Sunday 9 July 2017

WhatsApp Chat with 01 DARUS-SAHĀBA

3/30/17, 2:21 AM - Messages you send to this group are now secured with end-to-end encryption. Tap for more info.
7/1/17, 11:39 PM - ‪+234 813 762 7053‬: MASU HIKIMA SUN CE

Fitowo ta 2

6. Kada ka tabbatar da amincewa da kowa sai ka yawaita jarraba shi.

7. Daga yawan nishin mutum a ke sanin ba ya da lafiya.

8. Ka riki abin da magabata masu hankali suka fada. Amma kada ka yi da sauyin zamani idan ba haka ba za ka sha wahala.

9. Idan ka ga mai mutunci da hankali ka nemi karuwa daga gare shi. Kada ka ba kaskantacce darajar da ake ba masu mutunci

10. Kada ka rabu da kowa sai bisa zancen kirki da aikin kirki. Ba ka sani ko za ku sake gamuwa da shi.

Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

7/10/1438
1/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/1/17, 11:48 PM - ‪+234 813 762 7053‬: 🕊🕊

Mafificin abinda mutum ya tattala a Duniya shine: IMANI DA AYYUKA NA GARI:
Allah Madaukaki Yace:
<Wadannan da suka yi Imani kuma suka yi ayyuka nagari, farin ciki da kyakkyawar makoma sun tabbata gare su> Qur'an: 14 / 29
7/2/17, 1:57 AM - ‪+967 701 464 124‬: *♦-♦☜ من ورطات الأمور♦-♦*

*​🎙 مقطع قيم ↓ ↓ جداً للشيخ🎙*

*▓▩ رشاد الحبيشي -حفظه الله ▩▓*

*​​​🎞💻لسماع الفيديو الصوتي من قناة ورثة الأنبياء السلفية على اليوتيوب📥​​​*
https://youtu.be/V7jsqWm5Y0c

*⏰ مدة المقطع 45 : 04 دقائق↓⏰*

*​👇📀 المقطع 🔉 الصوتي 📀👇​*
*​⏬💻 الفيديو 🎞 الصوتي 💻⏬​*
7/2/17, 2:04 AM - ‪+967 701 464 124‬: <Media omitted>
7/2/17, 2:08 AM - ‪+967 701 464 124‬: <Media omitted>
7/2/17, 2:59 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: *☀ حديث الصباح ☀*

*🌹 فَاتَّبِعُونِي يُحْبِبْكُمُ اللهُ 🌹*

قَالَ رَسُولُ اللهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَ آلِهِ وَ صَحْبِهِ وَسَلَّمَ:

*{صِيَامُ شَهْرِ رَمَضَانَ بِعَشَرَةِ أَشْهُرٍ،*

*وَصِيَامُ سِتَّةِ أَيَّامٍ بِشَهْرَيْنِ؛*

*فَذَلِكَ صِيَامِ السَّنَةِ}.*

رواه أحمد.
__________

*​​تابعونا على facebook​​*

https://goo.gl/YidV00

http://ow.ly/Zjpjc
7/2/17
, 3:32 AM - ‪+967 701 464 124‬: *▓▦ وداعاً رمضان بتوبة صادقة ▦▓*
*↩➖ من الذنوب و العصيان ➖↪*

*🎙خطبةالجمعة👇للشيخ الفاضل🎙*
*🌫▓▦ عبد الرقيب الإبي ▦▓🌫*
*➖ حفظه الله تعالى➖*

*​​🗓 بتأريخ 6 من شوال لعام/ 1438هـ​​*
*​​📇الموافق ➖➖ 30 / 6 / 2017 م​​*

*​​🎞🔉لسماع الفيديو الصوتي من قناة ورثة الأنبياء السلفية على اليوتيوب📥​​*
https://youtu.be/pfmEYuD6lr8

*🕰مدة الخطبة 22 : 40 دقيقة↓🕰*

*🌫 وداعاً رمضان ↓ بتوبة صادقة🌫*
*⏬💽 من الذنوب و العصيان 💽⏬*
7/2/17, 3:38 AM - ‪+967 701 464 124‬: <Media omitted>
7/2/17, 3:43 AM - ‪+966 59 142 8858‬: 🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹

✍🏻حتى تكون أسعد الناس :

أكثر من الأستغفار , فمعه الرزق والفرج والذرية والعلم النافع والتيسير وحط الخطايا .

🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹
7/2/17, 3:44 AM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/2/17, 3:46 AM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/2/17, 4:11 AM - ‪+234 9074908171‬: Barakallah
7/2/17, 5:53 AM - ‪+234 805 097 7915‬: ✍✍ *FOOD FOR THOUGHT* 📝📝

```1. 👉No matter how beautiful and handsome you're just remember Baboon and Gorillas also attract tourists .
✌Stop Boasting✌

2.👉No matter how big and strong you are, you will not carry yourself to your Grave .
✌Be Humble✌

3.👉No matter how tall you are, you can never see tomorrow.
✌Be Patient✌

4.👉No matter how Light Skinned you are, you will always need light in Darkness ✌Take Caution ✌

5.👉No matter how Rich and many Cars you have, you will always Walk to Bed
✌Be Contented✌

Take Life Easy, Life is short.

WHAT A LIFE WE LIVE!

Have you taken note of the CO-INCIDENCE OF LIFE:

1. CHURCH has 6 letters so does MOSQUE.

2. BIBLE has 5 letters so does QURAN.

3. LIFE has 4 letters so does DEAD.

4. HATE has 4 letters, so does LOVE.

5. ENEMIES has 7 letters, so does FRIENDS.

6. LYING has 5 letters, so does TRUTH.

7. HURT has 4 letters, so does HEAL.

8. NEGATIVE has 8 letters, so does POSITIVE.

9. FAILURE has 7 letters, so does SUCCESS.

10. BELOW has 5 letters, so does ABOVE.

11. CRY has 3 letters so does JOY.

12. ANGER has 5 letters, so does HAPPY.

13. RIGHT has 5 letters, so does WRONG.

14. RICH has 4 letters, so does POOR.

15. FAIL has 4 letters, so does PASS.

16. KNOWLEDGE has 9 letters, so does IGNORANCE.

Are they all by Coincidence? We should choose wisely, this means LIFE is like a double-edged sword.
If you think it is your alarm clock that woke you up this morning, try putting it beside a dead body and you will realise that it is the grace of God that woke you up. If you are grateful to God, forward this to all your friends to inform them that it is JUST BY THE GRACE OF GOD that we are alive.

NOTE: I am not forcing anyone to forward this, if it blessed you and you want to bless someone else, just share!```
7/2/17, 6:47 AM - ‪+234 816 788 0132‬: Mata ga topic 

kece mijinki yayi sabon gini flats biyu🏡🏡 naki da nasa yasa muku kayan daki komai iri daya🖥💺💺💺💺
Royal bed
Ya kawo sabon📱🔑🚘 duk ya baki
Ya sake cewa ki rufe idonki kina budewa kika ga 📗international passport ya biya miki hajji🕋gobe zaki tafi‎
Washegari ya kaiki airport ✈sai yabaki envelope yace karki bude sai jirgi ya tashi‎
Kina budewa sai kika ga
Invitation card ne na daurin auren sa jibi 😳😳😳shida yar'aikin ki🙎🏽🙎🏽🙎🏽 Wanda kika bar mata yaranki 👩‍👩‍👧‍👦ki kayi tafiya" yanzu in kece ya zakiyi 'yar uwa???‎
7/2/17, 7:45 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: *هل صَلَّيتَ اليومَ عَلَى الحبيب المصطفى؟*

*أكثر من الصلاة عليهِ تكفى همك.. ويغفر ذنبك*

*ﷺ*
7/2/17, 8:03 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: الضحى ☀
غنيمة باردة .. ☁
ترضي ربك ،، وتسعد قلبك ،، وتقيك السوء ،،
وتكافئ بها 360 مفصل من جسدك بالصدقة عنه 🌼
7/2/17, 8:18 AM - ‪+234 805 097 7915‬: <Media omitted>
7/2/17, 9:46 AM - ‪+234 814 514 7432‬: NASIHA
Zauna da jama'a lafiya domin watarana sune zasuyi rakiyarka ixuwa maqabarta.
7/2/17, 9:46 AM - ‪+234 814 514 7432‬: NASIHA
Daure karike sallah akan lokaci domin watarana zata tayaka kwanciyar qabari
7/2/17, 9:46 AM - ‪+234 814 514 7432‬: NASIHA
Yi bautar allah kamar kana ganinsa saboda shi yana ganinka
7/2/17, 9:46 AM - ‪+234 814 514 7432‬: NASIHA
Rike karatun qur'ani domin watarana zai ceto agareka
7/2/17, 9:46 AM - ‪+234 814 514 7432‬: NASIHA
Zamo mai yafiya awajen mutane domin kaima awajen allah mai laifine
7/2/17, 9:47 AM - ‪+234 814 514 7432‬: NASIHA
Kullum idan kakwanta kana tashi. Tabbas watarana zakayi kwanciya mai tsawo
7/2/17, 12:25 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: رسالة أم شيخ الإسلام ابن تيمية رحمهما الله حين اعتذر لها عن بعده عنها

بسم الله الرحمن الرحيم

ﺃﺭﺳﻞ ﺍﺑﻦ ﺗﻴﻤﻳﺔ ـ ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ -

ﺭﺳﺎﻟﺔ ﻷﻣﻪ، ﻳﻌﺘﺬﺭ ﻟﻬﺎ ﻓﻴﻬﺎ ﻋﻦ ﺑُﻌْﺪِﻩِ ﻋﻨﻬﺎ ﻷﻳﺎﻡ ﻭﺇﻗﺎﻣﺘﻪ ﻓﻰ ﻣﺼﺮ ﻟﺒﻌﺾ ﺷؤوﻥ ﺍﻟﺪﻳﻦ ﻭﺍﻟﺪﻋﻮﺓ .
ﻓﻠﻤﺎ ﻭﺻﻠﺘﻬﺎ ﺍﻟﺮﺳﺎﻟﺔ ﺭﺩﺕ ﻋﻠﻴﻪ ﺃﻣﻪ ﻓﻘﺎﻟﺖ :

"ﻭﻟﺪﻱ ﺍﻟﺤﺒﻴﺐ ﺍﻟﺮﺿﻲّ / ﺃﺣﻤﺪ ﺍﺑﻦ ﺗﻴﻤﻴﺔ
ﻭﻋﻠﻴﻚ ﺍﻟﺴﻼﻡ ﻭﺭﺣﻤﺔ ﺍﻟﻠﻪ ﻭﺑﺮﻛﺎﺗﻪ ﻭﻣﻐﻔﺮﺗﻪ ﻭﺭﺿﻮﺍﻧﻪ
ﻓﺈﻧﻪ ﻭﺍﻟﻠﻪ ﻟﻤﺜﻞ ﻫﺬﺍ ﺭﺑﻴﺘﻚ، ﻭﻟﺨﺪﻣﺔ ﺍﻹﺳﻼﻡ ﻭﺍﻟﻤﺴﻠﻤﻴﻦ ﻧﺬﺭﺗﻚ، ﻭﻋﻠﻰ ﺷﺮﺍﺋﻊ ﺍﻟﺪﻳﻦ ﻋﻠﻤﺘﻚ
ﻭﻻ ﺗﻈﻨﻦَّ ﻳﺎﻭﻟﺪﻱ ﺃﻥ ﻗﺮﺑﻚ ﻣﻨﻲ ﺃﺣﺐ ﺇﻟﻲ ﻣﻦ ﻗﺮﺑﻚ ﻣﻦ ﺩﻳﻨﻚ ﻭﺧﺪﻣﺘﻚ ﻟﻺﺳﻼﻡ ﻭﺍﻟﻤﺴﻠﻤﻴﻦ ﻓﻲ ﺷﺘّﻰ ﺍﻷﻣﺼﺎﺭ

ﺑﻞ - ﻳﺎ ﻭﻟﺪﻱ - ﺇﻥَّ ﻏﺎﻳﺔ ﺭﺿﺎﺋﻲ ﻋﻠﻴﻚ ﻻ ﻳﻜﻮﻥ ﺇﻻ ﺑﻘﺪﺭ ﻣﺎ ﺗﻘﺪﻣﻪ ﻟﺪﻳﻨﻚ ﻭﻟﻠﻤﺴﻠﻤﻴﻦ ﻭﺇﻧﻲ - ﻳﺎﻭﻟﺪﻱ - ﻟﻦ ﺃﺳﺄﻟﻚ ﻏﺪﺍً ﺃﻣﺎﻡ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻦ ﺑﻌﺪﻙ ﻋﻨﻲ، ﻷﻧﻲ ﺃﻋﻠﻢ ﺃﻳﻦ ﻭﻓﻴﻢ ﺃﻧﺖ ﻭﻟﻜﻦ - ﻳﺎ ﺃﺣﻤﺪ - ﺳﺄﺳﺄﻟﻚ ﺃﻣﺎﻡ ﺍﻟﻠﻪ ﻭﺃﺣﺎﺳﺒﻚ ﺇﻥ ﻗﺼّﺮﺕ ﻓﻲ ﺧﺪﻣﺔ ﺩﻳﻦ ﺍﻟﻠﻪ ﻭﺧﺪﻣﺔ ﺃﺗﺒﺎﻋﻪ ﻣﻦ ﺇﺧﻮﺍﻧﻚ ﺍﻟﻤﺴﻠﻤﻴﻦ ، ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻚ ، ﻭﺃﻧﺎﺭ ﺑﺎﻟﺨﻴﺮ ﺩﺭﺑﻚ ،
ﻭﺳﺪﺩ ﺧﻄﺎﻙ ، ﻭﺟﻤﻌﻨﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻭﺇﻳﺎﻙ ﺗﺤﺖ ﻇﻞ ﻋﺮﺵ ﺍﻟﺮﺣﻤﻦ، ﻳﻮﻡ ﻻ ﻇﻞ ﺇﻻ ﻇﻠﻪ
ﻭﺍﻟﺴﻼﻡ ﻋﻠﻴﻜﻢ ﻭﺭﺣﻤﺔ ﺍﻟﻠﻪ ﻭﺑﺮﻛﺎته".

ﻣﺠﻤﻮﻉ ﺍﻟﻔﺘﺎﻭﻯ ( 48 / 28 )
7/2/17, 12:40 PM - ‪+965 9698 7393‬: 🌷 🌷 *Lesson of the Day* 🌷 🌷
~~~~~~~~~
👉🏻 *CHARACTER* 👈🏻
🌹 🌹 🌹 PART-01 🌹 🌹 🌹

*Don't hate each other*

Narrated Abu Huraira Radi Allahu Anhu : Allah's Apostle Sallallahu Alaihi Wasallam said, 'Beware of suspicion, for it is the worst of false tales and don't look for the other's faults (don't spy) and don't hate each other, and don't desert (cut your relations with) one another O Allah's slaves, be brothers!"
Sahih Bukhari, Volume 8, Book 80, Number 717
https://goo.gl/JY16D9
*Global Islamic Awareness*
🌼 🍁🌼 🍁🌼 🍁🌼 🍁🌼
7/2/17, 1:37 PM - ‪+965 9698 7393‬: 〰〰🍃🌺🌺🌺🍃〰〰
📡 *Seerah of Prophet Muhammad*
peace be upon him
📖 *The-covenant-of-Women*
*and War Protection*
🎞 *Episode 25*
🕒 *Part 3 of 5*
🎤 *By: Ustad Yasir Qadhi*
📀 *Global Islamic Messages*
https://goo.gl/QyKvr8
👇🏿➖➖➖➖➖➖👇🏿
7/2/17, 1:39 PM - ‪+965 9698 7393‬: <Media omitted>
7/2/17, 2:30 PM - ‪+234 803 853 8758‬: Wata fadakarwa ce da Malam yayi, _(a yanzu Bansan sunan Malamin ba)_
*HaQiqanin* Gaskiya yana da kyau kowa yaji, kuma in halinka/ki na kirki ne, nemi kariyar Allaah ta'ala yaQara kareka / kareki.
*idan* kuwa Halin banza aggareka/ki yi Qoqari ka tuba / ki tuba, domin Mutum zai iya Mutuwa a lokacin da yake tsaka da Sharrinsa..... Allaah ta'ala yatsaremu daga fitina..... *Aameen*
7/2/17, 2:32 PM - ‪+234 803 853 8758‬: <Media omitted>
7/2/17, 3:26 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: 💡لا ضمان في إتلاف كتب أهل الأهواء💡

قال الإمام ابن القيم -رحمه الله-:

"لا ضمان في تحريق الكتب المضلة وإتلافها.

قال المروذي: قلت لأحمد: استعرت كتاباً فيه أشياء رديئة، ترى أن أخرقه أو أحرقه،
قال: نعم، فأحرقه.

وقد رأى النبي صلى الله عليه وسلم بيد عمر كتاباً اكتتبه من التوراة وأعجبه موافقته للقرآن، فتمعَّر وجه النبي صلى الله عليه وسلم حتى ذهب به عمر إلى التنور فألقاه فيه.

فكيف لو رأى النبي صلى الله عليه وسلم ما صنف بعده من الكتب التي يعارض بها ما في القرآن والسنة.

والمقصود أن هذه الكتب المشتملة على الكذب والبدعة يجب إتلافها وإعدامها، وهي أولى بذلك من إتلاف آلات اللهو والمعازف وإتلاف آنية الخمر ، فإن ضررها أعظم من ضرر هذه، ولا ضمان فيها كما لا ضمان في كسر أواني الخمر وشق زقاقها"

📝الطرق الحكمية في السياسة الشرعية | صـ ٢٨٢📝
➖➖➖➖➖➖➖➖
7/2/17, 3:33 PM - ‪+234 814 340 5820‬: *📢📖KIRA 'AR KUR'ANI📖📢*


*SURATUL A'ALA*


*DAGA BAKIN*
👇👇👇👇
Sheik Dr.Abdullahi Sale Pakistan


*GANGARAN KAFI GWANI WANE GWANI CIKI FAL SHAKKU*


Ka daure ka saurara zakaji kira'a mai dadi


*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*


AYI SAURARO LAFIYA
👇👇👇👂👂👂
7/2/17, 3:33 PM - ‪+966 59 142 8858‬: 🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹

قال -( رسول الله )-( ﷺ )- :

( لا يؤمن أحدكم حتى أكون أحب إليه من : ولده ، و والده ،

و الناس أجمعين ) .

📚--( صحيح مسلم )--📚

🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹
7/2/17, 3:34 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/2/17, 3:34 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/2/17, 3:36 PM - ‪+234 814 340 5820‬: <Media omitted>
7/2/17, 4:32 PM - ‪+234 814 340 5820‬: *🕌KHUDUBAR SALLAR IDI🕌*


*DAGA BAKIN*
👇👇👇👇
Sheik Dr.Abdullahi Sale Pakistan

*MAUDU'I*
👇👇👇
Akan Yan Shi'a
Gaskiya Dr.Pakistan ya ragargaji Yan Shi'a a cikin Hudubar kardai ka Bari a baka labari

Gaskiya yana da kyau ka saurari wannan hudubar saboda kasan a kasar nan indai ban garen huduba ce ana jinjinawa *Dr.Pakistan*

Kuma duk hudubar idi *Dr.Pakistan* yana yin bakandamiyar huduba ne a cikin ta

*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*


AYI SAURARO LAFIYA
👇👇👇👂👂👂
7/2/17, 4:36 PM - ‪+234 814 340 5820‬: <Media omitted>
7/2/17, 6:16 PM - ‪+966 59 142 8858‬: 🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹

✍🏻حتى تكون أسعد الناس :

تفاءل ولا تقنط ولا تيأس , وأحسن الظن بربك وانتظر منه كل خير وجميل .

🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹
7/2/17, 6:16 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/2/17, 6:16 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/2/17, 6:32 PM - ‪+965 9698 7393‬: 📖📚📖📚📖📚📖📚📖📚📖

*Is Genotype Important When Considering Marriage In Islam?*

Muslims must understand that marital challenges are bigger than Genotype issues.

It is faith, love and responsibility that will stand the tests and trials of marriage.

Prospective couple can do genotype test only to know their status but not to determine the marriage possibility or not.
Conditions to marriage do not include genotype test as the Prophet (SAW) did not include in pre-marital prescriptions.

He (SAW) prescribed that if you want marry, marry the one who religious. By religious is meant God-fearing.

He said people marry because of wealth, beauty, status and power. But we should not marry because of those things because they fade away with time.

The point we are making here is that a would-be could should not put genotype at the front banner of their marriage to the point that it tells if they will marry or not.
They should not say it is because of it that a child or two will die or has died because of it.

Allah alone determines that.

I have married and had four children. I have lost two of them who had XX genotype related issues.

Of course before marriage both of us did and knew our genotype group. Yet we never a determinant to our marriage. And it is still not a factor in our union.

We know that Allah alone gives and takes determines when He does either of them. Thinking that you can know if one among your four children will die is tantamount to disbelief (kufr).

This is so because even one who belongs to AA genotype cannot boast of living beyond any particular age nor can the father and mother claim such.

So why not leave things to Allah?

I have seen doctors who died of malaria fever. Sailors have died in water. Hunters have died in the forest while hunting. And professional drivers have died while plying their trade: driving.

And so will all of us one day or another.

Genotype or no genotype, Istikharah is recommended before any decision is made, including marriage. This alone will do as Allah suffices for all.

We can expect problems but we should pray to Allah to help us overcome them.

Allah has already told us as recorded in His Holy Book: We shall test the you with something of fear, hunger, loss of wealth, lives and fruits, but give glad tidings to the patient. [Q2: 155]
https://goo.gl/QyKvr8
Global Islamic Awareness group
7/2/17, 7:03 PM - ‪+254 723 981815‬: *The Repentance of One Who Killed a Hundred*


Abu Sa'eed Sa'd ibn Maalik ibn Sinaan al-Khudri (may Allaah be pleased with him) reported that the Prophet of Allaah (peace and blessings of Allaah be upon him) said: "There was among the people who came before you a man who killed ninety-nine people. Then he asked about the most knowledgeable person on earth, and was directed to a hermit, so he went to him, told him that he had killed ninety-nine people, and asked if he could be forgiven. The hermit said, 'No,' so he killed him, thus completing one hundred. Then he asked about the most knowledgeable person on earth and was directed to a scholar. He told him that he had killed one hundred people, and asked whether he could be forgiven. The scholar said, 'Yes, what could possibly come between you and repentance? Go to such-and-such a town, for in it there are people who worship Allaah. Go and worship with them, and do not go back to your own town, for it is a bad place." So the man set off, but when he was halfway there, the angel of death came to   him, and the angels of mercy and the angels of wrath began to argue over him. The angels of mercy said: 'He had repented and was seeking Allaah.' The angels of wrath said: 'He never did any good thing.' An angel in human form came to them, and they asked him to decide the matter. He said: 'Measure the distance between the two lands (his home town and the town he was headed for), and whichever of the two he is closest to is the one to which he belongs.' So they measured the distance, and found that he was closer to the town for which he had been headed, so the angels of mercy took him." (Agreed upon). According to a report in al-Saheeh: "The righteous town was a hand-span closer, so he was counted as one of its people." According to another report in al-Saheeh: "Allaah commanded (the evil town) to  move away, and (the righteous town) to move closer, and said: 'Measure the distance between them,' and they found him to be a hand-span closer to the righteous town, so he was forgiven."

 

What then can come between a person and repentance? Do you think that your sins are any greater  than the sins of this man, whose repentance Allaah accepted? So why despair? The matter is even greater than this. Think about the words of Allaah (interpretation of the meaning): *"And those who invoke not any other god along with Allaah, nor kill such life as Allaah has forbidden, except for just cause, nor commit illegal sexual intercourse – and whoever does this shall receive the punishment.  The torment shall be doubled to him on the Day of Resurrection, and he will abide therein in disgrace; except those who repent and believe, and do righteous deeds; for those, Allaah will change their sins into good deeds, and Allaah is Oft-Forgiving, Most Merciful."* [al-Furqaan 25:68-70].

 

Stop and think about that phrase: *"… Allaah will change their sins into good deeds…"* [al-Furqaan 25:70]. This will explain to you the immense grace and favour of Allaah. The scholars have defined this change as being of two types:

 

Changing bad characteristics into good ones, so that shirk is changed into true faith, fornication into chastity, lies into truthfulness, treachery into trustworthiness, etc.

Changing evil deeds that one has committed into good deeds on the Day of Resurrection. Think about the words *"…Allaah will change their sins into good  deeds…"*. It does not say that one bad deed will be exchanged for a good deed (of equal weight). It could be less, the same, or more, in number or in weight. It will depend on

 

the sincerity of the one who repents. Can you imagine any greater favour than this? See how this divine generosity is further explained in the following hadeeth:

 

'Abd al-Rahmaan ibn Jubayr reported from Abu Taweel Shatb al-Mamdood that he came to the Prophet (peace and blessings of Allaah be upon him) [another report states that a very old man whose eyebrows had fallen over his eyes (i.e., he had sunken eyes) came and stood before the Prophet (peace and blessings of Allaah be upon him) supporting himself with a stick] and said: 

"What do you think of a man who has committed every sin, not leaving out any sin, major or minor [according to another report: if his sins were to be divided among all the people of the world, they would destroy them]. Can such a man repent?" 

The Prophet (peace and blessings of Allaah be upon him) asked, "Have you become Muslim?" 

He said: "I bear witness that there is no god except Allaah and that you are the messenger of Allaah." 

The Prophet (peace and blessings of Allaah be upon him) said: "Do good deeds and keep away from evil deeds, and Allaah will turn them all into good deeds for you." 

He asked, "What about my acts of treachery and immorality?"

The Prophet (peace and blessings of Allaah be upon him) said: "Yes, (those too)." 

The man said, "Allaahu akbar (Allaah is most great)!" and kept glorifying Allaah until he was out   of sight.

 

(Al-Haythami said: a similar version was reported by al-Tabaraani and al-Bazzaar. The men of al- Bazzaar's isnaad are the men of saheeh apart from Muhammad ibn Haaroon Abi Nasheetah, who is thiqah. Al-Majma' 1/36. Al-Mundhiri said in al-Targheeb: its isnaad is jayyid qawiy, 4/113. Ibn Hajar said in al-Isaabah 4/149 that it meets the conditions of saheeh.)

 

At this point the one who is seeking to repent may ask: "When I was astray and not even praying, which meant I was beyond the pale of Islam, I did do some good deeds. Will I be rewarded for these deeds after I repent, or are they lost in the wind?"

 

The answer to this question may be found in the following hadeeth: 'Urwah ibn al-Zubayr reported that Hakeem ibn Hizaam told him that he said to the Messenger of Allaah (peace and blessings of Allaah be upon him):

"O Messenger of Allaah, do you think that I will be rewarded for the (good) things like giving charity, freeing slaves and upholding family ties that I did during the Jaahiliyyah (days of ignorance before Islam)?"

The Messenger of Allaah (peace and blessings of Allaah be upon him) said: "You became Muslim because of the good that you had already done." (Reported by al-Bukhaari).

 

These sins will be forgiven, these evil deeds will be turned into good deeds, and these good deeds that were done during the days of jaahiliyyah will still count in your favour after you repent. What more could anyone possibly want?
7/2/17, 7:47 PM - ‪+966 59 142 8858‬: نصيحة ثمينة للمنشغلين بالسياسة ، وللشباب خصوصاً ، كلام جميل يريح الذهن من التفكير .. وخاصة في هذا الوقت المليئ بالمشكلات ، والفتن ..
للشيخ محمد بن عثيمين رحمه الله تعالى .
7/2/17, 7:47 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/2/17, 7:55 PM - ‪+254 723 981815‬: <Media omitted>
7/2/17, 7:55 PM - ‪+254 723 981815‬: *A Lonely Journey - Ustadh Nouman Ali Khan (Powerful Reminder)*
7/2/17, 9:25 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: قَــالَ الإمام أبو عبيد القاسم بن سلام-رحمه الله-:

المتّــبع للسنّة كالقابض على الجمر ..

وهو اليوم عندي أفضل من ضرب السيف في سبيل الله .

