bä su so su Ji an fadë nï,
Kö wurin shara'a acë nï,
Ba su yadda da näwa sharra'ar bä.
Sü wadannan daina haufï,
Su su kë täshi makãfï,
Zä su dau hannu da tãfï,
Dan nadãmä mãsu zurfï
Bä zä su ganï a lähirä bä.
Zä ya cë yä zan makancë,
Sai ace masa kar ka mancë,
Kã ji kur'äni karancë,
Sai ka rumtse ido ka kaucë,
Aka kyäle bä a mã Idö bä.
Mã su mai hijira da k`aurä,
Sai ya kai har yã yi k`üra,
Tö su dunga gudun hasärä,
Dan ko shï d`amsil-basïrä,
Hallakä në bä abun musü bä.
11/19/17, 06:05 - ‪+234 806 480 7468‬: *AIKI DA HANKALI.....*
.
Farin Ciki Ba Shi ne Samun Duk Abinda Ranka Ke Bukata Ba, Farin Ciki Shine Samun Wadatar Zuciya Da Haquri Da Abinda Allah Ya Hore Maka... Manzon Allah (S.A.W.) Yace "Yawan Dukiya Ba Shine Arziki Ba, Wadatar Zuciya Shine Babban Arziki"!!!
.
Allah Ta'ala Ya Kara Mana Haquri Da Wadatar Zuci...
11/19/17, 06:18 - ‪+234 803 344 3349‬: Ameen mallam
11/19/17, 06:48 - ‪+234 703 039 6386‬: 🤷🏻‍♂🤷🏻‍♂🤷🏻‍♂
11/19/17, 07:18 - ‪+234 806 774 3665‬: *What's Taqwa?*

*Taqwa* is not only in our manners..
*Taqwa* is not just about looking islamic...
*Taqwa* is not about sporting a beard or wearing a Hijab...
*Taqwa* is not appearance

*BUT*

*Taqwa* is when you miss a single prayer, you feel uneasy the whole day...
*Taqwa* is when you speak a lie , your instinct feels bad..
*Taqwa* is the guilt that follows when u hurt someone knowingly or unknowingly.
*Taqwa* is the shame and regret that follows a sin you did knowing fully well about it's stand in the sight of Allah,
*Taqwa* is when you cannot sleep the whole night after disobeying or disrespecting your parents
*Taqwa* is to cry in the depths of night fearing none but the one above the Arsh.

*Taqwa* is the fear that refrains us from sinning even when we are alone and nobody is looking...
*Taqwa* is the guts and the will to please Allah, even when the whole world is hell bent on displeasing Him...
*Taqwa* is to wear that beard and Hijab for the sole reason of pleasing Our Creator and to keep it as per sunnah....
*Taqwa* is to stay happy and smiling even after knowing this world is a prison for believers...
*Taqwa* is the good manners and character that loving and fearing Allah brings in us...
*Taqwa* is the struggle to better yourself according to Islam with each passing day...
*Taqwa* is not only about rising in deen, it is more about falling but again rising up and never letting go...
*Taqwa* IS ALL ABOUT WHAT LIES IN THE HEART.

_And if this heart is filled with proper *Taqwa*, then actions automatically follow..._
_And the sweetness of these actions is so much better.._

_NB: You are not forced to share._

_*But as Allah Subhanahu Taala says:*_
_*Remind, for reminder benefits the believers*_ ✨
11/19/17, 09:02 - ‪+234 803 234 6975‬: *LABARAI A TAKAICE*

*Tun karfe 2 na ranar jiya asabar a ka kammala kada kuri'a a zaben gwamnan Anambra a kudu maso gabashin Najeriya.*

*Zaben dai ya samu 'yan takara daga jam'iyyu 37 da su ka fafata a runfunan zabe 4,608. Ba dukkan runfunan ne su ka samu tururuwar masu kada kuri'a ba.*

*Tuni a ka fara kidayar kuri'a da a ke sa ran sakamakon a lahadin nan. Kammala zaben ba tare da da hargitsa shi daga 'yan rajin Biafra ba ya zama abun sharhi da natsuwa*

*Tsohon gwamnan Zamfara a arewa maso yammacin Najeriya kuma Sanata a yanzu Ahmed Sani Yariman Bakura ya aiyana aniyar tsayawa takarar shugabancin Najeriya a 2019 in Allah ya kai mu.*

*Yariman Bakura ya ce ya shirya tsaf don takarar kamar yadda ya taba gwadawa a 2007 a tsohuwar jam'iyyar adawa ta ANPP. "Duk da haka sharadin takarar ta wa ya dogara ne ga in shugaba Buhari in ba zai yi takara ba, don in zai yi zan mara ma sa baya kamar yadda na yi a 2015"*

*Sanata Sani ya ce ya na da muradin in Allah ya hukunta ya zama shugaban Najeriya zai yi yaki da yunwa a matsayin babban muradin gwamnatin sa.*

*Shugaban kungiyar ma'aikatan kananan hukumomi na Najeriya NULGE Comrade Ibrahim Khalil ya yi zargin gwamna Nasiru Elrufai na jihar Kaduna na da muradin korar ma'aikatan kananan hukumomi 4180 don samun lamunin bankin duniya.*

*Khalil wanda har ila yau shine ma'ajin kungiyar kwadago NLC, ya ce za su garzaya kotu don kalubalantar wannan muradi.*

*Hakanan jami'in kwadagon ya caccaki sallamar malamai 21,000 da Elrufai ya yi don rashin nasarar jarrabawa, ya na mai cewa maki 75 ya yi tsauri ya sanya mutum samun nasara.*

*Khalil ya yi zargin a jarrabawar hatta wadanda su ka riga mu gidan gaskiya da wadanda su ka yi ritaya sun samu nasara a jarrabawar. Ya ce abun takaici ne yadda gwamnan ya shigo da shugaba Buhari cikin lamarin da ya zaiyana da ke cike da kumbiya-kumbiya.*

*Shugaban Zimbabwe Robert Mugabe zai gana da hafsoshin sojan kasar a lahadin nan don daukar matakan da su ka dace.*

*Ba mamaki taron ya dawo da mataimakin shugaban kasar Emerson Mnangagwa da Mugabe ya sauke da kuma watakil sauke matar Mugabe 'Grace' daga matsayin jagorar mata ta ZANU PF.*

*Mugabe dai bai amince da yin murabus ba duk da wani gangamin mutum 5000 a birnin Harare da ke mara baya ga matakin da sojoji su ka dauka mai salon juyin mulki.*

*Shugaban Afurka ta kudu Jacob Zuma ya tura tawaga da ke ganawa da Mugabe. Wannan zai zama taro na biyu a mako daya da shugaban mai shekaru 93 zai yi da jami'an sojojin da har yanzu ke bin wani salo da ya saba da juyin mulki wajen kawo sauyin da su ke so a kasar.*

*Har yanzu muma jiran sanarwan ganin jinjirin watan Rabi-ul-Awwal daga fadar mai Alfarma Sarkin musulmin Naijeriya, da zarar an sanar muma zamu sanar insha Allah*

*Ibrahim Baba Suleiman*
*Jibwis Social Media*
*19-November-2017*
11/19/17, 17:37 - alfanu Abul Lawali: [11/13, 14:53] alfanu Abul Lawali: 😂😂😂

من بلاغة اللغة الهوساوية
كي = الرأس
كي = أنت
كي = للاستفهام
كي = للانكار الاستفهام الانكاري
كي = للتعجب
كي = للتحذير
كي = للنداء
كي كي كي = هذه تحديدا للورطة أو تنبيه لموقف خطير ممكن أن ترددها ثلاث مرات أو أكثر😂😂😂

بعض التعديلات البسيطة
[11/13, 19:10] Bbl Jbrl: 👍🏾👌🏽🙏🏾
[11/19, 17:17] Bbl Jbrl: IDAN LIMAN YANA ADDUA A HUDUBA ZAN IYA CEWA AMIN?? KO ZAN IYAYIN SALATI???

An Tambayi babban Malamin Hadisin Duniya alokacinsa wato:
""الامام المحدث الشيخ الالباني رحمه الله"
TAMBAYA:
"Shin ya halasta mutum yace amin lokacin da liman yake addu'a acikin Huduba??".

AMSA:
Sai Malam yace:
"Baya halasta fadar Amin lokacin da Liman yake addua acikin Huduba"".

Sai Mai tambayar yaci gaba da cewa:
"Shin ko ya Halasta nayi Salati ga Annabi s.a.w lokacin Huduba??".

AMSA:
"Baya halasta kayi Salati ko Magana kowane iri lokacin da Liman yake Huduba saboda fadin Annabi s.a.w:
(Idan kacewa dan uwanka yayi Shiru alokacin da liman yake Huduba,to kayi Lagawu).

Sai mai Tambayar yace:
"Shin yin adduar ma yana cikin Lagawu??".

AMSA:
"Eh ai kumai na magana yana cikin lagawu idan zakayi lokacin da liman yake Huduba".
@[الامام الالباني رحمه الله]
📚المصــدر : الهدى والنور (262)]

TAMBAYA TA BIYU-2
An Tambayi babban Malami wato
"الشيخ مقبل بن هادي الوادعي رحمه الله"
"Shin ya halasta wanda yake sauraran Huduba yayi Salati ga Annabi s.a.w lokacin Huduba??".

AMSA:
"Amsar wannan tambayar shine:
Malamai Sunyi sabani akan halascin yin hakan
-Daga cikin Malamai akwai wadanda suke Halasta yin hakan Saboda Hadisin da Annabi s.a.w yake cewa:
(Marowaci shine wanda aka ambaceni amma baiyi min Salati ba). Da kuma hadisin:
(Allah ya tumurmusa hancin wanda aka ambaceni amma baiyi min salati ba).

-Daga cikinsu akwai wandanda suke cewa baya Halasta yin hakan saboda Hadisin Annabi s.a.w:
(Duk wanda yayi magana lokacin da liman yake Huduba to baya da juma'a).

Amma ni abinda nafi ganin shine mafi daidai insha Allah shine:
"Baya halasta mutum yayi Salati ko wata magana lokacin da liman yake huduba,dan haka kada mutum yayi magana yayi shiru ya saurari Huduba Shine yafi".

Sai mai Tambayar ya sake cewa:
"Ko mutum zai yi salatin ga Annabi s.a.w a boye a zuciyarsa".

AMSA
"Abinda yafi dai shine mutum yayi shiru ya saurari Huduba".
@كتاب : ( الرحلة الأخيرة صـ 153】

Allah ne mafi sani.

Allah bamu ikon gyarawa
[11/19, 17:33] alfanu Abul Lawali: Ba ni (+22798776647) da hujjar ja da wadannan guma-guman magabatan na mu RAHIMAHUMULLAHU TA'ALA JAMI'AN, amma ban nutsu da fatawar ba sai na qara bincike, amma kai ma in ka samu wani qarin bayani ina bara, kowa dai ya ga wannan saqo ya taimaka ya tambayo mana Shehin garin su.
11/19/17, 18:11 - ‪+234 803 886 7042‬: Ideas are a dime a dozen, they are worthless, but people who put their ideas into action are priceless.

null
11/19/17, 18:38 - ‪+234 809 638 1743‬: Allah Kasa Ranar Mutuwarmu Itace Ranar Farin Cikinmu. Allah
Yasa Ranar Shiga Kabarinmu Shine Ranar Hutunmu. Allah Yasa
Ranar Hisabi Shine Ranar Arzikinmu. Allah ya Sa mudace. Amin Ya Rabbi.
Barka da safiya dafatan kuna lafiya duka
11/19/17, 18:41 - ‪+234 803 699 9990‬: Ga tattaunawa da prof Ibrahim Maqari da Dr Abdulmutallib Gusau almajirin Dr Mansur sokoto
11/19/17, 18:41 - ‪+234 803 699 9990‬: <Media omitted>
11/19/17, 22:04 - alfanu Abul Lawali: KARATUN Dan-HAKIMI garkuwan danhaiya DA YA GABATAR AKAN SHI'A A FESTAC
AGEGE LAGOS.
domin downloading ko saurare
1. https://goo.gl/AUAY59
2. https://goo.gl/Npn8zq
3. https://goo.gl/KfmLwq
4. https://goo.gl/fWRkih
5. https://goo.gl/04iUo5
11/19/17
, 22:17 - ‪+234 814 458 4044‬: 👍
11/19/17, 23:13 - ‪+234 703 624 5624‬ left
11/19/17, 23:52 - ‪+234 706 048 9143‬: قَـنـاةُ نَـتَّـقِـي لِـنَـرتـَقِـي:
💢#نظرة_شرعية_حول_المولد_النبوي_من_الكتاب_والسنة_وأقوال_أئمة_أهل_العلم :

🔖 الجزء الأول:(1⃣)

✅ #حقيقة_اﻹحتفال_بالمولد_النبوي :↯
⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡

✍ أن الذين يحتفلون بمولد الرسول عليه الصلاة والسلام، إنما يريدون بذلك تعظيم الرسول عليه الصلاة والسلام، وإظهار محبته وتنشيط الهمم على أن يوجد منهم عاطفة في ذلك الإحتفال للنبي صلى الله عليه وسلم، وكل هذا من العبادات؛ محبة الرسول صلى الله عليه وسلم عبادةٌ بل لا يتم الإيمان حتى يكون الرسول صلى الله عليه وسلم أحب إلى الإنسان من نفسه وولده ووالده والناس أجمعين، وتعظيم الرسول صلى الله عليه وسلم، من العبادة، كذلك إلهاب العواطف نحو النبي صلى الله عليه وسلم من الدين أيضاً، لما فيه من الميل إلى شريعته.

↙ إذاً فالاحتفال بمولد النبي صلى الله عليه وسلم من أجل التقرب إلى الله وتعظيم رسوله صلى الله عليه وسلم عبادة، وإذا كان عبادة فإنه لا يجوز أبداً أن يُحدث في دين الله ما ليس منه،
⬅ فالإحتفال بالمولد ليس له أصل في الشرع.
↙ أن العبادات مبنية على التوقيف من الشارع، ولا مجال فيها للإجتهاد والإبتداع.

⏪ أصل عمل المولد بدعة، لم تنقل عن أحد من السلف الصالح من القرون الثلاثة كما قاله: إبن حجر العسقلاني، بما فيهم اﻷئمة الأربعة ، وكذلك السخاوي الذي قال: " لم ينقل عن أحد من السلف الصالح في القرون الثلاثة الفاضلة، وإنما حدث بعد".

↙ وإننا لنتسائل بعجب : أيعقل أن يغفل أهل القرون الفاضلة الذين أثنى عليهم النبي صلى الله عليه وسلم عن الخير الذي يكون في الإحتفال بالمولد النبوي، ويوفق إليه من يأتي بعدهم من القرون المتأخرة المذمومة في جملتها.!

🚫 أن الإحتفال بالمولد من ابتداع الدولة الفاطمية الباطنية ، وكانت تحاول كسب قلوب المسلمين وتعاطفهم من خلال الإحتفال بالمولد.

▫إن حب رسولنا الكريم ﷺ فرض لازم لا يتم الإيمان الواجب إلا به وليس هذا محل خلاف إنما هو دين وعقيدة.
🔹 فقد أخرج البخاري عن أنس رضي الله عنه قال : قال النبي ﷺ : (لا يؤمن أحدكم حتى أكون أحب إليه من والده وولده والناس أجمعين).

📌 فإنه لا سعادة للعباد ولا نجاة في الميعاد إلا بإتباع رسوله، قال تعالى: (وَمَن يُطِعِ اللَّهَ وَرَسُولَهُ يُدْخِلْهُ جَنَّاتٍ تَجْرِي مِن تَحْتِهَا الْأَنْهَارُ خَالِدِينَ فِيهَا ۚ وَذَٰلِكَ الْفَوْزُ الْعَظِيم). (13)
⬅ وقال: (وَمَن يَعْصِ اللَّهَ وَرَسُولَهُ وَيَتَعَدَّ حُدُودَهُ يُدْخِلْهُ نَارًا خَالِدًا فِيهَا وَلَهُ عَذَابٌ مُّهِين).
(النساء: 13 ـ 14).
↙ فطاعة الله ورسوله قطب السعادة التي عليه تدور، ومستقر النجاة الذي لا تحور.
📚 [مجموع الفتاوى].

📌 فالجميع سواء المحتفلون بالمولد أو الذين ينكرون هذا الإحتفال متفقون على أن هذا المولد لم يكن في عهد الرسول صلى الله عليه وسلم ولا في عهد الصحابة الكرام ولا في عهد الأئمة الأعلام.

↙ لكن المجيزون لهذا الإحتفال بالمولد يقولون : وماذا في المولد؟ إنه ذكر لرسول الله صلى الله عليه وسلم ، وصلاة عليه ونحو ذلك.

↩ ونحن نقول : لو كان خيراً لسبقونا إليه.
🔹أن الرسول صلى الله عليه وسلم قال: "خير الناس قرني ثم الذين يلونهم ثم الذين يلونهم".
↩وهو في:⤵
📚 الصحيحين.
↙ وقرنه صلى الله عليه وسلم هو الذي عاش فيه وأصحابه ،ثم الذين يلونهم التابعون ، ثم الذين يلونهم أتباع التابعين.
⏪ وهذه أيضاً لا خلاف فيها .

↙ فهل تتصور أن يكون هناك خير نحن نسبقهم إليه علماً وعملاً!؟
❗ هل يمكن هذا !؟

📌 ولو كان الإحتفال بمولده عليه الصلاة والسلام أمراً مشروعاً ومرغوباً فيه، لما سكت عنه النبي صلى الله عليه وسلم وهو المبلغ عن الله، وهو أنصح الناس، ولا يجوز الظن به أنه يسكت عن أمرٍ ينفع الأمة وينفعه عليه الصلاة والسلام، وهو في الله عز وجل،

⏪ وهو أنصح الناس ، فقد بلغ البلاغ المبين عليه الصلاة والسلام وأدى الأمانة ونصح الأمة، وكل شيء لم يكن في وقته مشروعاً فلا يكون بعد وقته مشروعاً،

⇦ فالتشريع من جهة الرسول صلى الله عليه وسلم فيما أوحى الله إليه جل وعلا، وصحابته يبلغون عنه، ويحملون عنه ما بلغهم به، فهو لم يبلغ الناس بأن الاحتفال بمولده مطلوب لا فعلاً ولا قولاً، وصحابته ما فعلوا ذلك،
⤵ ولا أرشدوا إليه، لا بأفعالهم ولا بأقوالهم، وهم أحب الناس إلى النبي صلى الله عليه وسلم، وهم أعلم الناس بالسنة، وهم أفقه الناس، وهم أحرص الناس على كل خير، فلم يفعلوه،
⏪ وأن الصحابة الذين هم أعلم هذه الأمة، وأعرفها بحقِّ النبي صلى الله عليه وسلم وأعظمها توقيراً له، *عندما دوَّنوا التاريخ لهذه الأمة دوَّنوه من بداية هجرته فهذا دليل واضح على أن الصحابة لم يكونوا يحتفلون ببداية مولده صلى الله عليه وسلم، كما اهتم به هؤلاء القوم.

◀ ثم التابعون لهم كذلك، ثم أتباع التابعين حتى مضت القرون المفضلة، فكيف يجوز لنا أن نحدث شيئاً ما فعله هؤلاء الأخيار؟ ما فعله الرسول صلى الله عليه وسلم ولا أرشد إليه، ولا فعله الصحابة رضي الله عنهم، ولا أتباعهم بإحسانٍ

من القرون من المفضلة،
✏ أي: أن "عمل المولد الشريف لم ينقل عن أحد من السلف الصالح في القرون الثلاثة الفاضلة وإنما
وإنما أحدثه بعض الشيعة، بعض الرافض كما تأتي ذلك لاحقاً..
🚫 وهم أول من أحدث ما يسمى بالمولد النبوي وهم بنو عبيد الذين اشتهروا بالفاطميين.
↙ وأنه من المستحيل أن يكون عندنا خيرٌ ولا يعرفه رسول الله صلى الله عليه وسلم.
⏪ فالخير كله عرفناه من طريق رسول الله صلى الله عليه وسلم وهذه لا يختلف فيها اثنان ولا ينتطح فيها كبشان ، وأنا أعتقد أن من شك في هذا فليس مسلماً.
⏪ ومن أحاديث رسول الله صلى الله عليه وسلم التي تؤيد هذا الكلام:

🔹قوله صلى الله عليه وسلم : "ما تركتُ شيئاً يقربكم إلى الله إلا وأمرتكم به".
↩ فإذا كان المولد خيراً وكان مما يقربنا إلى الله زُلفى فينبغي أن يكون رسول الله صلى الله عليه وسلم قد دلنا عليه؟!.

⏪ وهذا الإحتفال إن كان من كمال الدين فلابد أن يكون موجوداً قبل موت الرسول عليه الصلاة والسلام، وإن لم يكن من كمال الدين فإنه لا يمكن أن يكون من الدين، لأن الله تعالى يقول: {اليوم أكملت لكم دينكم}، ومن زعم أنه من كمال الدين وقد حدث بعد الرسول صلى الله عليه وسلم، فإن قوله يتضمن تكذيب هذه الآية الكريمة.

⏪ وأن النبي صلى الله عليه وسلم بيَّن لنا كل ما يقربنا إلى الله وحذرنا كل ما يبعدنا عنه، فلماذا لم يبيَّن لنا هذا المولد؟ فإن قلت فلماذا لم يحذرنا منه وهو يبعدنا من الله؟ قُلتُ: قد حذرنا النبي صلى الله عليه وسلم في أي ما حديث من البدع والمحدثات فقال: "إياكم ومحدثات الأمور"، وقال: " كل بدعة ضلالة".
↙ فهذا العموم يدخل فيه كل بدعة وكل محدَث في الدين، وهو من جوامع كلمه عليه الصلاة والسلام.*

📝ْ قَالَ عَبْدِ اللهِ بن مسعود رضي الله عنه:
" اتَّبِعُوا، وَلَا تَبْتَدِعُوا فَقَدْ كُفِيتُمْ، كُلُّ بِدْعَةٍ ضَلَالَةٌ".
📚 أخرجه الطبراني في المعجم الكبير، وابن بطة في الإبانة الكبرى، وغيرهما.

📝 وعَنِ ابْنِ عُمَرَ رضي الله عنهما، قَالَ: " كُلُّ بِدْعَةٍ ضَلَالَةٌ، وَإِنْ رَآهَا النَّاسُ حَسَنَةً".
📚 أخرجه محمد بن نصر في السنة، وابن بطة في الإبانة الكبرى، وغيرهما.

📜 خرج اﻷمام مسلم من حديث جابر_ أن النبي صلى الله عليه وسلم كان يقول في كل خطبةٍ جامعة:
" أما بعد فإنَّ حير الحديث كتاب الله وخير الهدي هدى محمد وشرَّ الأمور محدثاتها وكل بدعة ضلالة "
☜ فالإحتفال بهذا المولد فإما يكون من هديه فهذا يحتاج إلى دليل من الكتاب والسنة، وإما أن يكون من المحدثات وهذا هو المتعيِّن.

📝 قال الإمام مالك - إمام دار الهجرة - رحمه الله:
" مَنِ ابْتَدَعَ فِي الْإِسْلَامِ بِدْعَةً يَرَاهَا حَسَنَةً، زَعَمَ أَنَّ مُحَمَّدًا ﷺ خَانَ الرِّسَالَةَ، لِأَنَّ اللَّهَ يَقُولُ: {الْيَوْمَ أَكْمَلْتُ لَكُمْ دِينَكُمْ}،
فَمَا لَمْ يَكُنْ يَوْمَئِذٍ دِينًا، فَلَا يَكُونُ الْيَوْمَ دِينًا)).اهـ
🔃وانظر:⤵
📚 [الإعتصام للشاطبي:(1/ 64)].

📝 وكما قال الإمام الشافعي رحمه الله:
" كل متكلم بالكتاب والسنة فهو الحق وَمَا سواه هذيان".
🔃انظر:⤵
📚 [توالي التأسيس لابن حجر]،
📚 [السير للذهبي (٨ /٢٤٢)].

⏪ وأن الله أمرنا أن نردَّ ما تنازعنا فيه إليه وإلى رسوله قال تعالى: ( فَإِن تَنَازَعْتُمْ فِي شَيْءٍ فَرُدُّوهُ إِلَى اللَّهِ وَالرَّسُولِ إِن كُنتُمْ تُؤْمِنُونَ بِاللَّهِ وَالْيَوْمِ الْآخِرِ ۚ ذَٰلِكَ خَيْرٌ وَأَحْسَنُ تَأْوِيلًا) (النساء: 59).
↙ فبالرجوع إلى كتاب الله وإلى سنة رسول الله صلى الله عليه وسلم لم يجد العلماء دليلاً على الاحتفال بهذا المولد، فالمحتفل به مخالف لهذه الآية، أو أنها لا معنى لها عنده.

☜ وحسنُ النية لا يبيح الابتداع في الدين ؛ فقد كان جُلُّ ما أحدث أهل الملل قبلنا من التغيير في دينهم عن حسن نية ، وما زالوا يبتدعون بقصد التعظيم وحسن النية حتى صارت أديانهم غير ما جاءت به رسلهم.

🔃➖➖ ✍ يتبع📚 ➖➖🔃
11/19/17, 23:54 - ‪+234 706 048 9143‬: أسباب دخول الجنة
DALILAI GUDA 30 GA MAISON SHIGA ALJANNAH
1- التوحيد والإخلاص
1.Tauhedi kadaita Allah acikin ibadah.

2- الانفاق في سبيل الله.
2.Ciyarwa ahanyar Allah.

3- الخلق الحسن.
3.Kyawawan Dabi'u.
4. الإصلاح والاحسان الى الناس.
4.Gyara da kyautatawa mutane.
5- اماطه الاذى عن الطريق.
5.Kawarda abu maiciutatarwa a hanya.
6- محبه المؤمنين في الله.
6.Son muminai saboda Allah.
7- الحياء.
7.Kunya.
8- ذكر الله تعالى.
8.Ambaton Allah.
9- الاحسان الى الجار.
9.Kyautatawa makwabci.
10- شكر الله على نعمه.
10.Godewa Allah akan ni'momi.
11- كثرة السجود.
11.Yawaita sallar nafila.
12- التواضع لله.
12.Kaskantar dakai ga Allah.
13- صله الرحم.
13.Sada zumunci.
.14بر الوالدين.
14.Da'a ga iyaye.
15- قراءه القران والعمل به .
15.Yawaita karatun Alquran da aikidashi.
16- الامر بالمعروف والنهي عن المنكر.
16.Umurni da kyakyawa da hani akan munanan ayyuka.
17- الرفق بالحيوان.
17.Tausayawa ga dabbobi.
17- الذكر عقب الصلوات.
17.Lizimtar zikirorin bayan sallah.
18- طاعه الرسول صلى الله عليه وسلم.
18.Cikakkar da'a ga manzon Allah.
20- الصبر.
20.Haquri.
21- الصدق.
21.Gaskiya
22- المحافظه على الصلوات الخمس.
22.Kiyayewa akan salloli akan jam'i.
23- عيادة المريض.
23.Zuwa duba maras lafiya.
24- الدعاء.
24.Yawaita Addua .
25- افشاء السلام واطعام الطعام.
25.Yada Sallama da ciyarda abinci .
26- تعلم القران وتعليمه.
26.Neman ilimin Alquran da koyardashi.
27- الصلاه على النبي صلى الله عليه وسلم.
27.Yawaita salati ga Annabi sallallahu alaihi wasallam .
28- التعاون على البر والتقوى.
28.Taimakekeniya akan nagarta da tsoron Allah.
29- الدعوه الى الله.
29.Kira zuwaga hanyar Allah.
30- حسن الظن بالله تعالى.
30.Kyakyawan zato ga Allah.

Inarokun Allah daya taimakeni da Ku wurin kiyayewa .أنشرها لتكون صدقة جارية لك.
11/20/17, 06:33 - ‪+234 803 886 7042‬: 'Actions are but by the intention and every man will have but that which he intended. So he whose emigration was for Allah and His Messenger, his emigration was for Allah and His Messenger. But he whose emigration was for some worldly benefit or to take some woman in marriage, his emigration was for that which he migrated."

Reference: Sunnan Ibn Majah
English reference : Vol. 5, Book 37, Hadith 4227
Arabic reference : Book 37, Hadith 4367

Learn more Sunnah from this amazing app Prophet Muhammad (PBUH)
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.quranreading.lifeofprophet&hl
11/20/17
, 07:03 - ‪+234 703 039 6386‬: Wannan abin naku fa bayayi
11/20/17, 09:27 - ‪+234 803 445 8299‬: Allah
duk
wanda
yayi
murna da
haihuwar
Manzan
Allah kasa
yayi farin ciki acikin
kabarinshi
Allah duk
wanda ya
turawa wani
kasa Manzan
Allah ya
turashi cikin
aljannah
Sahun farko
Albarkar Annabi
Muhammad
S.A.w
11/20/17, 09:29 - ‪+234 803 157 5781‬: أسباب دخول الجنة
DALILAI GUDA 30 GA MAISON SHIGA ALJANNAH
1- التوحيد والإخلاص
1.Tauhedi kadaita Allah acikin ibadah.

2- الانفاق في سبيل الله.
2.Ciyarwa ahanyar Allah.

3- الخلق الحسن.
3.Kyawawan Dabi'u.
4. الإصلاح والاحسان الى الناس.
4.Gyara da kyautatawa mutane.
5- اماطه الاذى عن الطريق.
5.Kawarda abu maiciutatarwa a hanya.
6- محبه المؤمنين في الله.
6.Son muminai saboda Allah.
7- الحياء.
7.Kunya.
8- ذكر الله تعالى.
8.Ambaton Allah.
9- الاحسان الى الجار.
9.Kyautatawa makwabci.
10- شكر الله على نعمه.
10.Godewa Allah akan ni'momi.
11- كثرة السجود.
11.Yawaita sallar nafila.
12- التواضع لله.
12.Kaskantar dakai ga Allah.
13- صله الرحم.
13.Sada zumunci.
.14بر الوالدين.
14.Da'a ga iyaye.
15- قراءه القران والعمل به .
15.Yawaita karatun Alquran da aikidashi.
16- الامر بالمعروف والنهي عن المنكر.
16.Umurni da kyakyawa da hani akan munanan ayyuka.
17- الرفق بالحيوان.
17.Tausayawa ga dabbobi.
17- الذكر عقب الصلوات.
17.Lizimtar zikirorin bayan sallah.
18- طاعه الرسول صلى الله عليه وسلم.
18.Cikakkar da'a ga manzon Allah.
20- الصبر.
20.Haquri.
21- الصدق.
21.Gaskiya
22- المحافظه على الصلوات الخمس.
22.Kiyayewa akan salloli akan jam'i.
23- عيادة المريض.
23.Zuwa duba maras lafiya.
24- الدعاء.
24.Yawaita Addua .
25- افشاء السلام واطعام الطعام.
25.Yada Sallama da ciyarda abinci .
26- تعلم القران وتعليمه.
26.Neman ilimin Alquran da koyardashi.
27- الصلاه على النبي صلى الله عليه وسلم.
27.Yawaita salati ga Annabi sallallahu alaihi wasallam .
28- التعاون على البر والتقوى.
28.Taimakekeniya akan nagarta da tsoron Allah.
29- الدعوه الى الله.
29.Kira zuwaga hanyar Allah.
30- حسن الظن بالله تعالى.
30.Kyakyawan zato ga Allah.

Inarokun Allah daya taimakeni da Ku wurin kiyayewa .أنشرها لتكون صدقة جارية لك.
11/20/17, 10:27 - ‪+234 803 236 7287‬: See Who Blocked You on Whatsapp! Click here to check! http://blocked.win
11/20/17, 10:39 - ‪+234 813 519 4002‬: See Who Blocked You on Whatsapp! Click here to check! http://blocked.win
11/20/17, 16:18 - ‪+234 814 790 9719‬: <Media omitted>
11/20/17, 16:19 - ‪+234 814 790 9719‬: Ga wadanda sukayi applying NPower👆👆👆
11/20/17, 16:36 - ‪+966 56 234 6811‬: Allah biyka
11/20/17, 17:07 - ‪+234 803 157 5781‬: <Media omitted>
11/20/17, 18:06 - ‪+234 803 612 7363‬: Waaken Sanin Halayen Mata. Part 8
( *Muggan halayen wasu matan*)

🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
In Mace tai maka laifi daure
Sai ka tuna ai Kai ka aje taa

*Su mata halinsu mugunta*
*Sai ɗai ɗai ke basu da ƙetaa*

Mace miji nata ko *SARKI* ne
Ba ta yaba mashi sai in ba taa

*Mace miji nata ko MALAM ne*
*Ba ta yabon sa tace da nagartaa*

Ta na iya cewa miji *MATALAUCI*
Ko da yayi kuɗin *ƊANTAATAA*

Su ka BUGU su riga yin KUKA
Ba ai magana ba su je su tsira taa

Daga Taskar *Sani Ɗan Gani*
( *Rahimahullah*)

Allah ka raba matan mu da ƴan uwanmu daga ire-iren waɗannan mugayen halayen.ka shirya mana zuri'a ya Allaaah.
11/20/17, 20:24 - ‪+234 706 048 9143‬: *TAQAITACCEN BAYANI AKAN HADISIN CIN TAFARNUWA*


*TAMBAYA*
Ustaz Dan Allah Ina neman karin bayani akan Hadith din daya Yi hani da cin tafarnuwa a shiga masallaci don mala'iku Basu so..

*AMSA*
Hadisi ya tabbata cikin Sahihul Bukhariy (Hadisi mai Namba 853) daga Abdullaahi Ibn Umar yace:

Manzon Allaah tsira da amincin Allaah su tabbata a gare shi yace:-

 " مَنْ أَكَلَ مِنْ هَذِهِ الشَّجَرَةِ - يَعْنِي الثُّومَ - ، فَلَا يَقْرَبَنَّ مَسْجِدَنَا "
" Duk wanda yaci daga wannan bishiyar -wato tafarnuw- kada ya kusanci masallacin mu"

Malamai akan sharhin wannan hadisi sun kasu gida biyu:

1) wasu sunce Haramun ne kusantar masallaci domin sallar jam'i ga wanda yaci tafarnuwa, domin zai cutar da masu sallah da mala'iku

2) wasu kuma suka ce Makaruhi ne.

Imaam Ibnu baaz -Allaah ya jiqansa- ya rinjayar da ra'ayin masu cewa makaruhi ne.

Wani zai iya tambaya:
*meye hukuncin Sallar sa ??*

Amsa: Sallar sa tayi, sai dai yayi laifi.

Sannan inda manzon Allaah yace: "kada ya kusanci masallacin mu"
Wani zai iya tambaya: *wani masallacin ake nufi?? Masallacin annabi ko kuma dukkan masallatai ??*

Amsa: Al- Imaam Ibnu Baaz yace kowani masallaci ake nufi

Allaah shine mafi sani
11/20/17, 20:56 - ‪+234 706 048 9143‬: NESANTAR AUREN MACE MAI TSANANIN KISHI NA HAUKA DA SON ZUCIYA ABUNE DA YAKE HALAL IDAN MA BAI ZAMA MUSTAHABBI BA

Kafin ka auri mace akwai bukatar ka lura da tsananin kishinta, idan kishinta kishine da aka halicci su mata da shi to shikenan, idan kuma ka fahimci kishinta kishi ne na hauka da son zuciya to abinda yafi dacewa gare ka ka nesanci auren wannan matar musanman a wannan zamanin.

Nasa'i ya ruwaito hadisi na 3,233 da isnadi sahihi cikin Sunan daga Anas dan Malik yace:-
قالوا يا رسول الله! ألا تتزوج من نساء الأنصار؟ (قال إن فيهم لغيرة شديدة).
Suka ce: Ya Manzon Allah! Ba zaka auri daga Matan Ansar ba? Sai yace: (Lalle su suna da tsananin kishi).

Don haka a yanzu idan wacce kake so da aure kullum cikin zarginka take, ta kira ka a waya ta sameka kana kan layin ta zargeka, ta nemi kayi mata alkawarin ba zaka mata kishi ba, Qanwarka ko abokiyar aikinka ta kira ka ta zargeka, kullum binciken wayarka take yi da sauran su to, ni shawarata gare ka ka nesanci auren wannan matar, ka samo wacce kishinta bai kai ga hauka da jahilci ba.

Allah ya kiyaye mana imaninmu.

Copied
11/20/17, 21:20 - ‪+234 814 458 4044‬: yau batun aure na auna,
Manniya ta can ta nüna,
Dan batunga na so da kauna,
Na shirin maida ka sauna,
Matukar ba ka dauki an kara ba.
Dübi Aure yau ka lura,
Gun uba da uwa da yara,
Sun zamar da abun tijara,
Mai kudi shi ke da zarra,
Ba tare da sun yi waiwaiya ba.
Kasuwanci ma hakanne,
Ba ace a sayarwa wane,
Dan kawai shi salihi ne,
Ba a ki a sayarwa arne,
Mai saye ya biya kawai ake ba.
Rayuwar jari ta -Hujja,
Mai kudi shi ke da hujja,
Ba amai wani jani-in-ja,
Tunda gashi da 'yar' Abuja,
Ba batun kauna ake nufi ba.
Kar ka dauki fari da kyawo,
Dangantaka da kudi su jawo,
Hankalinka ya dunga yawo,
Har ya zam ka kama ciwo,
Ba tare da ka yi waiwaya ba.
N.M.Maude
11/20/17, 21:47 - ‪+966 56 234 6811‬: ma sha Allah !

Allah qaro basira ...
11/20/17, 21:49 - ‪+234 814 790 9719‬: Best one ever... Allah ya kara basira😀😀👏👏👏👏
11/20/17, 22:18 - ‪+234 902 375 3089‬: <Media omitted>
11/20/17, 23:10 - ‪+234 806 767 6223‬: *Watan Rabi'ul Awwal ya kama*

- Me ka sani a kan sa?
- Me kake yi a cikin sa?
- Kari kanka sani ta hanyar kallo da sauraren:

*Watan Rabi'ul Awwal a Tsakanin Sunnah da Bidi'ah*

A cikin shirin *_Zauren Wisal_* tare da tasharku mai farin jini: *Wisalhausatv*

Ku kalli shiraruwan da muka gabatar tare da jiga-jigan Malamai Magadan Annabawa ta wadannan ratayen da suke a kasa👇

https://youtu.be/fJVuQOqfnzc

https://youtu.be/rl6a7GU7uGI

https://youtu.be/eDgzii-3t4E

https://youtu.be/BwGsIgIkNfY

https://youtu.be/_YnEf7_Kl78

https://youtu.be/wi2U1j-Vdew

https://youtu.be/4U5KIBAQ4GM

https://youtu.be/tdTw0PkVSWk

https://youtu.be/loFFPdIfPtw

https://youtu.be/jQXCZ6W5PVc

https://youtu.be/l4Riz0MSC0c

https://youtu.be/KXafrokvgEU
11/21/17
, 05:45 - ‪+234 806 480 7468‬: Malamai kala biyu ne, akwai malamai magada annabawa,
Sai kuma malamai magada arnan baya. Kamatsa kusada
kashin farko su nunama hanyar aljannah, ka nisanci kashi
na biyu ko su jaka wutar jahannam. Allah ka tsaremu.
11/21/17, 06:11 - ‪+234 803 886 7042‬: I heard Allah's Messenger (ﷺ) saying, "The rights of a Muslim on the Muslims are five: to respond to the salaam, visiting the sick, to follow the funeral processions, to accept an invitation, and to reply to those who sneeze.

Reference : Sahih al-Bukhari 1240
In-book reference : Book 23, Hadith 4
USC-MSA web (English) reference : Vol. 2, Book 23, Hadith 332
Learn more Sunnah from this amazing app Prophet Muhammad (PBUH)
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.quranreading.lifeofprophet&hl
11/21/17
, 06:13 - ‪+234 803 886 7042‬: "Some persons from the Ansar asked for (something) from the Messenger of Allah (s.a.w) and he gave them. They again asked him for (something), and he gave them. Then he said: 'whatever of good that I have, I would never hoard it from any of you. (Remember) whoever abstains from asking others, Allah will make him content, and whoever tries to make due, Allah will suffice him. And whoever remains patient, Allah will make him patient. Nobody can be given a blessing better and more encompassing than patience."

Reference : Jami` at-Tirmidhi 2024
In-book reference : Book 27, Hadith 130
English translation : Vol. 4, Book 1, Hadith 2024
Learn more Sunnah from this amazing app Prophet Muhammad (PBUH)
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.quranreading.lifeofprophet&hl
11/21/17
, 14:39 - alfanu Abul Lawali: (بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ قَدْ أَفْلَحَ الْمُؤْمِنُونَ * الَّذِينَ هُمْ فِي صَلَاتِهِمْ خَاشِعُونَ * وَالَّذِينَ هُمْ عَنِ اللَّغْوِ مُعْرِضُونَ * وَالَّذِينَ هُمْ لِلزَّكَاةِ فَاعِلُونَ * وَالَّذِينَ هُمْ لِفُرُوجِهِمْ حَافِظُونَ * إِلَّا عَلَىٰ أَزْوَاجِهِمْ أَوْ مَا مَلَكَتْ أَيْمَانُهُمْ فَإِنَّهُمْ غَيْرُ مَلُومِينَ * فَمَنِ ابْتَغَىٰ وَرَاءَ ذَٰلِكَ فَأُولَٰئِكَ هُمُ الْعَادُونَ * وَالَّذِينَ هُمْ لِأَمَانَاتِهِمْ وَعَهْدِهِمْ رَاعُونَ * وَالَّذِينَ هُمْ عَلَىٰ صَلَوَاتِهِمْ يُحَافِظُونَ * أُولَٰئِكَ هُمُ الْوَارِثُونَ * الَّذِينَ يَرِثُونَ الْفِرْدَوْسَ هُمْ فِيهَا خَالِدُونَ)
[Surat Al-Mu'minun 1 - 11]

via @QuranAndroid
11/21/17, 15:09 - alfanu Abul Lawali: Arabic Tabari Tafseer

حدثنا ابن عبد الأعلى، قال: ثنا المعتمر بن سليمان، قال: سمعت خالدًا، عن محمد بن سيرين، قال: " كان رسول الله صلى الله عليه وسلم إذا صلى نظر إلى السماء، فأنـزلت هذه الآية: ( الَّذِينَ هُمْ فِي صَلاتِهِمْ خَاشِعُونَ ) قال: فجعل بعد ذلك وجهه حيث يسجد ".حدثنا ابن حميد، قال: ثنا هارون بن المغيرة عن أبي جعفر، عن الحجاج الصّواف، عن ابن سيرين، قال: " كان أصحاب رسول الله صلى الله عليه وسلم يرفعون أبصارهم في الصلاة إلى السماء، حتى نـزلت: ( قَدْ أَفْلَحَ الْمُؤْمِنُونَ * الَّذِينَ هُمْ فِي صَلاتِهِمْ خَاشِعُونَ ) فقالوا: بعد ذلك برءوسهم هكذا ".حدثني يعقوب بن إبراهيم، قال: ثنا ابن علية، قال: أخبرنا أيوب، عن محمد، قال: " نبئت أن رسول الله صلى الله عليه وسلم كان إذا صلى رفع بصره إلى السماء، فنـزلت آية، إن لم تكن ( الَّذِينَ هُمْ فِي صَلاتِهِمْ خَاشِعُونَ ) فلا أدري أية آية هي، قال: فطأطأ. قال: وقال محمد: وكانوا يقولون: لا يجاوز بصره مصلاه، فإن كان قد استعاد النظر فليغْمِض.حدثنا القاسم، قال: ثنا الحسين، قال: ثنا هشيم، عن ابن عون، عن محمد نحوه.واختلف أهل التأويل في الذي عنى به في هذا الموضع من الخشوع، فقال بعضهم: عنى به سكون الأطراف في الصلاة.*ذكر من قال ذلك:حدثنا ابن بشار، قال: ثنا عبد الرحمن، قال: ثنا سفيان، عن منصور، عن مجاهد: ( الَّذِينَ هُمْ فِي صَلاتِهِمْ خَاشِعُونَ ) قال: السكون فيها.حدثنا ابن عبد الأعلى، قال: ثنا ابن ثور، عن معمر، عن الزهريّ: ( الَّذِينَ هُمْ فِي صَلاتِهِمْ خَاشِعُونَ ) قال: سكون المرء في صلاته.حدثنا الحسن، قال: أخبرنا عبد الرزاق، قال: أخبرنا معمر، عن الزهريّ، مثله.حدثنا الحسن، قال: أخبرنا عبد الرزاق، عن الثوري، عن أبي سفيان الشيباني، عن رجل، عن عليّ، قال: سئل عن قوله: ( الَّذِينَ هُمْ فِي صَلاتِهِمْ خَاشِعُونَ ) قال: لا تلتفت في صلاتك.حدثنا عبد الجبار بن يحيى الرملي، قال: قال ضمرة بن ربيعة، عن أبي شَوْذب، عن الحسن، في قوله: ( الَّذِينَ هُمْ فِي صَلاتِهِمْ خَاشِعُونَ ) قال: كان خشوعهم في قلوبهم، &; 19-9 &; فغضوا بذلك البصر وخفضوا به الجناح.حدثنا القاسم، قال: ثنا الحسين، قال: ثنا هشيم، قال: أخبرنا مغيرة، عن إبراهيم، في قوله: ( خَاشِعُونَ ) قال: الخشوع في القلب، وقال: ساكنون.قال: ثنا الحسن، قال: ثني خالد بن عبد الله، عن المسعوديّ، عن أبي سنان، عن رجل من قومه، عن عليّ رضي الله عنه قال: الخشوع في القلب، وأن تُلِينَ للمرء المسلم كَنَفَك، ولا تلتفت.قال: ثنا الحسين، قال: ثني حجاج، عن ابن جُرَيج، قال: قال عطاء بن أبي رباح، في قوله: ( الَّذِينَ هُمْ فِي صَلاتِهِمْ خَاشِعُونَ ) قال: التخشع في الصلاة. وقال لي غير عطاء: كان النبيّ صلى الله عليه وسلم إذا قام في الصلاة نظر عن يمينه ويساره ووُجاهه، حتى نـزلت: ( قَدْ أَفْلَحَ الْمُؤْمِنُونَ * الَّذِينَ هُمْ فِي صَلاتِهِمْ خَاشِعُونَ ) فما رُئي بعد ذلك ينظر إلا إلى الأرض.وقال آخرون: عنى به الخوف في هذا الموضع.*ذكر من قال ذلك:حدثنا ابن عبد الأعلى، قال: ثنا ابن ثور، عن معمر، عن الحسن: ( الَّذِينَ هُمْ فِي صَلاتِهِمْ خَاشِعُونَ ) قال: خائفون.حدثنا الحسن بن يحيى، قال: أخبرنا عبد الرزاق، قال: أخبرنا معمر، في قوله: ( الَّذِينَ هُمْ فِي صَلاتِهِمْ خَاشِعُونَ ) قال الحسن: خائفون. وقال قتادة: الخشوع في القلب.حدثني عليّ، قال: ثنا عبد الله، قال: ثني معاوية، عن عليّ، عن ابن عباس في قوله: ( الَّذِينَ هُمْ فِي صَلاتِهِمْ خَاشِعُونَ ) يقول: خائفون ساكنون.وقد بينا فيما مضى قبل من كتابنا أن الخشوع التذلل والخضوع بما أغنى عن إعادته في هذا الموضع. وإذ كان ذلك كذلك، ولم يكن الله تعالى ذكره دلّ على أن مراده من ذلك معنى دون معنى في عقل ولا خبر، كان معلوما أن معنى مراده من ذلك العموم. وإذ كان ذلك كذلك، فتأويل الكلام ما وصفت من قبل، من أنه: والذين هم في صلاتهم متذللون لله بإدامة ما ألزمهم من فرضه وعبادته، وإذا تذلل لله فيها العبد رُؤيت ذلة خضوعه في سكون أطرافه وشغله بفرضه وتركه ما أُمر بتركه فيها.