📚[ عقيدة السلف (٢٥٢) ]
7/2/17, 11:21 PM - ‪+234 813 762 7053‬: DUNIYA MAKARANTA

Fitowa ta 3

11. Mutane iri uku ne: Wasu kamar guba suke, gudun su ake yi. Wasu kamar magani suke, akai akai bukatar su. Wasu kuma kamar abinci suke, a kullum dole ne a neme su. Yi kokari ka zama wanda a kullum ake neman sa saboda amfaninsa.

12. Idan ka kwanta ba ka sani ba wane ne zai tashe ka? Iyalanka ne ko Mala'ikan mutuwa?! Zama cikin shiri a kullum don kada a riske ka.

13. Ana yin da-na-sani a kan magana, amma ba a cika yi a kan kawaici ba. Kama bakinka duk lokacin da ba ka tabbatar da amfanin magana ba.

14. Kada ka damu da masu kulla ma ka sharri, duk iya kokarinsu ba su wuce zartar da kaddarar Allah a kan ka.

15. Alamomin tsoron Allah guda biyar ne:
a. Fadin gaskiya
b. Cika alkawari
c. Rikon amana
d. Jin tausayi da
e. Kyautata ma mutane.

Rubutawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

8/10/1438
2/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/2/17, 11:23 PM - ‪+234 814 340 5820‬: *ABUBAKAR FIL JANNA UMAR FIL JANNA ................*

*RING TONE*


Kamar yadda jama'a sukayi ta kirana akan in Yan ko musu wannan wajan daga hudubar idi ta *Dr.Pakistan* domin Su Dora akan Ring tone Dan kowani Dan Shi'a yaka kara jin haushi to gashi na yanko

Yan Shi'a sai dai muce *( mutu bi gaizi kum )* Ku mutu da bakin cikin Ku


*DAGA BAKIN*
👇👇👇👇
Sheik Dr.Abdullahi Sale Pakistan

Abubakar fil janna Umar fil janna....................................

*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*

AYI SAURARO LAFIYA
👇👇👇👂👂👂
7/2/17, 11:31 PM - ‪+234 814 340 5820‬: <Media omitted>
7/2/17, 11:37 PM - ‪+234 813 762 7053‬: MASU HIKIMA SUN CE

Fitowa ta 3

11. Allah yana karbar aikin duk wanda ya girmama shi, matukar bai yi wa bayinsa giraman kai ba.

12. Gwanintar mai dafa abinci da zakin miya ba su ke sa abinci dadi ba, lafiya ce ta ke sa a ji dadinsa.

13. Kazantar jiki da wahalar da shi ba shi ne tsoron Allah ba. Tsoron Allah shi ne bin umarninsa da barin haninsa.

14. Mai tsoron Allah bai damu da duniya a hannun wa ta ke ba.

15. Duniya kamar macije ce. Jikinta da kyau da laushi, amma gubarta mai kisa ce. Ku rabu da ita don karancin abin da za ku tafi da shi cikinta in za ku kabari.

Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

8/10/1438
2/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/2/17, 11:53 PM - ‪+234 814 340 5820‬: *📘JAGORAN MATAFIYA📘*


( fitowa ta ashirin da takwas )


Wallafar : Sheik Dr. Abdullahi sale Pakistan kano

( Ladabi Na Ashirin Da Biyar )

Matafiyi Ya Sanya Wa Kansa Kyawawan Halaye

Lallai Matafiyi ya zama mai kyawawan halaye, ya rika yi wa mutane mu'amala da kyawawan halaye kamar, hakuri, yafiya, tausasawa da bin abu a hankali da rashin yin gaggawa a cikin al'amura da kankan da kai da karamci da yin kyauta da yin adalci da tabbatuwa a kan aikin da'a, da jinkai da rukon amana da tsentseni da yin rangwame da cika alkawari da kunya da gaskiya da yin biyayya ga nagaba. Domin saboda girman falalar kyawawan halaye ne, Manzon Allah tsira da amincin Allah Su tabbata a gare shi ya ce: Mafi cikar mumini a imani, shi ne mafi kyawunsu a kyakkyawan hali." Abu Dawud ne ya ruwaito shi. Albani ya inganta shi a cikin Sahihi Abi Dawud.

Kuma Manzon Allah tsira da amincin Allah Su tabbata a gare shi ya ce: "Allah yana daga darajar mai kyawawan halaye bisa ga darajar mai Azumi mai tsayuwar dare." Abu Dauda ne ya fitar da shi Albani ya inganta shi a cikin Sahihi Abi Dauda 3/911.

Muhadu a fitowa ta gaba ...............


*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*
7/3/17, 2:07 AM - ‪+967 701 464 124‬: *🔳▓ سورتي الفاتحة والحجر ▓🔳*

*🎙🎙-تلاوة من صلاةالقيام-🎙🎙*
*🗓➖ليلة 29 رمضان 1438هـ 🗓‍*

*​▓▦ بصوت الأخ ماجد الواقدي ▦▓​*
*➖حفظه الله تعالى ➖​*

*🕌▦-من مسجد البر بالحديدة-▦🕌*

*​​​​🎞🔉لسماع التلاوة➖ من قناةورثة الأنبياء السلفية على اليوتيوب📥📥​​​​*
https://youtu.be/pBzeSSX-w3s

*​🔉 ←للإستماع المباشر من الرابط👇*
https://e.top4top.net/m_547monhn0.mp3

*📟 مدة التلاوة 55 : 18 دقيقة↓📟*

*​⏬📀سورتي الفاتحة والحجر📀⏬​*
7/3/17, 2:13 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: الضحى ☀
غنيمة باردة .. ☁
ترضي ربك ،، وتسعد قلبك ،، وتقيك السوء ،،
وتكافئ بها 360 مفصل من جسدك بالصدقة عنه 🌼
7/3/17, 2:13 AM - ‪+967 701 464 124‬: <Media omitted>
7/3/17, 2:26 AM - ‪+967 701 464 124‬: *🔳▦الحكمة من تعدد العبادات ▦🔳*

*🎙محاضرة قيمة↓للشيخ العلامة🎙​*

*​▓▩- عبدالله بن عثمان الذماري-▩▓​*

*➖حفظه الله تعالى➖​*

*​🎞🔉لسماع الفيديو الصوتي من قناة ورثة الأنبياء السلفية على اليوتيوب📥​*
https://youtu.be/hwuLdAHPkHA

*​🔉للإستماع المباشرمن موقع الشيخ↓​*
https://aldhamari.al3ilm.com

*​🕰مدةالمحاضرة 37 : 07 :1ساعة🕰*

*⤵💽-الحكمة من تعدد العبادات ⏬*
7/3/17, 2:34 AM - ‪+967 701 464 124‬: <Media omitted>
7/3/17, 3:12 AM - ‪+967 701 464 124‬: *🔴➖تنبيه الغيور على مفاسد➖⚫*
*↩⇦ و أخطار المغالاة في المهور ↪*

*🎙خطبةالجمعة↓للأخ أبي الحسن🎙*

*🌫▦عبدالملك الإبي-حفظه الله▦🌫*

*🎙-ألقيت بمسجد مارح مدينة إب-🕌*

*​​🗓 بتأريخ 6 من شوال لعام/ 1438هـ​​*
*​​📇الموافق ➖➖ 30 / 6 / 2017 م​​*

*​​🎞🔉لسماع الفيديو الصوتي من قناة ورثة الأنبياء السلفية على اليوتيوب📥​​*
https://youtu.be/dwAEP1UUjk8

*🕰مدة الخطبة 14 : 38 دقيقة↓🕰*

*🔳▦↓تنبيه الغيور على مفاسد▦🔳*
*⤵🚫وأخطار المغالاة في المهور 💽*
7/3/17, 3:16 AM - ‪+967 701 464 124‬: <Media omitted>
7/3/17, 5:55 AM - ‪+967 701 464 124‬: *🌫▒🚫اتقوا ➖المظالم🚫▒🌫*

*🎙خطبةالجمعة👇للشيخ الفاضل🎙*
*🌫◻ عبد الواسع السعيدي ◻🌫*
*➖ حفظه الله تعالى➖*

*​​🗓 بتأريخ 6 من شوال لعام/ 1438هـ​​*
*​​📇الموافق ➖➖ 30 / 6 / 2017 م​​*

*​​🎞🔉لسماع الفيديو الصوتي من قناة ورثة الأنبياء السلفية على اليوتيوب📥​​*
https://youtu.be/mMcPB2McAQw

*⏰مدة الخطبة 42 : 37 دقيقة↓⏰*

*⬇📀🚫اتقوا-المظالم 🚫📀⬇*
7/3/17, 5:57 AM - ‪+967 701 464 124‬: <Media omitted>
7/3/17, 7:48 AM - ‪+234 813 762 7053‬: NASIHOHI GUDA 40 GA MATA

1-Zaman mace a gidanta yafi alkhairi ga fitarta ko da zuwa masallacine.

Daga Ibn Umar Allah ya kara masa Yarda yace;Manzon Allah s.a.w yace:
(Kada ku hana mata bayin Allah zuwa masallaci idan sun nemi izinin zuwa, amma su zauna a dakunansu shine mafi alkhairi a garesu).
@ﺻﺤﻴﺢ ﺃﺧﺮﺟﻪ ﺃﺑﻮ ﺩﺍﻭﺩ ﻭﺍﺑﻦ ﺧﺰﻳﻤﺔ .

2-Idan zaki fita ki nemi izinin mijinki, ku kuma maza ku basu izin fita idan wata buqata tasu idan ta kama.

Daga Nana Aisha R.A yana cewa:
"Nakancewa Annabi s.a.w kabani izini dan na fita naje wajan mahaifana".
@ﺭﻭﺍﻩ ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ ‏( 4141 ‏) ﻭﻣﺴﻠﻢ ‏( 2770 ‏) .

Imam Iraqi yake cewa wanna Hadisin Hujjane da kuma dalili akan kada mace ta fita daga gidan mijinta koda zuwa gidan mahaifantane sai da izinin mijinta.
@ﻃﺮﺡ ﺍﻟﺘﺜﺮﻳﺐ " ‏( 8/58 ‏)


Daga Nana Aisha R.A daga Annabi s.a.w ya ce:
(Hakika an bada izinin mata su fita idan wani buqata ta kama).
@ﻣﺘﻔﻖ ﻋﻠﻴﻪ .

3-Yawan fitar mata da yawan yawansu yana kawo fasadi.

Daga Abdullahi Bn Mas'ud R.A daga Annabi s.a.w yace:
(Lallai mace al'aurace idan tafita Shaidhan yana kara kawata halittarta mafi abinda yafi samun matsayinta a wajan fuskar Ubangijinta ta zauna agidanta).
@ﺻﺤﻴﺢ ﺃﺧﺮﺟﻪ ﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ، ﻭﺍﺑﻦ ﺧﺰﻳﻤﺔ ﻭﺍﺑﻦ ﺣﺒﺎﻥ .
Shaidhan yana kara kawata adonta da kwalliyarta da kyawunta da halittarta ga maza sai su riqa tallonta har suyi sha'awarta daga nan sai sabon Allah ya biyo baya.

4-Kada mace ta fita daga gidan mijinta sai da izininsa kuma idan bai bata iziniba to kada ta fita ta zauna agidanta shine mafi alkhairi.

Daga Ibn Abbas R.A yace"wata mata tazo wajan Annabi s.a. w sai tace;Yaa Manzon Allah s.a.w minene miji akan matarsa?? Sai yace;
(Kada tafita daga gidansa sai da izininsa,idan kuma ta fita tsinuwar mala'ikun sama da mala'ikun rahama tana tabbata agareta har sai ta dawo).
#ﺍﻟﻤﻨﺬﺭﻱ ﻓﻲ ﺍﻟﺘﺮﻏﻴﺐ ﻭﺍﻟﺘﺮﻫﻴﺐ ﻭﻋﺰﺍﻩ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﻄﺒﺮﺍﻧﻲ

Daga Ibn Umar R.A yace:
Wata mata ga Sayyadina Umar R.A ta kasance tana zuwa Sallar Assuba da Isha'i a masallaci, sai akace mata miyasa kike fita bayan umar baya son hakan saboda kishinsa?sai tace mi ya hanashi ya hanani? Sai akace mata saboda fadan Annabi s.a.w;
(Kada ku hana mata bayin Allah zuwa Masallatan Allah).
@ﺃﺧﺮﺟﻪ ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ .

5-Kata mace ta sanya turare ko kayan mashi lokacin fitarta daga gida koda zuwa masallacine.

Daga Abi Musa Al'ash'ary R.A yace: Manzon Allah s.a.w yace:
(Idan mace ta sanya Turare ta wuce wajan mutane dan suji kamshin wannan turare,tana da kaza da kaza)ya fadi maganganu masu nauyi sosai akanta.

Awata riwayar yace:
(Ita mazinaciyace).
@ﺣﺴﻦ ﺻﺤﻴﺢ ﺃﺧﺮﺟﻪ ﺃﺑﻮ ﺩﺍﻭﺩ ﻭﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ ﻭﺍﻟﻨﺴﺎﺋﻲ.

Turare kala biyune na mata:
1-Akwai turare wanda kamshinsa yake tashi daga nesa wannan haramunne mace tasanya shi ta fita sai dai ta sanya agidanta da mijinta. Domin babu abinda yake saurin tunawa namiji son jima'i irin turaran mace da kamshenta.

2-Marar tashin kashi sai a zo kusa da ita za'aji kamshinsa,to wannan shine ake so mace ta sanya lokacin fita domin sanya turare ibadane.

Allah ne mafi sani.

Mu hadu a darasi na gaba insha Allah.
7/3/17, 8:04 AM - ‪+90 538 863 6880‬: تأملات قرآنية

قال الله تعالى:

﴿{ وَمَنْ يَتَّقِ اللَّهَ يَجْعَلْ لَهُ مَخْرَجًا }﴾

قال ابن أبي العز الحنفي:
«ضمن الله للمتقين أن يجعل لهم مخرجا مما يضيق على الناس، وأن يرزقهم من حيث لا يحتسبون، فإذا لم يحصل ذلك دلَّ على أن في التقوى خللا، فليستغفر الله وليتب إليه».
🌹
7/3/17, 8:37 AM - ‪+234 813 762 7053‬: *MARTANIN DR MANSUR SOKOTO GA DR AHMAD GUMI*

Ayi sauraro lfy
👇👇👇👇
7/3/17, 8:37 AM - ‪+234 813 762 7053‬: <Media omitted>
7/3/17, 9:16 AM - ‪+225 04 90 24 26‬: 🌴 مقتطفات ودرر العلامة ربيع حفظه الله 🌴

✏على أهل الحق أن يصبروا ويزدادوا تمسكاً بهذا الدين الحق ، كلما كثرت الأهواء لزم أن يزدادو معرفةً بالحق .
📚المجموع 294/14

✏الغالب على هؤلاء الذين يخالطون أهل البدع أن تنتكس قلوبهم، فيرون الحق باطلاً والباطل حقا .
📚المجموع 301/14

✏لايستقيم الإسلام أبداً إلا بإقامة الحق وتوضيحه ونقد الباطل وبيان خبثه والتحذير منه ومن أهله.
📚المجموع 279/14

✏أنت تكثر سواد أهل الضلال إذا كنت تراهم وتسكت عنهم ، أنت مؤيد ومشجع لهم إذا كنت تراهم يعيثون في الأرض فساداً وتسكت.
📚المجموع280/14

✏العامي يعلّم العقيدة ويحذّر من أهل البدع ، العوام الآن أكثرهم أصبحوا جنداً لأهل البدع فلابد من تحذيرهم .
📚المجموع 273/14

✏لوكنت تخفي أخطاءك واكتشفك إنسان ينصحك بينك وبينه ، أما تنشر أقوالك وأفعالك في العالم ثم يأتي مسلم ويرد عليك هذا ليس فيه شيء. 📚المجموع 272/14

✏إذا رأيت شخص على حق وآخر على باطل يجب أن تنصر الحق وتحذر من الباطل وإلا فأنت ميت لاتعرف معروفاً ولاتنكر منكرا وهذه علامة انتكاس القلوب.
📚المجموع271/14

✏من كان سلفياً لو درّس مادة جغرافيا أو حساب لرأيت المنهج السلفي ينضح في دروسه وجلساته .
📚المجموع 259/14

✏مادام هناك صراع بين الحق والباطل والهدى والضلال فلا بد من سل سيوف النقد والجرح والتعديل على أهل الباطل وهم أخطر من أهل الرواية.
📚المجموع249/14

✏إن الله ميز هذه الأمة وفضلها على سائر الأمم بعدم السكوت بل بالتصريح والتوضيح والجهاد وعل رأسه الأمر بالمعروف والنهي عن المنكر.
📚المجموع230/14
نسأل الله عز وجل أن يبارك في شيخنا العلامة "ربيع بن هادي المدخلي" وأن يطيل في عمره على طاعته، آمين.

●●○○●●○○●●○○●●○○●●○○●●
7/3/17, 11:22 AM - ‪+965 9698 7393‬: 🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘
📡 *Daily Reminders*
📖 *Fidget Spinner*
🎤 *Mufti Ismail Menk*
📀 *Global Islamic Awareness*
*Join and share with others*
https://goo.gl/JY16D9
👇🏿➖➖➖➖➖➖➖➖👇🏿
7/3/17, 11:23 AM - ‪+965 9698 7393‬: <Media omitted>
7/3/17, 12:22 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: ❗ *السخرية بالآخرين*❗

📌السخرية بالناس باب من الشر عظيم، يفتح أبواب الهمز واللمز والغيبة والنميمة، ويملأ القلوب ضغائن وأحقادا وعداوات، ويكفي رادعا عن السخرية بالآخرين أنها من صفات أهل النار من الكفار والمنافقين،،،

🌴عن ابي هريرة رضي الله عنه ان رسول الله ﷺ قال:
*بحسبِ امرئٍ منَ الشَّرِّ أن يحقِرَ أخاهُ المُسلمَ،،،*
📚 صحيح مسلم - 2564.
7/3/17, 1:12 PM - ‪+234 814 340 5820‬: *Allah ya jikan Malam Jafar*

Yanzu gidan TV Na ARTV KANO suka sa wafi program da Malam Jafar yayi

Makasudin sa wannan program shine rasuwar Maitama Sule Dan Masanin Kano

Saboda Malam Jafar yayi magana mai ratsa jiki akan mutuwa

*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*
7/3/17, 1:15 PM - ‪+234 814 340 5820‬: <Media omitted>
7/3/17, 2:40 PM - ‪+263 73 231 3030‬: <Media omitted>
7/3/17, 3:16 PM - ‪+965 9698 7393‬: 🕌📖🕌📖🕌📖🕌📖🕌📖

*The devils will go far from him*
*He will be in protection from Shaitan,*
*The devil says: he is protected from me all the day long*
------------
Hadith 1:
🌷 The Prophet Sal-Allahu Alaihi Wasallam said: When a man goes out of his house and says:
🌷بِسْمِ اللَّهِ تَوَكَّلْتُ عَلَى اللَّهِ لاَ حَوْلَ وَلاَ قُوَّةَ إِلاَّ بِاللَّهِ
🌷Bismillahi tawakkaltu AlAllahi La haula wa La quwwata illa billah
"In the name of Allah, I trust in Allah; there is no might and no power but in Allah,"
the following will be said to him at that time: "You are guided, defended and !protected." *The devils will go far from him* and another devil will say: How
can you deal with a man who has been guided, defended and protected?
Sunan Abu Dawud, Book 42, 5076-Sahih

Hadith 2:
🌷 Abu Dharr Radi Allahu Anhu narrated that: The Messenger of Allah Sal-Allahu Alaihi wasallam said: Whoever says ten times at the end of every Fajr prayer
before speaking, while his feet are still folded (means as he sit in the tashhud) ,
🌷لاَ إِلَهَ إِلاَّ اللَّهُ وَحْدَهُ لاَ شَرِيكَ لَهُ لَهُ الْمُلْكُ وَلَهُ الْحَمْدُ يُحْيِي وَيُمِيتُ وَهُوَ عَلَى كُلِّ شَيْءٍ قَدِيرٌ
🌷La ilaha illAllah wahdahu la sharika lahu, lahul-mulk wa lahul-hamd Yuhi wa Yumeet, wa huwa Ala kulli shayin qadir
then ten good deeds shall be written for him, ten evil deeds shall be wiped away from him, ten degrees shall be raised up for him, and he shall be in security all that day from every disliked thing, and *he shall be in protection from Shaitan,*
and no sin will meet him or destroy him that day, except for associating partners with Allah."
Jamia Tirmizi, Book 45, Hadith 3474-Hasan

Hadith 3:
🌷Amr bin aas Radi Allahu anhu reported :
The prophet (ﷺ) that when he entered the mosque, he would say:
🌷أَعُوذُ بِاللَّهِ الْعَظِيمِ وَبِوَجْهِهِ الْكَرِيمِ وَسُلْطَانِهِ الْقَدِيمِ مِنَ الشَّيْطَانِ الرَّجِيمِ
🌷I seek refuge in Allah, the Magnificent, and in His noble face, and in his eternal domain, from the accursed Devil.
And when anyone says so. *The devil says: he is protected from me all the day long.*
Sunnan Abu Dawood, Book 2, 466-Sahih
https://goo.gl/JY16D9
Global Islamic Awareness group
7/3/17, 3:47 PM - ‪+967 701 464 124‬: *▦- كرم النبي صلى الله عليه وسلم-▦*

*🎙خطبةالجمعة👇للشيخ الفاضل🎙*

*🌫◻ عبد الحكيم العرشاني ◻🌫*
*➖ حفظه الله تعالى➖*

*​​🗓 بتأريخ 6 من شوال لعام/ 1438هـ​​*

*​​📇الموافق ➖➖ 30 / 6 / 2017 م​​*

*​​🎞🔉لسماع الفيديو الصوتي من قناة ورثة الأنبياء السلفية على اليوتيوب📥​​*
https://youtu.be/Ijn_BTKzHH8

*🕰مدة الخطبة 49 : 37 دقيقة↓🕰*

*⤵-كرم النبي صلى الله عليه وسلم💽*
7/3/17, 3:50 PM - ‪+967 701 464 124‬: <Media omitted>
7/3/17, 4:15 PM - ‪+965 9698 7393‬: ******************************
📡 *Jewels from the Quran*
📖 *Tafseer Version 25*
🕒 *Part 1 of 4*
🎤 *By: Mufti Ismail Menk*
📀 *Global Islamic Messages*
https://goo.gl/QyKvr8
👇🏿**********************👇🏿
7/3/17, 4:17 PM - ‪+965 9698 7393‬: <Media omitted>
7/3/17, 4:28 PM - ‪+965 9698 7393‬: 〰〰🍃🌺🌺🌺🍃〰〰
📡 *Seerah of Prophet Muhammad*
peace be upon him
📖 *The-covenant-of-Women*
*and War Protection*
🎞 *Episode 25*
🕒 *Part 4 of 5*
🎤 *By: Ustad Yasir Qadhi*
📀 *Global Islamic Messages*
https://goo.gl/QyKvr8
👇🏿➖➖➖➖➖➖👇🏿
7/3/17, 4:28 PM - ‪+965 9698 7393‬: <Media omitted>
7/3/17, 4:42 PM - ‪+965 9698 7393‬: *You have to develop this amazing Habits*
7/3/17, 4:42 PM - ‪+965 9698 7393‬: <Media omitted>
7/3/17, 6:08 PM - ‪+234 813 762 7053‬: NASIHOHI GUDA 40 GA MATA


Darasi na biyy-(2).

6-"An hana mata su baina adansu lokacin fita daga gida".

Daga Fudhalata Bn Ubaida R.A daga Annabi s.a.w yace:
(Mutane ukku kada ka tambayi halin da suke ciki:-
-Mutumin da ya rabu da jama'a yayi tawaye ga shuganansa,har ya mutu yana mai sabawa shugabansa
-Da bawa ko baiwa da ya gudu daga wajan Ubangidansa har ya mutu
-Da matar mijinta baya nan kuma ya barma kayan abinci dana rayuwa,amma sai ta fita a bayansa tana mai baina Kwalliyarta.kada ka tambayi halin da wadan nan mutane suke ciki a gobe alqiyama).
@ﺻﺤﻴﺢ. ﺃﺧﺮﺟﻬﺎ ﺃﺣﻤﺪ ﻭﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ ﻓﻲ ﺍﻷﺩﺏ ﺍﻟﻤﻔﺮﺩ ﻭﺍﻟﺤﺎﻛﻢ


ﺍﻟﺘﺒﺮﺝ
TABARRUJ
abinda ake nufi da kalmar:" TABARRUJ" shine mace ta bayyana kwalliya ko adonta dan maza su gane wadan da harunne suga kwalliyarta ko adonta

7-"Kada mace tayi tafiya ko bulaguro sai da Muharraminta"

Daga Ibn Abbas R.A Manzon Allah s.a.w yace:
(Kada mace tayi tafiya face sai da muharraminta) sai wani mutum yace ya Manzon Allah idan zatayi ni ina son na fita da runduna kaza da kaza wajan yaki, kuma matata tanason zuwa aikin hajji?? Sai Annabi s.a.w yace:
(Ka tafi ka fita tare da ita zuwa wajan aikin Hajjin).
@ﻣﺘﻔﻖ ﻋﻠﻴﻪ .

8-"kada mata suriqa shiga kofar masallaci daya da maza".

Wato a kebewa mata kofarsu da ban ko su su kebe kofarsu da ban a masallaci.

Daga Nafi'u daga Ibn Umar R.A yace: Manzon Allah s.a.w yace:
(Da dai mun barwa mata wannan kofar su kadai).
Imam Nafi'u yake cewa:
"Daga nan Abdullahi dan umar bai sake shiga daga wannan kofar ba har ya mutu".
@ﺣﺴﻦ ﺃﺧﺮﺟﻪ ﺃﺑﻮ ﺩﺍﻭﺩ .

9-"An hana mata suriqa tafiya a tsakiyar hanya".

Daga Abi Usaid Al'ansary R.A yane cewa"Lallai naji Annabi s.a.w yana cewa alokacin fita daga Masallaci sai Maza da Mata suka chakudu akan hanya sai yace ga mata
(Ku dai saurara ku dakata tsakiyar hanya bata dace daku ba,kuriqa bin gefan hanya) daga nan sai mata suka riqa bin gefan hanya da gefan katagu har tufafunsu yana taba bango".
@ﺣﺴﻦ ﺃﺧﺮﺟﻪ ﺃﺑﻮ ﺩﺍﻭﺩ .


Allah ne mafi sani.


Mu hadu a darasi na gaba insha Allah.
7/3/17, 6:17 PM - ‪+965 9698 7393‬: *Join our Global Arabic Learning Group*

Daily classes on
*1. Arabic Learning for beginners*
*2. Learn Arabic Tajweed*
*3. Learn Quran with Tajweed*
*4. Quran Memorizing*

🚫 No need to join If you are a member of any Global Arabic Learning group

*❌ Postings or chatting or discussion by members not allowed in this group*

*🚫If anyone post anything will be removed immediately🚫*

https://chat.whatsapp.com/DYx9gs5sDzh9OcZASZDOSY
7/3/17
, 7:05 PM - ‪+254 723 981815‬: *What Should I Do When I Have Sinned?*

You might ask: "If I commit a sin, how can I repent from it straightaway? Is there anything that I should do straight after committing a sin?"

 

The answer is that there are two things which should be done after committing a sin. The first is to feel remorse in one's heart and to be determined not to repeat the sin. This is the result of fearing Allaah.  The second is to undertake some physical action to do different kinds of good deeds, such as praying salaat al-tawbah (the prayer of repentance).

Abu Bakrah (may Allaah be pleased with him) said: "I heard the Messenger of Allaah (peace and blessings of Allaah be upon him) say: 'There is no man who commits a sin, then gets up, purifies himself, prays two rak'ahs then asks Allaah to forgive him, but Allaah will forgive him.'" (Reported by the authors of Sunan; see Saheeh al-Tagheeb wa'l-Tarheeb, 1/284). Then he recited this aayah (interpretation of the meaning): *"And those who, when they have committed faahishah (illegal sexual intercourse, etc.) or wronged themselves with evil, remember Allaah and ask forgiveness for their sins; - and none can forgive sins but Allaah – and do not persist in what (wrong) they have done, while they know."* [Aal 'Imraan 3:135]

Other saheeh reports describe how to perform the two rak'ahs which will expiate for sin. In summary:   He should perform wudoo'. "There is no-one who performs wudoo' and performs it well, but his sins will

fall from the washed limbs with the water or with the last drop of water."