Muhammad Hamidullah

ceux qui sont humbles dans leur Salât,

Dr. Mustafa Khattab

those who humble themselves in prayer;
11/21/17, 07:36 - ‪+234 706 048 9143‬: 🏞<NISA'U AHLUL-JANNAH>

Kalmar *"MACE"* tamkar *GOLD* ne
ko kuma muce Sinadarin *ZINARI* mai yin *WALKIYA* a kowane *LOKACI*

*MATA*
Sunada wani *SINADARI*na *FARIN JINI* wanda yake da matukar Tasiri ga idon *MAZAJE*

*MATA*
Sunada matukar kima a Cikin
Al'Ummah wadda har takai ga
sun samu martaba da matsayi Babbah.

*MATA*
Sunada wani *LAUNI* mai Juya *MAZAJE* Tamkar Limzamin *DOKI*
komai *MATSAYINKA* *MULKI, KUƊI* ko *SARAUTA MACE* sai ta Juya ka.

*MATA*
Sun Amsa Sunan Su *MATA* ga jan
*AJI*
da Juyin Juya Hali, komai Rashin Kyan *MACE* Kalma daya Zata sa *KASO* ta nan Take.

*MATA*
Sunada Hikima da Jurewa akan
abunda suke matukar *SO* amman sai sukasa Nunawa.

*MATA*
Sunada Kunya, Hakuri da Juriya har sukan burgeka idan Ka Iya Zama
Dasu.

*MATA*
Basu son mai kuntata masu koda
yaushe sunfi son Mai kyauta ta masu.

*MATA*
Suna son *RAHA* da Abun *DARIYA*
ko kuma Nishadantarwa.

*MATA*
Zuciyar su *FARA* ce tamkar farin
*RUWA* ba wuya shawo kansu idan
ransu ya Baci.

*MATA*
Sunada *HAKURI* da Tausayi da kuma Firgita akan wani abu Kadan.

*MATA*
Basa son, Saunan Mutum ko kuma ƙazamin Mutum.

*MATA*
Sunfi son mai *BASU* ako wane Lokaci da kuma nuna Tausayi agare *SU.*

*MATA*
Suna jajir cewa akan nuna *SOYAYYA* da Tausayin Junan.

*MATA*
Sunfi son mutum mai *HAKURI* da
zafin nama har sukan yin Alfahari da Wannan.

*MATA*
Sunada Yauqi da son *DAULA* da kuma Anunasu Manya ne.

*DARAJOJIN MATA GUDA (16) DA SUKA ƊARA MAZA! (USIKUM FIN NISA'I KAIRA)*
Inai muku wasiyya da Alkairi ga
mata "Inji Manzon Allah {s.a.w} a cikin Huɗubar Ban Kwana"

*1- MACE CE*
*TA FARA MUSULUNTA* a duk
duniya kuma ta yiwa musulunci hidima da dukiyar ta da duk abinda ta mallaka harda GwalaGwalanta *(NANA KHADIJA) (R.A)*

*2- MACE CE*
Farkon wanda ta fara Istimbabi a cikin shari'ar musulunci........
*(NANA KHADIJA) (R.A)*

*3- MACE CE*
Sanadiyyar samun Taimama a shari'a *(UMMUNA A'ISHA) R.A*

*4- MACE CE*
Ta ilmantar da Sahabbai bayan wafatin Annabi{s.a.w}
*NANA A'ISHA (R.a)*

*5- MACE CE*
Sanadiyar tsiran sahabbai daga fushin Allah sanda akai sulhun
*HUDAIBIYYA* Kuma *MACE* ce ta shawo akan *SAHABBAI* har suka tsira daga fushin Allah.
*(UMMU SALAMA) R.A*

*6- MACE CE*
Ta Kwantarwa Manzon Allah *HANKALI* Lokacin da Ifk ya faru a madina, kafin saukar wahayi
*(BARIRA) (R.A)*

*7- MACE CE*
Wanda Manzon Allah *{S.A.W}* yace idan mutum ya tarbiyyantar da
ita koda bashi ya haife ta ba, zai shiga *ALJANNA* shi da Manzon Allah *{S.A.W}*

*8- MACE CE*
Ta zamo Ma'auni damai Aure zai gwada kimarsa agun Mahaliccinsa, idan ya kyautata mata yanada sakamako mai kyau, idan kuma ya cuceta akwai uquba daga Allah.

*9- MACE CE*
Shari'a ta tanadar *MATA* Ladan Jam'im Salloli guda biyar (5)
Da Juma'a da Jana'iza da Jihadi
duk basai taje ba amma sanadiyyar ta Kyautatawa *MIJINTA* Allah Zai bata duk *LADAN* wadannan Ibadun.

*10- MACE CE*
Sanadiyyar warware matsalar Zahiri, suratul *(MUJADALA)*


*11- MACE CE*
Ta fara yin Sa'ayi tsakanin *SAFA da MARWA (HAJARA)*

*12- MACE CE*
Sanadiyyar tsiran mutanen sarauniyar Saba, suratl *(NAML)*
*BILKISU MAI GADON ZINARI*

*13- MACE CE*
Sanadiyar musuluntar Sayyiduna Umar *(R.A) (FATIMA)*

*14-,MACE CE*
Ake samun nutsuwa da ita! *LITASKUNU ILAIHA* Namiji bazai taba samun sukuni ba sai yana da mace!

*15- MACE CE*
Duk mulkin mutum da dukiyar shi sai da ita yake kara kima a idon mutane! godiya nake.

*Mata iyayen mune Mugirmamasu!*
11/21/17, 07:43 - ‪+234 706 048 9143‬: Allah loves those who remember others.He accepts the prayers of those who pray 4 others.He shows compassion & mercy to those who show to others.May Allah's love, favours, compassion, mercy and blessings be with you and your family.
Good Morning.
11/21/17, 08:08 - ‪+966 56 843 8722‬: هل توافق على تصنيف حزب الله منظمة إرهابية

https://arabic.rt.com/voting/911025--%D8%AA%D8%B5%D9%86%D9%8A%D9%81-%D8%A7%D9%84%D8%AC%D8%A7%D9%85%D8%B9%D8%A9-%D8%A7%D9%84%D8%B9%D8%B1%D8%A8%D9%8A%D8%A9-%D8%AD%D8%B2%D8%A8-%D8%A7%D9%84%D9%84%D9%87-%D8%A7%D9%84%D9%84%D8%A8%D9%86%D8%A7%D9%86%D9%8A-%D9%83%D8%AA%D9%86%D8%B8%D9%8A%D9%85-%D8%A5%D8%B1%D9%87%D8%A7%D8%A8%D9%8A/

الشيعه واذناب ايران
واصلين بتصويتهم بالرفض 80%
11/21/17, 08:45 - ‪+966 56 843 8722‬: Shin ka yarda cewa Kungiyar *HizbulLahi* kungiya ce ta ta'adda?


https://arabic.rt.com/voting/911025--%D8%AA%D8%B5%D9%86%D9%8A%D9%81-%D8%A7%D9%84%D8%AC%D8%A7%D9%85%D8%B9%D8%A9-%D8%A7%D9%84%D8%B9%D8%B1%D8%A8%D9%8A%D8%A9-%D8%AD%D8%B2%D8%A8-%D8%A7%D9%84%D9%84%D9%87-%D8%A7%D9%84%D9%84%D8%A8%D9%86%D8%A7%D9%86%D9%8A-%D9%83%D8%AA%D9%86%D8%B8%D9%8A%D9%85-%D8%A5%D8%B1%D9%87%D8%A7%D8%A8%D9%8A/


Shi'a da gyauronsu, su ce, *A'a*

Kuri'arsu ta kai *75%*

Sauran musulmai suka ce, *E*

Saidai har yanzu kuri'arsu bata zarta *24%* ba.

Ku shiga ku kada kuri'arku da *نعم*, kafin su rufe
11/21/17, 09:09 - ‪+234 803 970 2376‬: <Media omitted>
11/21/17, 10:50 - ‪+234 803 236 7287‬: Rayuwa Haske ce. Mutuwa kuma Aya ce. Arziki jarrabawa ne. Talauci kuwa Misali ne. Hankali Makaranta ne. Ilimi kuwa Jagora ne. Jahilci kuwa Duhu ne. Duniya gida ce. Qabari Daki ne. lahira kuwa matabbata ce. Kada mu manta fa mu baki ne yanda muka zo haka zamu koma. Ya Allah kasa mudace.
*صباح الخير☕*
🏇🏇🏇🏇🏇
'yan uwa Muyi rige-rige wajan Aikin Alkhairi. *GOOD MORNING*
11/21/17, 14:53 - ‪+234 706 048 9143‬: ← 🌎🔥 *DUNIYAR MUTUWA* 🔥🌎→

*_KASHI NA (14)_* 👈


A haka dai kwanaki keta shudewa ina kwance a qabarina, wani zubin nayita kuka, amma da zaarar na tuno faadin rahmar Allah, sai na samu sauqi!

Suratul Mulk dake zuwamin itama ta dena, na rasa dalili, a qabarina duhune mai tsanani, baana iya tantance dare daga raana!

Na tuno wasu Zunubai da Laifuka da na aikata a lokacin rayuwata, naga taarin zunubaina tamkar Manyan duwatsu ne, amma shin Allah zai gaafartamin su kuwa?

Da yawa nakan zargi kaina bisa laifukannan, ina nadama bisa kwanakin rayuwata da suka shude cikin shagala da rafkanwa!

Ashe Allah bai min tsaiko ba?

Ashe bai rufamin asiri ba?

Ashe bai yalwata min ba?

Ashe bai Azurtani ba?

Zunubai nawa na sani amma dukda haka nai tsaurin kai na aikata su?

Salloli nawa ne na jinkirtasu banyisu akan lokaci ba?

Sallolin Asubahi nawa ne na makara nai bacci ban yisu a Jam'i ba?

Ayyukan Alkhairi nawane na qi yinsu na tsaya ina jan lokaci akansu banyi su ba?

Sanda na tuna dukkan wadannan, sai nai kuka kuka mai tsanani, bansan tsawon kwanakin da nai ina kuka ba, domin bansan lokaci ba, dare da rana duk dayane a wajena, idan da zance nayi kukan wata 1, da bazance na kai tsayin lokacin ba!

Ana cikin hakane, wani haske mai qarfi ya hasko a qabarina, Tamkar raana ce ta sauko cikin qabarina, sai naji Malaa'iku na taya junansu murna suna cewa: Bushaararku da Rahma....

Na tsinci kaina tsakanin Maaki da Murna gamida neman sanin meke faruwa?

Chan kuma sai na sake ganin wani hasken kuma ya sake Haskowa wanda ya maamaye qabari na, chan sai naga wani Malaa'ika yazo yacemin:

Albishirinka ya kai Mumini da saukar Rahmah!

Nace: Jazaakallahu Khairan! Amma me ya faru?

Yace: Haqiqa abinda ya faru shine watan Ramadan ya tsaya, kuma watane da ake gafara da Rahma gamida Yantarwa daga wuta a cikinsa, kuma cikin sane malaa'ikun dake qasa suke haduwa da wadanda ke sama, kuma cikin sane daya daga cikinku ke kubutu a bisa Addu'o'in Musulmai, kuma ma'aunin kyawawan Ayyukanku ke qara nauyi!

Nace: Wa yakai Girman Allah, wa yakai girman Lamarinsa, wa yakai girman karamcinsa?

Daama (iko) nawa yake ba rayayyu da matattu?

Mala'ikan yace: Allah baaya son sanya kowa a wuta, kuma baaya son azabtar daku, saidai kun cika sakaci da yawa, da kuma raina qananun zunubai, da kuma yanda kuke bijire masa bisa ni'imominsa gareku, wadannan sune sukafi Halakar daku!

Yanzu musulmai sun soma Sallah, ga Malaa'iku nan suna daukansu, kuma suna daukaka Addu'o'insu ga Allah, wata qila kuma ku samu tausayaawar Allah!

Sai ya wuce!

Haka dai haske ya ci gaba da mamaye qabarina, ina jin sautin sallar mutane, inajin Addu'o'insu, ni kuwa ina kwance a qabarina ina cewa Amin, Amin, Amin ina kuka!!!

Na samu natsuwa, Hankalina ya kwanta, na zamo cikin Farin ciki!

Mu hadu a rubutu Na gaba


Rubutawa:_ Abu Amayra

Gabatarwa: Salis Kura

Maimaitawa: Ãbûbäkår Êkâ.

Ya kai dan uwa mai Albarka ka taya mu yada wannan karatu/sako zaka samu lada mai yawa, domin yada ilimi yana da daga cikin Abubuwan da suke kusan ta bawa ga Mahalicci.
_____________________________________

» Zauren *_📖MIFTAHUL ILMI📖_* (WhatsApp).

→ ‎Ga ma su sha'awar shiga Zauren 🔑_*MIFTAHUL ILMI*_🔑 a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA zuwa ga lambar mu *(07036073248)* ta ‎whatsApp.
11/21/17, 16:54 - ‪+234 803 951 1435‬: In view of the unfortunate killing of this young man by his wife by stabbing for cheating, i would like to proffer the following advise to my brothers:

Keep 2 phones- 1 for not to be brought home but kept in the boot of the car downstairs.

Develop the habit of deleting as you read. It will save your life.

Take your wife for mental check up regularly

Save your girlfriends number with your mothers name. It's a major repellent.

Change your password daily.

Never marry a quiet woman. The ones that will scream and slap will never kill you.

Never pretend to be faithful. Let them catch you once in a while. It's training and will prepare them.

Lock up all the knives in your house and let her sign a register stating what she needs them for and allocate time frame for usage.

Regulate the usage of rat poison and other chemicals In the house. Make sure her mother taste your food before eating.

Regulate and supervise her relationship with her mother. That would cut off supply chain for arms.

Date secondary school girls they are not very needy and will not send texts at night

Sleep with your body ensconced in armour and borrow or buy okada helmet to protect the head

Have a sit down with your wife and discuss possible methods of your death on the event of her catching you. This is to ensure a painless transition

When choosing a girlfriend go for the most beautiful and exotic that you can find. Since it is now a matter of life and death chop better so your death would be justified

Finally, update your will on a daily cos you will surely be caught.

Wise words from The Duke on this matter.
😝😝😝😝😜
11/21/17, 21:10 - ‪+966 56 234 6811‬: 📢'''ﻻ عذر بعد اليوم ..
لمن يرسل حديث ، ولم يتأكد من إسناده 100%

افتح الرابط في الأسفل ، واكتب الحديث أوجزء منه .

إذا ظهر ⇦ باللون الأخضر ⇦ فإسناده صحيح .
وإذا ظهر ⇦ باللون الأحمر ⇦ فإسناده ضعيف .
وإذا ظهر ⇦ باللون الرمادي ⇦ فهو موقوف .

{ http://hdith.com }

أرسله حتى تكون سبباً في إيقاف الكذب على النبي ﷺ'''....
11/21/17, 21:27 - ‪+234 809 638 1743‬: Bude Kaga Ikon Allah.vcf (file attached)
11/21/17, 23:11 - ‪+234 814 790 9719‬: كيف إذا أخطأ البرنامج ؟!
11/21/17, 23:13 - ‪+234 806 767 6223‬: 🙃
11/21/17, 23:34 - ‪+234 703 480 8326‬: 120.Aslm Prophet(SAW)Said"Nothing is Heavier in The Believers Scale On The Day Of Judgement Than Good Manners"(Tirmizi)Abu Salamah
11/22/17, 05:51 - ‪+234 706 048 9143‬: *Qõfõfin Alkhairai*
*masu kai bãwa*
*Aljannah Gidan Alkhairai*

Darasi na (21)

22-وعن أبي أيوب الأنصاري، قال:

قال رسول الله صلى الله عليه وسلم:

(( من قال لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد، وهو على كل شيء قدير، عشر مرار، كان كمن أعتق أربعة أنفس من ولد إسماعيل )). [ رواه مسلم: 6845] .

✍🏼 22- Kuma an kar'bo daga Abi Ayyubal Al'ansãry Allah ya qara yarda a gare shi yace:

✍🏼 Manzon Allah (SAW) yace: (( Duk wanda yace:

✍🏼 "LÃ-ILAHA ILLALLÃHU WAHDAHU LÃ-SHARIKA LAHU, LAHUL MULKU WA LAHUL HAMDU WAHUWA ALÃ KULLI SHAI'IN QADEER",

✍🏼 Sau goma (10), zai zama kwatan-kwacin wanda ya 'yanta rai gudã hud'u daga tsatson Annabi Isma'il (SAW) )).
Muslim.

✍🏼 Wato wannan zikri yanã da falala mai girma, ana son yawaita mai-maita shi.

✍🏼 Kuma yazo a hadisi duk wanda ya 'yanta bãwa/baiwa to zã'a 'yanta ga'bo'binsa daga wuta iya adadin ga'bo'bin bãwan/baiwar!.

✍🏼 *'Dan'uwan ku Abba Lawan Hassan.*
*{Abu Aysha}*

*MARKAZUS SUNNAH*

*Zaku iya shiga group din ta wainnan numbers din 08034643244 08089074217*
11/22/17, 05:52 - ‪+234 706 048 9143‬: *🌾KADA KA YI BAƘIN CIKI 08*🌾

🌾فإن المرض يزول.

🌾Domin rashin lafiya zai ɗauke.

🌾والمصاب يحول.

🌾Musibu zasu canja.

🌾والذنب يُغفر.

🌾Kuma ana gafarta zunubai.

🌾والدَّيْن يُقضى.

🌾Ana iya biyan bashi.

🌾والمحبوس يُفك.

🌾Kuma ɗaurarre ana iya kwance shi.

🌾والغائب يَقدم.

🌾Wanda baya nan zai iya dawowa.

🌾والعاصي يتوب.

🌾Mai saɓo zai iya tuba.

🌾والفقير يَغتني.

🌾Talaka kuma zai iya samun wadata.

🌾 *'Yar'uwa ku Sadeeya Lawal Abubakar.*

🌾 *MARKAZUS SUNNAH*

🌾 *Zaku iya shiga group din ta wainnan numbers din 08034643244 08089074217*
11/22/17, 05:54 - ‪+234 706 048 9143‬: KU JI TSORON DUNIYA KU JI TSORON MATA!

Annabi (SAW) ya ce:

((ﻣﺎ ﺗﺮﻛﺖ ﺑﻌﺪﻱ ﻓﺘﻨﺔ ﺃﺿﺮ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﺮﺟﺎﻝ ﻣﻦ ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ)). [ﻣﺘﻔﻖ ﻋﻠﻴﻪ].

"Ban bar fitina bayana ma fi cutar da maza face daga mata take." [Bukhari da Muslim].

Kuma Annabi (SAW) ya ce:

((ﻓﺎﺗﻘﻮﺍ ﺍﻟﺪﻧﻴﺎ ﻭﺍﺗﻘﻮﺍ ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ، ﻓﺈﻥ ﺃﻭﻝ ﻓﺘﻨﺔ ﺑﻨﻲ ﺇﺳﺮﺍﺋﻴﻞ ﻛﺎﻧﺖ ﻓﻲ ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ)). [ﺭﻭﺍﻩ ﻣﺴﻠﻢ].

"Ku ji tsoron duniya ku ji tsoron mata, domin farkon fitinar Banu Isra'ila daga mata ne." [Muslim].

Abun da Maryam ta yi ma kishiyarta shi ya dawo mata amma ta kasa jurewa, ashe ba daɗi! Lokacin da Bilyaminu yake tare da Maryam yana da matarsa sai ta tafi karatu London, lokacin da ta tafi sai ya fara neman Maryam da aure. A nan ban ga laifinsa ba domin zama shi kaɗai bayan ya ɗanɗani aure zai masa wahala. Da maganar auren Maryam yayi nisa sai tace ita ba zata zauna da waccen matar ba. Wato wacce ya fara aure kenan da bata a ƙasar, shi kuma sai ya saki uwargidansa ya auri Maryam.

Yanzu fa ba sai ka mutu bane zaka fara ganin sakayya, kana raye ma zaka fara ganin sakayyan abun da ka yi ɗaya bayan ɗaya kafin ka koma ga Allah. Ban san wane irin saƙo bane Maryam ta gani a wayarsa amma dukkan alamu sun nuna yana da alaka ne da wata mace. Sai Maryam ta kasa ɗauka ta kasa jurewa ta kasa yin haƙuri ta ɗauki mummunan hukunci akan maigidanta. Shin baki san wata ta yi baƙin ciki fiye da naki bane? Ita da ki ka rabata da gidanta, ke kuwa naki ƴan mata ne. Me yasa bata dawo ta kashe shi ba don nata ya fi zafi. Ina roƙon Allah Ya ji kansa da gafara.

Mata zan fara ta kanku. Wallahi duk abun da kika san in an miki ba zaki ji daɗi ba a rayuwa to ke ma kada ki yi ma wata. Ya za a yi ki samu mace da mijinta koda ta tafi karatu ai zata dawo, kuma da yardansa ta tafi karatun nan me zai sa ki ce ya sake ta? Kina ganin in ya sake ta ya aureki ke ce autar mata da ba zai sake kallon wasu bayanki ba? Kina ganin ba zai sake kawo wata a matsayin matarsa ba don ya aureki? Da kin yi hakuri kin shiga kin bar shi da matarsa yau da ba zaki yi haka ba, domin kin cimma wata kishin ki zai ragu sosai. Amma kina ganin kin kama gidanki sai kuma ga wata fitinar.

Mata marasa aure ku sani wallahi duk abun da kike yi ma wata a gidan aurenta to ke ma wata rana zai zo kanki don baki fi ƙarfin hakan ba. Idan kina hure ma namiji kunni kina sanya masa ƙiyayyar matarsa duk don ya aureki, to in kin shigo ke ma wata rana wata zata miki haka. Haka nan masu bin malamai tun kafin su shiga gidan ma su ji tsoron Allah. Kawai sai a sakarwa mace da jini yanda mijinta zai kyamace ta ya daina kusantarta, ko a farraƙa su a hana su zaman lafiya tun kafin ma amaryar ta shigo. Shi yasa mata suka tsorata da kishiya yanzu saboda baka san wacce za a kawo maka ba.

Amma duk da haka wannan ba zai bawa mace damar da zata rinƙa sanya mugayen tunani a cikin zuciyarta ba. Kuma ta ɗauki mummunan ɗabi'a ta ɗaura wa kanta, ta tashi daga kan tarbiyyan musulunci da tarbiyyan da mahaifanta suka ɗaurata a kai. In kuwa kika koma haka to zaki yi kuka da idanunki, kuma raɗaɗin baƙin ciki ba zai taɓa barinki ba.

Sannan mu sani babu in da a aure aka ce mace ta rinƙa ɗaukan wayan mijinta tana masa binciken sirrikansa. Ko ba ƴan mata yana da sirrinsa a matsayinsa na jagora kuma shugaban gidansa. Ke tsakaninki da Allah a rayuwarki baki da wani abun da kike ɓoyewa mijinki? In kuwa har kina da shi to ki bawa mijinki iska shi da Allah Ya bashi dama ya auri mace sama da ɗaya.

Mu yi wa Allah da ManzonSa (SAW) biyayya Mata, duniyar nan kwata kwata guda nawa take? Yau ina magabatan mu? Ina kakannin mu? Mu koyi haƙuri, haƙuri mai yawa mata. Allah Madaukakin Sarki Yana cewa:

((...وَاصْبِرُوا ۚ إِنَّ اللَّهَ مَعَ الصَّابِرِينَ)).

"...Kuma ku yi haƙuri. Lalle ne Allah Yanã tãre da mãsu haƙuri". Aure dukkansa haƙuri ne da kai zuciya nesa macen da bata da shi kuma zaman aure zai mata wahala.