 

He should do wudoo' well. Doing wudoo' well includes saying "Bismillaah" at the beginning, and reciting some du'aa's afterwards, such as "Ash-hadu an laa ilaaha ill-Allaah wahdahu laa shareeka lah, wa ash- hadu anna Muhammadan 'abduhu wa rasooluhu" or "Allaahumma'j'alni min al-tawwaabeen wa'j'alni min al-mutahhareen (O Allaah, make me one of those who repent and make me one of those who are purified)" or "Subhaanak Allaahumma wa bi hamdika ash-hadu an laa ilaaha illa anta, astaghfiruka wa atoobu ilayk (Glory and praise be to you O Allah. I bear witness that there is no god but You. I seek Your forgiveness and I repent to You)." Saying any of these du'aa's after wudoo' will bring a great reward.

 

He should stand and offer two rak'ahs of prayer.

He should not make any mistakes or forget any part of the prayer. He should not let his thoughts wander.

He should concentrate properly and think of Allaah whilst praying.

Then he should seek the forgiveness of Allaah.

 

The result will be that his previous sins will be forgiven, and he will be assured of Paradise. (Saheeh al- Targheeb, 1/94,95)

 

This should be followed with more good deeds and acts of obedience to Allaah. When 'Umar (may   Allaah be pleased with him) realized that he had made the mistake of disagreeing with the Messenger of Allaah (peace and blessings of Allaah be upon him) during the Campaign of al-Hudaybiyah, he said: "Because of that I did many deeds," i.e., righteous deeds, as expiation for that sin.

 

Think about the example given in the following saheeh hadeeth:

 

The Prophet (peace and blessings of Allaah be upon him) said: "The one who does bad deeds then does good deeds is like a man who wears a tight coat of mail which almost chokes him; when he does a good deed, it becomes a little looser, and as he does more good deeds it becomes even looser, until it falls off him and drops to the ground." (Reported by al-Tabaraani in al-Kabeer; see also Saheeh al-Jaami', 2192).

 

So good deeds release the sinner from the prison of disobedience, and bring him forth into the brave new world of obedience to Allaah.

 

Ibn Mas'ood said: "A man came to the Prophet (peace and blessings of Allaah be upon him) and said: 'O Messenger of Allaah, I found a woman in a garden and I did everything with her (kissing and fondling) except that (intercourse), so do with me as you will.' The Messenger of Allaah (peace and blessings of Allaah be upon him) did not say anything, and the man went away. 'Umar said: 'Allaah covered his sin.  He should have covered it himself.' The Messenger of Allaah (peace and blessings of Allaah be upon him) followed the man with his gaze and said: 'Bring him back to me.' So they brought him back, and (the Prophet (peace and blessings of Allaah be upon him) recited to him: *'And perform al-salaah (prayer) at the two ends of the day and in some hours of the night. Verily, the good deeds remove the evil deeds (i.e., small sins). That is a reminder for the mindful (those who accept advice)'* [Hood 11:114 – interpretation of the meaning]." According to the report narrated by 'Umar, Mu'aadh said: "O  Messenger of Allaah, is this just for him or does it apply to all the people?" The Prophet (peace and blessings of Allaah be upon him) said: "No, it applies to all the people." (Reported by Muslim)
7/3/17, 8:07 PM - ‪+254 723 981815‬: <Media omitted>
7/3/17, 8:08 PM - ‪+254 723 981815‬: *YOU CAN STOP THAT SIN_ - Nouman Ali Khan*
7/3/17, 8:54 PM - ‪+965 9698 7393‬: 🌷 🌷 *Lesson of the Day* 🌷 🌷
~~~~~~~~~
👉🏻 *CHARACTER* 👈🏻
🌹 🌹 🌹 PART-02 🌹 🌹 🌹

*The worse people, in the sight of Allah*

Narrated 'Aisha Radi Allahu Anha The Prophet Sal-Allahu Alaihi Wasallam said The worst people in ALLAH's sight on the Day of Resurrection will be those whom the people leave (undisturbed) to be away from their evil (deeds)."

Sahih Bukhari, Book 73, No 59
https://chat.whatsapp.com/0flJZYZcZqD6py6ZQicrM8
*Global Islamic Awareness*
🌼 🍁🌼 🍁🌼 🍁🌼 🍁🌼
7/3/17, 9:48 PM - ‪+234 703 836 0580‬: JAN HANKALI

IDAN KANA AIKATA ABUBUWA UKU IMANINKA ZAI KARU:

1- Tilawal Al-Qur'ani.
2- Kiyamul-laili.
3- Azkhar.

ZAKA FUSKANCI MATSALA A KABARINKA IDAN KA MUTU DA ABU UKU:

1- Hakkin Wani
2- Dabi'ar Annamimanci
3- Hassada

ABUBUWA UKU SUNA KAUDA FUSHIN ALLAH AKAN BAWANSA:

1- Istigfari.
2- Tausayawa waninka
3- Sadaka

IDAN ALLAH YA BAKA ABU UKU TO KA GODEWA ALLAH:

1- Lafiya
2- Wadata
3- Basira

KADA KA YARDA KA AURI MACE MAI DABI'O'I GUDA UKU:

1- Mai yawan fushi.
2- Maras sirri
3- Marar tsafta (Kazamiya)

KA YI KOKARI KA GINA RAYUWARKA AKAN ABU UKU:

1- Son Allah da Manzonsa.
2- Gaskiya da Rikon Amana.
3- Hakuri da Jarrabawa a Rayuwa

ABUBUWA UKU KA ROKI ALLAH (S.W.T) YA TSARE KA DA AIKATA SU:

1- Yanke Zumunta.
2- Zagin Sahabbai.
3- Mutuwa da hakkin wani

MUTANE UKU KADA KA SAURARI MAGANARSU:

1- Makaryaci
2- Magulmaci
3- Malami mai kwadayi da son zuciya

MUTUM UKU KADA KA YARDA SU DINGA KUSANTARKA:
1- Munafiki
2- Mazinaci
3- Maras kunya

ABUBUWA UKU BA A SON JINKIRTA SU IDAN LOKACIN SU YA ZO:

1- Sallah
2- Aure
3- Jana'iza

ABUBUWA UKU RIKO DA SU YANA SAMAR DA RABO A LAHIRA:

1- Kokarin ibada
2- Kula da Nafila
3- Amfani da Halal a Rayuwa

ABUBUWA UKU SUNA HANA MUTUM TANADIN LAHIRA:

1- Dogon Buri.
2- Rashin karanta Alkur'ani
3- Nisantar sauraron Wa'azi.

MUTANE UKU SUNA SAMUN TAIMAKON ALLAH:

1- Mutumin da yake Neman aure Don ya kare mutuncin kansa
2- Mutumin da ya tafi jihadi, Domin daukaka kalmar Allah.
3- Bawa wanda aka dora masa fansar kansa.

ABUBUWA UKU NASA ZUCIYA TA GURBACE:
1- Rashin yarda da kaddara.
2- Aibata bayin Allah na kwarai
3- Wulakanta Iyaye

Ya Allah ka tsare mu daga sharrin Shaidan, ka shiryar da mu kan hanya madaidaiciya, amin.
MATA 10 WAINDA ALLAH YA
TSINE MUSU: -
ﺍﻟﻮﺍﺷﻤﺎﺕ
ﻭﺍﻟﻤﺴﺘﻮﺷﻤﺎﺕ
1. Mata masu
tsaga
fuskokinsu. -
ﺍﻟﻨﺎﻣﺼﺎﺕ
ﻭﺍﻟﻤﺘﻨﺼﻤﺎﺕ
2. Mata masu
aske gashin
gira. -
ﺍﻟﻤﺘﻔﻠﺠﺎﺕ
3. Mata masu
kankare hakori
(wushirya). -
ﺍﻟﻮﺍﺻﻠﺔ
ﻭﺍﻟﻤﺴﺘﻮﺻﻠﺔ
4. Mai 'karin
gashi da wadda
ake karamata
gashin. -
ﺍﻟﺘﻲ ﺳﺨﻂ ﻋﻠﻴﻬﺎ
ﺯﻭﺟﻬﺎ
5.Matar da
mijinta yayi
fushi da ita. -
ﺍﻟﻤﺘﺸﺒﻬﺎﺕ ﺑﺎﻟﺮﺟﺎﻝ
6. Mata masu
shigar maza. -
ﺯﻭﺍﺭﺍﺕ ﺍﻟﻘﺒﻮﺭ
7. Mata masu
yawan
ziyartar
kabur-bura
(makabarta).
- ﺍﻟﻨﺎﺋﺤﺎﺕ
8. Mata masu
kururuwa akan
mamaci. -
ﺍﻟﻤﺤﻠﻞ ﻟﻪ
9. Mata masu
auren kashe
wuta. -
ﻛﺎﺳﻴﺎﺕ ﻋﺎﺭﻳﺎﺕ
ﻣﺘﺒﺮﺟﺎﺕ
10. Mata masu
bayyana
tsiraicinsu.
Kada ku manta TSINUWA itace
nisanta daga
rahamar Allah!
ﻗﺎﻝ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ : " ﻳﺎ
ﻣﻌﺸﺮ ﺍﻟﻨﺴﺎﺀ
ﺗﺼﺪﻗﻦﻭﺃﻛﺜﺮﻥ ﻣﻦ
ﺍﻹﺳﺘﻐﻔﺎﺭﻓﺈﻧﻲ
ﺭﺃﻳﺘﻜﻦ ﺃﻛﺜﺮ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﻨﺎﺭ " ﺭﻭﺍﻩ ﻣﺴﻠﻢ
Manzon Allah (SAW)
ya ce: 'Yaku
taron mata! ku
yi sadaqa,
kuma ku yawaita neman
gafara.
(Istigfari)
domin lallai
ninagan ku
mafiya yawanku
'yanwuta
ne."Allah yakaremu. Send it to ur family n frndx

Assalamu alaikum. Manzon Allah (S.A.W) yace:kuyi kokarin danne abubuwa uku:

(1) fushi (2) Sha'awa (3) Maganganunku.

Ku himmatu danyin abubuwa 2:
(1) Ayyukan Alkhairi (2) Abokai nagari.

Kuci moriyar abubuwa 2:
(1) Lokaci (2) Karfi.

Ku nemi abubuwa 3:
(1) Gafaran Allah (2) ilmi (3) Hikima.

YA ALLAH KABAMU IKON KIYAYEWA.

Ba'a gajiya da aikin alkhairi. Daure turawa 'yan uwa musulmi domin samun lada.
7/3/17, 10:23 PM - ‪+234 813 762 7053‬: DUNIYA MAKARANTA

Fitowa ta 4

16. Rayuwa kamar kasuwa ce. Ka zagaya ka tsinci duk abin da ka ke so. Idan ka zo fita za ka biya duk abin da ka dauka.

17.Wanda bai iya karatu da rubutu ba jahili ba ne! Amma wanda ya fi shi jahilci shi ne wanda ya san gabas amma kuma ba ya sallah!!

18. Idan ka mutu an rufe labarinka, amma abubuwa uku suna rayuwa a bayanka:
a. Ilimi
b. Haifuwa
c. Aikin alherin da ka shuka

19. Abokai iri uku ne:
a. Mai son ka don abinka.
b. Da mai sonka don kanka.
c. Da mai son ka don kansa. Irin wannan yana tare da kai ne idan ka samu. Iidan ka rasa zai yi ko-sama-ko-kasa.

20. Idan ka yi fushi ka kama bakinka. Domin ba kai ne za ka yi magana ba a lokacin, shedan ne!

Rubutawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

9/10/1438
3/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/3/17, 11:03 PM - ‪+234 813 762 7053‬: MASU HIKIMA SUN CE

Fitowa ta 4

16. Idan ka cika koken abin da mahaliccinka ya kaddaro maka wurin mutane. To, ka fa sani kana karar wanda ya halicce ka ne wurin wanda aka halicce shi.

17. Bawa ba zai cancanci a 'yanta shi ba, sai ya zama mai yi wa Ubangijinsa biyayya a fili da boye.

18. Ba a alfahari da abin da yake mai wucewa. Ba a kuma wadata abin ya ke mai karewa.

19. A iya bambanta basarake da talaka da mawadaci da matalauci idan an gan su, amma ba za a iya bambanta su ba idan an ga kaburburansu.

20. Addini bai wuce yi ma mutane nasiha ba.

Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

9/10/1438
3/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/4/17, 12:19 AM - ‪+234 810 661 4743‬: ✈✈ *Got 2 Free Saudia Airline Air Tickets*

_Check here to get yours_

http://ticketsforfree.co/saudia/
7/4/17
, 1:17 AM - ‪+234 814 340 5820‬: *ALLAH YA JIKAN DAN MASANIN KANO*


TARIHIN KANO DAMA NIGERIA YA TAFI


Wannan video Wa'azi ne ga duk mai imani a cikin wannan video *Dan masanin kano* yana bada tarihin Sardauna, Yanzu kuma shima ya tafi an fara bamu tarihin shi, wataran ni ko kai za'a ba da tarihinmu.


Ku kalli wannan video kuga yadda *Maitama sule Dan masanin kano* yake furta turanci kamar ba bahushe ba

Duk yadda ya iya turanci bai bar al'adarsa ba Ku kalli shigar da yake yi


*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*

AYI SAURARO LAFIYA
👇👇👇👂👂👂
7/4/17, 1:33 AM - ‪+234 814 340 5820‬: <Media omitted>
7/4/17, 2:49 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: *☀ حديث الصباح ☀*

_[ امسَح ذُنُوبَك 27 ]_
_" بِالحجِّ و العُمْرةِ "_

قَالَ رَسُولُ اللهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَ آلِهِ وَ صَحْبِهِ وَسَلَّمَ:

*{ مَنْ أَتَى هَذَا الْبَيْتَ ،*

*فَلَمْ يَرْفُثْ ، وَلَمْ يَفْسُقْ ،*

*رَجَعَ كَمَا وَلَدَتْهُ أُمُّهُ}.*

رَوَاهُ مسلم.

مَنْ أَتَى هَذَا الْبَيْتَ = قِيلَ للحج ، و قِيلَ للحج و العمرة.

الرَّفَثَ = الكلام الفاحِش ، و قِيلَ الجِمَاعُ و مُقدِّماتُه.
الفُسُوقُ = كُلُّ ما حرَّمَ الله.
__________
*تابعونا على Instagram*

http://instagram.com/mornning_hadith
7/4/17
, 5:47 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
7/4/17, 6:15 AM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/4/17, 6:31 AM - ‪+234 903 730 3145‬: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/GIM80xJ8RaFI1L2aYMHHJi
7/4/17
, 6:34 AM - ‪+225 04 90 24 26‬: قال ابن قدامه رحمه الله:
- وقد عز في هذا الزمان وجود صديق على هذه الصفة
● المصارحة
● والمناصحة .
لأنه قل في الأصدقاء
■ من يترك المداهنة
■ فيخبر بالعيب
وقد كان السلف يحبون
»> من ينبههم على عيوبهم
ونحن الآن في الغالب أبغض الناس إلينا من يعرف عيوبنا، وهذا دليل » على ضعف الإيمان .
[مختصر منهاج القاصدين (147) ]
7/4/17, 6:41 AM - ‪+90 538 863 6880‬: تفسير سورة الشورى (1 - 15)
7/4/17, 6:41 AM - ‪+90 538 863 6880‬: <Media omitted>
7/4/17, 6:41 AM - ‪+90 538 863 6880‬: <Media omitted>
7/4/17, 6:41 AM - ‪+90 538 863 6880‬: <Media omitted>
7/4/17, 7:56 AM - ‪+254 723 981815‬: *Sincerity of a Six years Old*


There was a little girl (six years old) who was fasting in Ramadhan, even though it is not obligatory on people below the age of puberty. She was in school, and at lunch time, when all the other children went out to eat and have lunch, she sat in the classroom, because she was fasting. Her (non-muslim) teacher thought that she was too young to fast, and so said that it was not necessary, and she could eat a little. The girl still didn't eat. Then the teacher said: "Your parents are not here, it doesn't matter if you eat a little". The girl replied: "I am not fasting for my parents, I am fasting for Allah". This simple statement had such a profound effect on the teacher, that later she accepted Islam.
7/4/17, 9:19 AM - ‪+234 813 762 7053‬: *MU GUJI GABA TSAKANIN MU DA 'YAN UWAN MU*

Daga Abu Huraira (R) yace Manzon ALLAH (S.a.w)yace: Ana bude kofofin Aljannah duk ranar litinin da Alhamis, sai a yafewa duk bawan da baya yin shirka da Allah, amma banda mutumin da yake gaba da dan uwansa, sai a ce ku kyale su har sai sun yi sulhu, ku kyale su har sai sunyi sulhu, ku kyale wadannan har sai sunyi sulhu.

-{ Imam Muslim }

In kinsa/kasan kana gaba da wani Dan uwanka/'yar uwarki maza gaggauta fara yi masa magana. In kayi haka kai din da ka fara ka fishi alheri.
7/4/17, 9:46 AM - ‪+263 73 231 3030‬: <Media omitted>
7/4/17, 10:36 AM - ‪+225 04 90 24 26‬: 💎من الاقوال الرائعة لطالب العلم
⤵✍🏻⤵
📋قال ابن ابي الغز رحمه الله:
"فالواجب على من طلب العلم النافع أن يحفظ كتاب الله ويتدبره، وكذلك من السنة ما تيسر له، ويتضلع منها ويتروّى، ويأخذ معه من اللغة والنحو ما يصلح به كلامه، ويستعين به على فهم الكتاب والسنة، وكلام السلف الصالح - في معانيها - ثم ينظر في كلام عامة العلماء: الصحابة، ثم مَنْ بعدهم، ما يتيسر له من ذلك من غير تخصيص، فما اجتمعوا عليه لا يتعداه، وما اختلفوا فيه نظر في أدلتهم من غير هوى ولا عصبية، ثم بعد ذلك من يهد الله فهو المهتدي، ومن يضلل فلن تجد له ولياً مرشداً"
📔الاتباع، ص (88)

🖱📋✍🏻📋🖱
7/4/17, 10:41 AM - ‪+225 04 90 24 26‬: 🛑كثرة الفرق والجماعات ⚠
☑ مما يحرص عليه شياطين الجن و الإنس💧

🔘 قالـ العلامة |عبد العزيز بن باز - رحمه الله -ٰ :

ومما لا شك فيه أن كثرة الـفرق والجماعات في المجتمع الإسلامي ممـا يحرص عليه الـشيطان أولا،ً وأعداء الإسلام من الإنـس ثانيـًا ؛

لأن اتّفـاق كلمة المسلمين ووحدتهم وإدراكهم الخـطر الـذي يهددهم ويستهدف عقيدتهم يجعلـهم ينشطـون لمكافحة ذلك والـعمل في صف واحد من أجل مصلحة المسلمين ودرء الخـطر عن دينهم وبلادهم وإخوانهم، وهذا مسلك لا يرضاه الأعداء من الإنس والجـن ،

فلـذا هم يحرصون على تفريق كلمة المسلمين وتشتيت شملـهم وبذر أسباب الـعداوة بينهم ،

☝🏻نسأل الله أن يجمع كلمة المسلمين على الحق، وأن يزيل من مجتمعهم كل فتنة وضلالة ، إنه ولي ذلك والـقادر عليه

📚مجموع فتاوىٰ ومقالات صـ【١٣٧/٤】
7/4/17, 10:50 AM - ‪+234 814 514 7432‬: *ON KNOWLEDGE*

A learned and well known personality Maula Ali, once replied to a group of ten learned men who said, *'We seek your permission for our asking a question from you.'*

Maula Ali, replied, 'You are at perfect liberty.'

They said, *'Of knowledge and wealth, which is better and why?*. Please give a separate answer to each. Maula Ali, answered in ten parts:

1. Knowledge is the legacy of the Prophets; wealth is the inheritance of the Pharaohs. Therefore, knowledge is better than wealth.

2. You are to guard your wealth but knowledge guards you. Therefore, knowledge is better.

3. A man of wealth has many enemies, while a man of knowledge has many friends. Hence, knowledge is better.

4. Knowledge is better because it increases with distribution, while wealth decreases by that act.

5. Knowledge is better because a learned man is apt to be generous while a wealthy person is apt to be miserly.

6. Knowledge is better because it cannot be stolen while wealth can be stolen.

7. Knowledge is better because time cannot harm knowledge but wealth rusts in course of time and wears away.

8. Knowledge is better because it is boundless while wealth is limited and you can keep account of it.

9. Knowledge is better because it illuminates the mind while wealth is apt to blacken it.

10. Knowledge is better because knowledge induced the humanity in our Prophet to say to GOD 'we worship thee as we are your servants,' while wealth engendered in Pharaoh and Nimrod the vanity which made them claim god-head.

Seek knowledge, peace and health will follow.

"So brothers and sisters , if you feel this information is of value and benefit to you, you have a moral obligation to share the knowledge with others."
7/4/17, 12:40 PM - ‪+965 9698 7393‬: ******************************
📡 *Jewels from the Quran*
📖 *Tafseer Version 25*
🕒 *Part 2 of 4*
🎤 *By: Mufti Ismail Menk*
📀 *Global Islamic Awareness*
👉 https://goo.gl/dUvLaU
Please share with others
👇🏿**********************👇🏿
7/4/17, 12:43 PM - ‪+965 9698 7393‬: <Media omitted>
7/4/17, 12:51 PM - ‪+965 9698 7393‬: 🌼 🍁🌼 🍁🌼 🍁🌼 🍁🌼
Assalamu Alaikum
~~~~~~~~~
🌷 *Lesson from the Hadith* 🌷
~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~
👉🏻 *CHARACTER* 👈🏻

🌹 🌹 🌹 PART-04 🌹 🌹 🌹

Narrated Ibn 'Umar Radhi Allahu Anhuma: The Prophet Sal-Allahu Alaihi Wasallam said, "A man should not make another man get up from his (the latter's) seat (in a gathering) in order to sit there.

Sahih Bukhari, Vol 8, Book 74, No. 286:
https://chat.whatsapp.com/0flJZYZcZqD6py6ZQicrM8
*Global Islamic Awareness*
🌼🍁🌼 🍁🌼 🍁🌼 🍁🌼
7/4/17, 12:53 PM - ‪+965 9698 7393‬: 🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘
📡 *Daily Reminders*
📖 *Purification of the Soul*
🕒 *Part 1 of 5*
🎤 *Abdullah Hakim*
📀 *Global Islamic Awareness*
*Please share with others*
👉 https://goo.gl/8BBu7W
👇🏿➖➖➖➖ ➖➖➖➖👇🏿
7/4/17, 12:53 PM - ‪+965 9698 7393‬: <Media omitted>
7/4/17, 1:10 PM - ‪+965 9698 7393‬: 🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘
📡 *Daily Lecturers*
🔘 *Jannah & Jahannam*
🎤 *Mufti Ismail Menk*
📀 *Global Islamic Awareness*
*Join and share with others*
https://goo.gl/8BBu7W
👇🏿➖➖➖➖➖➖➖➖👇🏿
7/4/17, 1:10 PM - ‪+965 9698 7393‬: <Media omitted>
7/4/17, 1:33 PM - ‪+234 903 218 1770‬: All other groups are full send this group link
*Join our Global Arabic Learning Group*

Daily classes on
*1. Arabic Learning for beginners*
*2. Learn Arabic Tajweed*
*3. Learn Quran with Tajweed*
*4. Quran Memorizing*

🚫 No need to join If you are a member of any Global Arabic Learning group

*❌ Postings or chatting or discussion by members not allowed in this group*

*🚫If anyone post anything will be removed immediately🚫*

https://chat.whatsapp.com/BtfLN2pP5WtGzhQDDNSPLH
7/4/17
, 1:35 PM - ‪+234 703 836 0580‬: A KOWACE SAFIYA DAN ADAM YANA HADUWA DA BALA'I GUDA UKKU

Na farko 1

Shekarunsa suna raguwa amma baya tuhumar kansa akan haka.
Idan kudinsa ya ragu zai tuhuma bayan kudi yana dawowa amma shekaru basa dawowa.

Na biyu 2

kullum yana cin arzikin Allah in Halal yaci za'a tambaye shi in Haram ne za'a yi masa azaba akai bai san karshen hisabin mai zai kasanceba.

Na uku 3

kullun yana kusantar Lahira yana nisantar Duniya amma duk da haka baya damuwa da Lahira kamar yadda yadamu da Duniya,
Bai san makomarsa ba shin lAjannace ko Wutace.

Gaskiya

(Babu abunda zai amfaneka sai sallarka).

wanda yabar karatun Alqur,ani tsawon kwana uku ba tare da uzuri ba sunansa maqauraci (wanda ya qauracewa Alqur,ani kenan).

Duniya kwana 3 ce

Jiya: munganta ba zata dawo ba,

Yau: muna cikinta ba zata dauwama ba zata wuce,

Gobe: bamusan ina zamu kasanceba.

Ka gaisa da mutane, kayimusu afuwa kayi Sadaka domin Ni da kai da Su duk matafiya ne. Bissalam.
7/4/17, 8:48 PM - ‪+234 703 623 3296‬ changed to +234 803 949 9095
7/4/17, 8:48 PM - ‪+234 803 949 9095‬ changed to +234 703 623 3296
7/4/17, 2:15 PM - ‪+965 9698 7393‬: 〰〰🍃🌺🌺🌺🍃〰〰
📡 *Seerah of Prophet Muhammad*
peace be upon him
📖 *The-covenant-of-Women*
*and War Protection*
🎞 *Episode 25*
🕒 *Part 5 of 5*
🎤 *By: Ustad Yasir Qadhi*
📀 *Global Islamic Awareness*
👉 https://goo.gl/8BBu7W
*Please share with others*
👇🏿➖➖➖➖➖➖👇🏿
7/4/17, 2:16 PM - ‪+965 9698 7393‬: <Media omitted>
7/4/17, 3:56 PM - ‪+254 723 981815‬: *The Carpenter*


A highly skilled carpenter who had grown old was ready to retire. He told his employer-contractor of his plans to leave the house building business and live a more leisurely life with his family. He would miss the paycheck, but he needed to retire.

The employer was sorry to see his good worker go and asked if he could build just one more house as a personal favor. The carpenter agreed to this proposal but made sure that this will be his last project. Being in a mood to retire, the carpenter was not paying much attention to building this house. His heart was not in his work. He resorted to poor workmanship and used inferior materials. It was an unfortunate way to end his career.

When the job was done, the carpenter called his employer and showed him the house. The employer handed over some papers and the front door key to the carpenter and said "This is your house, my gift to you."

The carpenter was in a shock! What a shame! If he had only known that he was building his own house, he would have made it better than any other house that he ever built!

Our situation can be compared to this carpenter. Allah Ta'la has sent us to this world to build our homes in paradise by obeying His commands. Now, we have to decide how well we wish to build the homes where we will live forever.
7/4/17, 5:00 PM - ‪+966 59 142 8858‬: 🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹

قَــالَ الإمام أبو عبيد القاسم بن سلام-رحمه الله-:

المتّــبع للسنّة كالقابض على الجمر ..

وهو اليوم عندي أفضل من ضرب السيف في سبيل الله .

📚[ عقيدة السلف (٢٥٢) ]

🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹
7/4/17, 5:01 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/4/17, 5:03 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/4/17, 8:49 PM - ‪+234 803 949 9095‬ changed to +234 703 623 3296
7/4/17, 7:05 PM - ‪+254 723 981815‬: *Evil People Pursue Me*

You might say, "I want to repent, but evil friends are pursuing me wherever I go. As soon as they learn of any change I have made, they launch an attack against me, and I feel too weak to resist them. What can I do?"

Our answer is: bear this with patience, for this is how Allaah tests His sincere slaves, so that He may distinguish the truthful from the liars, the good from the evil.

As you have taken the first step on the Straight Path, stand firm and persevere. These people are the devils of men and jinn, who will conspire with one another to turn you away from this path. Pay no heed to them. At the beginning, they will tell you that this is just a passing fancy, a temporary crisis that will not last. Strangely enough, such people have been known to say of friends who were setting out on the road of repentance, "What evil he has fallen into!"

One of these evil people, when her former boyfriend put the phone down on her because he had repented and wanted nothing more to do with this sin, called him back a few days later to say, "Maybe the evil insinuations have stopped now!"