Mu koyi juriya, cijewa da kai zuciya nesa. Mu koyi bayar da uzuri ga abokan zaman mu. Mas'ud (RA) yace Manzon Allah (SAW) ya ce: "Lallai Allah Ya rubuta kishi akan mata kuma jihadi akan maza duk wanda yayi haƙuri dasu to yana da lada kwatankwacin wanda yayi shahada." [Abu Dawud] Ku ji fa kwatankwacin wanda yayi shahada, ashe kenan Allah Ya san kishi yana da zafi da ƙuna, da tashin hankali. Da jefa mace cikin garari, sai ya bata babban daraja na shahidi a matsayin ladan haƙurin da tayi da shi a duniya a gidanta. Kun ga ni dole ne mu tashi tsaye mu zama jarumai a fagen yaƙin mu, kada mu ja da baya kuma kada mu firgita. Mu jure har zuwa lokacin da Allah zai karɓi rayuwar mu, mu je mu cimma wata sabuwar rayuwa mai cike da rahama. Wurin da babu baƙin ciki balle kishi.

GAREKU MAZA!

Babban kuskuren da kuke yi shine nuna wa mace in ba ita ba babu wata mace, wato yi musu alƙawarin ba zaku musu kishiya ba. Wanda wannan babban kuskure ne, kada zaƙin soyayya ya sanya ka ɗaukan wa mace alƙawuran da ba zaka cika ba. Domin mu mata bamu manta alƙawarin ba za a mana kishiya ba. Ba kai ne da rayuwar ka ba, kuma baka san mai zai iya zuwan maka ba. In wata rana ka ga wata da ka kasa jurewa kana so ka aura fa, ta ya ne zaka fara yi wa matarka bayanin karya alƙawarinta? Don haka ku kiyaye. Tana fara maganar ko zaka ƙara aure? Ka ce abu ne da Allah Ya halatta in ya zo zan yi in bai zo ba kuma shikenan.

Abu na biyu, ku sani muna da jini da tsoka a jikinmu, idan har ba auren ƴan matan nan zaka yi ba menene amfanin yin maganganun banza da su ko yin soyayya da su? In zancen aure ne Alhamdulillah, amma in ba niyyar aure menene amfaninsa har a addinin musulunci? Sannan cin fuska bashi da amfani akwai mata da yawa da suke complain akan mijinta yana cikin gida yake waya da ƴan mata daban-daban. Ko kuma su ce yayi ta chatting bayan tana zaune tana kallonsa. Gara ma in ta yi bacci sai ka kauce ma idonta amma cin fuskane da ɗaukan alhaki tana tare da kai amma hankalinka ma baya tare da ita. Sannan sai fifita budurwar waje akan matarka ta gida, da haushi baka yi wa matarka ta gida abubuwan da ya dace ba. Amma kuma kana kashe wa ƴan matan banza kudi, ko kana basu lokaci amma ita ta gida ko oho. Duk kuwa lokacin da mace tayi arba da irin waɗanan saƙonnin dole hankalin ta ya tashi, kuma mayen kishi da baƙin ciki su bugi zuciyarta da tunaninta. In aka yi rashin sa'a ta biyewa zuciya irin Maryam sai ta aikata abun da har mutuwarta ba zata manta ba in tana rayen kenan.

Don haka kowa na da laifi, mu gyara dukka bangaren.

🦋 *KO KUN SAN?*🦋

🦋44. Shayarwa tana haramtar da aure kamar yadda 'yanuwantaka ta jini ke haramtawa".[Bukhari da Muslim].

🦋 *'Yar'uwa ku Sadeeya Lawal Abubakar.*

🦋 *MARKAZUS SUNNAH*

🦋 *Zaku iya shiga group din ta wainnan numbers din 08034643244 08089074217*
11/22/17, 08:54 - ‪+234 706 048 9143‬: Kana cikin lokacin da ya dace dakai...


Wani kaga ya gama jami'a da shekaru22,ya shekara 5 sannan ya sami aiki.

Wani ya gama da shekaru30 nan da nan ya sami aiki.

Wani yayi aure a shekararsa ta 20,shiru bai haihuba.

Wani kuwa da 45 zaiyi auren nan da nan ya hayayyafa.

Wani ya zama director yana ɗan 25 ya mutu yana ɗan 45

Wani bai zama director sai yana ɗan 50,ya mutu yana 90.

Obama ya sauka yana ɗan 55...trump yana ɗan 70 ya hau.

Dan ajinkune?abokin
kane?kai wanima ka girmeshi sai kaga kamar sunsha gabanka...wasu kuma kaga kamar ka sha gabansu..

Ba haka bane..
Ba wanda ka wuce ...ba wanda kuma ya wuce ka...

Kowannenku filin sukuwarsa daban ....lokacin da aka iyakance masa daban...


Karka yarda kaiwa wani hassada kar kayi jiji da kai karka kuskura ka kwaikwayi wani....

Yi rayuwarka anitse..
Cikin daɗin rai..

Ba wanda ya barka abaya..
Hakanan bakai gaggawaba..

Daidai kake tafiya da lokacinda aka qaddara maka..

Yi aiki tuquru cikin lokacinka..ba gajiyawa ...ba qosawa...in kaga kamar abin baya sauri ka tuna bakasan da me gobe zata zo ba.

Lokaci ahannun Allah yake..zai baka abinda yaso alokacin da yaso

Allah yasa albarka cikin lokutammu😊
11/22/17, 08:56 - ‪+234 706 048 9143‬: Admission Admission Admission!!!

Ya 'yan uwa musulmi ga wata garabasa:
Ina masu neman admission din shiga jami'a?

Ga wata dama ta samu, ta shiga jami'a kyauta!
Bugu da kari....wurin kwana kyauta,
Amma wani hanzari ba gudu ba, shine :-

Bazaka/ki sami wannan admission din ba, sai kanada/kinada credit biyar (5) ko kuma passes uku (3), kuma in akaje (interview) ana bukatar (certificate) na (primary) dana (secondary)

Wannan wace jami'a ce haka!!!?
Wannan itace jami'ar........ALJANNAH, dake babban birnin LAHIRA.....

Credit biyar (5) da ake nema kuma sune:-
1-Kalimatusshahadah
2-Sallah na farilla
3-Azumin watan ramadan
4-Zakkah
5-Hajji

Passes din da ake nufi kuma sune:-
1-Sadaqatul-jarita
2-Yin azumin litini da alhamis
3-Yawaita tasbihi.......e.g""Subhanallah, Alhamdullah, Allahu akbar...

Certificate na primary...
Imani.

Certificate na secondary....
Ikhlasi...

Gudanarwa da za'ayi (interview) zai kasance kamar haka....:-

Rana (date)... juma'an da bata da asabar (ranar lahira)

Waje (venue) ...Harabar fillin alkiyama

Lokaci (time)...:Dazaran an kaika/kaiki kabari {bayan ka/kin mutu}

Allah Ya bamu daman amsa tambayoyin da zan ai mana....Amin summa Amin.

Don neman karin bayani, sai a tuntubi...:-

1-Al Qur'ani mai girma
2-Hadisan Manzon Allah (S.A.W)
3-Magabata da malami na kwarai.

Allah kasa mudache don isar Annabi Muhammadu(Sallallahu Alaihi Wassalam) ga Alqur'an, Ameen.

Rayuwar da zata kare; Ina wani farin ciki.

Ana sauraren mutuwa; ina wata walwala.

Jikin da zai zama gawa; mai ya jawo 'dagawa.

Karshen da makomarsa kabari; mai zai sa alfahari
Wanda duk ya manta da wadannan, a ina yabar hankalinsa.

Inkaturashi xuwa gah wani/group domin 'yan uwanka sugani
sukaru wace hasara kayi?

Allah Yasa muyi kyakkyawan karshe,
AMEEN.
11/22/17, 09:19 - ‪+234 706 048 9143‬: NASIHOHI GUDA 40 GA MATA


Darasi na Hudu(4).


17-"An Haramtawa mata yin kukan mutuwa mai dauke da ihu da hayani da yaga tufafa ko duka jikinsa,amma ya halasne suyi kuka kwalla da zubar da hawaye batare da kuka ba dan nuna tausayi ga wanda suka rasu".

Manzon Allah s.a.w yana cewa:
(..Lallai ni nayi tawaye daga dukkan matar da take kukan daukaka sauki da ihu lokacin mutuwa,da mai aske gashin kanta saboda mutuwa ko wani masifa,da mai yaga kayanta).
@ﺃﺧﺮﺟﻪ اﻟﺒﺨﺎﺭﻱ (3/ 129) ﻭﻣﺴﻠﻢ (1/ 70) ﻭاﻟﻨﺴﺎﺋﻲ (1/ 263) ﻭاﻟﺒﻴﻬﻘﻲ (4/ 64).

Daga Ummu Adhaiya R.A tana cewa:
"Mun yiwa Annabi s.a.w alkali alokacin mubaya'a akan bazamu riqa yin kukan mutuwaba mai dauke da ihu da hayani ba,amma mata biyarne kadan suka kiyaye hakan".
@ﻣﺘﻔﻖ ﻋﻠﻴﻪ .

18-"Babu laifi ga namiji yayi sallama ga mata amma idan ba'a tunanin fitina saboda yin sallamar, kuma suna halasne mata su amsa sallamar idan babu fitina".

Daga Asma'ah R.A lallai Annabi s.a.w ya wuce acikin masallaci,a lokacin akwai dandazun mata masu yawa azaune,sai yace masu da Sallama da Hannunsa sai yayi Sallama,kuma yace;
(Kashedinku daga kafircewa ni'ima, Kashedinku daga kafircewa ni'ima).
@ﺻﺤﻴﺢ ﺃﺧﺮﺟﻪ ﺃﺣﻤﺪ ﻭﺃﺑﻮ ﺩﺍﻭﺩ ﻭﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ ﻭﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ ﻓﻲ ﺍﻷﺩﺏ ﺍﻟﻤﻔﺮﺩ.
Kafircewa ni'ima ga mace shine mace tacewa mijinta mi ka tabayi min ban taba ganin wani alkhairi atare da kai ba.

19-"Babu laifi ga mace tayiwa maza magana idan babu fitina ko idan da larura".

Daga Anas Bin Malik R.A yace; "Annabi s.a.w ya wuce wata mata tana kuka a wajan wani qabari sai yace da ita:
(Kiji tsoran Allah kiyi hakuri) sai tace masa ka tafi ka bani guri, ba ta san ba Manzon Allah ne ba.....".
@ﻣﺘﻔﻖ ﻋﻠﻴﻪ.

20-"Babu laifi ga mace ta bujirowa wani mutum na kwarai kanta tace ya aureta idan bata tsoran wulaqanci da tozartarwa".

Daga Anas Bn Malik R.A yace:" wata mata tazo wajan Manzon Allah s.a.w tana mai bayar da kanta ga Annabi s.a.w ya aureta,sai tace Ya Manzon Allah s.a.w Shin kana da buqatata ka aureni?? sai wata daga cikin Ya'yan Anas tace:" Lallai wannan mata taji kunya" sai Anas yace mata"Tafiki alkhairi dan tayi kwadayin Annabi s.a.w ne shiyasa ta gabatar da kanta gareshi".
@ﺃﺧﺮﺟﻪ ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ

21-"Kada a aurar da mace ga mijin da bataso kuma kada namiji ta auri matar da bata sonsa".

Daga Ibn Abas R.A yace"Lallai wata budurwa tazo wajan Annabi s.a.w sai ta bashi labarin Babanta ya aurar da ita ga mijin da bata sonsa,sai Annabi s.a.w ya bata zabin zata iya zama ko ta kashe auran".
@ﺻﺤﻴﺢ ﺃﺧﺮﺟﻪ ﺃﺑﻮ ﺩﺍﻭﺩ ﻭﺍﺑﻦ ﻣﺎﺟﻪ.

22-"Baya halasta ga mace ta shardantawa kanta cewa bazata sake aure ba bayan rasuwar mijinta ba".

Daga Ummu Mubashshir R.A tana cewa"Lallai Annabi s.a.w ya nemi auran matar wajan Albarra'a bn Ma'arur sai tace:"Ni nayiwa mijina alkawalin bazan sakeyi aure a bayan mutuwarsa ba" sai yace:
(Hakan Baya halasta a gareki).
@ﺣﺴﻦ ﺃﺧﺮﺟﻪ ﺍﻟﻄﺒﺮﺍﻧﻲ ﻓﻲ ﻣﻌﺠﻢ ﺍﻟﻜﺒﻴﺮ ﻭﺍﻟﺼﻐﻴﺮ .

Allah ne mafi sani.

Mu hadu a darasi na gaba insha Allah.
11/22/17, 09:19 - ‪+234 706 048 9143‬: ANNABI S.A.W SHINE MAFI ALKHAIRIN MAI GIDA

Annabi s.a.w shine mafi alkhairi mutane baki daya,kuma shine mafi alkhairin mutane awajan iyalinsu,kamar yadda ya tabbatar da haka da harshensa mai albaka kuma ya tabbatar da hakan a aikace.

Annabi s.a.w yana cewa:
(Mafi alkhairi kuma zabbe acikinku,shine mafi alkhairi kuma zabbe wajan iyalinsa,kuma nine mafi alkhairi kuma zabbe awajan ga iyalina).
@سنن التّرْمِذي.

Hakika Annabi s.a.w ya aikata hakan ga iyalinsa da yake tabbatar da shine mafi alkhairin mai gida acikin dukkan mutane baki daya.

Annabi s.a.w ya buya misali mai yawa cikin kyautata ma iyalinsa agurarw da dama ga kadan daga cikinsu.

●Annabi s.a.w ya kasance mai kyautata mu'amala da tausasama iyalinsa har ya kasance yana zama awajan rakuminsa ya durkusar da gwaiwarsa sai matarsa Safiyya ta dora kafafuwanta akan cinyoyinsa har sai ta hau kan rakuminsa.S.A.W
@صحيح البخاري

●Annabi s.a.w ya kasance yana kiran sunan matarsa Aisha, sai ya yanke sunan dan ya faranta mata rai sai yace:
(YA A'ISH)
@صحيح البخاري.
Wani lokacin ya kan kirata da:
(BINTIS SIDIQ)
@سنن الترمذي وسنن ابن ماجة
Dan Girmamata da girmama iyalin gidansu da nuna mata soyayya da kauna.

●Annabi s.a.w ya kasance yana yima iyalinsa hidima.
Daga Aswad bn Yazid R.A yana cewa:na tambayi nana Aisha R.A wani aiki Annabi s.a.w yake idan ya shiga gida?? Sai tace:
"Ya kasance idan ya shiga gida yana cikin yin hidima ga iyalinsa idan an kira sallah sai yafita zuwa Sallah".
@رواه مسلم والترمذي.

Daga Anas dan Malik R.A Yana cewa:
Annabi s.a.w ya kasance awajan daya daga cikin matansa,sai daya daga cikinsu da aika masa da wani dan kwano da abinci mai dadi acikinsa, sai matar da Annabi s.a.w yake dakinta ta sanya hannunta ta bige kwanon abinci ya zube kuma kwanon ya fashe, sai Annabi s.a.w ya hada wannan fasheshshan kwanon ya zuba abincin acikinsa,yana cewa:
(Mahaifiyarkuma haka tayi kishi) sannan ya zaunar da khadimin da ya kawo masa abincin a wajansa,har sai da aka kawo wani kwanon na wadda ta fasha wancan kwanon,sai Annabi s.a.w ya amshi kwano mai kyau ya sa aka maida mata shi kuma kwanon fasashshen aka baima wadda ta fasa".
@صحيح البخاري.
Saboda da nuna adalci tsakanin matansa da kuma kyautata zaman tare a tsakaninsu,wanda wannan shine abinda aka rasa acikin mafiya yawan gidajen auran mu.

●Hakika Annabi s.a.w ya kasance mai yin shawarane da matasa acikin al'amura masu yawa,ya isa misali abinda ya faru a Sulhul Hudaibiya,lokacin da Annabi s.a.w ya umarci Sahabbansa su yanke abinda Hadayarsu kuma su aske gashin kansu, amma basuyi ba saboda abinda yayi masu tsanani akan su koma basu shiga Makkaba basu san hakan,sai Annabi s.a.w ya shiga wajan matarsa Ummu Salma acikin Shemarsa bai fito daga wajantaba face sai da ta bada shawarar da ta kawo maganin wannan matsala ga dukkan musulmai baki daya,sai Annabi s.a.w ya fita yayi aski kuma yanka hadayarsa,sai kowane Sahabi ya fita yayi aski yayi yanka kamar yadda Annabi s.a.w yayi,sai matsalar ta kau da shawarar matarsa R.A

●Wata rana Nana Aisha tayi fishi da Annabi s.a.w sai Annabi s.a.w yace da ita:
(Shin kin yarda Abu Ubaida bnul Jarrah yayi hukunci a tsakanin mu?? Sai tace a'a wanna bawan Allah bazaiyi min hukunci tsakani na dakai, sai yace:
(To umar R.A yayi hukunci a tsakanin mu) sai tace: a'a ina tsoran Umar R.A sai yace:
(Shin zaki yarda da hukuncin Abubakar babanki R.A??)
Sai tace:Eh

To acikin mu wanene zai iya hakan???

Annabi s.a.w,Allah ya hadamu da shi a aljanna madaukakiya.
11/22/17, 09:19 - ‪+234 706 048 9143‬: AMBATON SUNAN ALLAH LOKACIN TASHI DAGA BARCI.


Babban guri da alfaharin Shaidhan da masu taimaka masa shine suga sun halaka dan Adam ya mutu ya shiga wuta kamar yadda suma suka halaka, Shiyasa yake bibiyayyar lokuta mafi tsada dan halaka dan Adam,kamar lokacin kwanciya barci ko lokacin tashi.

SHAIDHAN YANA YIN KWALLI GUDA UKKU LOKACIN BARCINKA

Annabi s.a.w yana cewa:
(Shaidhan yana yin kwalli guda ukku a daidai kan dan Adam lokacin da yake kwance yake barci,ko wane dauri yana rudarka da cewa akwai sauran dare mai yawa, amma idan ka ambaji Allah lokacin tashi daga barci sai dauri daya ya since,idan kayi alwala sai wani daurin ya since, idan kayi sallah sai sauran dayan ya sinci sai ka wayi gari cikin nishadi da walwala da jin dadi, amma idan bakayi haka ba sai ka wayi gari cikin damuwa da kasala da bakin ciki).
@ ﺻﺤﻴﺢ ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ و صحيح مسلم

Imam Nawawy Allah yayi masa rahama yana cewa:
"Abinda zahirin wannan hadisi yake nuna mana dukkan wanda bai hada wadan nan abubuwa guda ukku wato ambaton Allah sannan alwala sannan Sallah lokacin tashi daga barci, to yana cikin wadanda zasu wayi gari cikin bacin rai da damuwa da kasala".
@شرح صحيح مسلم (٦٧/٦).

Allah ka bamu ikon aiki da wannan sunnah.
11/22/17, 09:36 - ‪+234 706 048 9143‬: *40 LESSONS BY HOLY PROPHET (S.A.W)*

------------------------------
*01. Refrain from sleeping between fajr and Isha, Asr and Maghrib, Maghrib and Isha.*
------------------------------
*02. Avoid sitting with smelly people. i.e (onion)*
------------------------------
*03. Do not sleep between people who talk bad before sleeping.*
------------------------------
*04. Don't eat and drink with your left hand.*
------------------------------
*05. Don't eat the food that is taken out from your teeth.*
------------------------------
*06. Don't break your knuckles.*
------------------------------
*07. Check your shoes before wearing it.*
------------------------------
*08. Don't look at the sky while in Salaat.*
------------------------------
*09. Don't spit in the toilet.*
-----------------------------
------------------------------
*11. Sit and wear your trousers.*
------------------------------
*12. Don't break tough things with your teeth.*
------------------------------
*13. Don't blow on your food when it's hot but u can fan it.*
------------------------------
*14. Don't look for faults of others.*
------------------------------
*15. Don't talk between iqamath and adhan.*
------------------------------
*16. Don't speak in the toilet.*
------------------------------
*17. Don't speak tales about your friends.*
------------------------------
*18. Don't antagonize your friends.*
------------------------------
*19. Don't look behind frequently while walking.*
------------------------------
*20. Don't stamp your feet while walking.*
------------------------------
*21. Don't be suspicious about your friends.*
------------------------------
*22. Don't speak lies at anytime.*
------------------------------
*23. Don't smell the food while you eat.*
------------------------------
*24. Speak clearly so others can understand.*
------------------------------
*25. Avoid travelling alone.*
------------------------------
*26. Don't decide on your own but do consult others who know.*
------------------------------
*27. Don't be proud of yourself.*
------------------------------
*28. Don't be sad about your food.*
------------------------------
*29. Don't boast.*
------------------------------
*30. Don't chase the beggars.*
------------------------------
*31. Treat your guests well with good heart.*
------------------------------
*32. Be patient when in poverty.*
------------------------------
*33. Assist a good cause.*
------------------------------
*34. Think of your faults and repent.*
------------------------------
*35. Do good to those who do bad to you.*
------------------------------
*36. Be satisfied with what you have.*
------------------------------
*37. Don't sleep too much - it causes forgetfulness.*
------------------------------
*38. Repent at least 100 times a day (Istighfaar).*
------------------------------
*39. Don't eat in darkness.*
------------------------------
*40. Don't eat mouth-full.*
-------------------------------------------
*'Send to others to remind them'.*
-----------------------------------------*May Allah Bless You...!* *Aameen.*
------------------------------------------
*Love is real.*
-------------------------------------------
*Why do we sleep in the masjid but stay awake in parties?*
-------------------------------------------
*Why is it so hard to talk to Allah but so easy to gossip?*
------------------------------------------
*Why is it so easy to ignore a Godly text message but re-send the nasty ones?*
-----------------------------------------
*Are u going to send this to ur friends or are u going to ignore it?*
------------------------------------------
*Allah said: "if u deny me in front of ur friends, i will deny u on the day of Resurection"*
------------------------------------------
*For the sake of Allah, send this to all your contact*
*Nothing to loose so please forward.*
11/22/17, 11:28 - ‪+234 703 320 3036‬: URGENT NOTICE:

This is to inform those who submitted their CV for the EFCC
Recruitment on BSc/HND category should report to the respective EFCC Zonal offices where they dropped their C.Vs for physical screening on Fri. 24th and aptitude test on Sat. 25th Nov, 2017.
Dress code is white T-shirt on white shorts.
Circulate please 👏
11/22/17, 14:04 - ‪+234 703 812 8605‬: AN IMPORTANT NOTICE TO THE MUSLIM UMMAH.

Having critically looked into the current borrowing of credits from our service providers (MTN GLO AIRTEL e.t.c), a compromise had been reached by consensus of scholars that it is an act of RIBAH (usury) because of (10% INTEREST CHARGE LEVIED ON THE BORROWER)

This is a western plot to sink us(Muslims )down the depth of RIBAH,

Please be removed and remove ur friends and loved ones from this pool of sin by sharing it!!! Don't keep waiting start forwarding and get lots of reward from Allah !!!!!!!!!!!!
11/22/17, 16:26 - ‪+234 706 048 9143‬: *MEDICAL FITNESS*
*PREVENTION IS* *BETTER THAN CURE*f

_MEDICAL FITNESS_

*BLOOD PRESSURE*
----------
120/80 -- Normal
130/85 --Normal (Control)
140/90 -- High
150/95 -- V.High
----------------------------

*PULSE*
--------
72 per minute (standard)
60 --- 80 p.m. (Normal)
40 -- 180 p.m.(abnormal)
----------------------------

*TEMPERATURE*
-----------------
98.4 F (Normal)
99.0 F Above (Fever)

*Must read*

Know your genotype before you say yes to that handsome guy or to that beautiful lady whom you wish to spend the rest of your life with...
*Genotype & It's Appropriate Suitor:*
AA + AA = Excellent
AA + AS = Good
AA + SS = Fair
AS + AS = Bad
AS + SS = Very Bad
SS + SS = Extremely Bad (In fact, don't try it)

*#SickleCellAwareness*


*BLOOD GROUP COMPATIBILITY*

What's Your Type and how common is it?

O+ 1 in 3 37.4%
(Most common)

A+ 1 in 3 35.7%

B+ 1 in 12 8.5%

AB+ 1 in 29 3.4%

O- 1 in 15 6.6%

A- 1 in 16 6.3%

B- 1 in 67 1.5%

AB- 1 in 167 .6%
(Rarest)

*Compatible Blood Types*

O- can receive O-

O+ can receive O+, O-

A- can receive A-, O-

A+ can receive A+, A-, O+, O-

B- can receive B-, O-

B+ can receive B+, B-, O+, O-

AB- can receive AB-, B-, A-, O-

AB+ can receive AB+, AB-, B+, B-, A+, A-, O+, O-

This is an important msg which can save a life! A life could be saved...
What is ur blood group ?
Share the fantastic information..

*EFFECT OF WATER*
We Know Water is
important but never
knew about the
Special Times one
has to drink it.. !

*Did you ?*

Drinking Water at the
Right Time
Maximizes its
effectiveness on the
Human Body;

1 Glass of Water
after waking up -
helps to
activate internal
organs..

1 Glass of Water
30 Minutes
before a Meal -
helps digestion..

1 Glass of Water
before taking a
Bath - helps
lower your blood
pressure.

1 Glass of Water
before going to
Bed - avoids
Stroke or Heart
Attack.

'When someone
shares something of
value with you and
you benefit from it,
You have a moral
obligation to share
11/22/17, 16:38 - ‪+234 706 048 9143‬: 🙉🙉ZUNUBAI GUDA 👉100👈 WANDA AL'UMMA KE AIKATAWA
BASU DAUKE SU KOMAI BA😭😭😭
(1) Daga ido a cikin sallah.
(2) Yin waige acikin sallah.
(3) Wuce wa gaban mai sallah.
(4) Nuna musulmi da makami.
(5) Zagin(yanayin) sanyi.
(6) Zagin(yanayin) zafi.
(7) Yin fitsari ko bayan gida. Acikin ruwa.
(8) Bayan gida (kashi) a hanya.
(9) Zaman hira bayan sallar isha.
(10) Zagin iska.
(11) Dagokan maibin sallah kafin liman.
(12) Yin rantsuwa lokacin ciniki koda kana da
gaskiya.
(13) Yin aski ko yanke kunba,acikin goman
farko na zulhajj.
(14) Aske gemu.
(15) Barin gashin baki.
(16) Barin tufafi suja kasa.
(17) Yin magana liman na huduba.
(18) Cin albasa, ko tafarnuwa lokacin shiga
jama'a.
(19) Hassada.
(20) Bincike(mara kyau).
(21) Ha'inci.
(22) Zalunci.
(23) Zagin musulmi.
(24) Cin mutuncin mutum.
(25) Gulma.
(26) Kin cika alkawari.
(27) Alfahari.
(28) Takama.
(29) Zato.
(30) Warewar mutum biyu(sui Magana)alhalin
su ukune,batare da iziniba.
(31) Cutar da dabba.
(32) Cin riba.
(33) Riya
(34) Kefewa da mace( ba ajnabiyyaba).
(35) Kallon mace.(wadda ba ajnabiyyaba).
(36) Rantsuwa akan karya.
(37) Yawan rantsuwa.
(38) Yin koyi da kafiri.
(39) Yin tsarki da hannun dama.
(40) Barin wuta akunne lokacin barci.
(41) Tafiya da takalmi daya.
(42) Zuwa gun bokaye.
(43) Aje kare a gida.(banda na farauta ko
gidangona)
(44) Daura ma dabba karaurawa.
(45) Ware juma'a don yin azumin nafila.
(46) Yin rantsuwa da wani abu ba Allah ba,
(47) Kiran wani da sunan sarkin sarakuna.
(Allahne sarkin sarakuna).
(48) Abota da fasiki.
(49) Fadin August yayi ruwa.(wata ko tauraro)
(50) Zagin zakara.
(51) Kafirta musulmi.
(52) Mace tai azumin nafila batare da izinin
mujin taba.(in yananan)
(53) Kaurace ma gadon miji ga mace.
(54) Cin abinci dahannun hagu.
(55) Zama akan kabari.
(56) Fita garin da annoba ta afka mashi.
(57) Shiga garin da annoba ta afka masa.
(58) Fifita danda acikin 'ya'ya.
(59) Yin azumi har akai dare.
(60) Tsafi.
(61) Cin mushe.
(62) Cin hanci.
(63) Karya.
(64) Sata.
(65) Shan jini
(66) Sanyatufafin alhariri.
(67) Zina.
(68) Yau dara.
(69) Kwace.
(70) Zunde.
(71) Tauye ma'auni.
(72) Al'ghushu.
(73) Shan maye.
(74) Cin abinci ko Sha a kwano ko kofi na
zinare ko azurfa.
(75) Cin dukiyar marayu.
(76) Kin bada hakkin Allah.
(77) Cutarwa.
(78) Yanke zumunci.
(79) Anna mimanci.
(80) Zaman rakuma a sallah.
(81) Shinfida hannuwa irin nakare acikin
sallah.
(82) Tsugunnon biri acikin sallah.
(83) Yin sallah bayan ankawo abinci.
(84) Buga hannu(bayan gama tahiya) kamar
yanda doki yake da jelarsa.
(85) Cigaba da kasuwan ci lokacin sallah.
(86) Neman agaji awajen wanin Allah.
(87) Kin bin iyaye.
(88) Kin ba makwabta hakkin su.
(89) Almubazzaranci.
(90) Rowa
(91) Kisankai.
(92) Kisan 'ya'ya saboda tsoro talauci.
(93) Karya alkawari.
(94) Hada Allah da wani.
(95) Surutu yayin karatun al'qur'an.
(96) Wasa irin wanda ya sabawa musulunci.
(97) Kin yin daga cikin rukunnan
musulunci.(alhalin mutum na da damaryi)
(98) Kinyin sallah alokaci.
(99) Jefa kai cikin halaka.
(100) Cin abinda aka yanka bada sunan Allah
ba.
daure katurawa koda
group 5
11/22/17, 16:41 - ‪+234 706 048 9143‬: *Kowa ya sai Rariya* (part 1)

Subhanallah!!! In da ranka ka shaa kallo👀. Duniya Ina za ki da mu? Afwan a gafarce ni don Allah bacin rai ne ya sa ni rafkanuwar sallama awwalu ma yajibun kowane taadi.

Assalamu alaikum warahmatullahi wabarakatuhu yaa ikhwaani fil Islam. Ba tare da wata doguwar shinfida ba. Kowa ya san abun bakin cikin da ya faru kwana uku ko hudu da suka wuce inda wata mata ta kashe mijinta ta hanyar daddaba masa Wuqa a sashe daban-daban na jikin sa wanda hakan yai sanadiyyar mutuwar sa. Ta yi hakan ne kawai don ta leqa wayar sa ta ga saqonnin da basu yi ma ta dadi ba.

Yanzu ba wai fidar labarin filla-filla zan yi ba, tunda labarin yanzu ya zagaye duniya. A'a, nufina na yin wannan rubutun shine yin taqaitaccen bayani akan abubuwan da suke haifar da hakan da shawarwari a dunqule ga Ma'aurata da masu neman aure don kaucewa faruwar hakan a nan gaba ba don komai ba sai don a samu nagartacciyar rayuwar aure ke ki ji dadin auren shima ya ji dadin auren. *Auren ya Kasance mutu ka raba, takalmin kaza*. Gobe qiyaamah kuma ayi sabi zarcen auren da ikon Allah.

Muna rokon Allah ya sa albarka a cikin dukkan abun da zamu fada kuma ka bamu ikon dabbaqawa. Ya Allah ka sa mufi karfin zuciyoyin mu. Ameen.

و إن تجد عيبافصدالخللا
فجل من لا عيب فيه و على

Mu hadu a wallafa ta gaba.

*Sis. Mai Niqaabi*
11/22/17, 23:04 - ‪+234 803 635 2391‬: <Media omitted>
11/22/17, 23:41 - ‪+234 803 236 7287‬: Hmmm
11/22/17, 23:43 - ‪+234 803 236 7287‬: *Mathematics of life*

➕✖➖➗

*ASSUMPTIONS:*

If:
1; You lived for 60 years, and each day of your life, You slept 8hrs in the 60years, You would have spent exactly 20 years just sleeping.

2; You worked for 8hrs a day, You would have spent 20years just working.

3; Usually Childhood takes 15years.

4; Sat on the dining table twice a day for thirty minutes, You would have spent 3years just eating.

Now...Addition of sleep (20yrs) + work(20yrs)+childhood (15yrs)+meals(3yrs) =58years. Subtracting from the total number of yrs (60yrs), you have ONLY 2years remaining.
What Will be your answer on
the day of judgment when you're asked about your time on earth?

Here's a simple solution to the
problem above.
The holy Quran(Saudi Arabia
type) has got 604 pages, right?

If you try to divide the 600
pages in 30days of the month, they're nothing.
Don't worry about the calculations, I got them done
for you 600/30=20; simple.
Now that means you are to
cover 20 pages/day.

There are 5 prayers a day, so,
20/5=4, this means, if you recite 4pages after every salat (prayer), you'll definitely complete the whole holy Quran in just one
month.

Message is still proceeding,
Kindly read to the end.

If you send this message to your friends and family and they complete the Quran because of you, do you have any idea how much rewards you'll get?

Whenever someone reads, you gain their rewards, without minus or reducing their accounts.

Why don't you make yourself a profitable business this year in terms of rewards? Why don't you make people complete the Qur'an because of your simple act of propagating it?

I got this from someone and find worth sharing. UMMAH COMMUNICATION!
11/23/17, 05:42 - ‪+234 814 458 4044‬: <Media omitted>
11/23/17, 05:55 - ‪+234 806 111 1846‬: <Media omitted>
11/23/17, 06:22 - ‪+234 806 480 7468‬: Idan mutum yafika Adunia Kai fatan kafishi Awajen Allah. komai nisan jifa qasa xata dawo. Allah kahada mu dama su sonmu dan kai, ka nisantamu daga Sharrin makiyarmu.
11/23/17, 07:10 - ‪+234 706 048 9143‬: *_Tambaya ta (258)_*
:
_Shin Malam ko ya halatta Mutum yayi Magani da abinda yakasance Najasane??_
:
🇦 🇲 🇸 🇦:
:
*_Malamai Sunyi ITTIFAƘI_* kancewa a Shari'ance bai Halattaba ayi Magani da abubuwan da Muslunci ya Haramta aci ko asha wanda yake Najasane dakuma wanda ba Najasaba, dukkansu haramunne ayi amfani dasu amatsayin Magani, Saboda gamewar Hukuncin da wannan Hadisi yayi, kamar yadda *_Mαɳzσɳ-AՆՆคҺ(ﷺ)_* cewa:
:
*"إن الله أنزل الداء والدواء، وجعل لكل داء دواء، فتداووا ولا تداووا بحرام" (راوه إبوا داود)*
_FASSARA:_
*_Haƙiƙa Aℓℓαн(ﷻ) Shine wanda yake Saukar da Cuta dakuma Maganinta, Sai ya sanyawa kowacce (irin nau'in) cuta tana da (nata irin nau'in Maganin), danhaka ku nemi Maganin (cututtukan dake damunku), amma kada kuyi Magani da abinda aka Haramta:_*
:
To amma idan yakasance ayanayin hali irin na *Larura* Mutum yasamu kansa acikin tsananin da babu wani *Magani Maitsarki* da zai iya amfani dashi yasamu lafiya dole saidai abinda yake najasane ko wanda aka haramta kamar irin su:
*_①-Jini,_*
*_②-Giya,_*
*_③-Fitsari,_*
*_④-Kitsen Kare,_*
*_⑤-Fitsarin Jaki,_*
*_⑥-Kitsen Alade,_* kokuma dukkan wani nau'i na najasa, to anan sai Malamai sukayi *Saɓani,* *Magana tafarko itace, Wani ɓangare na Mazhabin _HANAFIYYA_* dakuma mafi yawa na *_Mazhabin SHAFI'IYYA_* sukace ya halatta Ayi amfani da wannan najasar, amma da *Sharaɗin* yakasance babu wani *Magani Maitsarki* da za'a'iya amfani dashi amadadinsu inba suɗinba, Sannan kuma *Sharaɗine* yakasance shi wanda zaibada Maganin dama *_Ƙwararren Likitane Musulmi kuma Adalin Mutum wanda aka aminta dashi,_* daga cikin Hujjarsu akwai *_Faɗin AՆՆคҺ(ﷻ) dayace:_*
:
*"وقد فصل لكم ما حرم عليكم إلا ما اضطررتم إليه"*
*(سورة الأنعام/119)*
_FASSARA:_
*_Haƙiƙa (Aℓℓαн(ﷻ) Ya rarrabemuku (bayanin) abubuwan da aka Haramtasu agareku, Saidai abinda tsananin (buƙatuwane) ya tilastaku zuwa gareshi (haram):_*
:
To amma kamar yadda *waɗannan Malamai* sukace a'iyayin amfani da Najasa idan Larura takama, Saidai sunyi togaciyar cewa bai halatta ayi amfani da Giyaba koda kuwa ahalin larurane, saboda *Hadisan da suka keɓanceta,* kamar yadda *_Mαɳzσɳ-AՆՆคҺ(ﷺ)_* Yake cewa:
:
*"إنه ليس بدواء ولكنه داء" (راه مسلم)*
_FASSARA:_
*_Haƙiƙa itadai (Giya) ba Magani bace, saidai takasance cutace:_*
:
*Magana tabiyu* kuma itace, *Mazhabin _MALIKIYYA_* da *_HANABILA_* dakuma Wani ɓangare na *_Mazhabin HANAFIYYA_* sukace *_Sam-Sam_* bai halattaba ayi amfani da Najasa amatsayin Maganiba koda kuwa Larurace tasa dole sai anyi hakan Sukace haramunne, daga cikin Hujjarsu akwai *_Faɗin AՆՆคҺ(ﷻ)_* dayace:
:
*"ويحل لهم الطيبات ويحرم عليهم الخبائث"*
*(سورة الأعراف/157)*
_FASSARA:_
*_Yana Halattamusu Daɗaɗan abubuwa (tsarkaka), kuma ya haramtamusu, Munanan abubuwa (na ci ko na sha):_*
:
_Dakuma Hadisin da *Mαɳzσɳ-AՆՆคҺ(ﷺ)* yace:_
:
*"إن الله لم يجعل شفاء أمتي فيما حرم عليها"*
*(رواه إبن حبان)*
_FASSARA:_
*_Haƙiƙa (Aℓℓαн(ﷻ) baisanya waraka (Magani) acikin abinda aka Haramtawa Al-Ummata ba:_*
:
_To amma *Magana Mafi inganci kamar yadda Su Malaman suka rinjayar shine,* ya halatta ayi amfani da *Najasa* don ayi wani Magani da'ita alokacin da *larura ta tilasta ayi hakan idan akarasa Magani maitsarki* da za'ayi amfani dashi kamar yadda Shari'a tace halalne *Mutum yaci Mushe* yayinda yasamu kansa cikin tsanani, to hakanan idan larura takama ya halatta ayi amfani da Najasa:_
*(وَالـلَّـهُ سُـبْـحَـانَـهُ=وَتـَعَــالـَيٰ أَعْـلَـمُ)*
:
*_Doмυn nЄMan Ƙarin bayani sai aduba Լitattafai kaMar Ӈaka:_*
*_ ↓↓↓_*
:
*"كفاية ااطالب الرباني" (2/453)*
:
*"المجموع" (9/50)*
:
*"المغني" (8/605)*
…………………………………………
*_Daga Zaυren_*
*_Fιƙ-нυl-Iвadaт_*
…………………………………………
🇷 🇺🇧🇺🇹🇦 🇼🇦
*_Mυѕтαρнα Uѕмαи_*
*_0̾8̾0̾3̾2̾5̾3̾1̾5̾0̾5̾_*
…………………………………………
*_domin sђiﻮa sђaŦinmu daкє Ŧaςєbooк sai asђiﻮa wannan linк кawai aאi ""liкє""👇🏾_*
:
https://m.facebook.com/fiqhul.ibadat/
11/23/17
, 07:22 - ‪+234 706 048 9143‬: ZINARIYAR MAGANA.

An tambayi

Imam Hasanul Basariy (Rahimahullah)

mene ne sirrin gudun-duniyarka?
Sai ya ce wasu abubuwa hudu ne:
1. * Na san cewa rabona ba wanda zai same shi, don haka hankalina yake a kwance.
2. * Na san cewa aikina ba mai yi sai ni, don haka sai na shagaltu da shi ni kadai.
3. * Na san Allah Ta'ala yana kallona, sai nake jin kunyar ya gan ni ina aikata laifi, sai na nisanci zunubi.
4. * Na san cewa mutuwa na jira na, don haka sai nake ta tanadin guzuri na kwarai don shirin gamuwa da Ubangijina.
11/23/17, 11:52 - ‪+234 706 048 9143‬: SUNNONI GUDA BIYAR A LOKACIN KIRAN SALLAH.

Mai gaskiya Yar' mai Gaskiya Nana Aisha Matar Annabi s.a.w Allah ya kara mata yarda tana cewa:
"Yana cikin babbar Asara mutum yaji Ladan yana kiran Sallah,amma bai bi amsawa mai kiran Sallarba".

Ibn Qaiyim Allah yayi masa Rahama yana cewa:
"Akwai sunnoni guda biyar tabbatattu lokacin kiran Sallah".

1-SUNNA TA FARKO-(1).
"Amsawa mai kiran Sallah wato ka riqa fadar abinda mai kiran Sallah yake fada lokacin kiran Sallah".

DALILI AKAN HAKA
Fadar Annabi s.a.w:
(Idan Ladan yace
"الله أكبر الله أكبر".
ALLAHU AKBAR ALLAHU AKBAR,sai dayanku yace:الله أكبر الله أكبر".
ALLAHU AKBAR ALLAHU AKBAR,sannan idan Ladan yace:
"أشهد أن لا إله إلا الله"
"ASH'HADU AN LAA ILAHA ILLALLAH",sai yace
أشهد أن لا إله إلا الله"
"ASH'HADU AN LAA ILAHA ILLALLAH",idan ladan yace:
"أشهد أن محمدا رسول الله"
"ASH'HADU ANNA MUHAMMADAR RASULILLAH" Sai yace:
"أشهد أن محمدا رسول الله"
"ASH'HADU ANNA MUHAMMADAR RASULILLAH" idan Ladan yace:
"حي على الصلاة"
"HAYYA ALAS SALLAH" sai yace:
"لاحول ولا قوة إلا بالله"
"LAA HAULA WALA QUWWATA ILLA BILLAH",idan yace:
"حي على الفلاح"
"HAYYA ALAL FALAH" sai yace
لاحول ولا قوة إلا بالله"
"LAA HAULA WALA QUWWATA ILLA BILLAH" idan yace:
"الله أكبر الله أكبر".
ALLAHU AKBAR ALLAHU AKBAR,sai dayanku yace:الله أكبر الله أكبر".
ALLAHU AKBAR ALLAHU AKBAR,idan yace:
لا إله إلا الله"
"LAA ILAHA ILLALLAH",sai yace
لا إله إلا الله"
"LAA ILAHA ILLALLAH" wanda yace LAA ILAHA ILLALLAH" azuciyarsa ya shiga aljanna).
@رواه مسلم .

2-SUNNA TA BIYU-(2)
"Yin Salati ga Annbi s.a.w bayan kare kiran Sallah".

DALILI AKAN HAKAN.
Manzon Allah s.a.w yana cewa:
(idan Dayanku yaji kiran Sallah to yafadi irin abinda mai kiran Sallah yake fada,sannan yayi Salati agareni,domin wanda yayi min salati guda daya Allah zai yi masa guda goma).
@رواه مسلم .

3-SUNNATA TA UKKU-(3)
"Roqawa Annabi s.a.w WASIILA a wajan Allah ta hanyar karanta adduar da Annabi s.a.w ya koyar dan roqa masa WASIILA"

DALILI AKAN HAKA
Annabi s. a.w yana cewa:
(idan Dayanku yaji kiran Sallah to yafadi irin abinda mai kiran Sallah yake fada,sannan yayi Salati agareni,domin wanda yayi min salati guda daya Allah zai yi masa guda goma, Sannan ya roqa min WASIILA domin ita wani matsayine acikin aljanna,bata dacewa da kowa sai ga wani bawa daga cikin bayin Allah kuma ina Sa ran nine mai wannan matsayi Dukkan wanda ya roqa min wannan matsayin to cetona ya tabbata agareshi).
@رواه مسلم .

ADDUAR ROQAWA ANNABI S.A.W :-
(اللهم رب هذه الدعوة التامة ، والصلاة القائمة . آت محمدا الوسيلة ، والفضيلة ، وابعثه مقاما محمودا الذي وعدته)
Wanda ya karanta bayan kiran Sallah citon Annabi s.a.w ya Tabbata agareshi ranar alqiyama).
@Muslim.

4-SUNNA TA HUDU-(4)
"Fadar:
"رضيت بالله ربا وبالإسلام دينا وبمحمد صل الله عليه وسلم رسولا ".
"RADHEETU BILLAHI RABBAN WABIL ISLAMU DINAN WABI MUHAMMAD S.A.W RASULAN"

DALILI AKAN HAKA
Manzon Allah s.a.w yace:
(Wanda ya fada alokacin da yagama jin mai kiran Sallah:-
(وأنا أشهد أن لا إله إلا الله وحده لا شريك له ، وأن محمدا عبده ورسوله . رضيت بالله ربا ، وبالإسلام دينا ، وبمحمد صل الله عليه وسلم رسولا).
Wanda ya fadin wannann Allah ya gafarta masa zunubansa).
@رواه مسلم .

5-SUNNA TA BIYAR-(5)
"Mutum ya roqawa kansa Abinda ya so"

DALILI AKAN HAKA
Daga Abdillahi Dan Amru R.A yace:"Ya Manzon Allah Lallai Ladanai suna samun fifikon lada akan mu,Sai Annabi s.a.w ya ce:
(Kuriqa fadar abinda yake fada lokacin kiran Sallah,idan angama kiran Sallah sai ku roki Allah za'a amsa maku).
@سنن أبي داود.

Annabi s.a.w yana cewa:
(Adduar da akayi tsakanin kiran Sallah da Iqama ba'a mayar da ita"wato karbabbiya").
@الترمذي

Yan uwana muyi kokari wajan koyi da wannan Sunnoni da kiran yan uwa akan suyi aiki da ita dan mu kasance cikin masu koyi da bin Sunnar Annabi s.a.w na gaskiya.
@الوابل الصيب من الكلم الطيب ... ص 188
11/23/17, 11:52 - ‪+234 706 048 9143‬: *Budurci Na Gidan Miji Na*

Daga Aysha Abdallah

Daure ka/ki tura wa wani koda baza ka samu damar karantawa ba burin mu ya isa gurin iyayen mu 🙏🏻

Assalam alaikum 'yan uwa musulmai dan ALLAH duk wanda ya samu wannan sako yayi kokarin turawa gaba har ALLAH yasa iyayen mu suji koda labari ne agun wasu, ba na rubuta ko dan tozarta wasu iyayen bane, na rubuta ne dan abi mana hakkinmu *Budurci Na Gidan Miji Na*
a nan ya kamata na sauke shi.
A gaskiya iyayen mu na yanzu basa mana adalci ko kadan, mun kasance masu son aure amman sai suce za muyi karatu kamar su sun yi, wannan shi ne babban kuskuren da ake samu, wallahi duk wanda dan shi, ko 'yarta ta lalace ita ta ga dama da bata yi maganin matsalar tun daga farko ba, domin icce tun yana danye ake kokarin lankwasa shi kafin ya girma ya bushe.