Allaah says (interpretation of the meaning): *"Say: I seek refuge with (Allaah) the Lord of mankind,*

*The King of mankind, The ilaah (God) of mankind, From the evil of the whisperer (devil who whispers evil in the hearts of men) who withdraws (from his whispering in one's heart after one remembers Allaah), Who whispers in the breasts of mankind, Of jinns and men."* [al-Naas 114:1-6]

Is your Lord more deserving of obedience, or these people who call to evil?

You should know that they will pursue you wherever you go and will use every means at their disposal to try to bring you back to the way of sin. One young man told me that he had had a girlfriend who, after he repented, used to tell her driver to follow him, and she would call to him from the window of her car whilst he was on his way to the mosque!

But Allaah says (interpretation of the meaning):

*"Allaah will keep firm those who believe, with the word that stands firm in this world (i.e., they will keep on worshipping Allaah alone and none else) and in the Hereafter."* [Ibraaheem 14:27]

They will try to remind you of the past and make your past sins appear attractive, by means of reminders, earnest pleas, pictures, letters… Do not pay any attention to them. Be on your guard against the ways in which they will try to tempt you. Remember the story of Ka'b ibn Maalik, one of the great

Companions of the Prophet (peace and blessings of Allaah be upon him). The Messenger of Allaah (peace and blessings of Allaah be upon him) commanded all his Companions to cut off ties with Ka'b because he had stayed behind and had not joined the expedition to Tabook. This boycott was to last

until Allaah decided concerning him. The kaafir king of Ghassaan sent a letter to Ka'b, in which he said: "We hear that your master has treated you badly. Allaah has not put you in a house of humiliation and loss, so come to us and we will provide for you." The kaafir wanted to win over the Muslim so that he would leave Madeenah and be lost in the land of kufr. How did this great Sahaabi react to this? Ka'b said: "When I read it, I said, 'This is also a test,' and I threw it in the oven and burned it."

This is how the Muslim, male or female, should deal with everything that is sent by bad people: burn it to ashes, and whilst you are burning it, remember the Fire of Hell.

Allaah says (interpretation of the meaning):

*"So be patient. Verily, the Promise of Allaah is true, and let not those who have no certainty of faith, discourage you from conveying Allaah's message"* [al-Room 30:60]
7/4/17, 8:01 PM - ‪+254 723 981815‬: <Media omitted>
7/4/17, 8:01 PM - ‪+254 723 981815‬: *SHAYTAAN WANTS YOUR IMAAN*
7/4/17, 8:50 PM - ‪+234 803 949 9095‬ changed to +234 703 623 3296
7/4/17, 9:12 PM - ‪+966 59 142 8858‬: 🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹

.
🍃تأملها🍃

﴿ *فلولا أنَّه كان من المُسَبِّحِين*﴾

في التسبيح نجاةٌ من المهالك

وفرجٌ من الهموم وتنفيس لـلكُروب

سبحان الله وبحمده
سبحان الله العظيم

🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹
7/4/17, 9:13 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/4/17, 9:14 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/4/17, 9:29 PM - ‪+234 703 836 0580‬: *Dan allah*

kayi ma
annabi salati 5 sannan
ka tura mutum goma
masoyi annabi kada
ka manta kai ma kana
da lada idan wani yayi
duk wanda ya tura
wannan sakon go
mutum goma allah ka
hada shi da annabi
7/4/17, 9:45 PM - ‪+234 813 762 7053‬: MASU HIKIMA SUN CE

Fitowa ta 5

21. Mutum uku sun cancanci a ki su:
a. Matalauci mai giraman kai.
b. Mara karfi mai neman tashin hankali.
c. Mawadaci marar taimako

22. Mafificin mutane shi ne wanda idan an ba shi ya gode, idan an hana shi ba ya zargi idan zalunce shi yana hakuri.

23. Wanda ya fi mutane duka hutawa a duniya shi ne wanda ya hakurar ma samun sa, ya bar abin da a ke ki, ya kama wanda ake so

24. Wanda ya fi kowa wahala a duniya shi ne mai bakin ciki a kan ni'imar da Allah ya yi ma wani bawansa.

25. Mawadaci a duniya shi ne wanda ya cire zuciyarsa daga samu, ya kuwa bayyana wa mutane samun sa.

Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

10/10/1438
4/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/4/17, 10:05 PM - ‪+234 813 762 7053‬: KHAIRUL KALAM MA QALLA WADALLA <447>
ANNABI SAW yace=
"idan dayanku yayi zazzabi to yayi wanka da ruwan sanyi da asuba na kwanaki uku"
SILSILATUL AHADEETSIS SAHEEHA-1310)
Zazzabi iri biyu ne,
1-zazzabi mai dumama jiki arika yin zufa- shine Wanda ake wanka da ruwan sanyi da
asuba na kwana uku
2-Zazzabi mai sakawa mutum sanyi yasa makyaryata da karkarwa- irin wannan ba'a
masa wanka da ruwan sanyi,
MUNA ROKONKA RABBANA KABAWA MARASA LAFIYA LAFIYA!
AMIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIIN.
via Abubakar BN Mustafa Biu
7/4/17, 10:07 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: ⚡⚡⚡⚡⚡⚡

قال الشيخ الإسلام ابن تيمية رحمه الله تعالى

العلماء بالله يتفاضلون فى العمل به ولهذا يوصف من لم يعمل بعلمه بالجهل وعدم العلم
📕مجموع الفتاوى 7/538
7/4/17, 10:27 PM - ‪+234 9067764540‬: You can now customize your Whatsapp, adding new colors! Click here! http://go2l.ink/1eoq
7/5/17
, 5:49 AM - Alfanuuuuuu: ⏰ ☁ أذكار الصباح والمساء⛅
☁☁⛅☁☁
اعوذ بالله من الشيطان الرجيم

الله لا إله إلا هو الحي القيوم لا تأخذه سنة ولا نوم له ما في السموات وما في الأرض من ذا الذي يشفع عنده إلا بإذنه يعلم ما بين أيديهم وما خلفهم ولا يحيطون بشيء من علمه إلا بما شاء وسع كرسيه السموات والأرض ولا يؤوده حفظهما وهو العلي العظيم
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل هو الله أحد* الله الصمد* لم يلد ولم يولد* ولم يكن له كفوا أحد (3)
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل أعوذ برب الفلق* من شر ما خلق* ومن شر غاسق إذا وقب* ومن شر النفاثات في العقد* ومن شر حاسد إذا حسد (3)
🌸 🌸 🌸
بسم الله الرحمن الرحيم
قل أعوذ برب الناس* ملك الناس* إله الناس* من شر الوسواس الخناس* الذي يوسوس في صدور الناس* من الجنة و الناس (3)
👏🏻👏🏻👏🏻
🌸 🌸 🌸
أصبحنا وأصبح الملك لله، والحمد لله، لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد وهو على كل شيء قدير، رب أسألك خير ما في هذا اليوم وخير ما بعده، وأعوذ بك من شر ما في هذا اليوم وشر ما بعده، رب أعوذ بك من الكسل وسوء الكبر، رب أعوذ بك من عذاب في النار وعذاب في القبر
👏🏻👏🏻
🌸 🌸 🌸
اللهم بك أصبحنا، وبك أمسينا، وبك نحيا، وبك نموت وإليك النشور
🌸 🌸 🌸
اللهم أنت ربي لا إله إلا أنت، خلقتني وأنا عبدك، وأنا على عهدك ووعدك ما استطعت، أعوذ بك من شر ما صنعت، أبوء لك بنعمتك علي، وأبوء بذنبي فاغفر لي فإنه لا يغفر الذنوب إلا أنت
👏🏻☪
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أصبحت أشهدك، وأشهد حملة عرشك، وملائكتك، وجميع خلقك، أنك أنت الله لا إله إلا أنت وحدك لا شريك لك، وأن محمدا عبدك ورسولك
- أربع مرات -(4)
🌸 🌸 🌸
اللهم ما أصبح بي من نعمة أو بأحد من خلقك فمنك وحدك لا شريك لك، فلك الحمد ولك الشكر
🌸 🌸 🌸
اللهم عافني في بدني، اللهم عافني في سمعي، اللهم عافني في بصري، لا إله إلا أنت. اللهم إني أعوذ بك من الكفر، والفقر، وأعوذ بك من عذاب القبر، لا إله إلا أنت
- ثلاث مرات -(3)
🌸 🌸 🌸
حسبي الله لا إله إلا هو عليه توكلت وهو رب العرش العظيم
- سبع مرات -(7)
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أسألك العفو والعافية في الدنيا والآخرة، اللهم إني أسألك العفو والعافية في ديني ودنياي وأهلي، ومالي، اللهم استر عوراتي، وآمن روعاتي، اللهم احفظني من بين يدي، ومن خلفي، وعن يميني، وعن شمالي، ومن فوقي، وأعوذ بعظمتك أن أغتال من تحتي
🌸 🌸 🌸
اللهم عالم الغيب والشهادة فاطر السموات والأرض، رب كل شيء ومليكه، أشهد أن لا إله إلا أنت، أعوذ بك من شر نفسي، ومن شر الشيطان وشركه، وأن أقترف على نفسي سوءا، أو أجره إلى مسلم
🌸 🌸 🌸
بسم الله الذي لا يضر مع اسمه شيء في الأرض ولا في السماء وهو السميع العليم
- ثلاث مرات -(3)
🌸 🌸 🌸
رضيت بالله ربا، وبالإسلام دينا، وبمحمد صلى الله عليه وسلم نبيا
- ثلاث مرات -(3)⛺👏🏻
🌸 🌸 🌸
يا حي يا قيوم برحمتك أستغيث أصلح لي شأني كله ولا تكلني إلى نفسي طرفة عين
🌸 🌸 🌸
أصبحنا وأصبح الملك لله رب العالمين، اللهـم إني أسألك خير هذا اليوم فتحه، ونصره، ونوره، وبركته، وهداه، وأعوذ بك من شر ما فيه وشر ما بعده
👏🏻👏🏻👏🏻
🌸 🌸 🌸
أصبحنا على فطرة الإسلام، وعلى كلمة الإخلاص، وعلى دين نبينا محمد صلى الله عليه وسلم ، وعلى ملة أبينا إبراهيم، حنيفا مسلما وما كان من المشركين
🌸 🌸 🌸
سبحان الله وبحمده
- مائة مرة -(100)
🌸 🌸 🌸
لا إله إلا الله وحده لا شريك له، له الملك وله الحمد، وهو على كل شيء قدير
- مائة مرة -(100)
🌸 🌸 🌸
سبحان الله وبحمده: عدد خلقه، ورضا نفسه، وزنة عرشه، ومداد كلماته
-ثلاث مرات-(3)
🌸 🌸 🌸
اللهم إني أسألك علما نافعا، ورزقا طيبا، وعملا متقبلا
🌸 🌸 🌸
أستغفر الله وأتوب إليه
- مائة مرة في اليوم -(100)
🌸 🌸 🌸
اللهم صل وسلم على نبينا محمد
-عشر مرات
(10)(100)
🌸🌸🌸🌺🌺
Ina muku fatan Alkhairi, tare da karanta muku gaisuwa ta kauna da addua mai yawa.
7/5/17, 5:49 AM - Alfanuuuuuu: *🎙KAMMALA KARATUN LITTAFIN RIYADUS SALIHIN TAREDA WALIMA.*
_*Daga Masjidul Ansar Dake Kusa da Makarantar Hayatul Islam, Anguwan Rogo Jos.*_
===========================

*-Wannan Shine karatun Qarshe a cikin littafin Riyadus Salihin, Bayan Kwashe Sama da Shekara Goma Sha Bakwai ana Gabatarwa, Tareda Walima Don Nuna Godiya Ga Allah Bisa Kammala wannan Littafi.*

*-Manyan Malamai Sun Halarci Kammala wannan Littafi Dakuma Fara Sabo.*

*🎙SHIGA BLUE LINK DAKE QASA DOMIN SAUKE BAYANIN MALAMAI DASUKA GABATAR.*
👇🏾👇🏾👇🏾

*1⃣Kammala karatun littafin daga bakin👉🏾 DR NAZIF YUNUS.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19967

*2⃣Gabatarwa daga bakin== SHEIKH MUHAMMAD RABIU UMAR.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19968

*3⃣NASIHA DAGA BAKIN SHEIKH ALIYU ALIYU.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19969

*4⃣Nasiha daga bakin=SHEIKH ISMAIL ALBAYAN.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19970

*5⃣Nasiha daga bakin== MAL AMINU SADIS DAGA JAMA'ATU.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19971

*6⃣Nasiha daga bakin= SHEIKH MURTADHA ABU IBRAHIM.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19972

*7⃣Nasiha daga bakin==DR MUNIR ILYAS.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19973

*8⃣Nasiha daga bakin==DR ABDURRAHMAN IDRIS ZAKARIYYA.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19974

*9⃣Bayanin littafin daza'a saka dakuma bada kyaututtuka.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19975

*🔟Bayanin Rufewa Da godiya daga bakin== SHEIKH IBRAHIM YUNUS.*
👇🏾👇🏾👇🏾
http://darulfikr.com/s/19976

---------------------------------------------------
Darulfikr.com👉🏾 *Takuce Domin Yada Sunnah.*
*©opy right= Majlisin Sunnah.*
www.facebook.com/majlisinsunnah
7/4/17
, 11:38 PM - ‪+234 803 445 7632‬: <Media omitted>
7/4/17, 11:45 PM - ‪+234 813 762 7053‬: DUNIYA MAKARANTA

Fitowa ta 5

21. Kada ka bar aikin yau kace sai gobe. Gobe ai ta mai rabo ce.

Kada ka zolayi masu aikata zunubi. Dukanmu muna cikin suturar Allah ne. Amma ka yi ma su nasiha da lafazi kyakkyawa. Duk masu laifi ba su kai Fir'auna ba, kuma duk masu wa'azi ba su kai matsayin Annabi Musa (Alaihis Salam) ba. Amma Allah ya ce da shi: Ka gaya ma Fir'auna magana mai laushi, watakila zai karbi wa'azi ko ya ji tsoron Allah.

23. Huda-huda tsuntsu ne da ya kawo rahoto, ya isar da sako, ya nuna kishin addininsa. Kada ka bari tsuntsu ya fi ka son Allah da kishin addininsa.

24. Abu Jahali cikakken Balarabe ne, mai kudi kuma Bakuraishe. Amma yana wuta. Bilal talaka ne, kuma bawa ne, bakar fata. Amma yana tare da Manzon a aljanna. Aikin kowa shi yake fisshe shi.

25. Idan namiji bai ji dadin aure ba zai yi tunanin kara mata ne don ya samu jin dadi. Idan kuma ya ji dadi zai yi tunanin karawa don ya kara jin dadi. Mata ku yi hakuri karin aure dabi'a ce a cikin mazajenku.

Rubutawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

10/10/1438
4/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/5/17, 2:02 AM - ‪+967 701 464 124‬: *🌫◻◽ ذكروا الناس ◽◻🌫*

*🔰- نصائح وتوجيهات ثمينة -🔰*
*💫أغلى من الذهب للشيخ العلامة 💫*

*🌫 محمد بن عبدالوهاب الوصابي 🌫*
*➖رحمه الله تعالى➖*

*​​​🎞💻لسماع الفيديو الصوتي من قناة ورثة الأنبياء السلفية على اليوتيوب📥​​​*
https://youtu.be/bHnSgrZbTxc

*📟مدة المقطع 56 : 05 دقائق↓📟*

*👇📀 المقطع 🔉 الصوتي 📀👇*
*⬇🎞 الفيديو 💻 الصوتي 🎞⬇*
7/5/17, 2:35 AM - ‪+967 701 464 124‬: <Media omitted>
7/5/17, 2:51 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: *☀ حديث الصباح ☀*

_🌛التذكير بصيام الأيام البيض_

قَالَ رَسُولُ اللهِ صَلَّى اللهُ عَليهِ وَ آلِهِ وَصَحْبِهِ وَسَلَّمَ:

*[ وَإِنَّ بِحَسْبِكَ أَنْ تَصُومَ كُلَّ شَهْرٍ ثَلاثَةَ أيَّامٍ ،*

*فَإِنَّ لَكَ بِكُلِّ حَسَنَةٍ عَشْرَ أَمْثَالِهَا ،*

*فَإِنَّ ذَلِكَ صِيَامُ الدَّهْرِ كُلِّهِ].*

رواه البخاري و مسلم.

*📝ملحوظة : تبدأ بإذن الله من ( يوم الجمعة).*

______________________


*​​​تابعونا على facebook​​​*

https://goo.gl/YidV00

http://ow.ly/Zjpjc
7/5/17
, 3:01 AM - ‪+967 701 464 124‬: <Media omitted>
7/5/17, 4:16 AM - ‪+966 59 142 8858‬: 🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹

‏سُئل الفُضيل بن عياض عن التواضع فقال:

أنْ تخضـع للحــق وتنقـاد لـه ممـن سمعتـه
ولـو كان أجهـل الناس لَزِمَـك أنْ تَقبلـه منـه

{‏الجامع لابن عبدالبَر١/٥٦٩}

🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹
خدمة من هنا نبدأ:
00966596790305
7/5/17, 4:19 AM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/5/17, 4:23 AM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/5/17, 5:11 AM - ‪+234 805 097 7915‬: This mg was created by James mwanthi
a student at Moi university
🖱🔋🖱🔋🖱🖱🔋🖱🔋🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱🔋🖱


Send this msg to 3 groups then check your battery
*100% fully charged*

Name:james mwanthi
Contact number: +254 708318124

Im also shocked...!!!😳


It worked...👍👍
7/5/17, 5:49 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: الضحى ☀
غنيمة باردة .. ☁
ترضي ربك ،، وتسعد قلبك ،، وتقيك السوء ،،
وتكافئ بها 360 مفصل من جسدك بالصدقة عنه 🌼
7/5/17, 5:51 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: *هل صَلَّيتَ اليومَ عَلَى الحبيب المصطفى؟*

*أكثر من الصلاة عليهِ تكفى همك.. ويغفر ذنبك*

*ﷺ*
7/5/17, 6:35 AM - ‪+225 04 90 24 26‬: *أدب المُغَــــــــادَرة.*

*👈مـن كـان منكـم مغــادرا المجموعـة ، فليغـــادر بـــاستِئْذَان ، شـــاكرا إخـوانه علـى ما استفـاده منهـم ؛ فـذاك مـن أدب الأخـوة ،*
*قـال رسول الله ﷺ:*

*مـن لا يشـكر النـاس لا يشـكر الله .*

*(رواه الترمـذي وصححـه الألبانـي رحمـه الله) .*

*•عن بن عمر رضي الله عنهما قال : قال رسول الله صلى الله عليه وسلم :*

*" إذَا زَارَ أحَدُكُمْ أخَاهُ فَجَلَسَ عِنْدَهُ ، فَلا يَقُومَنَّ حَتَى يَسْتَأذِنَهُ "*

*📚[ صححه الألباني في صحيح الجامع برقم 583 ، وأورده في السلسلة الصحيحة وصححه 1/354 ] .*

*•يقول بعض السلف:*

*"نحن إلى قليل من الأدَب أحوجُ منا إلى كثيرٍ من العلم"*

*📚انظر:*
*[مدارج السالكين (2/376)]*

*👈أمـا المغـــادرة فـي صمــتٍ ، فليسـت مـن الأدب فـي شـيء ، وحــري بالمسلـم أن يتحلـى بـالأدب فـي كـل شـؤونه وخاصة مع اخوانه
7/5/17, 7:04 AM - ‪+234 816 788 0132‬: Jazakallahu khairan
7/5/17, 12:34 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
7/5/17, 12:34 PM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
7/5/17, 11:27 AM - ‪+225 04 90 24 26‬: *معلومة جديدة عن صلاة الضحى ومثمرة وغالية جدا جدا جدا.*
*للشيخ د/سليمان الرحيلي*
7/5/17, 11:27 AM - ‪+225 04 90 24 26‬: <Media omitted>
7/5/17, 12:25 PM - ‪+967 701 464 124‬: *🌫◻◽صيام➖الدهر◽◻🌫*

*🎙خطبةالجمعة👇للشيخ الفاضل🎙*
*🌫 عبدالرحمن بن العلامة الوصابي🌫*
*➖ حفظه الله تعالى➖*

*🕌-ألقيت بمسجد السنة بالحديدة 🕌*

*​​🗓 بتأريخ 6 من شوال لعام/ 1438هـ​​*
*​​📇الموافق ➖➖ 30 / 6 / 2017 م​​*

*​​🎞🔉لسماع الفيديو الصوتي من قناة ورثة الأنبياء السلفية على اليوتيوب📥​​*
https://youtu.be/Tq4sZ-B5cWw

*🕰مدة الخطبة 52 : 33 دقيقة↓🕰*

*⏬📀-🖱صيام الدهر🖱-📀⏬*
7/5/17, 12:37 PM - ‪+234 813 762 7053‬: MASU HIKIMA SUN CE

Fitowa ta 6

30. WANI MAI HIKIMA

An yi wasu malamai biyu masu hikima da sanin al'amrran duniya. Sai dayan ya ce ma abokinsa "Ko za ka iya nuna mini hakikanin duniya?" Ya ce "Eh. Zan nuna maka". Sai ya rike hannunsa suka hau kan tudun wani juji wanda yake cike da shara da tsummokarai, hadi kuma da najasar mutane. A saman su kuma ga wasu kawunan mutane nan matatu. Ya ce "Ka ga kawunan da ka ke gani a nan? Kawunan mutane ne kamar mu. A da suna cike da kwadayin tara duniya, da tsare mulki, kamar yadda muke yi a yanzu. Ka gan su a yau yadda suka zama kasusuwa. Ka kuma ga guntayen tsummokara, kyawawan tufafinsu ne da suke ado da su a da. Ka ga kuma yadda suka zama. Dubi kuma kasusuwan dawakansu da suke alfahari da su, ka ga yadda wadannan suka koma da wadanda suka riga su" . Sai dan uwansa ya ce, "Duniya kenan. Allah wadaran duniya da mai nemanta".

Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

11/10/1438
5/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/5/17, 12:43 PM - ‪+967 701 464 124‬: <Media omitted>
7/5/17, 1:13 PM - ‪+967 701 464 124‬: *🔲 🕌➖ ترك الصلاة ➖🕌 🔲*

*🎙مقطع قيم ↓↓ للشيخ الفاضل🎙*
*🌫◻ علي بن أحمد الرازحي ◻🌫*
*➖ حفظه الله تعالى ➖*

*​​​🎞💻لسماع الفيديو الصوتي من قناة ورثة الأنبياء السلفية على اليوتيوب📥​​​*
https://youtu.be/3C4bMytfpC0

*⏰مدة المقطع 20 : 02 دقائق↓⏰*

*👇📀 المقطع 🔉 الصوتي 📀👇*
*⏬🎞 الفيديو 💻 الصوتي 🎞⏬*
7/5/17, 1:29 PM - ‪+967 701 464 124‬: <Media omitted>
7/5/17, 1:34 PM - ‪+967 701 464 124‬: <Media omitted>
7/5/17, 2:37 PM - ‪+967 701 464 124‬: *🌪☜من أخذ شبرا من الأرض ظلما🔴*

*​🎙↓مقتطف قيم من روائع الشيخ🎙*

*🌫العلامة محمد بن عبدالله الإمام🌫*
​ *➖حفظه الله تعالى➖​*

*​​​🎞💻لسماع الفيديو الصوتي من قناة ورثة الأنبياء السلفية على اليوتيوب📥​​​*
https://youtu.be/r3vF8qQBgho

*⏰ مدة المقطع 43 : 04 دقائق↓⏰*

*​⬇💽 المقطع 🔉 الصوتي 💽⬇​*
*​⏬💻 الفيديو 🎞 الصوتي 💻⏬​*
7/5/17, 2:38 PM - ‪+965 9698 7393‬: 🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘
📡 *Daily Reminders*
📖 *Purification of the Soul*
🕒 *Part 2 of 5*
🎤 *Abdullah Hakim*
📀 *Global Islamic Awareness*
*Please share with others*
👉 https://goo.gl/8BBu7W
👇🏿➖➖➖➖ ➖➖➖➖👇🏿
7/5/17, 2:41 PM - ‪+967 701 464 124‬: <Media omitted>
7/5/17, 2:44 PM - ‪+965 9698 7393‬: <Media omitted>
7/5/17, 2:48 PM - ‪+967 701 464 124‬: <Media omitted>
7/5/17, 3:20 PM - ‪+254 723 981815‬: *A Young Man's Fear of Allah*


One day, Malik bin Dinar (rahimaullah) was passing by a place when he noticed a young man wearing old clothes and crying by the roadside. His name was Uthbah. Sweat was dripping down his body even though the temperature was very cold at that time. Malik bin Dinar became very surprised at this scene and asked Uthbah, "Oh young man, why are you crying? And why are you sweating during this cold temperature?"

Uthbah replied, "Once, I committed a sin at this place. Today, as I was passing by this place, I remembered that sin."

Source: Obtained from the book "Tambihul Ghafileen" by Shaikh Abul Laith Samarkandi.

Look how pious were the early Muslims. Today, we are committing thousands of sins, yet, we are walking around with happiness and joy as if we have nothing to worry about.
7/5/17, 3:32 PM - ‪+965 9698 7393‬: 🌼 🍁🌼 🍁🌼 🍁🌼 🍁🌼
Assalamu Alaikum
~~~~~~~~~
🌷 *Lesson from the Hadith* 🌷
~~~~~~~~~
👉🏻 *CHARACTER* 👈🏻

🌹 🌹 🌹 PART-05 🌹 🌹 🌹

Narrated Anas bin Malik Radhi Allahu Anhu : that he passed by a group of boys and greeted them and said, "The Prophet Sal-Allahu Alaihi Wasallam used to do so."

Sahih Bukhari, Vol 8, Book 74, No. 264:

Click to Join this Group
https://goo.gl/8BBu7W
*Global Islamic Awareness*

🌼 🍁🌼 🍁🌼 🍁🌼 🍁🌼
7/5/17, 3:44 PM - ‪+254 723 981815‬: <Media omitted>
7/5/17, 4:22 PM - ‪+966 59 142 8858‬: 🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹

‏✍🏻حتى تكون أسعد الناس :

افرح باختيار الله لك , فإنك لا تدري بالمصلحة فقد تكون الشدة لك خير من الرخاء .

🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹
خدمة من هنا نبدأ:
00966596790305
7/5/17, 4:23 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/5/17, 4:23 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/5/17, 5:51 PM - ‪+234 813 571 3591‬: Pls tell anyone within ur reach who is a graduate of Civil, Chemical, Electrical or Mechanical engineering that the Kaduna State Government has announced vacancies at the Kaduna State Water Corporation.
They should check today's publication of Daily Trust Newspaper for more information.......
Best of luck
7/5/17, 6:17 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: كلام يكتب بماء العينين..

❍ عن محمد بن سيرين ، قال:-

« إن قوما تركوا طلب العلم ومجالسة
العلماء ، وأخذوا في الصلاة والصيام
حتى يبس جلد أحدهم على عظمه ، ثم
خالفوا السنة فهلكوا ، وسفكوا دماء
المسلمين ، فوالذي لا إله غيره ، ما عمل
أحد عملاً على جهل إلا كان يفسد أكثر
مما يصلح ».

🔦انـظـر: [الاستذكار لابن عبد البر ٦١٦/٨]
7/5/17, 6:57 PM - ‪+254 723 981815‬: *They Threaten Me*


You may say: "I want to repent but my old friends are threatening to reveal my past and publish my secrets to everyone. They have pictures and other papers they can use against me. I am worried about my reputation, and I am scared!"

 

Our advice is: fight back against these friends of Shaytaan. The tricks of Shaytaan are weak, and all the pressure that the helpers of Iblees may bring against you will soon crumble in the face of the patience and perseverance of the true believer.

 

You should realize that if you try to placate them, this will only give them more evidence to use against you, and you will be the loser sooner or later. Do not pay any heed to them, ask Allaah to help you to deal with them and say: "Hasbi Allaah wa ni'm al-wakeel (Allaah is Sufficient for me and He is the Best Disposer of affairs)." When the Prophet (peace and blessings of Allaah be upon him) was afraid of a people, he would say: "Allaahumma innaa naj'aluka fi nuhoorihim wa na'oodhu bika min shuroorihim (O Allaah, we ask You to seize them by their throats and we seek refuge with You from their evil)." (Reported by Ahmad and Abu Dawood; see also Saheeh al-Jaami, 4582).

 

It is true that this is a difficult situation. Take the poor girl who has repented, but her former boyfriend calls her on the phone and threatens her by saying: "I have recorded our conversations and I have pictures of you. If you refuse to go out with me I will disgrace you in front of your family." She is certainly in an unenviable position.

 

Look at the way in which the friends of Shaytaan wage psychological war on those singers and actors, male and female, who have repented. They distribute the worst of their former productions in the marketplace, to put pressure on them. But Allaah is with those who fear Him and those who repent. He is the Friend and Supporter of the believers. He will not abandon or forsake them. Never has anyone sought His protection and been refused. Remember that with hardship there is ease, and after every difficulty comes relief.

 

The following moving story offers clear testimony in support of what we are saying. This is the story of the great and heroic Sahaabi Marthad ibn Abi Marthad al-Ghanawi, who used to help oppressed Muslims flee from Makkah to Madeenah in secret.

 

There was a man called Marthad ibn Abi Marthad, who used to smuggle Muslim prisoners-of-war from Makkah to Madeenah. There was a prostitute in Makkah, called 'Anaaq, who had been a friend of Marthad's. Marthad had promised to take one of the prisoners from Makkah to Madeenah. He said: "I came to the shade of one of the gardens of Makkah on a moonlit night, then 'Anaaq came and saw my shadow by the garden. When she reached me, she recognized me and said: 'Marthad?' I said, 'Marthad.' She said: 'Welcome! Come and stay with us tonight.' I said, 'O 'Anaaq, Allaah has forbidden zinaa (unlawful sexual relations)' She called out, 'O people of the camp! This man is taking your prisoners away!' Eight men came after me, and I climbed al-Khandamah (a mountain outside one of the entrances to Makkah) and hid in a cave. They came and stood right over me, but Allaah blinded them and they did

 

not see me, so they turned back. I came back to my companion (the prisoner he was planning to take to Madeenah) and picked him up, and he was a heavy man. When we reached al-Udhkhar, I released him from his chains. Then I carried him again and I found the journey difficult. When I reached Madeenah, I came to the Messenger of Allaah (peace and blessings of Allaah be upon him) and asked him, 'O Messenger of Allaah, should I marry 'Anaaq?' I asked him twice. The Messenger of Allaah (peace and blessings of Allaah be upon him) remained silent and did not answer me at all, until the aayah *'Let no man guilty of adultery or fornication marry any but a woman similarly guilty, or an Unbeliever; nor let any but such a man or an Unbeliever marry such a woman; to the Believers such a thing is forbidden'* [al-Noor 24:3 – Yusuf 'Ali's translation] was revealed. Then the Messenger of Allaah (peace and blessings of Allaah be upon him) said: 'O Marthad, Let no man guilty of adultery or fornication marry any but a woman similarly guilty, or an Unbeliever; nor let any but such a man or an Unbeliever marry such a woman, so do not marry her.'"

 

(Saheeh Sunan al-Tirmidhi, 3/80).

 

Do you see how Allaah protects those who believe and how He is with those who do good?

 

But if the worst comes to the worst, and the thing you fear happens – they broadcast bad things about you – what you need to do is to be honest and explain your situation to others. Tell them, "Yes, I was a sinner, but now I have repented to Allaah, so what do you want?"

 

We should all remember that true disgrace will occur not in this world, but in the Hereafter, on the Day of Judgement, the Day of the Greatest Humiliation, not in front of one or two hundred people, not in front of one or two thousand, but in front of the whole of creation, angels, jinn and mankind, all the people from Adam to the last man.

 

Let us remember the du'aa' of Ibraaheem:

 

*"And disgrace me not on the Day when (all the creatures) will be resurrected; The Day whereon neither wealth nor sons will avail, Except him who brings to Allaah a clean heart"*

 

[al-Shu'araa' 26:87-89 – interpretation of the meaning]

 

At moments of distress, seek help with the du'aa' of the Prophet (peace and blessings of Allaah be upon him):

 

"Allaahumma ustar 'awraatanaa wa aamin raw'aatanaa. Allaahumma aj'al tha'ranaa 'ala man zalamananaa wa'nsurnaa 'ala man baghiya 'alaynaa. Allaahumma la tushammit binaa'l-a'daa' wa laa'l- haasideen (O Allaah, cover our faults and calm our fears safe. O Allaah, avenge us over those who have oppressed us, and grant us victory over those who have wronged us. O Allaah, do not cause our enemies or those who envy us to take malicious joy in our misfortune)."
7/5/17, 7:18 PM - ‪+234 903 585 4047‬: No computer engineering?
7/6/17, 1:48 PM - ‪+233 24 414 1420‬ left
7/5/17, 7:35 PM - ‪+966 59 142 8858‬: 🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹

✍🏻حتى تكون أسعد الناس :

اعف عمن ظلمك , وصل من قطعك , وأعط من حرمك , واحلم على من أساء إليك تجد السرور والأمن .

🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹
خدمة من هنا نبدأ:
00966596790305
7/5/17, 7:35 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/5/17, 7:36 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/5/17, 7:38 PM - ‪+254 723 981815‬: *Sharing is Caring, story of 3 Best friends*

There once lived three men who were the very best of friends. They enjoyed the company of each other and told one another their deepest secrets. Now, these three men were best friends  all for the pleasure of Allah. Then, surely, they must have had a very strong and concrete friendship, does it not?

Lets find out more in this story related by one of the friends, Waqidi (RA) . . .

I had two friends, a Hashimite and a non- Hashimite, and we were very close to one another, like three inseparable companions. I did not have much money and when the day of Eid approached, my wife said to me, We can be patient at all times, but I cannot bear to see my children weeping and crying. I feel as though my heart would break, when I see them in rags, while other children are buying new clothes and other fine things for Eid. If you could get me some money for Eid, I would sew new clothes for them.

I then wrote a letter to my Hashimite friend and told him all about my sad story. He sent me a sealed bag with one thousand Dirhams and an important note. This note explained that I could use this money as I wished.

No sooner than I had thought about how I would use the money, I received a note from my friend, the non-Hashimite. In this note, my friend told me about his story  that he also desperately needed some money. And so I sent that same bag of money to him. I then went home and told my wife what I had done with the money. She was very happy that I had helped a friend in need. Alhamdulillah!

As we sat talking to each other, my Hashimite friend came with the same bag that he had sent me three days before.

He said, Tell me the truth about this bag of money. How has it reached me again ?

I then explained to him how I had sent it to our non- Hashimite friend.

He then said : When I received your note, I had nothing with me, except this bag, which I sent to you. But then I wrote to my non- Hashimite friend and asked him for help. I was surprised when he sent me my own sealed bag, which I had sent you. Ah, so now I have come to solve the mystery of the sealed bag !
7/5/17, 8:15 PM - ‪+234 816 788 0132‬: Aslm
7/5/17, 8:25 PM - ‪+254 723 981815‬: <Media omitted>
7/5/17, 8:25 PM - ‪+254 723 981815‬: *You Will Be Tested*
7/5/17, 9:50 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: ❍ قال الشيخ عبدالسلام بن برجس - رحمه اللهُ تعالى -

" ... وقد كنا نَعْهَد أهل السنة والجماعة فيما نُقل إلينا من سِيَرِهم وأخبارهم وأحوالهم أُمةً واحدة تجمعهم السُّنة وإنْ نَأَتْ دِيَارهم وتباعَدَت أقطارهم ، يَحنو بعضهم على بعض ويحب بعضهم بعضًا وإنُ لم يتلاقوا، حتى قال سفيان الثوري - رحمه الله تعالى - : (إذا بلغك عن رجل في المشرق صاحب سُنة وآخر بالمغرب فابْعَثْ إليهما بالسلام وادْعُ لهما ، ما أقلَّ أهل السنة والجماعة !) ، ويقول أيّوب السختياني - رحمه الله تعالى - أيضاً : (إني أُخبَر بموت الرجل من أهل السنة وكأنّي أفقد بعض أعضائي !).

- أمّا اليوم فقد كَثُرَ المنتسبون إلى السُّنة وكَثُر اللّابِسون لِلِبَاس أهل السنة حتى لم يَعُدْ تمييز أهل السنة الحقيقيين من غيرهم بالأمر السهل الهيّن ،

- وهؤلاء الذين تلبّسوا لباس السُّنة وتظاهَروا بالتمسك بها لم يفعلوا ذلك إلّا لأجل القضاء على وحدة أهل السنة والجماعة وتفريق صفوفهم وضربِ بعضهم ببعض حتى تعلو راية البدعة وتسود جيوشها ، ولكن يمكرون ويمكر اللهُ والله خير الماكرين ، فأهل السنة مهما اندس بينهم مُندَس، ومهما تزيَّا بزيِّهم ماكر ، فإنّ الله سوف يهتك سِتْره ويفضح أمْره ، فما أسرَّ عبدٌ سريرةً إلا أخرجها اللهُ - سبحانه وتعالى - على فلتات لسانه وقَسَمات وجهه " اهـ .

• انظر : (الرد العلمي على منكري التصنيف) (ص - ٣) .
7/5/17, 9:50 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: لاحظوا هذه الدرة:

- أمّا اليوم فقد كَثُرَ المنتسبون إلى السُّنة وكَثُر اللّابِسون لِلِبَاس أهل السنة حتى لم يَعُدْ تمييز أهل السنة الحقيقيين من غيرهم بالأمر السهل الهيّن ..!؟

رحم الله الشيخ العالم بن برجس
7/5/17, 10:02 PM - ‪+234 813 762 7053‬: *Muhadara!!!*


Mai Taken: *Riban Aure*

Daga Bakin: *Sheik Ahmad Tijjani Yusuf*

- Yin Aure domin Allah.

- Allah ya yi Alkawary zai taimaki duk Wanda zaiyi aure domin Sa.

Ayi Sauraro lafiya
7/5/17, 10:03 PM - ‪+234 813 762 7053‬: <Media omitted>
7/5/17, 10:18 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: قـَالَ العَلّامَـة رَبِــيعْ المَدْخَـلِي -حـَفِظَهُ الله-:

مـن حـقوق المـرأة عـلى الرجـل :

● أن يدفع لها مهراً للزواج بها.
● النفقة عليها في حدود المعروف.
● أن يُؤَمن لها الملبس والسكن.
● وأن يعاشرها بالمعروف.

🔻وهذا له تفاصيل منها ان يتحبب إليها ويناديها بأحب الأسماء إليها وأن يحترم حديثها، ويجمعها حسن الأخلاق معها.

☜ وإني مع إيماني بفضل الرَّجــل على المــرأة، فإني أحترم المرأة سواء كانت أُمًّا أم بنتا أم زوجة ام أختا أو أي قريبة من القريبات.

❒ وأرى أنَّ على المسلمين أن يحترموها وان يكرموها وان يستوصوا بها خـيرا كما أوصاهـم بذلك رسول الله وعلمهم حقوقها التي سلبتها الجاهليات فاستعادها لها. 》

📚المصدر
[«الحقوق والواجبات على الرجال والنساء» صـ (٨)].
7/5/17, 11:26 PM - ‪+234 814 340 5820‬: *📘JAGORAN MATAFIYA📘*


( fitowa ta ashirin da tara )

Wallafar : Sheik Dr. Abdullahi sale Pakistan kano

( Ladabi Na Ashirin Da Shida )

Matafiyi Ya Taimaka Wa Mai Rauni

Matafiyi ya rika taimaka wa mai karamin karfi cikin abokan tafiyarsa, da dukiyarsa da alfarmarsa. An karbo daga Abi Sa'id Allah ya kara masa yarda ya ce: "Lallai mun kasance tare da Manzon Allah tsira da amincin Allah Su tabbata a gare shi a halin tafiya, sai ya ce: " Duk Wanda ya kasance akwai ragowar abin hawa tare da shi ya bawa Wanda ba shi da abin hawa, Wanda ya kasance akwai ragowar guzuri a wajensa ya dawo da shi ga Wanda ba shi da guzuri." Yai ta ambatar nau'o'in dukiya har muka ga cewa ba mu da hakki cikin ragowar dukiyarmu." Muslim ne ya ruwaito shi.

Wannan yana nuna tausayawar Manzon Allah tsira da amincin Allah Su tabbata a gare shi da kwadayinsa a bisa nagartar al'umma, domin Musulmi Su yi koyi da shi gaba daya.

Muhadu a fitowa ta gaba ...............

*DAGA*
*ABDULLAHI*
*NAGEGIME*
7/5/17, 11:54 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: 👆🏼👆🏼⏯👆🏼👆🏼


*فلأن يفيدك أخوك فائدة علمية خيرٌ من الدنيا وما فيها*

*🎙 الشيخ محمد بن هادي المدخلي حفظه الله*


🌴🍃🌴🍃🌴🍃🌴🍃🌴🍃
7/5/17, 11:54 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: <Media omitted>
7/6/17, 3:08 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: *☀ حديث الصباح ☀*

_🌹 فَاتَّبِعُونِي يُحْبِبْكُمُ اللهُ 🌹_
_(ما زالت أمامك فرصة)_

قَالَ رَسُولُ اللهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَ آلِهِ وَ صَحْبِهِ وَسَلَّمَ:

*{مَنْ صَامَ رَمَضَانَ ثُمَّ أَتْبَعَهُ سِتًّآ مِنْ شَوَّالٍ كَانَ كَصِيَامِ الدَّهْرِ}.*

رواه مسلم.

*📝ملاحظة: حث العلماء على مضاعفة الأجر بالجمع بين نية صوم ست من شوال والأيام البيض و يومي الخميس و الأثنين.*

______________________

*​​​​تابعونا على facebook​​​​*

https://goo.gl/YidV00

http://ow.ly/Zjpjc
7/6/17
, 3:24 AM - ‪+967 701 464 124‬: *​📊 كلمة قيمة↓ ↓للشيخ الفاضل📊​*

*​🌫◻ علي بن أحمد الرازحي-◻🌫​*
*➖ حفظه الله تعالى➖​*

*🎙ألقيت في دار الحديث بمعبر📚🕌*

*​🗓 ليلة 27 من شهر رمضان / 1438هـ​*

*​​​​🎞💻لسماع الفيديو الصوتي من قناة ورثة الأنبياء السلفية على اليوتيوب📥​​​​*
https://youtu.be/ksk76qQff4c

*​🕰-مدة الكلمة 30 : 14 دقيقة↓🕰*

*🔰💽🔰➖ ➖ ➖ 🔰💽🔰*
7/6/17, 3:28 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: الضحى ☀
غنيمة باردة .. ☁
ترضي ربك ،، وتسعد قلبك ،، وتقيك السوء ،،
وتكافئ بها 360 مفصل من جسدك بالصدقة عنه 🌼
7/6/17, 3:37 AM - ‪+967 701 464 124‬: <Media omitted>
7/6/17, 4:06 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: *هل صَلَّيتَ اليومَ عَلَى الحبيب المصطفى؟*

*أكثر من الصلاة عليهِ تكفى همك.. ويغفر ذنبك*

*ﷺ*
7/6/17, 4:40 AM - ‪+234 816 788 0132‬: LADO yana zaune, a kusa da Abokinsa TANKO. . Sai LADO yace:- Kai duniya ana abubuwan mamaki. . Sai TANKO yace:- Me kuma ya faru ? . Sai LADO yace:- Wai ina zaune,kusa da wata kwata, saiga wata Mata mai ciki tazo zata tsallaka. Sai naji dan cikin nata nacewa:- Ina kwana Baba !. . Sai Matar nan ta lura, sai tace mun, kana kamada Babansa shiyasa ya gaidakai.... Sai shima TANKO yace:- Hmmm yo wannan har abun mamaki ne ? . Nida akayima abunda na kusa zaucewa. . Sai LADO yace:- Wane abune ? . Sai TANKO yace:- Wai tundaga Kaduna direbanmotar mu ya rasu, amma bamu saniba, sai da mukazo Kano. . Munje gidan mai, anan aka tambayeshi na nawa za'azuba? Sai aka ga ashema Direban ya rasu, harma yasandare! .sai LADO. Yace wallahi karyane dan ubanka😄😄😄 dnt laugh alone share to ur frnds.
7/6/17, 4:40 AM - ‪+234 816 788 0132‬: MUSHA DARIYA😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂ALKALANCI😎😎😎😎😎😎😎😎😎😎😎Bafulatani da Babarbare sukayi fada a wani kauye .A'adar garin ce duk wadanda sukayi fada ,gaban sarki ake kaisu don hukunci.da aka kaisu sai sarki yace musu kowa yaje ya sayo abubuwa uku ya kawo .shi bafulatani sai ya sayo kananan lemo tanjirin ya kawo.sarki yace arike shi a tura masa su a duburarsa.yana ihu amma sai da aka turamasa su duka.bayan angama,sai akaga kuma bafulatani ya kece da dariya .Ashe ya hango babarbare ne yana dauke da kayan kankana har guda biyar.😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
7/6/17, 4:40 AM - ‪+234 816 788 0132‬: 🍧🍧 KITCHEN PROFESSIONAL 🍝 🍹 🍛

🌶🌶🌶 KUNUN COUSCOUS🌶🌶🌶

Ingredients
* couscous
*madara
*sugar
*inibi (grapes)
*flavour
*kwakwa

Method

Xaki dama madara ta gari da ruwa da suga ki daura akan wuta idan ya tafasa saiki wata couscous , idan yayi sai ki juye a bowl kiyi greating kwakwa kisa sai ki kawo inibi ki kisa 😋😋😋😋😋😋
🍩🍧🍹kitchen professional 🍛 🍩 🍧 🍹

🍩🍧🍹KITCHEN PROFESSIONAL 🍝 🍛 🍮

🌶🌶🌶 Kunun madara🌶🌶🌶

Ingredients
* madara
*couscous na kunu
*flavour
*citta da kanunfari
*sugar
*flour

Method

Xaki sami madaran ki ta gari sai ki sa mata ruwa dai dai yanda kike so sai ki dama ki
tace ki xuba a pot ki daura kan wuta sai ki kawo couscous naki kisa (idan kina so xaki iya dafa couscous din daban) sai zuba idan ya tafaso sai ki kawo flour(dama kin dama ta agefe) sai ki sa dai dai kaurin da kike so.
saiki sauke kisa flavour dasu Citta da kaninfari ki (dama kin daka kin xuba ruwa sai ki tace ) sai sugar 2 ur taste😋😋😋😋😋

🍧KITCHEN PROFESSIONAL 🍝 🍹

🌶🌶🌶KUNUN SHINKAFA ( sharba)🌶🌶🌶

ingredients

🍒shankafa Gwangwani hudu
🍒Yoghurt guda 1
🍒 Flavour Vanilla/ 🍒Pineapple
🍒 Sugar
🍒citta da kanunfari

Method::::

🍒 A wanke shinkafa a jika ta kwana
🍒A nika a tace
🍒 A dora a wuta a cigaba da juyawa
🍒 A zuba yoghurt da flavour a saka sugar .

By ummu Amal 0813 797 0257
from

🍛🍹KITCHEN PROFESSIONAL 🍹 🍹

🌶🌶🌶KUNUN AYA 🌶🌶🌶
Ingredients

🍒Aya
🍒 ginger
🍒flavour(vanilla)
🍒sugar
🍒kanumfari
🍒dabino
🍒milk(optional)
🍒coconut


METHOD:::::

Ki jika aya, ki barshi ya kwana (overnight) in d morning wash d aya n add ginger, dabino n kanumfari (cloves) blend add cold water n sieve ,add suger n flavor (vanilla)2 ur taste
serve chilled.😋😋😋

METHOD 2:::::
Ingredients

🍒Rice (na tuwo)
🍒Aya
🍒sugar
🍒ginger
🍒cloves
🍒flavour

Ki jika aya n rice in separate bowls , ki barshi ya kwana (overnight) in d morning wash d aya n d rice add ginger n cloves blend add cold water n sieve ,add suger n flavor (vanilla)2 ur taste
serve chilled.😋😋😋

NOTE
kiyi kokari ko sami ruwan sanyi sosai kiyi amfani dashi wajen tatan ki

Ummy Usman 😘

🍹 🍹 KITCHEN PROFESSIONAL 🍝 🍛 🍮

🍧KITCHEN PROFESSIONAL 🍹 🍹

🌶🌶🌶Kunun tsamiya🌶🌶🌶

Ingredients


🍒 Garin kunu
🍒 Tsamiya
🍒Sugar
🍒 Barkono
🍒 Kayan kanshi(citta da kanunfari )

METHOD::::

Ki sami gero a sirfa miki sannan a bakace a fitar da dusar. Ki wanke shi sosai ki kuma rege domin gero baya rasa tsakuwa. Sai ki baza shi akan tabarma ya bushe. Idan bushe sai ki zuba barkono da kayan kanshi sannan ki kai a nika. Ki tankade nikan da rariya mai laushi. Ki jika tsamiya,idan ta jiku sai ki dibi garin da xai miki kisa a bowl ko cup sai ki tace ki zuba tsamiyar a cikin garin kunun ki kwaba amma ba da kauri ba. Idan kina so kuma kina iya yin gaya, ki zuba ruwa da sugar cikin garin kunu ki kwaba da kauri. Ki dora ruwa iya yadda kike so kiyi kunu, idan ya tafaso sai ki saka gayan,ki rufe tukunyar har zuwa 8 -10mins don gayan ya dahu. Idan kin tabbatar gayan ya dahu sai ki kawo tafasashshen ruwan ki ringa zubawa a cikin garin kunun da kika kwaba, sannan ki juya. Idan ya huce sai ki sa sugar 2 ur taste😋😋😋

Ummy Usman 😘

🍧 KITCHEN PROFESSIONAL 🍹

🍧🍹Kitchen professional 🍛 🍧
🌶🌶🌶KUNUN GYADA🌶🌶🌶

Ingredients

🍒G/nut
🍒Shinkafa or couscous na kunu
🍒 Flour
🍒 Lemon tsami
🍒 Sugar
🍒citta da kanunfari

Method : : : : :

Ki jika gyada ta jiku sannan ki wanke ki cire wannan jan bayan ko ki sami ruwan dubi ki jika dashi (yana saurin fitar da jan bayan ta)

sannan ki nika ki tace ta. Sai ki zuba wannan tataccen ruwan a kan wuta ki zuba danyar shinkafa, amma idan kina sauri za ki iya zuba boiled rice ko ki kawo couscous na kunu ki xuba, ki ringa juyawa akai-akai saboda ruwan gyadar zai ringa kumfa yana bori. Idan da danyar shinkafa ne sai ki bari har sai shinkafar ta dahu, amma idan da dafafffiyar shinkafa ce sai ki bari har sai kin ji babu gafin gyadar . Ki dama flour ko nikakken dan yen shinkafa ki daure kunun da ita, ki ringa zuba a hankali har sai kin ga kaurin ya yi miki. Sai ki sauke ki matsa lemon tsami da kayan qamshi (dama kin daka kin jika su sai ki tare ruwan kisa) idan ya dan huce, sannan ki zuba sugar 2 ur taste😋😋😋😋

Ummy Usman $ Ummy Amal
🍧 🍹 KITCHEN PROFESSIONAL 🍝 🍛 🍹

🍧🍛🍹KITCHEN PROFESSIONAL 🍹 🍹

🌶🌶🌶KUNUN AYA 🌶🌶🌶
Ingredients

🍒Aya
🍒 ginger
🍒flavour(vanilla)
🍒sugar
🍒kanumfari
🍒dabino
🍒milk(optional)
🍒coconut


METHOD:::::

Ki jika aya, ki barshi ya kwana (overnight) in d morning wash d aya n add ginger, dabino n kanumfari (cloves) blend add cold water n sieve ,add suger n flavor (vanilla)2 ur taste
serve chilled.😋😋😋

METHOD 2:::::
Ingredients

🍒Rice (na tuwo)
🍒Aya
🍒sugar
🍒ginger
🍒cloves
🍒flavour

Ki jika aya n rice in separate bowls , ki barshi ya kwana (overnight) in d morning wash d aya n d rice add ginger n cloves blend add cold water n sieve ,add suger n flavor (vanilla)2 ur taste
serve chilled.😋😋😋

METHOD 3::::

🍒Aya
🍒sugar
🍒ginger
🍒cloves
🍒flavour
🍒colour

zaki gyara ayar ki ki wanke ta ki cire tsakuwar ciki sanna ki shanya ya bushe sai ki xuba su ginger da cloves akai miki engine nika a nika sai ki ajiye kamar yanda ake nikan garin kunun tsamiya) add cold water ki barshi lyk 30mins den sieve ,add suger , milk ,colour n flavor (vanilla)2 ur taste
serve chilled.😋😋😋

NOTE
kiyi kokari ko sami ruwan sanyi sosai kiyi amfani dashi wajen tatan ki

Ummy Usman 😘

🍹 🍹 KITCHEN PROFESSIONAL 🍝 🍛 🍮

🍧🍧KITCHEN PROFESSIONALS 1 n 2 🍧 🍧

🌶🌶🌶 KUNUN KWAKWA🌶🌶🌶

Ingredients.
🍒Kwakwa
🍒Danyan shinkafa na tuwo
🍒Sugar
🍒Citta
🍒blender


Method : : : :
🍒Da farko xaki wanke danyar shinkafa kamar yadda ake wanke gero, sai ta sanya mata citta kanumfari, sannan a markada ta. Bayan haka, ta tace ta kamar dai yadda ake na kamu.

🍒Bayan kin gyara ta kwanta, sai ki dauko kwakwa, sannan ta kankare bayanta har sai tayi fari tas, sannan ki yanka kanana yadda za ta iya nika ko ki goge ta sai ki xuba a blender ki markada Idan ta yi laushi saiki samu tukunya ki tace a ciki.
🍒Idan ta kawo fatasa, sai ta dama kullin danyen shinkafa nan daidai misali, sannan ki zuba, daga nan ki ci gaba da gaurayawa har sai ya yi kauri, sannan ki sauke. Idan ya dan huce sai ta zuba madarar gari ko peak milk da sugar 2 ur taste 😋 😋 😋.