Ana samun babban kuskuren da ku kuke sa mu, ana barin mu muna tafiya karatu ba asan me muke yi ba, ba asan me muke kallo ba, ba asan me muke yi ba, ba a san me muke ji ba, ba a san su waye malaman mu ba, balle kawayen mu!!!

Ana cutar da mu wanda hakan yasa muke samun matsaloli na kallon fina finan batsa da hotunan batsa, wanda hakan yake sawa muce zamu gwada muji dadin da ke ciki.

Wallahi iyaye kuji tsoron ALLAH ku taya mu rike mutuncin mu, amana aka baku mu kafin ranar da za ku kai mu gidan mazajen mu, kuna jawo mana zunubai, ganin mun samu duniya don muyi boko mu zamo wasu abin kwatance wanda hakan bayi bane a gurin ALLAH.

Ku rufawa kanku asiri kurufa mana muma, wallahi zaku kashe mu tun bamu san dadin aure ba, zaku mayar da mu zawarawa tun ba muyi aure ba, kuna jefa mu ga halaka, kuna cin amanar mu, aure baya hana karatu kuma dole sai da aure za a samu damar yin karatu hankali kwance, sai kuga wata a kalma sunanta budurwa amman a zahirance ba budurwar ba ce, sabida ta tsiyaye budurcin duk ya kare a hanyar makaranta.

Darajar mu gidan miji tunda har muka kawo kukan mu gurinku ku yi hakuri kuyi mana, kafin ALLAH yayi fishi da ku saboda danne hakkinmu da ku kayi.

Duk mai kishin ALLAH da manzon sa, duk mai neman rahmar ALLAH da manzon sa, duk wanda ya yarda da ayar alqur'ani ya yarda da musulunci gaskiya ne ya yarda da aure sunnar annabi (s a w) ya turawa 'yan uwa domin sako ya isa gurin iyayenmu, su fito da mu halin da suka jefa mu, sannan su nemi yafiyar ALLAH irin halin da suka jefa mu.

ALLAH ya taya mu kare mutuncin mu kafin mu je gidajenmu (ameen)
11/23/17, 11:54 - ‪+234 706 048 9143‬: TAMBAYA
========
👇
Tambaya*
Assalamu alaikum, M. Na kasance ina tsotsan azzakarin mijina, shi kuma yana wasa da gabana da harshensa kafin mu sadu, ina matsayin haka a addinin musulunci.

Tambaya* Assalmu alaikum, mlm . Mun kasance nida mijina muna kallom fina finai na batsa ma'ana blue films don muga yadda suke styles kala kala, harmuna dauka munay toh malam ina matsayin hakan a addinin musulunci Allah yasaka wa'malam da alkairi. Ameen.


AMSA
=====
👇
1. Hakan ya halatta, wani malami daga cikin malaman malikiyya yayi ishara akan nuna halaccin yin hakan.
2. Wannan kuma bai halatta ba, Haramun ne ganin tsiraicin wani daban wanda ba mijinki ba, haka shima Haramun ne yaga tsiraicin wata mata wadda ba ke ba. Koda mace ce bai halatta mace taga tsiraicin ta ba, har sai inda wata larura kuma.
Amma dai ganin naki da mijinki wannan ya halatta, Sabida manzon Allah saw ya yana yin wanka tare da ummuna aisha a mukayi guda daya.

Allah shine masani.


ZAUREN FADAKARWA A SUNNAH MAZA MATA 08108605876
11/23/17, 11:56 - ‪+234 706 048 9143‬: ← 🌎🔥 *DUNIYAR MUTUWA* 🔥🌎→

*_KASHI NA (16)_* 👈

(Na karshe……)

Nace: to shin akwai wani abu da yayi min amfani bayaga Kalmar shahaadah?

Yace: Eh akwai, Nasiharka ga Matuqin Motar nan akan ya dena shan sigaari, dalilin hakane Allah yasanya kakejin Qamshin Miski a qabarinka.

Hakanan Kiran Mahaifiyarka da kayi a waya, duk kalmah 1 da ka furta mata ana rubuta maka Laada 1 da ita!

Hakanan kiran Matarka da kayi da sanya Yaarinyarka Farin ciki da kayi sanda kuke waya! Amma saidai bisa babban munanawarka ga Yaarinyarka, an rubuta maka Zunubi 1 babba!!

Nace Cikin tsananin Mamaki: Yaya kuma munanawata ga Yarinyata?

Yace: #Kaace mata zaka daw­o bayan lokaci qanqani (bakace insha Allah ba), kaga anan kayi qarya tunda baka dawo ba Ajalinka ya cika, hakan yasa aka rubuta maka zunubi 1 na qarya, inda ace ka tuba kafin mutuwarka da ka more!

Nayi kuka nace: Wallahi ni ban nufin qarya ba gareta, ni nayi nufin haqurar da ita bisa nesa da nayi!

Yace: ai koma menene, kamata yayi ka fadi gaskiya, domin Allah nason masu gaskiya, kuma yana qin qarya da maqaryata, ku Matsalarku itace kuna sakaci dayawa!

Sannan yace: Hatta muguwar Addu'a da kayiwa ma'aikacin jirgin saman nan an rubuta maka zunubi da ita, domin ka Munanawa musulmi bisa abinda babu ruwansa cikin abinda ya sameka (na rasa tikitin jirgi)!

Nace: Wayyo Allah, duk manya da qananun laifukana an rubucesu!

Sai ya dawo yana cewa -tamkardai yanason rarrashiyna- me yakai kyawun aikin hajjinka akai-akai!! Itace mafi girman abinda ya daga matsayinka wajen Allah, hakanan Umrah da kakeyi akai-akai!

Nace: Ina mai son jin hankalina ya kwanta domin ya sanyani na firgita ga lamarin ma'auni ran qiyaamah: Wani aiki ne mafi girma wajen Allah da aka rubuta min?

Yace: cikin falalar Allah gareku, koda kun aikata aiki me kyau guda 1, to ana ninka maku ita 10 ne, har zuwa 700 har zuwa ninkin baninki! Mafi falalar ayyukanka kuwa sune ayyukan da Allah yafi so #Farillai!

Nace: Salloli 5?

Yace: Tana cikinsu, amma harda Azumin Ramadan, Zakkah, Hajji, wannan sune mafi soyuwan Abu da baawa zai kusanci Allah da su! Kuma Farillai (Waajibai) sunfi soyuwa ga Allah fiye da Nafiloli!

Kuma yanzu zan gaya maka wani abu da kayi wanda Allah ya rubuta maka babban laada baaya ga Farillai!!

Nace cikin Shauqi: Menene shi?

Yace: Zaka iya tuna wata rana kana Umrah cikin ramadan, sanda kana dan shekara 20, lokacin ka fito daga Masallaci mai Alfarma, kaga wani mutum na sayar da kaayan buda baaki ga masu Azumi, sai ka sayi na Riyal 100 ka rabas kyauta?

Nace: Eh, na tuna, kamar jiya akai, amma wannan yafi umarah ta girma?

Yace: Zan tuna maka wata mata tsohuwa da ka ganta baata iya chakuduwa da mutane wajen karban sadaqar da kake rabaswa, sai kaje wajenta ka bata dauri 2?

Nace: Eh, haqiqa na tausaya mata ne ganin rauninta da shekarunta!

Yace: To wannan Maata daga Yamen take, Duk Addu'ar da tayiwa Allah, Allah baaya mayar mata, sai ya karba mata, tana cikin mafi nagartan Baayi, kuma ma'abociyar tsayuwar dare ce, wallahi da zatai Rantsuwa ga Allah, Allah sai ya cika mata rantsuwarta!

To tayita maka Addu'a, hakanan har lokacin da take shan ruwa, haka taci gaba da maka Addu'a har yamma, ita faqiriya ce ba wanda ya damu da ita, tare da ita akwai malaa'iku dake kai Addu'o'in ta ga Allah, bisa Addu'o'in ta da kyautatawarka gareta, aka rubuta maka Laada me girma!

Aka hada maka Laadan Umararka, Raba kyauta ga masu shan ruwa (wadanda sukai azumi) da kuma Kyautatawarka ga Tsohuwarnan, dukda laadan wannan tsohuwa da ka samu nan take aka dagashi sammai.


*TAMBAYA*
Dan-Uwa: Shin ka duba abubuwan da aka fadi a wannan qissar: nawa kakeyi?

Shin ka auna kanka da Tsohuwarnan, ya abin yake?

*A kullum ana baaka qissar nagartattun Mutane ne don kayi koyi dasu, bawai don ka karanta kaji dadi ba.*


Rubutawa:_ Abu Amayra

Gabatarwa: Salis Kura

Maimaitawa: Ãbûbäkår Êkâ.

Ya kai dan uwa mai Albarka ka taya mu yada wannan karatu/sako zaka samu lada mai yawa, domin yada ilimi yana da daga cikin Abubuwan da suke kusan ta bawa ga Mahalicci.
_____________________________________

» Zauren *_📖MIFTAHUL ILMI📖_* (WhatsApp).

→ ‎Ga ma su sha'awar shiga Zauren 🔑_*MIFTAHUL ILMI*_🔑 a whatsApp sai a turo da CIKAKKEN SUNA zuwa ga lambar mu *(07036073248)* ta ‎whatsApp.
11/23/17, 12:00 - ‪+234 706 048 9143‬: DAGA ZAUREN FIQHU:

Soyayyar Annabi (saww) tana Qaruwa azuciyar mutum ne gwargwadon irin yadda yake yawan tunaninsa da ambatonsa da kwaikwayon halayensa da dabi'unsa da ayyukansa. (Wato riko da sunnoninsa kenan).

Hakanan yawaita Salati agareshi yana Qara ma zuciyar masoyinsa Hasken soyayyarsa. Kamar yadda jin nauyinsa azuciya yakan Qara ma Masoyi ladabi acikin soyayyar Masoyinsa.

Son Ahalin gidansa da Sahabbansa, da kuma son ALQUR'ANI da dukkan abinda yake da alaka da Ma'aiki shima babban jigo ne wanda soyayyar ba zata cika ba sai dashi.

Ya Allah ka Qara mana Son Annabinmu da riko da Sunnarsa da Son iyalan gidansa da girmamashi. (saww).

Aameen.

DAGA ZAUREN FIQHU WHATSAPP. (LAST YEAR'S POST 20-JULY 2015)
11/23/17, 22:12 - ‪+234 803 635 2391‬: YANZU AKA FARA KASHE MAZA
Idan har al'umma da manyan mu za su ci gaba da satar kudin talakawa suna ciyar da yayansu da biyan karatunsu suna barin talakawa da yunwa yanzu aka fara. Idan har neman auranmu hausawa bai sauya daga yanda muke barin kudi da nuna tsiraici da aure don abin duniya ba yanxu aka fara. Idan mata ba su tarbiyya me kyau ba suka fifita ilimin zamani da samun tarbiyya daga iyayan da ba su san tarbiyya ba sai son yaya ba yanxu aka fara. Idan masu kudi da talakawanmu ba su koma kan tafarkin koyarwa Manzon Allah ba yanxu aka fara. Idan mamanmu ba su yadda cewar karin aure umarnin Allah ba ne su koyi halattaccen kishi irin na matan sahabbai ba yanzu aka fara. Idan har mamanmu ba su daina chatting din banza da Matan banza da sunan wayewa da nuna tsiraicin Juna ba yanzu aka fara. Idan har mata ba su guji duba wayoyin mazan su ba, su kuma mazan ba su ji Tsoron Allah gurin yin chatting da abin da Allah ya haramta musu don suna takamar ana cewa kar mata su taba wayar su ba yanzu aka fara. Allah ya shiryemu da zuri'armu ya sauya mana tinanin akan wanda muke yanzu na fifita wayewar bature fiye da addininmu. By Fauziyya D. Suleiman

https://mbasic.facebook.com/story.php?story_fbid=1762309317404057&id=100008750176439&refid=52&__tn__=C-R&fbt_id=1762309317404057&lul&ref_component=mbasic_photo_permalink_actionbar&_rdr#s_61d31a22f898fe748c0eeff2cb2ddcd8
11/23/17
, 23:53 - ‪+234 803 687 3382‬: https://youtu.be/4p4hQ_VpkQ8
11/23/17
, 23:53 - ‪+234 803 687 3382‬: https://youtu.be/n5sxU47SJ8M
11/24/17
, 05:42 - ‪+234 806 774 3665‬: O Allah!
You are the listener of all requests and the last resort to all complaints. Accept and answer our silent prayers, Help us when Life gets Rough, keep us firm onto the right path when we are drifting astray, Hear us when we call on you Ya Rahaman, Ya Rahimin, Ya Zaljalalu wal Ikram.
JUMA'AT MABROUQ WA SABAHUL KHAIR!!!
11/24/17, 05:44 - ‪+234 806 480 7468‬: 《KADA KAYI HUKUNCI DA JIN KA》
ﺇﺫﺍ ﻛﺎﻥ ﻟﺪﻳﻚ ﻋﻴﻨﺎﻥ ! ﻓﻠﻤﺎﺫﺍ ﺗﺮﻯ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺑﺄﺫﻧﻴﻚ ؟ !
ﻋﺎﻣﻞ ﺍﻟﻨﺎﺱ ﺑﻤﺎ ﺗﺮﻯ ﻣﻨﻬﻢ ﻭ ﻟﻴﺲ ﺑﻤﺎ ﺗﺴﻤﻊ ﻋﻨﻬﻢ
Idan har kana da ido! Me yasa kake kallon
mutane da kunnuwan ka?! Ka mu'amalanci
mutane da abinda ka gani daga gare su,
bada abinda kake ji daga gare su ba.
MA'ANA:
Galibin mutane sunfi rinjayar da akalar
zancen su kan abinda aka basu labari. Kada
ka kasance mai yaďa labari bainar jama'a
kan abinda kaji alhali ba gani kayi da idon
ka ba. Masu magana suka ce"GANI YA KORI
JI". Ashe kenan baya daga cikin halin
mutanen kirki mutum yayi hukunci kan
abinda bai gani ba don kawai an bashi
labari ko yaji daga wani waje! Saboda haka,
kayi qoqarin kiyaye jita-jita har sai idonun
ka ya hango maka.
11/24/17, 06:54 - ‪+234 802 425 4493‬: Every successful person has a painful story & every painful story has a successful end. Ya Allah, distance us from shame and failure, Ya Allah, destroy every evil plan against us and our families, Ya Allah, answer all our prayers, Ya Allah, put us among those with successful end, Ya Allah, provide us with what will be of benefit to us, and what others will benefit from us. Ameen. Jummat Mubarak
11/24/17, 06:55 - ‪+234 806 774 3665‬: Amin
11/24/17, 06:56 - ‪+234 806 774 3665‬: JazakAllahu khair
11/24/17, 09:09 - ‪+234 706 048 9143‬: RANAR RABON TAKARDU
***************************
Ranar da za'ayi rabon takardu, rana ce wacce hankula ke tashi.. Idanuwa suna kuka amma babu zubar hawaye...!

Mutane zasu kasance kaso uku ne awannan lokacin :

# Akwai wadanda ba za'a basu littafi ba. Wato ba za'a yi musu hisabi ba. Kamar Annabawa kenan (as) da manyan Salihan bayin Allah da Siddiqai da Shahidai.

# Akwai wadanda zasu karbi littafinsu ta hannun dama. Sune wadanda za'ayi musu hisabi sassauka. Wato ba za'a duba laifukansu ba.

Farkon wanda zai karbi Littafinsa da hannun dama shine Sayyiduna Umar bn Khattab (rta). Kamar yadda hadisi ya fada.

# Akwai wadanda zasu karbi littafinsu ta hannun haggu. Acikin wata ayar ma Allah yace zasu karba ne ta baya.

Wato Mala'iku zasu sanya hannunsu na hagu su fasa musu Qirjinsu dashi, sannan su zaroshi ta baya, Sannan a miko musu littafin nasu.

Za'a ce ma kowanne daga cikinsu "KARANTA LITTAFINKA DA KANKA.... "

A sannan ne Dan Adam zai tuno da dukkan abinda ya aikata a rayuwarsa ta duniya.. Wato dukkan kalmomin da harshensa ya furta na alkhairi ko sharri..

Tare da duk wani aikin da ya ta'ba aikatawa da hannunsa ko Qafarsa ko al'aurarsa..

Masu laifi zasu fara yin jayayya suna musanta abinda suka gani acikin litattafan ayyukansu. Zasu rika cewa :

"YA KAITONMU! WANNE IRIN LITTAFI NE WANNAN?! BA YA BARIN WANI QARAMIN ABU KO BABBA FACHE SAI YA KIDIDDIGESHI!".

Ubangiji zai yi umurni akawo MIZANIN AUNA AYYUKAN BAYIN ALLAH... (SUBHANALLAH). Wallahi hatta Mala'iku idan suka kali Mizanin nan sai hankalinsu ya tashi... Saboda tsananin girmansa.

Wallahi koda rubutun nan da kake karantawa yanzu, awannan ranar sai kaga labarin karantawar nan da kayi tare da kwanan wata da lokaci, ajikin wannan littafin..

Zasu ce "TSARKI YA TABBATA GAREKA YA UBANGIJINMU! SHIN WANNAN ME ZA'AYI DASHI!...

Babu wani wanda aka zalunta aduniya fache sai Ubangiji ya karbar masa hakkinsa daga wanda ya zalunceshi... Koda tsakanin 'Da da Uba, ko Miji da Mata, ko Dan uwa da Dan uwa, ko aboki da aboki...

LA HAULA WALA QUWWATA ILLA BILLAHIL ALIYYIL AZEEM!!!

Ya Allah hakika na tabbata babu wajen gudu, babu matsera ko Mafaka daga gareka sai zuwa gareka...

Ya Allah ka gafarta mana tare da mahaifanmu. Ka sanyamu cikin wadanda zasu shiga Aljannah ba tare da hisabi ko Uqubah ba. Ameeen.

DAGA ZAUREN FIQHU (22-11-2016).
11/24/17, 09:21 - ‪+234 706 048 9143‬: باب مَنَاقِبِ الْحَسَنِ وَالْحُسَيْنِ عَلَيْهِمَا السَّلاَمُ:


4136- حَدَّثَنَا مَحْمُودُ بْنُ غَيْلاَنَ حَدَّثَنَا أَبُو دَاوُدَ الْحَفَرِيُّ عَنْ سُفْيَانَ عَنْ يَزِيدَ بْنِ أَبِي زِيَادٍ عَنِ ابْنِ أَبِي نُعْمٍ عَنْ أَبِي سَعِيدٍ الْخُدْرِيِّ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُ قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ: ((الْحَسَنُ وَالْحُسَيْنُ سَيِّدَا شَبَابِ أَهْلِ الْجَنَّةِ)).


4137- حَدَّثَنَا سُفْيَانُ بْنُ وَكِيعٍ حَدَّثَنَا جَرِيرٌ وَمُحَمَّدُ بْنُ فُضَيْلٍ عَنْ يَزِيدَ نَحْوَهُ.
قَالَ أَبُو عِيسَى: هَذَا حَدِيثٌ حَسَنٌ صَحِيحٌ. وَابْنُ أَبِي نُعْمٍ هُوَ عَبْدُ الرَّحْمَنِ بْنُ أَبِي نُعْمٍ الْبَجَلِيُّ الْكُوفِيُّ وَيُكْنَى أَبَا الْحَكَمِ.


4138- حَدَّثَنَا سُفْيَانُ بْنُ وَكِيعٍ وَعَبْدُ بْنُ حُمَيْدٍ قَالاَ: حَدَّثَنَا خَالِدُ بْنُ مَخْلَدٍ حَدَّثَنَا مُوسَى بْنُ يَعْقُوبَ الزَّمْعِيُّ عَنْ عَبْدِ اللَّهِ بْنِ أَبِي بَكْرِ بْنِ زَيْدِ بْنِ الْمُهَاجِرِ أَخْبَرَنِي مُسْلِمُ بْنُ أَبِي سَهْلٍ النَّبَّالُ أَخْبَرَنِي الْحَسَنُ بْنُ أُسَامَةَ بْنِ زَيْدٍ أَخْبَرَنِي أَبِي أُسَامَةُ بْنُ زَيْدٍ قَالَ طَرَقْتُ النَّبِيَّ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ ذَاتَ لَيْلَةٍ فِي بَعْضِ الْحَاجَةِ فَخَرَجَ النَّبِيُّ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ وَهُوَ مُشْتَمِلٌ عَلَى شَيْءٍ لاَ أَدْرِي مَا هُوَ فَلَمَّا فَرَغْتُ مِنْ حَاجَتِي قُلْتُ مَا هَذَا الَّذِي أَنْتَ مُشْتَمِلٌ عَلَيْهِ قَالَ فَكَشَفَهُ فَإِذَا حَسَنٌ وَحُسَيْنٌ عَلَيْهِمَا السَّلاَمُ عَلَى وَرِكَيْهِ فَقَالَ: ((هَذَانِ ابْنَايَ وَابْنَا ابْنَتِي اللَّهُمَّ إِنِّي أُحِبُّهُمَا فَأَحِبَّهُمَا وَأَحِبَّ مَنْ يُحِبُّهُمَا)). قَالَ: هَذَا حَدِيثٌ حَسَنٌ غَرِيبٌ.


4139- حَدَّثَنَا عُقْبَةُ بْنُ مُكْرَمٍ الْعَمِّيُّ حَدَّثَنَا وَهْبُ بْنُ جَرِيرِ بْنِ حَازِمٍ حَدَّثَنَا أَبِي عَنْ مُحَمَّدِ بْنِ أَبِي يَعْقُوبَ عَنْ عَبْدِ الرَّحْمَنِ بْنِ أَبِي نُعْمٍ أَنَّ رَجُلاً مِنْ أَهْلِ الْعِرَاقِ سَأَلَ ابْنَ عُمَرَ عَنْ دَمِ الْبَعُوضِ يُصِيبُ الثَّوْبَ فَقَالَ ابْنُ عُمَرَ انْظُرُوا إِلَى هَذَا يَسْأَلُ عَنْ دَمِ الْبَعُوضِ وَقَدْ قَتَلُوا ابْنَ رَسُولِ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ وَسَمِعْتُ رَسُولَ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ يَقُولُ: ((إِنَّ الْحَسَنَ وَالْحُسَيْنَ هُمَا رَيْحَانَتَايَ مِنَ الدُّنْيَا)).
قَالَ أَبُو عِيسَى: هَذَا حَدِيثٌ صَحِيحٌ. وَقَدْ رَوَاهُ شُعْبَةُ وَمَهْدِيُّ بْنُ مَيْمُونٍ عَنْ مُحَمَّدِ بْنِ أَبِي يَعْقُوبَ. وَقَدْ رُوِيَ عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ عَنِ النَّبِيِّ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ نَحْوُ هَذَا.


4140- حَدَّثَنَا أَبُو سَعِيدٍ الأَشَجُّ حَدَّثَنَا أَبُو خَالِدٍ الأَحْمَرُ حَدَّثَنَا رَزِينٌ قَالَ حَدَّثَتْنِي سَلْمَى قَالَتْ دَخَلْتُ عَلَى أُمِّ سَلَمَةَ وَهِيَ تَبْكِي فَقُلْتُ مَا يُبْكِيكِ قَالَتْ رَأَيْتُ رَسُولَ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ- تَعْنِي فِي الْمَنَامِ- وَعَلَى رَأْسِهِ وَلِحْيَتِهِ التُّرَابُ فَقُلْتُ مَا لَكَ يَا رَسُولَ اللَّهِ. قَالَ: ((شَهِدْتُ قَتْلَ الْحُسَيْنِ آنِفًا)). قَالَ: هَذَا حَدِيثٌ غَرِيبٌ.


4141- حَدَّثَنَا أَبُو سَعِيدٍ الأَشَجُّ حَدَّثَنَا عُقْبَةُ بْنُ خَالِدٍ حَدَّثَنِي يُوسُفُ بْنُ إِبْرَاهِيمَ أَنَّهُ سَمِعَ أَنَسَ بْنَ مَالِكٍ يَقُولُ سُئِلَ رَسُولُ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ أَيُّ أَهْلِ بَيْتِكَ أَحَبُّ إِلَيْكَ قَالَ: ((الْحَسَنُ وَالْحُسَيْنُ)). وَكَانَ يَقُولُ لِفَاطِمَةَ: ((ادْعِي لِي ابْنَيَّ)). فَيَشُمُّهُمَا وَيَضُمُّهُمَا إِلَيْهِ. قَالَ: هَذَا حَدِيثٌ غَرِيبٌ مِنْ هَذَا الْوَجْهِ مِنْ حَدِيثِ أَنَسٍ.


4142- حَدَّثَنَا مُحَمَّدُ بْنُ بَشَّارٍ حَدَّثَنَا الأَنْصَارِيُّ مُحَمَّدُ بْنُ عَبْدِ اللَّهِ حَدَّثَنَا الأَشْعَثُ هُوَ ابْنُ عَبْدِ الْمَلِكِ عَنِ الْحَسَنِ عَنْ أَبِي بَكْرَةَ قَالَ صَعِدَ رَسُولُ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ الْمِنْبَرَ فَقَالَ: ((إِنَّ ابْنِي هَذَا سَيِّدٌ يُصْلِحُ اللَّهُ عَلَى يَدَيْهِ فِئَتَيْنِ عَظِيمَتَيْنِ)). قَالَ: هَذَا حَدِيثٌ حَسَنٌ صَحِيحٌ. يَعْنِي الْحَسَنَ بْنَ عَلِيٍّ.


4143- حَدَّثَنَا الْحُسَيْنُ بْنُ حُرَيْثٍ حَدَّثَنَا عَلِيُّ بْنُ حُسَيْنِ بْنِ وَاقِدٍ حَدَّثَنِي أَبِي حَدَّثَنِي عَبْدُ اللَّهِ بْنُ بُرَيْدَةَ قَالَ: سَمِعْتُ أَبِي: بُرَيْدَةَ يَقُولُ: كَانَ رَسُولُ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ يَخْطُبُنَا إِذْ جَاءَ الْحَسَنُ وَالْحُسَيْنُ عَلَيْهِمَا السَّلاَمُ عَلَيْهِمَا قَمِيصَانِ أَحْمَرَانِ يَمْشِيَانِ وَيَعْثُرَانِ فَنَزَلَ رَسُولُ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ مِنَ الْمِنْبَرِ فَحَمَلَهُمَا وَوَضَعَهُمَا بَيْنَ يَدَيْهِ ثُمَّ قَالَ: ((صَدَقَ اللَّهُ: {إِنَّمَا أَمْوَالُكُمْ وَأَوْلاَدُكُمْ فِتْنَةٌ} فَنَظَرْتُ إِلَى هَذَيْنِ الصَّبِيَّيْنِ يَمْشِيَانِ وَيَعْثُرَانِ فَلَمْ أَصْبِرْ حَتَّى قَطَعْتُ حَدِيثِي وَرَفَعْتُهُمَا)).
قَالَ أَبُو عِيسَى: هَذَا حَدِيثٌ حَسَنٌ غَرِيبٌ إِنَّمَا نَعْرِفُهُ مِنْ حَدِيثِ الْحُسَيْنِ بْنِ وَاقِدٍ.


4144- حَدَّثَنَا الْحَسَنُ بْنُ عَرَفَةَ حَدَّثَنَا إِسْمَاعِيلُ بْنُ عَيَّاشٍ عَنْ عَبْدِ اللَّهِ بْنِ عُثْمَانَ بْنِ خُثَيْمٍ عَنْ سَعِيدِ بْنِ رَاشِدٍ عَنْ يَعْلَى بْنِ مُرَّةَ قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ: ((حُسَيْنٌ مِنِّي وَأَنَا مِنْ حُسَيْنٍ أَحَبَّ اللَّهُ مَنْ أَحَبَّ حُسَيْنًا حُسَيْنٌ سِبْطٌ مِنَ الأَسْبَاطِ)).
قَالَ أَبُو عِيسَى: هَذَا حَدِيثٌ حَسَنٌ وَإِنَّمَا نَعْرِفُهُ مِنْ حَدِيثِ عَبْدِ اللَّهِ بْنِ عُثْمَانَ بْنِ خُثَيْمٍ وَقَدْ رَوَاهُ غَيْرُ وَاحِدٍ عَنْ عَبْدِ اللَّهِ بْنِ عُثْمَانَ بْنِ خُثَيْمٍ.


4145- حَدَّثَنَا مُحَمَّدُ بْنُ يَحْيَى حَدَّثَنَا عَبْدُ الرَّزَّاقِ عَنْ مَعْمَرٍ عَنِ الزُّهْرِيِّ عَنْ أَنَسِ بْنِ مَالِكٍ قَالَ لَمْ يَكُنْ مِنْهُمْ أَحَدٌ أَشْبَهَ بِرَسُولِ اللَّهِ مِنَ الْحَسَنِ بْنِ عَلِيٍّ. قَالَ: هَذَا حَدِيثٌ حَسَنٌ صَحِيحٌ.


4146- حَدَّثَنَا مُحَمَّدُ بْنُ بَشَّارٍ حَدَّثَنَا يَحْيَى بْنُ سَعِيدٍ حَدَّثَنَا إِسْمَاعِيلُ بْنُ أَبِي خَالِدٍ عَنْ أَبِي جُحَيْفَةَ قَالَ رَأَيْتُ رَسُولَ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ وَكَانَ الْحَسَنُ بْنُ عَلِيٍّ يُشْبِهُهُ. هَذَا حَدِيثٌ حَسَنٌ صَحِيحٌ.
قَالَ: وَفِي الْبَابِ عَنْ أَبِي بَكْرٍ الصِّدِّيقِ وَابْنِ عَبَّاسٍ وَابْنِ الزُّبَيْرِ.


4147- حَدَّثَنَا خَلاَّدُ بْنُ أَسْلَمَ أَبُو بَكْرٍ الْبَغْدَادِيُّ حَدَّثَنَا النَّضْرُ بْنُ شُمَيْلٍ أَخْبَرَنَا هِشَامُ بْنُ حَسَّانَ عَنْ حَفْصَةَ بِنْتِ سِيرِينَ قَالَتْ حَدَّثَنِي أَنَسُ بْنُ مَالِكٍ قَالَ كُنْتُ عِنْدَ ابْنِ زِيَادٍ فَجِيءَ بِرَأْسِ الْحُسَيْنِ فَجَعَلَ يَقُولُ بِقَضِيبٍ لَهُ فِي أَنْفِهِ وَيَقُولُ مَا رَأَيْتُ مِثْلَ هَذَا حُسْنًا لَمْ يُذْكَرْ. قَالَ قُلْتُ أَمَا إِنَّهُ كَانَ مِنْ أَشْبَهِهِمْ بِرَسُولِ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ.
قَالَ أَبُو عِيسَى: هَذَا حَدِيثٌ حَسَنٌ صَحِيحٌ غَرِيبٌ.


4148- حَدَّثَنَا عَبْدُ اللَّهِ بْنُ عَبْدِ الرَّحْمَنِ أَخْبَرَنَا عُبَيْدُ اللَّهِ بْنُ مُوسَى عَنْ إِسْرَائِيلَ عَنْ أَبِي إِسْحَاقَ عَنْ هَانِئِ بْنِ هَانِئٍ عَنْ عَلِيٍّ قَالَ الْحَسَنُ أَشْبَهُ بِرَسُولِ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ مَا بَيْنَ الصَّدْرِ إِلَى الرَّأْسِ وَالْحُسَيْنُ أَشْبَهُ بِالنَّبِيِّ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ مَا كَانَ أَسْفَلَ مِنْ ذَلِكَ. هَذَا حَدِيثٌ حَسَنٌ صَحِيحٌ غَرِيبٌ.


4149- حَدَّثَنَا وَاصِلُ بْنُ عَبْدِ الأَعْلَى حَدَّثَنَا أَبُو مُعَاوِيَةَ عَنِ الأَعْمَشِ عَنْ عُمَارَةَ بْنِ عُمَيْرٍ قَالَ لَمَّا جِيءَ بِرَأْسِ عُبَيْدِ اللَّهِ بْنِ زِيَادٍ وَأَصْحَابِهِ نُضِّدَتْ فِي الْمَسْجِدِ فِي الرَّحَبَةِ فَانْتَهَيْتُ إِلَيْهِمْ وَهُمْ يَقُولُونَ قَدْ جَاءَتْ قَدْ جَاءَتْ. فَإِذَا حَيَّةٌ قَدْ جَاءَتْ تَخَلَّلُ الرُّءُوسَ حَتَّى دَخَلَتْ فِي مَنْخَرَيْ عُبَيْدِ اللَّهِ بْنِ زِيَادٍ فَمَكَثَتْ هُنَيْهَةً ثُمَّ خَرَجَتْ فَذَهَبَتْ حَتَّى تَغَيَّبَتْ ثُمَّ قَالُوا قَدْ جَاءَتْ قَدْ جَاءَتْ. فَفَعَلَتْ ذَلِكَ مَرَّتَيْنِ أَوْ ثَلاَثًا. هَذَا حَدِيثٌ حَسَنٌ صَحِيحٌ.


4150- حَدَّثَنَا عَبْدُ اللَّهِ بْنُ عَبْدِ الرَّحْمَنِ وَإِسْحَاقُ بْنُ مَنْصُورٍ قَالاَ: أَخْبَرَنَا مُحَمَّدُ بْنُ يُوسُفَ عَنْ إِسْرَائِيلَ عَنْ مَيْسَرَةَ بْنِ حَبِيبٍ عَنِ الْمِنْهَالِ بْنِ عَمْرٍو عَنْ زِرِّ بْنِ حُبَيْشٍ عَنْ حُذَيْفَةَ قَالَ سَأَلَتْنِي أُمِّي مَتَى عَهْدُكَ- تَعْنِي- بِالنَّبِيِّ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ. فَقُلْتُ مَا لِي بِهِ عَهْدٌ مُنْذُ كَذَا وَكَذَا. فَنَالَتْ مِنِّي فَقُلْتُ لَهَا دَعِينِي آتِي النَّبِيَّ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ فَأُصَلِّيَ مَعَهُ الْمَغْرِبَ وَأَسْأَلُهُ أَنْ يَسْتَغْفِرَ لِي وَلَكِ. فَأَتَيْتُ النَّبِيَّ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ فَصَلَّيْتُ مَعَهُ الْمَغْرِبَ فَصَلَّى حَتَّى صَلَّى الْعِشَاءَ ثُمَّ انْفَتَلَ فَتَبِعْتُهُ فَسَمِعَ صَوْتِي فَقَالَ: ((مَنْ هَذَا حُذَيْفَةُ)). قُلْتُ نَعَمْ. قَالَ: ((مَا حَاجَتُكَ غَفَرَ اللَّهُ لَكَ وَلأُمِّكَ)). قَالَ: ((إِنَّ هَذَا مَلَكٌ لَمْ يَنْزِلِ الأَرْضَ قَطُّ قَبْلَ هَذِهِ اللَّيْلَةِ اسْتَأْذَنَ رَبَّهُ أَنْ يُسَلِّمَ عَلَيَّ وَيُبَشِّرَنِي بِأَنَّ فَاطِمَةَ سَيِّدَةُ نِسَاءِ أَهْلِ الْجَنَّةِ وَأَنَّ الْحَسَنَ وَالْحُسَيْنَ سَيِّدَا شَبَابِ أَهْلِ الْجَنَّةِ)). قَالَ: هَذَا حَدِيثٌ حَسَنٌ غَرِيبٌ مِنْ هَذَا الْوَجْهِ لاَ نَعْرِفُهُ إِلاَّ مِنْ حَدِيثِ إِسْرَائِيلَ.


4151- حَدَّثَنَا مَحْمُودُ بْنُ غَيْلاَنَ حَدَّثَنَا أَبُو أُسَامَةَ عَنْ فُضَيْلِ بْنِ مَرْزُوقٍ عَنْ عَدِيِّ بْنِ ثَابِتٍ عَنِ الْبَرَاءِ أَنَّ النَّبِيَّ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ أَبْصَرَ حَسَنًا وَحُسَيْنًا فَقَالَ: ((اللَّهُمَّ إِنِّي أُحِبُّهُمَا فَأَحِبَّهُمَا)).
قَالَ أَبُو عِيسَى: هَذَا حَدِيثٌ حَسَنٌ صَحِيحٌ.


4152- حَدَّثَنَا مُحَمَّدُ بْنُ بَشَّارٍ حَدَّثَنَا مُحَمَّدُ بْنُ جَعْفَرٍ حَدَّثَنَا شُعْبَةُ عَنْ عَدِيِّ بْنِ ثَابِتٍ قَالَ: سَمِعْتُ الْبَرَاءَ بْنَ عَازِبٍ يَقُولُ رَأَيْتُ النَّبِيَّ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ وَاضِعًا الْحَسَنَ بْنَ عَلِيٍّ عَلَى عَاتِقِهِ وَهُوَ يَقُولُ: ((اللَّهُمَّ إِنِّي أُحِبُّهُ فَأَحِبَّهُ)).
قَالَ أَبُو عِيسَى: هَذَا حَدِيثٌ حَسَنٌ صَحِيحٌ وَهُوَ أَصَحُّ مِنْ حَدِيثِ الْفُضَيْلِ بْنِ مَرْزُوقٍ.


4153- حَدَّثَنَا مُحَمَّدُ بْنُ بَشَّارٍ حَدَّثَنَا أَبُو عَامِرٍ الْعَقَدِيُّ حَدَّثَنَا زَمْعَةُ بْنُ صَالِحٍ عَنْ سَلَمَةَ بْنِ وَهْرَامَ عَنْ عِكْرِمَةَ عَنِ ابْنِ عَبَّاسٍ قَالَ: كَانَ رَسُولُ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ حَامِلَ الْحَسَنِ بْنِ عَلِيٍّ عَلَى عَاتِقِهِ فَقَالَ رَجُلٌ نِعْمَ الْمَرْكَبُ رَكِبْتَ يَا غُلاَمُ. فَقَالَ النَّبِيُّ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ: ((وَنِعْمَ الرَّاكِبُ هُوَ)). قَالَ: هَذَا حَدِيثٌ حَسَنٌ غَرِيبٌ لاَ نَعْرِفُهُ إِلاَّ مِنْ هَذَا الْوَجْهِ. وَزَمْعَةُ بْنُ صَالِحٍ قَدْ ضَعَّفَهُ بَعْضُ أَهْلِ الْحَدِيثِ مِنْ قِبَلِ حِفْظِهِ.