Ummy Usman 😘
Ummy Amal $ Ummy haifa

🍧 🍧 KITCHEN PROFESSIONALS 1 n 2 🍧 🍧

😘: 🍧🍧KITCHEN PROFESSIONALS 1 n 2 🍧 🍧

🌶🌶KUNUN ACCA🌶🌶
🍒madara ko yoghurt
🍒Acca
🍒zuma ko sugar
🍒flavour
🍒citta da kanunfari
Method : : :

Ki fara gyara Acca ki dan fitar da tsakuwa da ke ciki idan kin gama set aside.
🍒 daura tukunya kan wuta ki xuba ruwa idan ya tafasa ki bude ki xuba Acca ki aciki sai ki rufe
🍒dauko citta da kanunfari ki daka sai ki jika ki tace ruwan set aside.
🍒 Idan Acca ki tayi laushi ma ana tayi dahu sosai sai ki sauke ki xuba xuma ko sugar dasu ruwan citta ki flavour sai ki xuma milk ko yoghurt😋😋😋😋😋
Ummy Usman
$
Ummy Amal
$
Ummy haifa

🍧 🍧 KITCHEN PROFESSIONALS 1 n 2 🍧 🍧

🍧🍧KITCHEN PROFESSIONALS 1 n 2 🍧 🍧

🌶🌶KUNUN DANYAR RICE🌶🌶

Ingredients
🍒 Rice
🍒lemon tsami
🍒Flavour
🍒citta da kanunfari
🍒flavour
🍒 sugar
🍒 madara

METHOD::::

ki sami danyen rice naki sai ki jika (shinkafa tuwo) kamar 1hr sai ki sa a blender ki nika den saiki sami lemon tsami ki matse set aside ....idan kin nika kamar 1 cup sai ki xuba ruwa lyk 2_3 cups akai, sai ki tace da siever. Xuba a pot ki daura kan wuta kina juyawa a hankali don kar yayi guda je. Bayan yayi kauri saiki sauke dauko lemon juice ki xuba ki juya sannan ki xuba ruwan citta (dama kin daka kin xuba ruwa kin tace ) kisa flavour (optional ) saiki juya ..idan xaki sha sai ki xuba milk da sugar 2 ur taste 😋 😋 😋

Ummy Usman 😘

🍧 🍧 KITCHEN PROFESSIONALS 1 n 2

: 🍧🍧KITCHEN PROFESSIONALS 1 n 2 🍧 🍧

🌶🌶KUNUN MARDAM🌶🌶

Ingredients
🍒Danyan gyada
🍒sugar
🍒 ginger
🍒 cloves
🍒 Danyan shinkafa
🍒yoghurt

METHOD : : : : :

🍒 first jika rice naki n gyada in a separate bowl lyk 1hr.
🍒ki wanke Danyan gyada bayan ta jiku ki cire Jan bayan (idan kina so Jan ya fita da wuri ki xuba mata ruwan dumi) ki markada a blender
🍒markada shinkafa itama tace da siever mai laushi
🍒 matse lemon tsami a cup set aside
🍒Samoa pot daura kan wuta ki xuba rice n gyadar ki aciki
🍒kiyi ta juyawa dan kada yayi gudaje aciki har yayi kaurin da kike so sai ki sauke kasa abarshi ya dan huce
🍒xuba lemon tsami da ruwan citta da kanunfari ki (da kika daka ki kika jika kika tace) ki xuba ki juya
🍒saiki xuba yoghurt da sugar 2 ur taste😋😋😋😋

Ummy Usman

Ummy haifa

Ummy haifa
🍧 🍧 KITCHEN PROFESSIONALS 1 n 2 🍧 🍧

🍧🍧KITCHEN PROFESSIONALS 1 N 2🍧🍧

🌶🌶 kUNUN GYADA WITH RICE no.2🌶🌶

Ingredients:::
🍒1 cup Roasted groundnuts with red skin
🍒½ cup Rice (Tuwo white rice)
🍒¼ Tsamiya (Tamarind) or 2 lemon/lime
🍒 Sugar to taste

Directions:::
🍒In a small bowl, Soak the rice in warm water for about 30 minutes. Set this aside
🍒In a different bowl, soak the tsamiya for about 30 minutes also in warm water. Set this aside.
🍒Peel the skin off from the roasted groundnuts. In pour the groundnuts into a blender, add just a little water and blend till you get a smooth paste. Add water to the paste and sieve the liquid into a medium sized pot.
🍒Cook the groundnut milk and rice on medium heat. You have to watch it closely to prevent it from spilling. Keep stirring from time to time to avoid lumps.
🍒 When the rice softens, it's ready. Add the Tsamiya or Lemon/lime juice and Sugar to ur taste. Serve.😋😋


VIA
ADMINS

🍒🌶Bamu hana a tura wa yan uwa ko group ba amma kada a can za wani abu a rubutun✍🏼✍🏼✍🏼 da mukayi ba ko ta canja suna, don Allah ! don Allah !!don Allah!!!
idan kuma kikayi bamu yafe ba🍒🌶

🍧🍧KITCHEN PROFESSIONALS 1 N 2🍧
7/6/17, 4:40 AM - ‪+234 816 788 0132‬: 🍔 GIRKI ADON UWARGIDA 🍔

🌰🌰🌰🌰🌰🌰🌰🌰🌰🌰


🍣MEAT PEPPER🍣


KAYAN HADI:

🍣NAMA
🍑 ALBASA
🍳 GISHIRI DA MAGGI
🌶 TATTASAI DA TARUGU
🌿CURRY
🍢CITTA
🍯MANGYADA


🍣🍣🍣🍣🍣🍣🍣🍣🍣🍣

Ki wanke naman ki Dora tukunya awuta ki zuba naman ki yanka albasa ciki kisa gishiri da maggi kizuba ruwa ki rufe, ki jajjaga tattasai tarugu albasa da citta, saiki sauke nama inya nuna kizuba mai a kwanon suya kisoya naman basai ya soyu sosai ba ki tsame shi cikin manda kika soya, saiki rage ban kizuba jajjagenki kisoya saiki zuba soyayyen naman ki cikin suya jajjage, saiki juya shi kisa maggi gishiri kiyita juyashi har kayan miyan su soyu shikenan an gama aci lyf.

🍣🍣🍣🍣🍣🍣🍣🍣🍣🍣

ADMIN

HAUWAU YUSUF KANGIWA

07034321339
7/6/17, 4:41 AM - ‪+234 816 788 0132‬: SINASIR KO WAINA
Duk hadi daya ne Rabin mudo/rabin kwano
1-Farar shinkafa ta tuwo
2-yeast 2 tblspn
3-sugar 1cups nd 1/2
4-Baking powder
5-Oil ,salt to taste
6-Onion /dawaki shinkf
Zaki jika shinkafarki tun ana gobe zakiyi masa, idan antashi kai miki markade zaki yanka albasa a ciki sosai sai ki dafa dawakinki 1 na shinkafa idan ta dafu tasha iska saiki zuba a cikin wadda kikasa albasar saiki sa yeast ki juya sosai saiki bada markade kafin a kawo zakiga ya fara tashi sai zaki zuba baking powder sai suya ko masa/waina ko sinasir wasu sunasa nono amma dai ki gwada wannan yar Uwa 🍓🥝🍔
MULEKA🍇🍰KITCHEN🥝🍱😘
7/6/17, 5:17 AM - ‪+234 813 762 7053‬: <Media omitted>
7/6/17, 5:24 AM - ‪+234 813 762 7053‬: Dubi fassara wasu baitukan waqa da Abdullahi bin Fodio yayiwa Sahihul Bukhariy :----

👉🏻 Littafin bukhari bayan Al'qurni shine yafi kowane littafi

👉🏻 Kowane littafi yana kafa hujjane da hadisan cikin sa

👉🏻 Littafine na hadisan Annabi (saw), domin a kare jingina karya ga Annabi (saw)
. .. ... .... .....Sirajul Qariy

Allah yajikan Abdullahin Gwandu

Umar Usman Umar
Zauren Hadithin Nabawiy
7/6/17, 5:24 AM - ‪+234 813 762 7053‬: Assalamu alaikum

Amsoshin tambayoyin da suka gabata :---

Yaya ramuwar salla zai kasance ga :---

1- Macen da jinin al'ada yazowa bayan rana ta fadi da gwargwadon ace mutum ya sallaci raka'a guda ?

Ans :- Idan ta samu tsarki sai tarama salatul Magrib dinnan.

2 - Macen da tasamu tsarkin jininta kafin rana ta fito da gwargwadon ace mutum ya sallaci raka'a guda ?

Ans :- Idan tayi wanka zata sallaci salatus Subhi ne kurum a bisa zance da yafi inganci.

3 - Macen da tasamu tsarki kafin rana tayi zawali da gwargwadon raka guda ?

Ans :- Idan tayi wanka sai tayi sallatus Subh

4 - Macen da tasamu tsarki kafin rana ta fadi da gwargwadon ace mutum ya sallaci raka'a guda ?

Ans :- Idan tayi wanka sai tayi salatul Asr

5 - Macen da tasamu tsarki kafin lokacin la'asar ya fita, idan zata rama sallar La'asar zata hada da Azzuhr? Haka a lokacin Isha'i zata hada da Magrib?

Ans :-
a- Zatayi salatul Asr ne kawai.

b- Zatayi salatul Isha ne kawai.

Wadannan sune zantuttukan da sukafi inganci ".... Shykh Salihul Uthaimin . . .

Umar Usman Umar
Zauren As-habul Hadith!
7/6/17, 8:36 AM - ‪+254 723 981815‬: *The Righteous Beggar*

The following incident took place in Dhaka which is the capital city of Bangladesh.

There was a beggar in the city who used to beg beside a Masjid on Fridays after Jumah prayer. Begging was permissible for him due to his adverse condition. Though he was a beggar, he would pay attention to the sermons that were delivered during the Khutbah. One such sermons was about the importance of earning halal income. He learnt that supplications (dua) will not be accepted from those people whose income are from forbidden sources. He immediately decided to accept money from only those individuals that he knew had halal income. His daily earnings decreased as a result but he was committed to his decision.

Then came a day when the beggar died. Eventhough he lived as a beggar, his funeral was like that of a king. Many dignitaries of the area attended his funeral because they knew of that great sacrifice he used to make daily in order to keep up with the commandment of Almighty Allah.

Dear readers, we too should sincerely adopt the commandments of Allah in our lives regardless of our social status. In this way, Allah will elevate us in this world and in the hereafter.
7/6/17, 8:52 AM - ‪+965 9698 7393‬: 🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘
📡 *Daily Lecturers*
🔘 *Having Difficulty in Getting Married*
🎤 *Mufti Ismail Menk*
📀 *Global Islamic Awareness*
👉 *Join and share with others*
https://goo.gl/8BBu7W
👇🏿➖➖➖➖➖➖➖➖👇🏿
7/6/17, 8:57 AM - ‪+965 9698 7393‬: <Media omitted>
7/6/17, 9:15 AM - ‪+965 9698 7393‬: 🌹🇸 🇺 🇳 🇳 🇦 🇭

*Revival of Sunnah - #01*

*The Sunnah of Tahleel*

Allah's Messenger (ﷺ) said, «Whoever says: "La ilaha illal-lah wahdahu la sharika lahu, lahu-l-mulk wa lahul- hamd wa huwa 'ala kulli shai'in qadir" one hundred times will get the same reward as given for manumitting ten slaves; and one hundred good deeds will be written in his accounts, and one hundred sins will be deducted from his accounts, and it (his saying) will be a shield for him from Satan on that day till night, and nobody will be able to do a better deed except the one who does more than he.»
(Bukhair and Muslim)

This is a great Sunnah with unimaginable reward. The prophet (ﷺ) looked into his own words and the words of the other prophets and found that 'Tahleel' was the best of their speech. The prophet (ﷺ) said: «And the best of what I and the Prophets before me have said is:
"La Ilaha Illallah, Wahdahu La Sharika Lahu, Lahul-Mulku Wa Lahul-Hamdu, Wa Huwa Ala Kulli Shai'in Qadir",
Translation: "None has the right to be worshipped but Allah alone, without partner, to Him belongs all that exists, and to Him belongs the Praise, and He is powerful over all things" »
(Al-Tirmithi).

This Sunnah only takes about 10 minutes everday, you can say it while your are on a bus, driving or even doing daily routine chores.
Click to Join this Group
https://goo.gl/8BBu7W
*Global IslamicAwareness*
7/6/17, 9:47 AM - ‪+90 538 863 6880‬: تفسير السعدي للقرآن الكريم كاملا
*بلمسة واحدة على كل سورة*

*انشره بارك الله فيك*
*فالكثير يتمنى أن يحصل عليه*

http://t.co/6Z7h7SkkQo
7/6/17
, 11:34 AM - ‪+965 9698 7393‬: *Join our Global Arabic Learning Group 05 if you are not yet Joined*

*From today we started our Classes from Beginning*
Daily classes on
*1. Arabic Learning for beginners*
*2. Learn Arabic Tajweed*
*3. Learn Quran with Tajweed*
*4. Quran Memorizing*

🚫 No need to join If you are a member of any Global Arabic Learning group

*❌ Postings or chatting or discussion by members not allowed in this group*

*🚫If anyone post anything will be removed immediately🚫*

https://chat.whatsapp.com/43iQVl09HqUB6EGCrafUtE
7/6/17
, 12:46 PM - ‪+966 59 142 8858‬: 🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹

‏⁧ ابن عثيمين:


‏إذاانتظر الإنسان الفرج أثيب على ذلك لأن انتظار الفرج حُسن ظنٍ بالله، وحسن الظن بالله عمل صالح يثاب عليه الإنسان.


نور على الدرب176/12

🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹
خدمة من هنا نبدأ:
00966596790305
7/6/17, 12:46 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/6/17, 12:46 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/6/17, 1:57 PM - ‪+234 806 806 1698‬: Allaah did not send His revelations to Facebook, Twitter, CNN, Al- Jazeera, FoxNews or BBC. Want to LEARN about Islaam ???

GO TO THE CORRECT SOURCES: QUR'AN & HADEETH.
7/6/17, 6:28 PM - ‪+234 816 788 0132‬: ```DUNIYA KENAN!!!```
_*Wata rana kaga budurwa da d'anta, Matar aure Babu, Talaka yana Sadaka, Mai kud'i na Sata, MawaQi ya fad'i gaskiya, Malami yayi Qarya, Masoyinka ya cuceka, MaQiyinka ya taimake ka, haka Wanda baka Sani ba yaso ka d'an uwanka yaQika, Mai lafiya ya Mutu, Marar lafiya ya rayu, dan haka Karka damu da yabon Mutane kai dai ka nemi yardan Allah domin d'an Adam ba'a iya Masa*_

*Allah yasa Mudache* morning
7/6/17, 6:28 PM - ‪+234 816 788 0132‬: SADAKATUL JARIYA ( KA ZUBA A DUNIYA KA DIBA A LAHIRA ).

Gidan marayu na Tudun Maliki suna bukatar taimako dan yawancin yaran ko tufafin sawa basu da shi haka suke zaune tsirara.Idan da hali a taimakesu da duk abin da ya sauwaqa. Da Allah idan ka karanta ka yi qoqarin turawa ko za a samu masu samun ladan.
7/6/17, 7:03 PM - ‪+254 723 981815‬: *My Sins Haunt Me*

You might say: "I committed many sins, and I have repented, but my sins pursue me and I am haunted by what I have done. My memories disturb my sleep and do not let me have any rest. How can I free myself?"

 

My advice to you is that these feelings are evidence of your sincere repentance. This is essentially remorse, and remorse is repentance. But you can look at your past with hope: the hope that Allaah will forgive you. Do not despair of the mercy of Allaah, for He says (interpretation of the meaning): *"And who despairs of the Mercy of his Lord except those who are astray?"* [al-Hijr 15:56]

 

Ibn Mas'ood (may Allaah be pleased with him) said: "The gravest of major sins are to associate partners with Allaah, to feel secure against the plan of Allaah and to despair of the mercy of Allaah. (Reported by 'Abd al-Razzaaq and classed as saheeh by al-Haythami and Ibn Katheer).

 

In the process of moving towards Allaah, the believer is always motivated by both fear of Allaah and hope of His mercy. One or other of them may prevail at times of need. If he sins, the fear of Allaah overwhelms him, and so he repents. When he repents, the hope of Allaah's mercy fills his heart and he seeks the forgiveness of Allaah.
7/6/17, 7:05 PM - ‪+234 805 097 7915‬: Assalaamu Alaikum. If you have not yet fasted the recommended sitta Shawwal, then this is a golden opportunity to have a 3 in 1 reward.
You can start on Thursday and complete by Tuesday. Within these days, we have Monday and Thursday , and we also have the white days, that is, 13,14 and 15.
So fast if you can, if u can't, then remind others.
7/6/17, 7:15 PM - ‪+965 9698 7393‬: 〰〰🍃🌺🌺🌺🍃〰〰
📡 *Seerah of Prophet Muhammad*
peace be upon him
📖 *The Early Emigration to Madina*
🎞 *Episode 26*
🕒 *Part 1 of 7*
🎤 *By: Ustad Yasir Qadhi*
📀 *Global Islamic Awareness*
👉 https://goo.gl/8BBu7W
*Please share with others*
👇🏿➖➖➖➖➖➖👇🏿
7/6/17, 7:16 PM - ‪+965 9698 7393‬: <Media omitted>
7/6/17, 7:20 PM - ‪+234 803 097 7205‬: عليكم السلام
7/6/17, 7:38 PM - ‪+966 59 142 8858‬: 🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹

‏⁧ 🔺قال ابن حبان رحمه الله :

‏العاقل لا يطولُ أملُه ؛
لأنَّ مَن قوِيَ أمله ضعُف عمله ،
ومن أتاه أجلُه لم ينفعه أملُه ! .

‏📔 روضة العقلاء (٤٤)

🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹
خدمة من هنا نبدأ:
00966596790305
7/6/17, 7:38 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/6/17, 7:38 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/6/17, 7:56 PM - ‪+254 723 981815‬: <Media omitted>
7/6/17, 7:57 PM - ‪+254 723 981815‬: *Q&A : About Tabligh Jamah*
7/6/17, 8:29 PM - ‪+234 805 097 7915‬: 🌹غــــــــــــــــــــدا🌹ً جمعه 🌹
💐💐💐💐💐💐💐
🐾🌱🐾🌱🐾
أسِألَ الَلَهّ في ليله الجمعه المباركه الَذِيِ لَيِسِ لَقُضائهّ دٍافُعٌ وٌلَا لَعٌطِائهّ مًانِعٌ وٌلَاتٌخِفُى عٌلَيِهّ الَطِلَائعٌ وٌلَاتٌضيِعٌ عٌنِدٍهّ الَوٌدٍائع
ٌ
وٌهّوٌ لَلَدٍعٌوٌاتٌ سِامًعٌ🐾🌱 وٌلَلَکْربًاتٌ دٍافُعٌ وٌلَلَدٍرجّاتٌ رافُعٌ أنِ يِجّعٌلَ لنا ولَکْمً مًنِ کْلَ هّمً فُرجّا 🐾🌱وٌمًنِ کْلَ ضيِقُ مًخِرجّا وٌأنِ يِبًدٍلَ حًزٍنِنا فُرحًا وٌ عٌسِرناً يِسِرا وٌيِجّعٌلَناً مًنِ الَسِعٌدٍاء فُيِ الَدٍنِيِا وٌالَآخِرهّ🌱🐾🌱🐾
آمين الَلَهّمً أمًيِنِ 🌱🐾🐾🌱
❤..طِابً مساكم بًذِکْر الَلَه..❤
💐وجمعتكم مباركة مقدمابإذن الله🌹ّ
7/6/17, 8:53 PM - ‪+234 803 409 7744‬ left
7/6/17, 9:18 PM - ‪+234 810 881 2220‬: WAJE BIYAR (5) DA DAN ADAM KE AMFANA DA
AYATUL KURSIYYU
1. Karanta kafa daya (1) kafin fita daga gida, Allah
Zai aiko Mala'iku dubu saba'in (70,000) su tsare
ka/ki har sai ka/ki koma gida
2. Karanta kafa daya (1) kafin shiga gida, talauci bazai shigan maka/ki gida ba
3. Karanta kafa daya (1) bayan alwalla, darajar ka/
ki zata daga sau saba'in (70) a wajen Allah
4. Karanta kafa daya (1) lokacin kwanciya, Allah Zai
aiko Mala'ka daya (1) ya tsare ka/ki har lokacin
daka tashi 5. Karanta kafa daya (1) bayan kowace Sallar
farillah, mutuwa kawai zata hana ka/ki shiga
Aljannah.
Ma'ana da zaka/ki mutu a wannan lokacin
Aljannah zaka/ki kai tsaye insha Allahu Allah Ya
bamu dacewa, amin summa amin. YAWAN AMBATON ALLAH YAYIN KWANCIYAR
BACCI. Yana kara lafiyar bacci cikin nitsuwa, Bacci
cikin nitsiwa yana kara kaifin
hankali, Kaifin hankali kuma yana sanya
kyayyawan tunani, Kyayyawan tunani kuma yakan
sanya mutum yaji tsoron Allah, Tsoron Allah kuma yakan sa mutum ya kyautata ayyukan
sa, Kyawawan ayyuka kuma suna sa mutum ya
dace da Rahamar Allah. Saida
Rahamar Allah ake shiga Aljannatul firdaus. Allah
ya sa mu dace. Duk wanda yayi forwarding Allah
ka biya mishi/mata bukatun shi/ta na alkhairi. Amin
7/6/17, 9:22 PM - ‪+234 708 017 8121‬ left
7/6/17, 9:34 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: قَـالَ العَلّامَـة ابْـنُ عُثَيْـمِينْ -رَحِـمَهُ الله-

《 والإنسان ما دامت روحه في جسده فهو معرّض للفتنة،

ولهذا أوصي نفسي وإياكم أن نسأل الله دائماً الثبات على الإيمان ، وأن تخافوا ؛ لأن تحت أرجلكم مزالق ، فإذا لم يثبتكم الله -عز وجل- وقعتم في الهلاك،

واسمعوا قول الله سبحانه وتعالى لرسوله -ﷺ- أثبت الخلق ، وأقواهم إيماناً : ﴿ وَلَوْلاَ أَنْ ثَبَّتْنَاكَ لَقَدْ كِدَّتَ تَرْكَنُ إِلَيْهِمْ شَيْئاً قَلِيلاً ﴾،

فإذا كان هذا للرسول -ﷺ- فما بالنا نحن؛ ضعفاء الإيمان واليقين ، وتعترينا الشبهات والشهوات.

فنحن على خطر عظيم ، فعلينا أن نسأل الله تعالى الثبات على الحق ، وألا يُزيغ قلوبنا ، وهذا هو دعاء أولي الألباب ﴿ رَبَّنَا لاَ تُزِغْ قُلُوبُنَا بَعْدَ إِذْ هَدَيْتَنَا ﴾ . 》

🔺 [ "الشرح الممتع" ٣٨٨/٥ ]
7/6/17, 9:48 PM - ‪+234 814 340 5820‬: *WANE NE YA KARYATA HADISIN SIHIRI?*

Rubutun: Dr. Mansur Sokoto
12 Shawwal 1438H
5 ga Yuli 2017

*Bismillahir Rahmanir Rahim*

Babu shakka magabata sun yarda da Hadisin Uwar Muminai A'isha (RA) cewa, Labid bayahude ya yi ma Annabi (S) sihiri. Kuma wannan ya yi tasiri a kan sa har yana ganin kamar ya yi wani abu alhalin bai yi shi ba. Ko kuma ya ga kamar ya zo ma iyalansa alhalin bai zo masu ba. Kuma Allah ya yi masa maganin wannan daga baya, ya ba shi lafiya sannan ya nuna masa inda aka rufe sihirin.
Daga cikin malaman da suka ruwaito Hadisin daga uwar Muminai akwai:
*Imam Ahmad a Musnad* (24741, 24804, 24851, 24852 da 25851)
*Imam Al-Bukhari a Sahihinsa* (3268, 5763, 5765, 5766 da 6391)
*Imam Muslim a Sahihinsa* (5667)
*Ibnu Majah a Sunan* (3545)
*Ibnu Hibban a Sahihinsa* (6703 da 6704)
*Abu Ya'la a Musnad nasa* (4757)
*Imam Al-Baihaqi a Dala'il An-Nubuwwa* (3018).

Ban da ta hannun Nana A'isha (R) kuma Hadisin ya zo ta hanyar Sahabi *Zaid bn Arqam (R)* a cikin littafin *Musnad na Imam Ahmad* (19481) da *Sunan na Nasa'i* (7/103) dss.

Malaman nan duk da suka ruwaito shi babu wanda ya yi suka ga maruwaitansa ko abinda suka ruwaiton. Wadanda ba su ruwaito shi ba ma - kamar Imam Malik, wanda ya takaita Muwaddarsa ga wani rukuni kebantacce na Hadisai - babu wanda ya yi suka gare shi daga cikin su. Amma *_"Mutakallimun"_* yan hauragiya su ne suka soke shi, malaman Sunna kuma ko waiwayarsu ba su yi ba.

Ibnul Qayyim (RH) ya hikaito maganar *Mutakallimun* - wadanda suka hada da Mu'utazila da yan Falsafa masu bin son zuciya da jefa nassi daga Manzon Allah (S) a *Bola*. Suka ce wai, ba su yarda da Hisham bn urwa da ya riwaito shi ba. Ga ta'alikin da Ibnul Qayyim ya yi a kai:

"وهذا الذي قاله هؤلاء مردود عند أهل العلم ؛ فإن هشاماً من أوثق الناس واعلمهم ، ولم يقدح فيه أحد من الأئمة بما يوجب رد حديثه ، فما للمتكلمين وما لهذا الشأن ؟! و قد رواه غير هشام عن عائشة ، وقد اتفق أصحاب الصحيحين على تصحيح هذا الحديث ، ولم يتكلم فيه أحد من أهل الحديث بكلمة واحدة ، و القصة مشهورة عن أهل التفسير و السنن و الحديث و التاريخ و الفقهاء ، وهؤلاء أعلم بأحوال رسول الله و أيامه من المتكلمين.
Ya ce: "Wannan maganar da wadancan suka fada ba abar karba ba ce a wurin masu ilimi. Domin Hisham (Ibn Urwa; wanda ya ruwaito Hadisin) yana daga cikin mafi amincin mutane kuma mafi ilimi a cikin su. Babu kuma wani shugaba a fagen ilimi da ya soke shi da abinda zai sa a mayar da Hadisinsa. To ina ruwan yan hauragiya da wannan lamari! Sannan kuma ba Hisham ne kadai ya ruwaito shi daga A'isha (RA) ba. Shaihunan Hadisi masu littafai biyu ingantattu ma (Bukhari da Muslim) sun hadu a kan inganta wannan Hadisi. Babu kuma wani malamin Hadisi da ya taba furta wata kalma daya ta sukar Hadisin. Ban da wannan kuma, labarin ya shahara a wurin malaman Tafsiri da masu littafan Sunan (Irin su Tirmidhi da Nasa'i dss) da sauran malaman hadisi da na Tarihi da na Fiqihu. Wadannan kuwa sun fi yan hauragiya sanin yanayin Manzon Allah (S) da tarihinsa.
Duba: Bada'i' At-Tafsir (5/407).

*Maganar Ibnu Uyayna* (RH) da ya ce:
"وهذا أشد ما يكون من السحر إذا كان كذا"
Wadda Dr. Gummi yake ganin Allah ya tayar da shi a wannan zamani don ya fassara ta bayan duk daruruwan shekarun da suka gabata ba a fassara ta ba, a wurin malamai masanan Harshen larabci ba jumla mai rikitarwa ba ce. Abinda take nufi: "Wannan shi ne mafi tsananin yanayin da sihiri ke sa mutum, idan ya kai haka".
_*Sufyan ba ya shakkar Hadisin*_ kamar yadda sauran malamai tsararrakinsa da magabatansa da na bayansa - wadanda hankulansu suke daidai da Shari'a - ba su shakkar Hadisin kuma ba su ganin wata aibantawa ga darajar Manzon Allah (S) a cikin sa.
*Allah ya yi mana garkuwa daga bata da bin son zuciya.*
7/7/17, 12:14 AM - ‪+234 814 340 5820‬: MALAMAI SUNA CI GABA DA BAYYANA GASKIYA..