4154- حَدَّثَنَا ابْنُ أَبِي عُمَرَ حَدَّثَنَا سُفْيَانُ عَنْ كَثِيرٍ النَّوَّاءِ عَنْ أَبِي إِدْرِيسَ عَنِ الْمُسَيَّبِ بْنِ نَجْبَةَ قَالَ: قَالَ عَلِيُّ بْنُ أَبِي طَالِبٍ قَالَ النَّبِيُّ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ: ((إِنَّ كُلَّ نَبِيٍّ أُعْطِيَ سَبْعَةَ نُجَبَاءَ أَوْ نُقَبَاءَ وَأُعْطِيتُ أَنَا أَرْبَعَةَ عَشَرَ)). قُلْنَا مَنْ هُمَ قَالَ أَنَا وَابْنَايَ وَجَعْفَرٌ وَحَمْزَةُ وَأَبُو بَكْرٍ وَعُمَرُ وَمُصْعَبُ بْنُ عُمَيْرٍ وَبِلاَلٌ وَسَلْمَانُ وَالْمِقْدَادُ وَأَبُو ذَرٍّ وَعَمَّارٌ وَعَبْدُ اللَّهِ بْنُ مَسْعُودٍ.
قَالَ أَبُو عِيسَى: هَذَا حَدِيثٌ حَسَنٌ غَرِيبٌ مِنْ هَذَا الْوَجْهِ. وَقَدْ رُوِيَ هَذَا الْحَدِيثُ عَنْ عَلِيٍّ مَوْقُوفًا.
11/24/17, 09:21 - ‪+234 706 048 9143‬: *KA DARAJA MUTANE UKU A DUNIYA*1. Dattijo. 🏼,2. Malami 🏽,3. Iyaye *Ka tausayawa mutane uku*. 1. Tsoho 🏼2. mace. 🏼 🏽3. Yaro karami 🏻*Kada ka manta da Abu uku*1. Mutunci 🏼🏻🏼2. addini. 3. Mutuwa. *Ka tsarkaka Abu uku*. 1. Jikinka 🏾🏾🏽2. Tufafinka 3. Zuciyarka. *Kada ka daina Neman Abu uku*. 1. Ilimi 🏽2. arziki. 3. Aljanna. karka yadda shetan la'ananne ya hanaka yadawa domin mutane su amfana. PLS! COPY AND PASTE...... 🏻🏼
BEGIN:VCARD
VERSION:3.0
N:Allah;Bude Kaga;Ikon;;
FN:Bude Kaga Ikon Allah
item1.ADR;type=Home:;; *Ka zamo mai yawan tuna mutuwa domin hakan zai sa ka dinga rage son duniya🌍, , , , , , ;;;;
item1.X-ABADR:in
item2.ADR;type=Work:;; *Ka sani cewa himma da hakuri da dogaro da Allah sune ginshikin saman nasara a Rayuwa;;;;
item2.X-ABADR:in
item3.ADR:;; * Ka sani cewa dukkan nasara tana tare da hakuri kuma dukkan tsanani yana tare da sauki.;;;;
item3.X-ABADR:in
item3.X-ABLabel:Other
item4.ADR:;; * Ka ribaci kuruciyarka tun kafin tsufanka,;;;;
item4.X-ABADR:in
item4.X-ABLabel:Other
item5.ADR:;; * Kayi amfani da damar da Allah yaba ka tun kafin Ka Rasata.;;;;
item5.X-ABADR:in
item5.X-ABLabel:Other
item6.ADR:;; * Shin kana yin dukkanin sallolin farilla akan lokaci?;;;;
item6.X-ABADR:in
item6.X-ABLabel:Other
item7.ADR:;; * Shin kana bin umarnin Iyayenka, Kanayin abinda zai faranta musu rai?😊;;;;
item7.X-ABADR:in
item7.X-ABLabel:Other
item8.ADR:;; * Shin Kana girmama malamai a matsayinsu na magada Annabawa?;;;;
item8.X-ABADR:in
item8.X-ABLabel:Other
item9.ADR:;; * Shin kin san cewa Hijjabi shine kima da mutuncinki?;;;;
item9.X-ABADR:in
item9.X-ABLabel:Other
item10.ADR:;; * Ka yawaita yiwa Annabi salati domin yin hakan zai kara ma kusanci da Kauna agareshi.;;;;
item10.X-ABADR:in
item10.X-ABLabel:Other
item11.ADR:;; * Ka mayar da Al'Kur'ani yazama abokinka sannan mutanen kirki su zamo sune masu baka shawara.;;;;
item11.X-ABADR:in
item11.X-ABLabel:Other
item12.ADR:;; * Ka girmama nagaba dakai, kada ka Wulakanta nakasa da kai.;;;;
item12.X-ABADR:in
item12.X-ABLabel:Other
item13.ADR:;; * Ka ji tsoron Allah ka rike amana da gaskiya, komai zakayi kayi don Allah, sai allah ya taimake ka.;;;;
item13.X-ABADR:in
item13.X-ABLabel:Other
item14.ADR:;; * Ka yawaita yin sadaka sai Allah ya taimake ka akan makiyanka.;;;;
item14.X-ABADR:in
item14.X-ABLabel:Other
item15.ADR:;; * ka sowa dan uwanka abinda kake sowa kanka Ka guji yin Hassada domin tana cin kyawawan ayyuka kamar yadda wuta take cin itace.;;;;
item15.X-ABADR:in
item15.X-ABLabel:Other
item16.ADR:;; * Kada ka zamo barawo, ko munafiki, ko mazinaci, ko azzalimi, ka sani cewa duniya ba madawwamace ba, zakaje kasadu da wanda ya halicceka.;;;;
item16.X-ABADR:in
item16.X-ABLabel:Other
item17.ADR:;; * Ka sani cewa Idan kafi karfin mutane ai ba kafi karfin Allah ba, kuma yana nan a madakata zakazo kasameshi.;;;;
item17.X-ABADR:in
item17.X-ABLabel:Other
item18.ADR:;; *Shin kana sada zumunci,✈🚤🚊🚗🚲✉ðŸ"² kuma kana kyautatawa makocinka🏠🏡?;;;;
item18.X-ABADR:in
item18.X-ABLabel:Other
item19.ADR:;;Ka sani cewa duk wanda yari ke Annabi (S.A.W) baze taba wulakantaba.;;;;
item19.X-ABADR:in
item19.X-ABLabel:Other
item20.ADR:;; * Shin wa kafiso, wa.kafi kauna, wa ya can-canta kaso, menene so, wa ya kamata ka so?;;;;
item20.X-ABADR:in
item20.X-ABLabel:Other
item21.ADR:;; Ina rokonkaðŸ' ðŸ'žA matsayinka na masoyinðŸ'ž manzon Allah (S.A.W) me kaunarsa me son yada zancen Manzon Allah (S.A.W) ka turawa masoyansa da wannan message domin duk wanda yai umarni da kyakkyawan aiki yana da ladan Sadaka.;;;;
item21.X-ABADR:in
item21.X-ABLabel:Other
item22.ADR:;;Allah ka sadamu da fiyayyen halittu Annabi Muhammad (s.a.w) Amin ya RABB;;;;
item22.X-ABADR:in
item22.X-ABLabel:Other
item23.ADR:;;Mub'Amin ðŸ'ž...............✍🏽;;;;
item23.X-ABADR:in
item23.X-ABLabel:Other
PHOTO;BASE64:/9j/4AAQSkZJRgABAQAAAQABAAD/2wBDAAMCAgMCAgMDAwMEAwMEBQgFBQQEBQoHBwYIDAoMDAsKCwsNDhIQDQ4RDgsLEBYQERMUFRUVDA8XGBYUGBIUFRT/2wBDAQMEBAUEBQkFBQkUDQsNFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBQUFBT/wAARCABgAGADASIAAhEBAxEB/8QAHwAAAQUBAQEBAQEAAAAAAAAAAAECAwQFBgcICQoL/8QAtRAAAgEDAwIEAwUFBAQAAAF9AQIDAAQRBRIhMUEGE1FhByJxFDKBkaEII0KxwRVS0fAkM2JyggkKFhcYGRolJicoKSo0NTY3ODk6Q0RFRkdISUpTVFVWV1hZWmNkZWZnaGlqc3R1dnd4eXqDhIWGh4iJipKTlJWWl5iZmqKjpKWmp6ipqrKztLW2t7i5usLDxMXGx8jJytLT1NXW19jZ2uHi4+Tl5ufo6erx8vP09fb3+Pn6/8QAHwEAAwEBAQEBAQEBAQAAAAAAAAECAwQFBgcICQoL/8QAtREAAgECBAQDBAcFBAQAAQJ3AAECAxEEBSExBhJBUQdhcRMiMoEIFEKRobHBCSMzUvAVYnLRChYkNOEl8RcYGRomJygpKjU2Nzg5OkNERUZHSElKU1RVVldYWVpjZGVmZ2hpanN0dXZ3eHl6goOEhYaHiImKkpOUlZaXmJmaoqOkpaanqKmqsrO0tba3uLm6wsPExcbHyMnK0tPU1dbX2Nna4uPk5ebn6Onq8vP09fb3+Pn6/9oADAMBAAIRAxEAPwD3PSPiFDJIyXCCZGxuZTg598muu0bxBpWpl0E0kR5JVwT7cYzmvmDSta1GeSNY7bzWLbQkZG4k9gOua3vHPxWvPhJ4auU0jQX8T+NJWijjs0jMtpauzxZSbbKju5SVQFiJIee2DY86IS/qHF2Iw2QYfRr209IRvu+77RWnM/RLVo/JOD8LiuIsTyRi/ZQ1nK2y7J9ZPovV7Jna+KvjV4b0jxdPoWn3f2rVdOnjbUdKWEidonVCkUbsVUTSCRfLbDxmRUgdonuInrmvil8aPEngvVb5NM0WHyIdBtdTSLU4S8iXEt8sAhkMUpQ/KX4VjlkOGIByvwJ+H8mkW8+teKo4U8U6pdSavHpqsph0kzqXkihARdv7ya4KoSwiWaRIyPMnkn96sjPDGHEuOAOCdo/nX4rlXDlbN66zXHWezTkr87unpHZQVrLV3vpok3+05zn2Hyuh/ZGXXVk0+V25dGrX3cru766K+r0+apP2qfGlj8QL7TItC0K90ZdXtdPt7yOK58wrO5aB9qszS74UkIMcZBO1l3AqH7fwD8afHPjXwbq2t6hF4f0yWLTtPvtOVrCcGTz7maGTzIzccqPs0pUq43KyOcZKjd+OeseMIdTsZPh54rWyuZl1b7Xpt9aW7qkktqI9O8llhZgkMyea4fJYyuMsqpGOZ+Avw9+MupeKbC6+MPiWx8VaTDMktzDZsoMkQgvFZFVLaAIDJLYvyxP+jSc4k219bicVWwlH2mIquCta7j1tvrK2+vmtPM+ThhcLTqqFd6yu1G+rvtsk7W66u+pwC/tiePodN15pNG0OEWemWd5BILOVd01w1uUi4uHBzHLKyjIYhMkDDKD4hfFvxTY3GvXd5JZ6qtrBdzWlrNBKAnkaslkA+2X5wULNwF5I7Dn1HW/g5+0drHjTQ5PB/ijStN8GxalYw6i1lHaG7+xSLZx3TQx3FkUDxSC+m3NKxdXRVQFAjaPw++DH7VHheznn8b/EHwt4iuo9Ws7uGDTTHbeZaRw3nn2rTNpjeWJZ2sSWCMwSOXaVJw3kUswzCtUhOjUXJo29bte7pa2idr/E3q9bHdSwvsqVSlXTg2rKz2vfVuyeidrbaJ2ueQJ+0bLoPiqbR5dJ0qO1t/Ekuj3N00UsMNpbieJYpJHLbSzIl5xkcxhsAKQ1n4pftE+KvCHxDv8Aw7ptjpdrp1leWttNqDR/KBPCjoPmljUMCs5yzhSAMldpY+i/HfwD8br4+G/+EO8f28UunieTUbm6kWyF9cf2Zb20EvkfZrmNIxci6ne3GUIkXayuFkj2vjlf654jntl8KXenaJZrq9nd3BuLREne1RitzBu/eKyyI2VCpEyNED5jCTCetRyt4qpGpWg5vu4uSv3s5pf5Hz1WOGwkZOk1Ft33Sfpfkb+fU8Sl+LniXWPGVzpFzdRWdinioaKkzrOC1v5kqZBBP7wlAoOAoZvmwMkcB4e+M/ifxJf6fAxeySWxe6dw7KZyJZE3Q7nGUAABwHOY5DwAdqXXhH4yan4k87xH490waElxa3a2Fm0XmMyXETzRu8VjB8rRrNhVCj5kQ5Xca9CeHR5ZVWVyFz8xc7R+tfc5Fw9Xco1Zy5YxcfddFLmSvfafW/Xaydu/yWdZ3SpxlSh70pKVpRqv3b2tvDpbpvd6m74o1WP4C6ZFfS6ZqHiHXtVuXtdPt9MtDdeRHvhiM5X5dxV7iACPzFMrSxxqy7y6s+Gnw2s9Qv8AT/i7Y6PrC3mu2cd/Z6JJi9j0uWZZnllS5Tcwil+1SSeRlF3SlnTcEWDsvFHgu3tvirpfjlvE2q2M0VqludHhuiIZpYSxglj5zDsWWdWEW3eJpA3E06zd18M/Gttf+DLDU9Q+0m7uoYCXivPs9uhmliVRteVFJJdiAAzFI2HLMqv+GQr4niLERznMIuVObd73imo/8u47+5FvVrfVXu5W/eKyw3DeDeR5S0qkUttWnK/vy6czW1/J2Ssn474y8F654utF/s260463az3FzDNqtxNbfZ5zY3cEMqPHDIyyxTTwzJwMNAuGQgMPPfDfwQ8XSfF621Pxdr+ieJ9GTTb20fQrjUr2WOa5vdMe2uJiyWsRQPPseaUfv2+8XuZVMj+lav4jdNRvpbW7ubqe9uZHQzxiOQKzHahUBSNq4XDDdx83zZz2XgHw9LE2ZTuuZBummbnaPSv1XNqGXvCQzTEPlThGyi0lsrJK21j85w+b4nIsNLBW561SUuVNXk7vWUne+r26nnifs/fFC3S1t/D+v6Cul22jQ6bIJNWu7SMTwaNFa28yLHZknyb8TX0O9mKyYdFtZHleTW179kHx94jh1yHw/rfh8aZrnirxFrVxbvqF1ZFrPUVtI40VktX2TpFFdIdoKBZymZY5JY3XwD4wtbzX/G1hdPfWL6dd30yJDBFJ50YvBGjAIHcbhIGBK5PPBxtPoH7KvxFTWNH8WT7VgEWuvDxF5bN/o1s2W9/mxxxx+Nfl2U08zx+LksVQUaLTcWp3fldcvXyenmfRf6yKnanKcZVo72S06PRSbTv36nCax+wx8SNa8MeItHlsvh0YNVsbqyAW4+yhN1xFJaMDY6VasBCI9zREtbzShJDAj5Y7v7Qv7NnxU+PN94+nlbQfDtrq009pp4v9WuriWW1iuNNFqsqww7I4/wDQbu6RSZtj6jIpjRy8g+s7DxLFLbZMg9q8Et/irqvjDw94rGnxX8ctv4ufQhcySSPujF1Ik3kMoBj8uDdLn5goTJGFr0cy58v5EqTnzPl3tZ2duj32PUw2ZVcTLmi4prXb06X8keS/Ef8AZy+K9zqHi6fwjr2jeHBqGoXWqafeWfiG9tpoZ5dRupTctEtoypO1pcRWrPG4kCW6oJzE8sEmNrP7Oq3/AIaXS9dl8OeZbaXNpFtaW+p3tpbxQy6xPeSBp4bPzZhHAbNbZJVeCKSGR2gPyhvqHxB4k06dT/pL7l7hf8TXn2o+ItN0XUbe+ubZdTgFxFGbec7Y23yBBubBwAWBJweAa+7pZHhlSnWrc1km/wAPNHylXiXGSqQoUeW7kunW9uj28jxD4gfCq08Y+Kdf1OS68OzzX9zr12925uY4optQsLmzheC1jg8pBj7BLcyPvmMtu7o8uQDippms2Gm6NY6peWV1DYRT2tw1nqd1PFdbFtktPKgmt0EFvEqXRjjDsqPd3Jjitkl8ofY3xC1rwZp/w1k1618GabdQyWTXioIYoXICFhg7Dg8jnFfMV14XutOiiNyxBCjkjKk/rXr8LU8nzDFuvhZSU6XK7Nq12mlol1tfQ+e4ozHOMHgvqmIUHGqnHSLuknfdvpeyv+epmro/j/4oXk+t+GtJj1udZzE0b6hFbC2UAEAF+o+YDAHPJPPXvfCnhDXdG+FmmeBviR4Iu9ai1rOmzQNf2jRJ5f2mSLymWdBwpXGER1Kk73OwD580/X9NtfER0e803Sb6e+tjJ9o1WxW4FlbxJM87qSSUZgEAIXoj87tmOk8Lap4b1TxDPHaWVtpOgNNDAbKXcI7pFeRGaUMEyzlwm1h/FzuD4r5niqE6uJngYJQo4a8acYtR5YqO10r62V7t91qdHD0U8IsbUbdWvaU5O7cpXdt3ZavpbzOt8E/DH4ieBPPm1X4azwaNaxyyWhsNas7l4Y/M3JHsZo/lVTtGD/CoC88d9rnjHWrXwjoR8HeG21++1yBbt1kvorX7PAyBgWYlst8yjaMj7x3cDd8sfFi98NeLdM0jUrbwf4W8NSX8/wBlhTT7aFgAvkyeXhGC7lW4zI5TOVVRgnanqXxC8czT/GDw9Kxd7fZPF5EbYeUmW3G1CSFDHJAZjgZznjDfJZzRzLE4ONOjNWoRTXOrx0cYxUkmm992/N3PSw9PCxxbx843qO6Wr1aV9L7aJ7G9oHw71nSBf3Or2lpocuopJEbWYLcK0000kjHzY7hSzbpBjhfuoBkAirHw5s/EXwf0zWLe58MajqEM1/LqDahaTWgjm3BADse43rhUC/MXJ25Lc7R4b8SviZ4p1TRdM163spLaxtXmuhPFmFZFRDbz5kkOcrJcQAgD5fOXB6Meo8T+NfEk/wALLWzNxbeI5NW0+L7OLOzNu1s8zN5aTTSkq7MPKYMpViuSeGQv8hgK3GGX4mFsVSk5acrpvlSb+zazv0V3bodk8LlmIoTxvs5WbV5XlfRb69O+m+uu59C+P9a17xBqvhDQ9Hv73T4pGnv5rjTbh4Z98IQImQ2HQiVyY2VgxRTj5TnqdB/Z70+fwfc6Zc+HoL+a6LPNqV7oNtLeSOyurSNO0RZpMO3ztliWJJJJJ+e/jF8QB4T0zwdqrOUa21uB8OAUOIpmy4KsCFKq4yrYZFYDIBHu/wANLHwf4p0bTJX0m3utOhEU8LzGS5jE+wSeS4LlSyx7Rhx93pyCx+44wxjyzNfq0oNppO/T7tf8vM9nhbHOWWRlGEXq9ba77N9Vtoct4v8AhndfCSSzgsb25TT1gaIWdzftOQRs2bVYkxhVBG0FR8w4PGOJufFt/NLHHYJfteCVNpt7cybGzkPgkBsEDgHP9OA8KwS+G/FPjDS5LbWdPmXWLq6jtNVsLiMiCTykSTzHG0bmglUKD83lk4wgA97+CfxYOnJf6VqdnpjLYbZNPvNRg3P87ZKKxYE4cjHTBkA7AV91QzWpl/DEMXON1OTi7ptpNPz3/A+RxmDjmvE86TfK4wUko2im00ttfnb7zI8ffFjUtX8CeIdF/wCEB8eS3X2OVd9xpghtIwJpISIm+VmHEZVRktEyt2cihqnxO0W+sxLd6dqVnMDhoJoVBHJ7gkc9eua6rw18ddX/AOF6eMNF8Rarp994dWxsXt9OuraBEjuZJbhGQNkOXYLFhWDZ3cYP3uM+Ovi+TxFqqaXBa2Nnp1oPN8vT7cRq0xBDbjknIGOOOGHXjHj8E46h/aVHA0YNe21d1Z2inLVrRO1999tzq4zwspZbUx1V/wANaW2u2laz87fmcTD8HfDXi/xTBqWr2smotY2N40WnDVF0+K9kW3leGFpn+SIvIFXeePm5yBir+neHtL/4SHxfby+D9V8K2dhavFp+oaV4mg1iHUJo3ijSG2VLaNo2nKCQXFwXjjO9nXEkgPKr4qaLZEclJN37xWyAR1GPwNN+EX7MXj/4jarpvivS7WOfw/HeRPY6ppt59nmjmh8SQ3Y1P7NdLgTJBd6pbokkbD/RZiA/mJ5v0fGeHwtHF+3im5yuml8L01bumm2nbTVnFkmGx2CyqhTxFLljUSnGUlJq3N8KcZJJpx1i3zJatWPRfCvwT8Ew/COz1rUfB15oOvM81g2naprdrqDRw8nzla3VclyT8zKhVt21QCrtWXwxY6nfw6hcxpJNbSiWF3UMQwYHBz1U4GVOQehBr5u8PfB/xj4b8fpp/jzw9pOlaxawWFleSQXMXm6U9vo91awETJHMY5Cr2FwZIfNCyGOTG+MxxO8UfDrX/iPqd/8AZILuz+3aUnhqytbiSOW98uPW7ae2dYYf3MY+yttWCJtitayJGscZgVuLJ6denh6sJ4KdWFZNN2drdm+VpL+9ey30s7efm9bD4mrTSxMKUqbTsu77Jyu7duq9dfWfh/N468Jwan4cl0DQxp0v9vLdXqRrd2V6r2kRtBEtxK0wS4uraLzUdFBQQkhGVivTwaZZeMvFHiDV7zQbjRII761m0q3v2hNzL/x8h3lNvI0TbFFuVG2PZ5xjUOsYkPmfhr4OfEXRdB1bwrZ+HdZh8VXVlqEdvMUuo7za93O0N9cRoCJZpPOUPdMoZEgt41A2uW5L4LfBP4r6L4N8UaJeQeIb6e203VbH/hG7GE3UVq81neQmKbarCN5LtrGYYcRn7GzyfvILcUquVYbAKhVeGnUdNqVueLsrpRcmoXad9OZ7q3R26Y5lXzGNbDRqQpxfuq0Zq71cuWLqNJq1nZba9r/WSaXp1/e2FtqBthaGeIyPdW4njjwwO8xn720/NjrxxWf4i12JrbXL2X4a2er6tqXgtNPup4PEElobh7m5hkutJbbINoUtK5uAQHEJQYEuK+Upfhr49034EXOiXsWpXt/qPh4WUWNQE1r5i6nbS29uDKqGOSG2iv12xvJEFnxFhprgHohoPjm00uwGp6Xe3VlDare3lzYzXNza3UhTVHjnnM379ViMunW7sT9qRNPR4W3x27jy89zzK6+IiswgoVFp8cE+t/ije6ta3m99L9ORYLGYSlKeAmqkW/5ZtfLkmlrv30162+hvD1lY3ngHw1FNZ2Pg9bKwlRvDFhEJBZzhxHGqyKxWfzEjWSSd33jMYxI24JT0/wAN61Z61Jq/hu4uxqyQCOCyHli1uJFLmJZWcfIC7KC+4ADOQw6fOnwi+CGseMvBF/4a1TSb3VNfa+1W5i1+5FlJpF1Zz/2b5jx3lxZ3DeZOsFz5NzATJFIY22FJJ3Tt/Cnwk8Y6drHgy0j8JX3h9LW0ksdTiuJLb7Nc2zT30cNo93YCNk2xS2ksrxqgnkaSWQiSCHOtPizKMVFZK5weqaTqQutVqoxitrtttdHrscNfLsRgsV/aMqnJUd7q0veTv1nNyfNZJWt09T0Cw+HfjS/8VeG/EA8PtpUuuvBba1qlv4jsJZdNZridDLLGi4lSKNY7ghVhGZEjA+Rs9D4O+G2r32hx6r411zUJtYnVfMW9iiJSQlmIxGAnAKoWTKsUyOpzRuv2bPjbb6xreoJpVzfvqVqljc3aeI4Qs+zTZtO+0ncA5leOZ5mdhlpdrEcFTlWnjrV/BkMnh7VnGvX2n6hcy3N/cz+dJPO8rvNucqNw3s2DtXAAGB0r6PhfBKvjpSwyXPFXurJpfD/JFO6e711enUnivHKjgYwxGkZSs1aTTv727qTaSeySWy6aFy88DXfjbxPKtnbaV4ZsrCcbHfTDNPdYYgvJEjovlNgbc7jhc5GStdlZ/EGX4M6FZ6Je6rYSa3Nfajcx6XH5Vpa/ZZJp7hGVJB50UahnzCDJHiPPmYVgc1P2g9O+H3xI1XTL0a9pmitHAI20r5JkV47tppICXCH94bLCvlMxT5U4WvNf2kvGOk/E3xfo/iPw9dT2dnDZ3ETXWpzE3MOY5V3u8jyDYEuJBndgdcLlcfmeBxtCng8Pl+DkqtTSClzylFylpzczvdOVnfbyWx97iuHuIo4eUata+Gpxc4NJSXLGPN7iv2Vl9x2PjD4V6hrfxE8Qa7pt5qj6Hq7x35lu9HElzEWURZxHKsbJiJNuNn3iv8O5+J0z4feLtb8NRX+m6hZaHq0t5bWdndSPcDLyvEsdzC0UbNszKCrjAUqSSFUtX1PeeNvD0/hfUUXVfEP2K4hkjjk0VkMMsbQrtYtN5oB3qXV4wm1Si7TsBPknwyn8QyaJoMiwx2sUJhCt5+5NkUqgMP4m3Km4fKfvDluprOeKOIeFKGH5KydCtNU5c/2VLV8vvXUkubW1lpdPQ/JsHlGEx+YxqV6qm4tP3Y8t7NLXRabf8C2vlFr4e+Ndz8U7jQ9N+Il9ps26KG38TasNUhvpYZ5URbYCaAO2zzkdgcBAyuXAANaWi6P8U7nwrra6X4vg0LxDY6QW1mG0XVDJqN2LmKRZL1zEWhD2xEnzbZA0r7kWORiPovxEbG3/AGmfA17JFO17rPhzUJ5ZbdYljS7V7GPzfLLb1k+zvtYkklUhVc4YGbwfp1l4e1D4laffXkEp1G+lvZroRQLCkAiS2ggKhFG1YbeLJGQWWQk84rirZo6llKcrWtZN2fKnZO1k4rdX69Op+4Uspw8JwlyK977a3lu992tDwzxJ+0JeeHvD3w6vl0ZdY8T+JLm0tV0WK78mTzJ4ju2AJIxxIyLgA/fHOeD4p4Q+NXxE+JPgr4nadbeGrnVND1uKY2NxJDK8NhHc3nlS28txlV2rHNK4kJIQxkY2DEf2BY6domk6rYX+rWVikdhb3ENneS2a3IsAYGy6qSGVcIBgHJIUdcY8z/Z4sLTw74o1VtQvXfTodNn8krbP/bMilPMjVwuXV1WLIRGYIyMm1/8AWV+K8MZPluNy14qMIRm5aczbvaTatFNWsr+8tb6a3DLMXWjh+WHM4pt6JaX03tvrt6voeX/Br4meJtYf4Y+Gm8O+V4W0VrpbTXZmaOW7hitHht38kkhGZJDuG5vUbRjP1E3iKyt44/tlwIZCTt3uAG6Z4J6cjr61zHwbuPDNt8BfBWmoLfT9Yvks7eJrZmljvlitTIGlkWIDkCQ7CWwY1+Y97mo654b0LxQ1n4p0u6uN1n9ptbrRgrmXbLtlR4yBsCeZC28/KfNIz8tcOYZBg8fxJSwPtFTi4uV49Xzza3bV3u+y6dTzMyqzq148ylflS1Wul9FZL0XVnmXiTx1r0fhuKw0LU/7Vt4dPeL+zoNVlktriF9oQJHENlw6KqKHZivmedv3Kdo6z4faRYan4E8PXD6Xpn2h9Ot2lWSON/LbylJVjjdkZHUA+oHNcno3xS+DN78b7rRJfBiLYQRo1hq1rqQec3jsxWKNA4iJYlyhhLgMFIJLjZ3+q+L/AUXi7TfDfgfzhNcaImr29xcRgW72RZFVUxhg3zKcFRkA1+mcWYTESyupicPjJQcG5aPXquVtNNrZrTTaz3fzcsJ7eLliEpJN9NFf5btWv1vudR8TfhNbfDcQ+M/EPizTtFn0EHTzcNGkaalZu8UkFyQiPIHR/tMeVG9AzyqWEbJP4Rq3x08AfELxxb+FJNA8UrrWkafqulzWlta2+pNqcjW0f2gM9vKN7l7WRVaJSjiRWO1d2eu8Q/FS9XxnNBrFxaw3dxpMl7/a93BFGRc23nyQSRStkhllwiCJgG2woDjms7xb408N2vglLLTfEFzJpbRfZhbmP/SFg37CsZ2PbMYwXTncMqoKKqjfpRx8fewyhGnSTSTj7qSvukldrrZJW6RTPsIYvCvGzqVklKGnMmopbptJLa2tku66axeKfiFH8G9b0nwBqOo+N7Kxn0aOfSL7QdYtJdPOnCI28N1iMOzpK8TSDmNtkkaEDoz7TxNcaf8NLgaLAEitNJZLe3lvWt5FjWMhUWXY+18KFQkEFgMsF3MOAXwb4+8X6Xqdxa6tqFvYPcXGpSaFqcj6fA0lxHNctbrHKpUBJ5beIufvOk5baVw13x34WS0+JGveCtFGox6Zpz/Z7QXFo979onW2hk8u4e1tiU5ugTsG5TFMW5hAn5OI8Es0jhoKpzzpNNJtWs0nsrO9+VfrvbnzR5NhsNSqZc3OveLlo+WzV7aO/Nd2suidjabx34l1/xH4V8cSJNresRiG2lvp7+K0u7ezmublNphRGSWMxxQzttkyDdIkZOyRqIfFnisXGsT/2PrUdpr1vGNbuLrWrdjcTSQSGWKKNAyrErYgBSSE4aNgilWKngn4f6vrXhywnk0LWDo/iOBY7W1uNLEcrW8VndwkrFvjnkXyLy7TZGrOrtJseWIQTpa8JaDoOjalqMnijTNfi1TyjctHoUDyJcxiWW6uZUdidsKM14wJiEjGJlQBmjjbycXHHU3K0nzf4ppJtd/bX2f8AI1eyS114Vnkqitb39FazSvr15+i8unzLHiG58U/Enwpptp4RuV0LxxBJaX9rAJUuY45XmhtjHOpidHi3XiLk8ZKSHCIxGHpNxoXwu0rwZB431TVj4yl1fUJYLzSruWyTUwbgW81vcfZwkrrHJHOkUgliTc7HDoWDdLdeJ9G+HutXOpaV4Yi1LUdNF2dMnk0Rr27hDiGOCSN0uEj84veGcMjHdDZyjMM3mJF01xqem+I7Wxl8aeDNd8OtZabpsY0i3023gtbJfNdIJWtHVGZbeN4jLtKiEidUdgg2xlWAnl2DUIScW5PRODtd6K8oysna61euraOfC5pQoUtZSV3d8tra7WbT7/8AB6nlvwS8B3Xjb4gX/jrwl8QLu58JC+1PVB4Tjt/sllbxxRrvhhieX5Y7cajDhVTad6BQSpI7nxf4Qk+LXiy1065SztNMi05rRNQl1G1jBN1dWsdwWtpDvcwQoZ1YFQ21kBDlSORvfG3iD4S+C4YfDmmXunaDeTLPq8unWlxNa26NIIpL25t7RNqKFijbEjpJMhKjy2VlHS+EptG8dSaLpmyPR/FNtJJbvbXt5b3NqgaaKFJvNiaJkOCJTEgmA4R2AWXZwSwuJ/tOjmy96UFyrn5X31tFRUt33v16HJPHUsRNOEW4vT3nr52ty/18jzjxf+zbcRajqkWk3/8AZkumae97ZeIJbq0T+0Lm3hlaOyFpDdO0JbzeLnzFCFQQqnFbnhXw8vgPWdQ8Rz6lY6xrmrxJa3ZSWGWXS5tkcv2QKkjO2+V51MmAjNZCQZEyhfUvBP7E3hy90C0sNd0fVdC0ey8RxXWi/ZdV03UPtbpawRzTSLNbPGIi1vK7RIN05z5sRWCPZ8x+M9C039njX73wrYvc63bac8TJri2IaO4aQL5oIfhHQyMgx128kFMH6DMoV8Rgp4eTUvavZQcX8ryemmyWnW2z6MdPD0aEfq63fZp2s9dZv8vw0f8A/9k=
END:VCARD

Chat history is attached as "WhatsApp Chat with 🎼NADIY RAUDHAH🎼.txt" file to this email.