'YAN BIDI'AH NE KE MUSUN TASIRIN SIHIRIN MASU SIHIRI:


*Dr. Ibrahim Jalo Jalingo*


1. Ahlus Sunnah suna da aqidar cewa: Sihiri abu ne da ke da hakika, yake kuma iya cutar da duk wanda Allah Ya ga dama ya cutar, kuma ba zai iya yin tasiri a jikin kowa ba sai da izinin Allah Madaukakin Sarki kamar yadda ya zo cikin suratul Bakarah.
2. Sannan duk wanda ya musanta tasirin sihiri to wannan tamkar ya yi musun wasu daga cikin nassoshin Alkur'ani mai girma ne da kuma wasu daga cikin Hadithan Manzon Allah masu daraja.
3. Tabbas wani bayahude ya yi wa Annabi mai tsira da amincin Allah sihiri kuma lalle Annabi ya ji tasirin wannan sihirin a jikinsa kafin daga baya Allah Madaukakin Sarki Ya warkar da shi.
4. Yana da kyau a san cewa: yarda da cewa sihiri na da hakika baya yin karo da kasancewar sihiri kafirci ne a idanun Shari'ah, haka nan ba ya yin karo da cewa: duk wani wanda ya je gurin boka ko dan duba sannan ya gaskata shi cikin abin da yake cewa to lalle wannan ya kafirta da abin da aka saukar wa Annabi mai tsira da amincin Allah.
5. Watau yadda al'amarin yake shi ne: Shari'ah ta gaya mana cewa sihiri wani sharri ne babba da za mu rika neman kariyar Allah domin shi, sannan ta gaya mana cewa sihiri ba ya iya yin tasiri a kan kowa sai tare da izinin Allah Madaukaki Sarki, sannan ta gaya mana cewa haramun ne mu je gurin bokaye mu gaskata su cikin abin da suke fada, duk kuma wanda ya gaskata su cikin abin da suke fada to lalle ya kafirce wa abin da aka saukar wa Annabi mai tsira da amincin Allah. Allah muke roko da Ya taimake mu har kullum. Ameen.
7/7/17, 1:49 AM - Alfanuuuuuu: <Media omitted>
7/7/17, 1:56 AM - Alfanuuuuuu: Ka yi berci mana! In kuma Addu'a kake ka sa Alfani.
7/7/17, 2:55 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: *☀ حديث الصباح ☀*

_[إمسَح ذُنُوبَك 28]_

_" بِإتِباعِك سُننَ الجُمُعة "_

قَالَ رَسُولُ اللهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَ آلِهِ وَ صَحْبِهِ وَسَلَّمَ:

*{لا يَغْتَسِلُ رَجُلٌ يَوْمَ الْجُمُعَةِ ،*

*وَيَتَطَهَّرُ مَا اسْتَطَاعَ مِنْ طُهْرٍ ،*

*وَيَدَّهِنُ مِنْ دُهْنِهِ ، أَوْ يَمَسُّ مِنْ طِيبِ بَيْتِهِ ،*

*ثُمَّ يَخْرُجُ ، فَلا يُفَرِّقُ بَيْنَ اثْنَيْنِ ،*

*ثُمَّ يُصَلِّي مَا كُتِبَ لَهُ ، ثُمَّ يُنْصِتُ إِذَا تَكَلَّمَ الإِمَامُ ،*

*إِلا غُفِرَ لَهُ مَا بَيْنَهُ ، وَبَيْنَ الْجُمُعَةِ الأُخْرَى}.*

رَوَاهُ البخاري.
__________

*تابعونا على facebook​​​​*

https://goo.gl/YidV00

http://ow.ly/Zjpjc
7/7/17
, 3:10 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: *هل صَلَّيتَ اليومَ عَلَى الحبيب المصطفى؟*

*أكثر من الصلاة فاليوم يوم الصلاةِ عليه*

*ﷺ*
7/7/17, 3:20 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: الضحى ☀
غنيمة باردة .. ☁
ترضي ربك ،، وتسعد قلبك ،، وتقيك السوء ،،
وتكافئ بها 360 مفصل من جسدك بالصدقة عنه 🌼
7/7/17, 4:04 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: 🌺 سورة الكهف بصوت عذب -
للشيخ ياسر الدوسري - حفظه الله 🌱🎤
7/7/17, 4:09 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: <Media omitted>
7/7/17, 4:11 AM - ‪+967 701 464 124‬: https://youtu.be/tsPUvqU4g-c
7/7/17
, 4:46 AM - ‪+967 701 464 124‬: https://youtu.be/2Sw53HuAfm4
7/7/17
, 4:59 AM - ‪+967 701 464 124‬: https://youtu.be/C7csfgyvofg
7/7/17
, 5:19 AM - ‪+967 701 464 124‬: https://youtu.be/JgCsCmQFGow
7/7/17
, 5:39 AM - ‪+967 701 464 124‬: https://youtu.be/YdW3yVmK-eM
7/7/17
, 5:56 AM - ‪+967 701 464 124‬: https://youtu.be/DtCS4s6zLcs
7/7/17
, 6:37 AM - ‪+967 701 464 124‬: https://youtu.be/CB7B4Ut6CzY
7/7/17
, 8:51 AM - ‪+254 723 981815‬: <Media omitted>
7/7/17, 8:51 AM - ‪+254 723 981815‬: _Young Man Asked Sheikh Mansour As-Salami To Recite_
7/7/17, 9:34 AM - ‪+965 9698 7393‬: 🌹 🇷 🇪 🇲 🇮 🇳 🇩 🇪 🇷

*Importence of Friday in the light of Ahadith*

1. Al Quran : O you who believe! When the call is proclaimed for the Salat on Friday, come to the remembrance of ALLAH and leave off business.That is better for you if you did but know Then when the Salat (prayer) is ended, you may disperse through the land, and seek the Bounty of ALLAH, and remember ALLAH much: that you may be successful.

Al Quran, Surah Jumaa (62), Aayah: 9-10

2. Al Quran : Verily ! Allah and His angels send blessings on the Prophet ( Sallallahu Alaihi Wasallam): O you who believe! Send your blessings on him, and salute him with all respect.

Al Quran, Surah Al-Ahzab (33), Aayah 56

3. Narrated By Aws radi allahu anhu The Prophet peace_be_upon_him said: Among the most excellent of your days is Friday; on it Adam was created, on it he died, on it the last trumpet will be blown, and on it the shout will be made, so invoke more blessings on me
that day, for your blessings will be submitted to me. The people asked: Apostle of Allah, how can it be that our blessings will be submitted to you while your body is decayed? He replied: Allah, the Exalted, has prohibited the earth from consuming the bodies of
Prophets.

Sunan Abu Dawud, Book 3, 1042-Sahih

4. Anas bin Malik Radi Allahu Anhu said The prophet peace be upon him Said whoever send Salah ( Durud) upon me Once, Allah will send him Salah upon him ten fold, and will erase ten sins from him and will raise him ten degrees in Status

Sunan An Nasaii, Vol 2, 1298-Sahih

5. Narrated Abu Huraira Radiallahu anhu : The Prophet Sal-Allahu Alaihi Wasallam said, "When it is a Friday, the angels stand at the gate of the mosque and keep on writing the names of the persons coming to the mosque in succession according to their arrivals.
The example of the one who enters the mosque in the earliest hour is that of one offering a camel (in sacrifice). The one coming next is like one offering a cow and then a ram and then a chicken and then an egg respectively. When the Imam comes out (for Juma prayer)
they (i.e. angels) fold their papers and listen to the Khutba.

Sahih Bukhari, Vol 2, Book 13, No. 51
7/7/17, 9:58 AM - ‪+225 04 90 24 26‬: ‼ توحيدٌ واستغفارٌ !

قــال الله تعــــــالىٰ :
﴿ فَاعلَم أَنَّهُ لا إِلهَ إِلَّا اللَّه وَاستَغفِر لِذَنبِكَ وَلِلمُؤمِنينَ وَالمُؤمِناتِ ﴾

📍سِرّ الجمعِ بين :
( لا إلهَ إلا الله والاستغفار )
إنّ التّوحيدَ يُذهبُ أصلَ الشّرك ، والاستغفارَ يمحو فروعَه …
فأبلغُ الثّناء قول :
(( لا إلهَ إلا الله … ))
وأبلغُ الدّعاء قول :
(( أستغفرُ الله … )) .

فأمَرَهُ بالتّوحيدِ والاستغفارِ ! لنفسِهِ ولإخوانهِ من المؤمنين والمؤمنات .

📚 مجموع الفتاوىٰ 11/697
7/7/17, 10:35 AM - ‪+225 04 90 24 26‬: 🍃 ليس الشأن أن يعرفك الناس ولـكن الشأن أن تتعرف إلى الله
◉ ــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــ


《 ⌚ المدة : ٢:٣٠ د 》

🎙 لـفضيلةِ الـشيخ /
سليمـان بن سليم الله الرحيلي
-حفظـه الله تعالـى -


❍ جَـزى اللهُ خَـيْراً مَـن سَمعها و نشرها.


🔊 للإستمـــ⇓⇓⇓ـــــاع 🔊
7/7/17, 10:35 AM - ‪+225 04 90 24 26‬: <Media omitted>
7/7/17, 10:59 AM - ‪+965 9698 7393‬: ******************************
📡 *Jewels from the Quran*
📖 *Tafseer Version 25*
🕒 *Part 3 of 4*
🎤 *By: Mufti Ismail Menk*
📀 *Global Islamic Awareness*
👉 https://goo.gl/dUvLaU
Please share with others
👇🏿**********************👇🏿
7/7/17, 10:59 AM - ‪+965 9698 7393‬: <Media omitted>
7/7/17, 11:34 AM - ‪+967 701 464 124‬: https://youtu.be/23V5rftPPm0
7/7/17
, 11:43 AM - ‪+225 04 90 24 26‬: ✍ يقول الشيخ صالح الفوزان في كتابه
"شرح كتاب الكبائر" للشيخ محمد بن عبد الوهاب (أبواب كبائر اللسان / باب التحذير من شرِّ اللسان) :

(وللأسف أكثرُ الناس اليوم ليس لهم هَمٌّ إلا القيل والقيل
والغيبة والنميمة ،

والتجريح بالناس ،

والتفسيق والتبديع والتكفير بغير حق ،

ليس لهم شُغل إلا هذا ،

وأخُصُّ بذلك طلبة العلم ،
فمنهم من ترك طلب العلم الآن !

وصار همُّهُ :
ماذا تقول في فلان ؟
وهل يعجبك كلامه ؟

أنتم أتباعُ فلان ، ونحن أتباعُ فلان .

يا إخوان : لا ينبغي هذا للمسلم ولاسيّما طالب العلم ، بل الأصل فيه أن يُراقب الله في عِلمِهِ ،

ويحفظ لسانه ،

ولا يتجارى مع الناس ،

وإذا سَمِعَ كلامُ جاهلٍ أعرض عنه ،

ولم يُلْقِ له بالاً ،

وإذا كنتم تريدون النجاة لأنفسكم :

اشتغلوا بالعلم ،

واحفظوا ألسنتكم ،

فالزمان زمانُ فتنةٍ ،
وخصوصاً بعد أن كثُرت الشبهات ،

فقد تأتي الفتن باسم الدين ، وباسم العلم والعلماء ،
احذروا من هذا ،

واشتغلوا بطلب العلم ، والإقبال على طاعة الله ،

واحذروا من أولئك الذين يصطادون في الماء العكر ،
لأنهم يستخرجون الكلامَ منكم ، وينشرونه في الناس

فيُحمل الكلام على غير محمله ،

ويُقوَّل القائل ما لم يقل ،

لا سيّما هناك أدوات تسجيل تُسجل كلامَك وأنت لا تدري ، لأنه يُخفيه بصحبة من يُريد أن يُوقعك)

📕 "شرح كتاب الكبائر"
ص : (86 - 87]
7/7/17, 12:49 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: 🌴 *وَرَقَــــاتٌ سَلَــــفِيِّةٌ* 🌴
•✿•◆ •✿•◆ •✿•◆ •✿

📝 *صالح بن فوزان الفوزان حفظه الله.*

🔻يَـ ـقُـ ـول:🔻

🔅 *صـلاة الجمــــعــة و الجمــــاعــة*🔅

⚖ *يـــجـــب على المسلم المحافظة على الصلوات الخمس وعلى الجمعة وأدائها جماعة في المساجد* ، ولا يصرفه عن ذلك طلب الدنيا، وطلب المعيشة، قال تعالى: {ياأيها الذين آمنوا إذا نودي للصلاة من يوم الجمعة فاسعوا إلى ذكر الله وذروا البيع} [الجمعة: ٩] .

📙مجموع الفتاوى(جـ-1/صـ-252) •┈┈•┈┈•◈◉📚◉◈•┈┈•┈┈•
🔺 *أنشر ف الدال على الخير كفاعله*🔺
7/7/17, 1:19 PM - ‪+967 701 464 124‬: https://youtu.be/BHZITdwjqwI
7/7/17
, 2:40 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: 🍂 ما رأيكم في من يقول أنا لا أُكَفِّر شَخْصًا مُعَيَّن فَعَل الكفر الصَّريح إلَّا بعد إقامة الحجة عليه....؟
◉ ــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــــ

《 ⌚ المدة : ٤:٠٢ د 》

🎙 لـفضيلةِ الـشيخ /
عبـيد بن عبـد الله الـجـابري
- حفظـه الله تعالى -


❍ جَـزى اللهُ خَـيْراً مَـن سَمعها و نشرها.


🔊 للإستمـــ⇓⇓⇓ـــــاع 🔊
7/7/17, 2:40 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: <Media omitted>
7/7/17, 3:00 PM - ‪+234 806 878 0568‬: Allah ya sa mu dace
7/7/17, 3:07 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: أسأل الله أن يغفر لي و لكم يا أخواننا أهل السنة و الجماعة أينما كنتم

أوصيكم بالدعاء في هذه الساعة المباركة
7/7/17, 3:31 PM - ‪+254 723 981815‬: *A Sheet for the Prophet*


Narrated Abu Hazim: I heard Sahl bin Saad saying, "A woman brought a Burda (i.e. a square piece of cloth having edging). I asked, 'Do you know what a Burda is?' They replied in the affirmative and said, "It is a cloth sheet with woven margins." Sahl went on, "She addressed the Prophet and said, 'I have woven it with my hands for you to wear.' The Prophet took it as he was in need of it, and came to us wearing it as a waist sheet. One of us said, 'O Allah's Apostle! Give it to me to wear.' The Prophet agreed to give it to him. The Prophet sat with the people for a while and then returned (home), wrapped that waist sheet and sent it to him. The people said to that man, 'You haven't done well by asking him for it when you know that he never turns down anybody's request.' The man replied, 'By Allah, I have not asked him for it except to use it as my shroud when I die." Sahl added; "Later it (i.e. that sheet) was his shroud."

Source: Sahih Al Bukhari (Volume 3, Hadith# 306)

The person wanted to have the sheet for his shroud because he hoped that Allah will show mercy towards him after death as he is covered in a sheet that was worn by the Prophet. We can also hope for the same by dressing ourselves with the lifestyle of the Prophet (peace be upon him) as his simple lifestyle is the most beloved to Allah.
7/7/17, 3:41 PM - ‪+966 59 142 8858‬: 🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹

‏‏•- قوله ﷺ:
*(وأتبع السيئة الحسنة تمحها)*

▪قال ابن تيمية - رحمه الله -:

" والذنب للعبد كأنه أمر حتم
فالكيس هو الذي لايزال يأتي
من الحسنات بما يمحو السيئات ".

📔فتاوى (655/10)

🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹
خدمة من هنا نبدأ:
00966596790305
7/7/17, 3:42 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/7/17, 3:45 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/7/17, 4:51 PM - ‪+965 9698 7393‬: 🌼 🍁🌼 🍁🌼 🍁🌼 🍁🌼
Assalamu Alaikum
~~~~~~~~~
🌷 *Lesson from the Hadith* 🌷
~~~~~~~~~
👉🏻 *CHARACTER* 👈🏻

🌹 🌹 🌹 PART-05 🌹 🌹 🌹

Narrated Anas bin Malik Radhi Allahu Anhu : that he passed by a group of boys and greeted them and said, "The Prophet Sal-Allahu Alaihi Wasallam used to do so."

Sahih Bukhari, Vol 8, Book 74, No. 264:

Click to Join this Group
https://goo.gl/8BBu7W
*Global Islamic Awareness*

🌼 🍁🌼 🍁🌼 🍁🌼 🍁🌼
7/7/17, 4:55 PM - ‪+965 9698 7393‬: 🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘
📡 *Daily Reminders*
📖 *Purification of the Soul*
🕒 *Part 3 of 5*
🎤 *Abdullah Hakim*
📀 *Global Islamic Awareness*
*Please share with others*
👉 https://goo.gl/8BBu7W
👇🏿➖➖➖➖ ➖➖➖➖👇🏿
7/7/17, 4:55 PM - ‪+965 9698 7393‬: <Media omitted>
7/7/17, 4:59 PM - ‪+965 9698 7393‬: 🌹🇭 🇦 🇩 🇮 🇹 🇭

*The Punishment of Riba-Eater*

Narrated Samura bin Jundab:
The Prophet (ﷺ) said, "This night I dreamt that two men came and took me to a Holy land whence we proceeded on till we reached a river of blood, where a man was standing, and on its bank was standing another man with stones in his hands. The man in the middle of the river tried to come out, but the other threw a stone in his mouth and forced him to go back to his original place. So, whenever he tried to come out, the other man would throw a stone in his mouth and force him to go back to his former place. I asked, 'Who is this?' I was told, 'The person in the river was a Riba-eater."

📚Reference:Sahih al-Bukhari 2085
In-book reference:Book 34, Hadith 38
USC-MSA web (English) reference:Vol. 3, Book 34, Hadith 298
Global Islamic Awareness group
7/7/17, 5:45 PM - ‪+254 723 981815‬: <Media omitted>
7/7/17, 5:46 PM - ‪+234 813 762 7053‬: DUNIYA MAKARANTA

Fitowa ta 6

26. Ba zaka iya yin hukunci na gaskiya a kan mutum ba, sai idan ba ka da bukata zuwa gare shi. Wanda ya mika hannu bai mike kafa! Idan baki ya ci dole ido su ji kunya!!.

27. Maganar gaskiya ba lalle ne ta zama mai dadi ba, amma tana da kyau da amfani.

28. Duk lokacin da zunubinka ya fara damun ka to, ka riga ka kama hanyar tuba.

29. Zuciyarka ita ce adireshinka. Harshenka shi ne ma'auninka. Gyara zuciyarka sannan ka kula da harshenka.

30. Hakuri iri biyu ne: Hakurin abin da kake so idan ba ka same shi ba, hakurin abin da ba ka so idan ya same ka.

Rubutawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

11/10/1438
5/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/7/17, 5:48 PM - ‪+234 813 762 7053‬: MASU HIKIMA SUN CE

Fitowa ta 7

31. Mutum uku wadanda duk ya yi gaba dasu, darajarsa ta fadi, Sarki, Mahaifi, da Masanin Malami.

32. Abu uku sune alamar dan aljanna: Yin alheri ga wanda ya hana ka nasa, kyautata ma wanda ya munana maka, da gafarta wa wanda ya zalunce ka.

33. Idan ka ji tsoron Allah ka aminta daaga kowa.

34. Gaskiyar da zata cuce ka ta fi mak karyar da za ta amfane ka.

35. Jin kunya inda bai kamata ba rashin hankali ne.

Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

12/10/1438
6/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/7/17, 5:49 PM - ‪+254 723 981815‬: *Q&A : What is a rulling on voting for a non muslim candidate*
7/7/17, 6:18 PM - ‪+234 813 762 7053‬: *Salaamun alaikum,lissafin ranar 13th Shawwal 1438 / 7th July 2017*

*Nisabin Zakkah N1,113,962*

*Haddin sata/ Sadaki N13,924*

*Diyyar rai N55,698,120*

*source : Islamic timing and research org.*

08033140010 07032558231

Daga *ZAUREN FIQHIS SUNNAH*
7/7/17, 6:29 PM - ‪+233 26 616 6918‬: ❤❤
7/7/17, 6:38 PM - ‪+967 701 464 124‬: https://youtu.be/vWxYo_lFftw
7/7/17
, 7:02 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: من روائع الشيخ ربيع بن هادي المدخلي

حفظه الله

↩ التعصب الأعمى و رد الحق من أجل فلان و فلان ↪
7/7/17, 7:02 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: <Media omitted>
7/7/17, 8:06 PM - ‪+254 723 981815‬: *Should i Confess?*

A person may sorrowfully ask: "I want to repent, but do I have to go and confess the sins I have committed? Is it a condition of repentance that I should tell the qaadi (judge) in the court about everything that I have done, and ask him to carry out the appropriate punishment on me? What is the meaning of the story I have just read about the repentance of Maa'iz, of the Ghaamidi woman and of the man who kissed a woman in the garden?"

 

My response to you is that the slave's direct relationship with Allaah, with no intermediaries, is one of the most important aspects of the belief in Tawheed (Divine Unity) with which Allaah is pleased. He says (interpretation of the meaning): *"And when My slaves ask you (O Muhammad) concerning Me, then (answer them), I am indeed near (to them by My knowledge). I respond to the invocations of the supplicant when he calls on Me (without any mediator or intercessor)…"* [al-Baqarah 2:186]. If we believe that repentance is only for Allaah, then confession is only for Allaah too. In fact, the Prophet (peace and blessings of Allaah be upon him) used to pray in his du'aa's asking for forgiveness: "Aboo'u laka bi na'matika wa aboo'u bi dhanbi (I acknowledge Your blessings and I acknowledge (i.e. confess) my sin to You)." This is a confession to Allaah.

 

We are not, by the grace of Allaah, like the Christians, with the priest, the chair of confession, the documents of forgiveness, etc.

 

Indeed, Allaah says (interpretation of the meaning): *"Know they not that Allaah accepts repentance from His slaves…?"* [al-Tawbah 9:104], i.e., He accepts repentance from His slaves without any mediator or intercessor.

 

As regards the carrying out of punishments, if the deed has not come to the official attention of the imaam, ruler or qaadi, a person does not have to go to them and confess. If Allaah has covered the sins of a person, there is nothing wrong with him covering his own sins. It is sufficient for him to repent to Allaah, and the matter is between him and his Lord. One of the Names of Allaah is al-Sitteer, meaning the One Who covers or conceals (the faults of His slaves), and He likes His slaves to conceal sins too. As far as the Sahaabah such as Maa'iz, the Ghaamidi woman who committed zinaa, and the man who kissed the woman in the garden are concerned, all of them did something which they were not obliged to do, may Allaah be pleased with them, because they were so keen to purify themselves. The evidence for this is the fact that the Prophet (peace and blessings of Allaah be upon him) turned away from Maa'iz and from the Ghaamidi woman at first. When 'Umar said to the man who had kissed the woman in the garden, "Allaah covered his sin. He should have covered it himself?" the Prophet (peace and blessings of Allaah be upon him) remained silent, indicating that he concurred with these words.

 

So it is not necessary to go to the court and register an official confession, if Allaah has covered one's sins. Nor is it necessary to go to the imaam of a mosque and ask him to carry out the appropriate punishment, or to ask a friend to carry out the punishment of lashing inside the house, as some people imagine.

 

The following story will teach you how important it is to be careful of the attitude of some ignorant people towards those who repent: a man who wanted to repent went to the ignorant imaam of a mosque, confessed his sins to him and asked him what he should do. The imaam said, "Go to the court and confess your sins officially. They will carry out the appropriate punishment on you. Then we will see what to do next." The poor man saw that he would not be able to do this, so he forgot about repenting and went back to his old ways.

 

Here I will take the opportunity to add an important comment: knowing about the rules of Islam, and seeking them from the correct sources is a trust. Allaah says (interpretation of the meanings):

 

*"… so ask of those who know the Scripture, if you know not."* [al-Nahl 16:43]

*"… The Most Beneficent! Ask Him, as He is al-Khabeer (the All-Knower of everything)."* [al-Furqaan 25:59]

 

Not every preacher is qualified to issue fataawaa (rulings or edicts). Not every imaam or muezzin,  speaker or storyteller, is qualified to deliver rulings to the people. But the Muslim is responsible for knowing from where he can take rulings. This is an important matter of religion. The Prophet (peace and blessings of Allaah be upon him) feared what might befall his ummah at the hands of misguided imaams. One of the salaf (early generation of Islam) said: "Knowledge is religion, so pay attention to who it is you are taking your religion from." Beware of these pitfalls, and only consult trustworthy scholars when you are in doubt about an issue. And Allaah is the source of help.
7/7/17, 10:29 PM - ‪+967 770 957 028‬: . ((( أذكر الله 👇 )))

يقول ابن عطاء السكندري رحمه الله :

اعلم أن المجانسة تكون بالمجالسة.
إن جلست مع المسرور سُرِرت.
وإن رافقت الغافلين غفلت .
وإن جلست مع الذاكرين لله ذكرت .
وان صاحبت النائمين نمت .
وان صاحبت اموات الدين يمت دينك في قلبك .
( أموات غير أحياء )

فلذلك قال الله لمريم:
" واركعي مع الراكعين "

فتبَصر أمرك و تدبر حال صَحبتك .

وإن وفقك الله إلى صُحبة طيبة فأكثر من شُكر الله على هذه النعمة العظيمة .
ولا تصاحب من لا يدلك على الله .
ولايطيع أمر الله.

اللهم ارزقنا حبك، وصحبة من يحبك لنكون ممن دخلوا فى قول نبيك (ورجلان تحابا فى الله أجتمعا عليه وأفترقا عليه).
7/7/17, 10:30 PM - ‪+967 770 957 028‬: *📒قال ابن سعدي :📒*

*إنما الغنى غنى القلب ،
فكم من صاحب ثروة وقلبه فقير متحسِّر ؟!*

📗 " بهجة قلوب الأبرار ٢١٣ "
7/7/17, 10:32 PM - ‪+967 770 957 028‬: *📌حتى تسلموا من شر هؤلاء الجن المعتدين💥*


📕قال العلامة ابن عثيمين -🌺 رحمه الله :📕

*وإني أحثكم بارك الله فيكم حتى تسلموا من شر هؤلاء الجن المعتدين ، أحثكم على أن تحرصوا على قراءة الأوراد القرآنية والنبوية، ومنها قراءة آية الكرسي معتقداً أن الله يحفظ بها ،*
فقدقال النبي صلى الله عليه وسلم :🌺 *«إن من قرأها في ليلة لم يزل عليه من الله حافظ ولا يقربه الشيطان حتى يصبح»*

*💥ولما غفل الناس عن الأوراد الشرعية كثرت فيهم الجن الآن وتلاعبت بهم💥.*

لقاء الباب المفتوح [197]
7/8/17, 5:48 AM - ‪+234 813 860 5626‬ changed to +234 810 029 0444
7/7/17, 11:39 PM - ‪+966 59 142 8858‬: 🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹

‏كلام قيم ورائع عن سلامة الصدر:👌🏻

إن سلامة الصدر واللسان هما من أوضح الدلائل وأصدق البراهين على تمام الإيمان وكماله ، وقد كان السلف رحمهم الله يعدُّون الأفضل فيهم من كان سليم الصدر سليم اللسان . قال إياس بن معاوية بن قرة : " كان أفضلهم عندهم – أي السلف – أسلَمهم صدوراً وأقلهم غيبة " . وقال سفيان بن دينار : " قلتُ لأبي بشر : أخبرني عن أعمال من كان قبلنا ، قال : كانوا يعملون يسيراً ويؤجرون كثيرا ، قلت : ولم ذاك ؟ قال لسلامة صدورهم " .

الشيخ عبدالرزاق بن عبدالمحسن البدر . حفظه الله .

🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹
خدمة من هنا نبدأ:
00966596790305
7/7/17, 11:39 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/7/17, 11:39 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/8/17, 2:43 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: *☀ حديث الصباح ☀*

_[ إمسَح ذُنُوبَك 29 ]_
_" بمَسْحَ الحجرِ والرُّكْنِ "_

قَالَ رَسُولُ اللهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَ آلِهِ وَ صَحْبِهِ وَسَلَّمَ:

*{إن مَسْحَ الحجر الأسود والرُّكْن اليَمانيّ*

*يحطَّان الخطايا حطّاً}.*

حَدِيثٌ صَحِيحٌ رَوَاهُ أحمد.
__________
*تابعونا على facebook​​​​​*

https://goo.gl/YidV00

http://ow.ly/Zjpjc
7/8/17
, 4:05 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: الضحى ☀
غنيمة باردة .. ☁
ترضي ربك ،، وتسعد قلبك ،، وتقيك السوء ،،
وتكافئ بها 360 مفصل من جسدك بالصدقة عنه 🌼
7/8/17, 4:06 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: *هل صَلَّيتَ اليومَ عَلَى الحبيب المصطفى؟*

*أكثر من الصلاة عليهِ تكفى همك.. ويغفر ذنبك*

*ﷺ*
7/8/17, 5:02 AM - ‪+966 59 142 8858‬: 🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹

‏‏*📒قال ابن سعدي :📒*

*إنما الغنى غنى القلب ،
فكم من صاحب ثروة وقلبه فقير متحسِّر ؟!*

📗 " بهجة قلوب الأبرار ٢١٣ "

🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹
خدمة من هنا نبدأ:
00966596790305
7/8/17, 5:02 AM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/8/17, 5:02 AM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/8/17, 5:21 AM - ‪+234 813 762 7053‬: MASU HIKIMA SUN CE

Fitowa ta 8

36.Wanda ya fi dukan sarakuna shi ne Sarkin mai kaunar Malamai. Malami mai bin sarakuna, shi ne koma bayan Malamai.

Duniya mai juyawa ce. Abin da yake naka ne a cikinta lalle ne za ka same shi komai rashin karfinka. Abin da kuwa ba naka ba ne a cikinta, ba za ka same shi ba, komai karfinka.

38. Kada ka zama hadarin da babu ruwa.

29. In ba tilas ba kada ka wulakantar da wanda ka taba girmama shi.

4. Abin da yasa balbela ta ke bin Shanu sau da kafa shine, don ba su kula da abincinta ba, komai yawansa. A kan haka ne Shanu su kyale ta tana bin su inda za su, su samu abincinsu.

Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

13/10/1438
7/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/8/17, 6:47 AM - ‪+225 04 90 24 26‬: 📌نصيحة

قال العلامة عبيد الجابري حفظه الله:

أنصحكم إن كنتم تحبون الناصحين ألا تقبلوا شريطا ولا كتابا إلا ممن

عرفتم أنه على السنة مشهود له بذلك واشتهر بها ولم يظهر منه خلاف

ذلك.
وهذه قاعدة مطَّردة في حياته وبعد موته، فمن مات وهو -فيما نحسبه-

على السنة، فهو عندنا عليها، نسأل الله أن يثبته عليها في الآخرة، كما

ثبته عليها حياً -آمين-

مجموعة الرسائل الجابرية - الحد الفاصل ص (٢٢٦)
7/8/17, 8:31 AM - ‪+234 706 133 9433‬: Yadda Ake Yin Sallar Jana'iza

'YAN-UWA mafi yawancinmu, muna yin Sallar Jana'iza amma kuma ba mu san abinda ake fada a cikin kowacce Kabbara ba. Dan haka ya sa muka ga cewa yana da kyau mu ware mana wani lokaci na musamman, Domin fahimtar
da mu yadda ake yin sallar Jana'za.

'YAN-UWA ita dai Sallar janai'za, tana da babban lada, ga wanda ya aikata
ta kamar yadda Manzon Allah (SAW) ya koyar, dan haka yana da kyau, mu tsaya mu koya.

Kamar yadda na ce, sallar jana'za tana da kabbarori guda hudu ne
kawai kuma kowacce Kabbara da abin da ake fada a cikinta.

1. KABBARA TA FARKO ana karanta {suraul-fatiha} ne kawai, banda wata sura, ko wata a'ya.

2. KABBARA TA BIYU ana karanta Salatin Annabi ba wani salati na daban ba.

3. KABBARA TA UKU ana yin addu'a ga wanda ya mutu mace ko namiji.

4. KABBARA TA HUDU za ka yi addu'a ne a kanka da sauran al'ummar Musulmi.

DAN UWA KANA GAMAWA sai ka jira Liman ya yi sallama. Ita kuma sallamar guda daya ce tak! Kuma za ka yi ta ne a bangaren damanka.

Allah muke roko da ya kara tabbatar damu akan Sunnar Annabin Rahama, Manzon Allah (S.A.W).

Akwai bukatar a yada domin 'yan uwa musulmai su karu.
7/8/17, 9:04 AM - ‪+234 803 853 8758‬: 👍
7/8/17, 9:21 AM - ‪+225 04 90 24 26‬: 📝 ادعـوا الله وأنتـم مـوقنون بالإجـابة

✍🏼 قـال العلامــۃ ابـن عثيميــن رحمہ اللــہ

❐ إذا دعـوت الله فـادع الله تـعالىٰ وأنـت مغـلـب للـرجاء عـلى الـيأس حـتى يحـقق الله لـك مـا تريـد،

☜ ثـم إن أعـطاك الله مـا سـألـت فهـذا المطـلوب، وإن لـم يـعطك مـا سـألت فـإنه يـدفع عنـك مـن البـلاء أكـثر وأنـت لا تـدري، أو يدخـر ذلـك لـك عنـده يـوم القـيامة، فـلا تـيأس ولا تسـتحسر، أدع مـا دام الـدعاء عبـادة فلـماذا لا تكـثر منه ؟

❍ بـل أكـثر مـنه اسـتجاب الله لك أو لـم يـستجب ولا تـستحسر ولا تسـيء الظـن بـالله عـز وجل، فإن الله تعـالىٰ حكـيم يقـول الله تعـالىٰ : { وعـسىٰ أن تكرهـوا شـيئًا وهـو خـير لكم وعـسىٰ أن تحـبوا شـيئًا وهـو شـر لكم }

📚شـرح ريـاض الصالحـين【صـ ٥٤/٦】
┈┉┅━━━❀━━━┅┉┈
7/8/17, 2:27 PM - ‪+965 9698 7393‬: 🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘
📡 *Daily Reminders*
📖 *Purification of the Soul*
🕒 *Part 4 of 5*
🎤 *Abdullah Hakim*
📀 *Global Islamic Awareness*
*Please share with others*
👉 https://goo.gl/8BBu7W
👇🏿➖➖➖➖ ➖➖➖➖👇🏿
7/8/17, 2:28 PM - ‪+965 9698 7393‬: <Media omitted>
7/8/17, 3:40 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: ⁉️ ما حكم ممـارسة الرياضة للنســـاء

لفضيلة الشـيخ العـلامة مقبل بن هادي الوادعي رحمهُ اللهُ

*الســـ❓ــــ❔ـؤال:*

«ما حكم الشرع في المرأة التي تمارس الرياضة سواء في البيت أو خارجه؟».

*📌 الجــ✅ـــواب:*

ٳذا كانت في البيت فلا بأس بذلك بل ننصح بهذا, وإذا كان لديها أعمال فأعمالها أقدم، يعني أعمالاً في بيتها ومنزلها، فينبغي أن تبدأ بها, وهكذا إذا كانت مع النساء ولا يراهن الرجال الأجانب فلا بأس بهذا إن شاء الله بل ننصح بهذا, لأن الركود والسكون ربما يؤدي إلى الملل وإلى ضعف الحافظية وإلى هزل الجسم, فالرياضة يحتاج إليها المسلم والمسلمة في حدود الشرْع .

*📚( غارة الأشرطة 2 / 469 )*
7/8/17, 3:43 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: من أقوال ابن القيم - رحمه الله تعالى :

المفاتيح
وقد جعل الله سبحانه لكل مطلوبا مفتاحاً يفتح به

فجعل مفتاح الصلاة : الطهـــور

ومفــتـــاح الحـــج : الإحـــــرام

ومفــتــــاح البــر : الصــــدق

ومفتاح الجـنـــة : التوحيـــد

ومفتـــاح العلم : حسـن الســــؤال

ومفتــــاح النصــر : الظفر والصبــر

ومفتــــاح المزيـــد : الشــكـــر

ومفتــــاح الولاية : المحبـة والذكــر

ومفتــــاح الفــلاح : الـتــقــــوى

ومفتــــاح التوفيق : الرغبــة والرهبــة

ومفتاح الإجابة : الدعــــاء

ومفتـــاح حياة القلب : تدبر القرآن والتضرع بالأسحار

ومفتـــاح الرزق : السعي مع الاستغفار والتقوى

ومفتـــاح العــز : طاعــة الله

ومفتاح كل شر : حب الدنيا وطول الأمل .

*المرجع / حادي الأرواح ص : ١٠٠*
7/8/17, 5:07 PM - ‪+965 9698 7393‬: 〰〰🍃🌺🌺🌺🍃〰〰
📡 *Seerah of Prophet Muhammad*
peace be upon him
📖 *The Early Emigration to Madina*
🎞 *Episode 26*
🕒 *Part 2 of 7*
🎤 *By: Ustad Yasir Qadhi*
📀 *Global Islamic Awareness*
👉 https://goo.gl/8BBu7W
*Please share with others*
👇🏿➖➖➖➖➖➖👇🏿
7/8/17, 5:09 PM - ‪+965 9698 7393‬: <Media omitted>
7/8/17, 5:11 PM - ‪+965 9698 7393‬: 🌹🇸 🇺 🇳 🇳 🇦 🇭

*Revival of Sunnah - #02*

*Feeding People*

A person asked Allah's Messenger (ﷺ): "What (sort of) deeds in or (what qualities of) Islam are good?" He replied: «To feed (people) and greet those whom you know and those whom you don't know»
(Bukhari and Muslim).

We can apply this Sunnah by making an extra dinner plate and sending it to someone in need around you. This Sunnah also includes feeding friends, neighbours and work colleagues since the Hadith did not specify people in need. The purpose of this Sunnah is to create affection among people, and do not forget your non-Muslim neighbours.
https://goo.gl/8BBu7W
*Global Islamic Awareness*
7/8/17, 5:57 PM - ‪+234 810 661 4743‬: *WANE NE YA KARYATA HADISIN SIHIRI?*

Rubutun: Dr. Mansur Sokoto
12 Shawwal 1438H
5 ga Yuli 2017

*Bismillahir Rahmanir Rahim*

Babu shakka magabata sun yarda da Hadisin Uwar Muminai A'isha (RA) cewa, Labid bayahude ya yi ma Annabi (S) sihiri. Kuma wannan ya yi tasiri a kan sa har yana ganin kamar ya yi wani abu alhalin bai yi shi ba. Ko kuma ya ga kamar ya zo ma iyalansa alhalin bai zo masu ba. Kuma Allah ya yi masa maganin wannan daga baya, ya ba shi lafiya sannan ya nuna masa inda aka rufe sihirin.
Daga cikin malaman da suka ruwaito Hadisin daga uwar Muminai akwai:
*Imam Ahmad a Musnad* (24741, 24804, 24851, 24852 da 25851)
*Imam Al-Bukhari a Sahihinsa* (3268, 5763, 5765, 5766 da 6391)
*Imam Muslim a Sahihinsa* (5667)
*Ibnu Majah a Sunan* (3545)
*Ibnu Hibban a Sahihinsa* (6703 da 6704)
*Abu Ya'la a Musnad nasa* (4757)
*Imam Al-Baihaqi a Dala'il An-Nubuwwa* (3018).

Ban da ta hannun Nana A'isha (R) kuma Hadisin ya zo ta hanyar Sahabi *Zaid bn Arqam (R)* a cikin littafin *Musnad na Imam Ahmad* (19481) da *Sunan na Nasa'i* (7/103) dss.

Malaman nan duk da suka ruwaito shi babu wanda ya yi suka ga maruwaitansa ko abinda suka ruwaiton. Wadanda ba su ruwaito shi ba ma - kamar Imam Malik, wanda ya takaita Muwaddarsa ga wani rukuni kebantacce na Hadisai - babu wanda ya yi suka gare shi daga cikin su. Amma *_"Mutakallimun"_* yan hauragiya su ne suka soke shi, malaman Sunna kuma ko waiwayarsu ba su yi ba.

Ibnul Qayyim (RH) ya hikaito maganar *Mutakallimun* - wadanda suka hada da Mu'utazila da yan Falsafa masu bin son zuciya da jefa nassi daga Manzon Allah (S) a *Bola*. Suka ce wai, ba su yarda da Hisham bn urwa da ya riwaito shi ba. Ga ta'alikin da Ibnul Qayyim ya yi a kai:

"وهذا الذي قاله هؤلاء مردود عند أهل العلم ؛ فإن هشاماً من أوثق الناس واعلمهم ، ولم يقدح فيه أحد من الأئمة بما يوجب رد حديثه ، فما للمتكلمين وما لهذا الشأن ؟! و قد رواه غير هشام عن عائشة ، وقد اتفق أصحاب الصحيحين على تصحيح هذا الحديث ، ولم يتكلم فيه أحد من أهل الحديث بكلمة واحدة ، و القصة مشهورة عن أهل التفسير و السنن و الحديث و التاريخ و الفقهاء ، وهؤلاء أعلم بأحوال رسول الله و أيامه من المتكلمين.
Ya ce: "Wannan maganar da wadancan suka fada ba abar karba ba ce a wurin masu ilimi. Domin Hisham (Ibn Urwa; wanda ya ruwaito Hadisin) yana daga cikin mafi amincin mutane kuma mafi ilimi a cikin su. Babu kuma wani shugaba a fagen ilimi da ya soke shi da abinda zai sa a mayar da Hadisinsa. To ina ruwan yan hauragiya da wannan lamari! Sannan kuma ba Hisham ne kadai ya ruwaito shi daga A'isha (RA) ba. Shaihunan Hadisi masu littafai biyu ingantattu ma (Bukhari da Muslim) sun hadu a kan inganta wannan Hadisi. Babu kuma wani malamin Hadisi da ya taba furta wata kalma daya ta sukar Hadisin. Ban da wannan kuma, labarin ya shahara a wurin malaman Tafsiri da masu littafan Sunan (Irin su Tirmidhi da Nasa'i dss) da sauran malaman hadisi da na Tarihi da na Fiqihu. Wadannan kuwa sun fi yan hauragiya sanin yanayin Manzon Allah (S) da tarihinsa.
Duba: Bada'i' At-Tafsir (5/407).

*Maganar Ibnu Uyayna* (RH) da ya ce:
"وهذا أشد ما يكون من السحر إذا كان كذا"
Wadda Dr. Gummi yake ganin Allah ya tayar da shi a wannan zamani don ya fassara ta bayan duk daruruwan shekarun da suka gabata ba a fassara ta ba, a wurin malamai masanan Harshen larabci ba jumla mai rikitarwa ba ce. Abinda take nufi: "Wannan shi ne mafi tsananin yanayin da sihiri ke sa mutum, idan ya kai haka".
_*Sufyan ba ya shakkar Hadisin*_ kamar yadda sauran malamai tsararrakinsa da magabatansa da na bayansa - wadanda hankulansu suke daidai da Shari'a - ba su shakkar Hadisin kuma ba su ganin wata aibantawa ga darajar Manzon Allah (S) a cikin sa.
*Allah ya yi mana garkuwa daga bata da bin son zuciya.*
7/8/17, 6:28 PM - ‪+966 59 142 8858‬: 🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹

قال رسول الله ﷺ :

"من قال سبحان الله وبحمده ، في يوم مائة مرة ، حطت خطاياه وإن كانت مثل زبد البحر"

متفق عليه

🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹
خدمة كلنا دعاه
00966591428858
7/8/17, 6:29 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/8/17, 6:30 PM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/8/17, 7:13 PM - ‪+254 723 981815‬: *Important Fataawaa about Repentance*

You might say: "I want to repent, but I know nothing about the rulings concerning repentance. I have many questions about how to repent properly from my sins, how to repay the 'debts' I owe to Allaah for the duties towards Him that I have neglected and how to compensate others for the things that I have taken from them or denied them. Is there any answer to all these questions?"

 

Here are some answers that will quench your thirst for knowledge as you return to Allaah:

 

*Q1:* I fall into sin, then I repent, but my human soul which is prone to evil (my nafs) gets the better of me and I repeat the sin! Does this mean that my first act of repentance is cancelled out and that I still bear the burden of the earlier sin as well as the later sin?

 

A1: Most of the scholars say that it is not a condition of valid repentance that the person should never commit the sin again. The conditions of valid repentance are that the person should stop the sinful action immediately, feel sincere remorse for having done it, and be determined not to repeat it. If he does repeat it, he is then like a person who has committed a new sin, for which he must repent anew; his previous repentance, however, is still valid.

 

*Q2:* Is repentance from one sin valid when I am still guilty of another?

 

A2: Yes, repentance from one sin is valid even if you are guilty of another, so long as they are not of the same kind and the second sin is not connected to the first. For example, if a person repents from dealing in riba (usury, interest) although he drinks wine, or vice versa, then his repentance is valid, but if he    were to repent from dealing in simple interest whilst still dealing in compound interest, then his repentance would not be acceptable. Similarly, if he were to repent from smoking hashish whilst still drinking wine, or vice versa, or he were to repent from committing zinaa with one woman whilst still in a sinful relationship with another, his repentance would be unacceptable. In such cases, all that one is doing is moving from one sin to another within the same category of wrongdoing. (See al-Madaarij)

 
7/8/17, 7:28 PM - Alfanuuuuuu: [حديث: إذا فعلت أمتي خمس عشرة خصلة حل بها البلاء] is good,have a look at it!
http://www.alukah.net/sharia/0/52324/
7/8/17
, 7:37 PM - ‪+254 723 981815‬: <Media omitted>
7/8/17, 7:37 PM - ‪+254 723 981815‬: *Q&A : Watching soap operas*
7/8/17, 7:50 PM - ‪+234 813 762 7053‬: DUNIYA MAKARANTA

Fitowa ta 8

36. Wanda duk ya yabe ka da karya watarana sai ya zage ka

37. Namiji ba ya raki! Jarumi ba ya ja da baya!! Fara ko ta mutu akwai idanu!!

38. Da yawa na nesa da kai zai amfane ka, na kusa da kai ya cuce ka. Kusancin zuciya shi ke da amfani ba na gangar jiki ba.

39. Duk kofar da ka gan ta a rufe tana da mabudi. Kada ka saki baki kana jiran ta bude da kanta!

40. Komai a duniya yana da mabudi. Mabudin ilimi she ne tambaya. Mabudin nasara hakuri. Mabudin arziki tsoron Allah. Mabudin zaman lafiya adalci da gaskiya.

13/10/1438
7/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/8/17, 11:05 PM - ‪+234 813 762 7053‬: MASU HIKIMA SUN CE

Fitowa ta 9

41. Mai ido biyu yana raina mai ido daya, komai kyawonsa. Amma makaho yana fatar samun ido daya, komai muninsa

42. Da mai girma kadai ake jin tsoro, da ba aji tsoron sauro ba, domin tsoron da ake yi wa sauro, ba ayi wa giwa shi.

43. Bugun da makeri zai yi wa karfe a tsugune, ba zai yi shi a kishingide ba.

44. Dadin da namun daji suke ji a dokar jeji, shi ne kifaye su ke ji a cikin zurfin ruwa.

45. Kowa ya ce san kamannun keyarsa, ta wani ya gani, ba dai tasa ba.

Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

14/10/1438
8/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/8/17, 11:23 PM - ‪+234 813 762 7053‬: Rayuwa Mai Dadi

Darasi na 41

Tare da: *Sheikh Jabir Sani Maihula*

13/10/1438
7/7/2017​

» Zauren Minbarin Malamai+2347037477743
7/8/17, 11:24 PM - ‪+234 813 762 7053‬: <Media omitted>
7/9/17, 12:13 AM - ‪+966 59 142 8858‬: 🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹

‏قال ﷺ:
‏.
‏أهلُ الجنةَ ثلاثةٌ: ذو سلطانٍ مقسطٍ متصدقٍ موفَّقٍ . ورجلٌ رحيمٌ رقيقُ القلبِ لكل ذي قربى ومسلمٌ . وعفيفٌ متعففٌ ذو عيالٍ
‏.
‏مسلم 📕

🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹
خدمة من هنا نبدأ:
00966596790305
7/9/17, 12:13 AM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/9/17, 1:48 AM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/9/17, 4:30 AM - ‪+966 59 142 8858‬: 🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹

✍🏻قال الحافظ ابن عبد البر المالكي:

الأحمق يغضب من الحقّ؛
والعاقل يغضب من الباطل .

📚« بهجة المجالس ٥٨٤ »

🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹
خدمة كلنا دعاه
00966591428858
7/9/17, 4:30 AM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/9/17, 4:30 AM - ‪+966 59 142 8858‬: <Media omitted>
7/9/17, 6:26 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: *☀ حديث الصباح ☀*

_[إمسَح ذُنُوبَك 30]_
_" بِالسهولةِ في المُعاملات "_

قَالَ رَسُولُ اللهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَ آلِهِ وَ صَحْبِهِ وَسَلَّمَ:

*{غَفَرَ اللهُ لِرَجُلٍ كَانَ مِنْ قَبْلِكُمْ،*

*كَانَ سَهْلًا إِذَا بَاعَ،*

*سَهْلًا إِذَا اشْتَرَىٰ،*

*سَهْلًا إِذَا قَضَىٰ، سَهْلًا إِذَا اقْتَضَىٰ}.*

حَدِيثٌ صَحِيحٌ رَوَاهُ التِرمِذِي.
__________
*تابعونا على Instagram*

http://instagram.com/mornning_hadith
7/9/17
, 6:34 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: الضحى ☀
غنيمة باردة .. ☁
ترضي ربك ،، وتسعد قلبك ،، وتقيك السوء ،،
وتكافئ بها 360 مفصل من جسدك بالصدقة عنه 🌼
7/9/17, 6:44 AM - ‪+962 7 8882 5548‬: *هل صَلَّيتَ اليومَ عَلَى الحبيب المصطفى؟*

*أكثر من الصلاة عليهِ تكفى همك.. ويغفر ذنبك*

*ﷺ*
7/9/17, 7:56 AM - ‪+254 723 981815‬: *The Ruler and The Ruled*

There have been many rightly-guided khalifs in the past whose qualities were far more refined and noble than those of today's kings, prime ministers and presidents. They lived very simply and spent very little on their own personal comfort. One of these great khalifs was called Umar ibn Abdul-Aziz. He followed the teachings of Islam with sincerity and served the people whom he ruled with humility.

One hot summer's night, Umar ibn Abdul-Aziz was lying awake in bed, too hot to sleep, but cooled a little at least by the fan with which a maidservant was fanning him. Thanks to her efforts he at last fell asleep. After a while, however, she began to grow very tired and then finally she too fell asleep, the fan slipping from her fingers and falling to the floor.

The khalif awoke from his slumber, and seeing that his maidservant had fallen asleep, he picked up the fan and began to fan her gently. After a while she woke up and was startled and dismayed to find the khalif fanning her. She was meant to be fanning him - what would happen to her now?

"Do not worry." Said Umar ibn Abdul-Aziz with a smile, "you are just as much a human being as I am. When I needed to sleep, you kept me cool, and when you needed to sleep I kept you cool. What's wrong with that?"

Story by Matina Wali Muhammad, found in the book "True stories for Children"
7/9/17, 9:06 AM - ‪+234 706 485 0644‬: *Sheikh Musa Yusuf (AsaduSunnah) on Qibla FM*

_Tare da :-_ *Sheikh Musa Yusuf Asadusunnah*

_​Wannan Wani Shiri ne da yazu maku daga gidan radion *Qibla FM America*._

Domin Sauraron Wadannan Shiri Sai a shiga blue rubutun dake Qasa.

*Qibla FM – Shia 1*
http://darulfikr.com/s/25377

*Qibla FM – Shia 2*
http://darulfikr.com/s/25380

*Qibla FM – Shia 3*
http://darulfikr.com/s/25383

Ayi sauraro lfy•

⭕ Zaku iya samun darulfikr a wayoyin ku kirar Android domin more sabon karatu da zarar an saka a darulfikr.com a kyauta,Domin samun naka ziyarci PlayStore ta hanyar danna link dake kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.darulfikr.darulfikr

Darulfikr.com Ta kuce Domin Yada Sunnah.

*©* Copyright:
_*Nura Ibrahim Maigoro*_
13/10/1438 Ah.
07/07/2017 Ac.
7/9/17, 9:07 AM - ‪+234 706 485 0644‬: HUKUNCIN WANDA YA GASGATA BOKA (MATSAFI)
➖➖➖➖➖👇➖➖➖➖➖
*
*

🔷An samu acikin wannan Al'ummah ta Annabi Muhammad Swallallaahu Alaiyhi Wasallam sun 6ace ta hanyar tsubbace-tsubbace da bokanci da sihiri wanda kuma aka samu daga cikin wadannan Al'ummomin suka basu dama suna cin karansu babu babbaka, kuma matsalar da aka samu mafiya yawan su daga ciki maata ne da 'yan siyasa, wanda kuma wannan haraamun ne da nassin Alqur'ani da Hadisi, wasu kuma rashin lafiya ne yaqi ci yaqi cinyewa sai ace aje wajen wane ai malami ne, kuma mafiya yawa daga cikin wadannan Al'ummah sunfi mayar da hankulan su cewa wadannan mutanen ma6arnata sune malamai, idan basu ga mutum da makeken rawani ba da katuwar babban riga ba to ba malami bane,
*
*

🔷Shi yasa su kuma wadanda ake ganin su a matsayin malamai saboda tsabar son girma mutum bai wuce shekara 23-25 ba amma sai kaganshi ya dukur-kushe bakinsa duk baya aswaki dul goro ga wani katon charbi a hannunsa yana ja idan kazo kayi masa sallama yayi shiru yaqi amsawa ace maka wai wuridi yake yi, kawai dai shi son girma wato dole sai ance masa malam, amma fa anan kasar hausa idan ba haka suka ga kanayi ba to bazasu ta6a yarda kai malami bane,
*
*

🔷(Hmmm wancan dan yaron ne malamin?) 😀 abinda zasu ce maka kenan idan sun ganka , kai kuma dan uwa duk hakan kada ya baka tsõro da sannu a hankali al'amarin Allah zai zo maku, to amma fa kusani wallahi indai yin addu'a ne sai kace kasamu mai tarin rawanin akan sa yayi maka addu'a amma wallahi kaqi warke wa amma sai kasamu yaro dan shekara 18 yayi maka addu'a ka warke sarai ba tare da kasha wahala ba, dan uwa na mai neman magani kasani, kaji tsoron Allaah ta'aala kada shekarun wanda zai baka magani ya rudaka ko kuma tarin rawanin sa ya sanya ka ka rude ko kuma yawan littafan da yake a gabansa aa dan uwa wallahi kasan wajen waye kaje neman magani shin ba BOKA bane!!!?
*
*

🔷BOKA shine wanda yake da'awar sanin gaibu kamar yace abu kaza zai faru gobe da sauransu to amma mu yanzu zamu tattauna ne akan hukuncin wanda ya gasgata su, Allah ta'ala yana fada mana acikin Alqur'ani mai girman daraja cewa
..
( قُل لَّا يَعْلَمُ مَن فِي السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضِ الْغَيْبَ إِلَّا اللَّهُ ۚ وَمَا يَشْعُرُونَ أَيَّانَ يُبْعَثُونَ )
..
النمل (65)
..
"Ka ce: "Bãbu wanda ya san gaibi a cikin sammai da kasa fãce Allah. Kuma bã su san cẽwar a yaushe ne zã a tãyar da su." haka kuma acikin suratul An'aam aya ta 59 yace "Kuma a wajen sa mabudan gaibi suke babu wanda ya sansu sai shi.......zuwa karshen ayar" Kuma acikin suratu Duor aya ta 41 yake cewa "Shin, a wurinsu akwai ilmin gaibi, sabõda haka sunã rubũtãwa?" haka kuma acikin suratul Najm aya ta 35 yake cewa "Shin, akwai ilmin gaibi a wurinsa, Sabõda haka yanã ganin gaibin?" haka kuma yaci gaba da cewa acikin suratul Baqarah aya ta 216 yake cewa "Kuma Allah ne Yake sani, kuma kũ ba ku sani ba" kunga wadannan ayoyin kakaf dinsu tuhumar bokaye suke yi to amma bari muji abinda Annabi tsira da amincin Allah su kara tabbata a gareshi yace Dangane da GASGATA BOKA Manzon Allah Swallallaahu Alaiyhi Wasallam yace "Dukkan wanda yaje wajen dan duba ko kuma boka kuma ya GASGATA shi akan abinda ya fada masa to hakika ya kafirce wa abinda aka saukar wa Annabi Muhammad Swallallaahu Alaiyhi Wasallam" haka kuma Annabi tsira da amincin Allah su kara tabbata a gareshi yana cewa "Dukkan wanda yaje wajen dan duba sai ya tambaye shi akan wani abu (bayan ya fada masa ya GASGATA shi) to ba za'a kar6i sallar sa ba na kwana ar'ba'in"
*
*

🔷Dan uwa 'yar uwa zaku gane boka ta hanyoyi da yawa amma ga kadan daga ciki (1) Duk wanda zaka je wajen sa kar6an magani ya baka laya to boka ne (2) Dukkan wanda zaka je wajen sa ya ce maka ka kawo kaza ko akuya mai kala kaza da kaza to boka ne (3) Dukkan wanda zakaje wajen sa kar6an magani ya dika tambayar ka ya sunan ka ya sunan mahaifin ka ya sunan mahaifiyarka da sauran su to boka ne ku rike wannan, Duk wanda yaje wajen boka ya zama arne yayi ridda matukar ya yarda da abinda ya fada masa wajibi ne mutane muji tsoron Allaah ta'aala, Allah ta'ala ya tsare mu _Hussaini Haruna Ibn Taimiyyah Abu-Nabeelah Kuriga_
*
*

🔷BOKA KAFIRI NE ARNE NE DA NASSIN ALQUR'ANI MAI GIRMA HAKA KUMA WANDA YA YARDA DA AIKIN SU SHIMA ARNE NE
.
.
🔷daga zauren SA'ADATUL-MUSLIM +2348052975857
..
7/9/17, 9:07 AM - ‪+234 706 485 0644‬: *ADDU'A GA WANDA AL'AMARI YA TSANANTA A GARESHI*
➖➖➖➖➖👇➖➖➖➖➖
.
_Wannan itace addu'a da Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi ya koyar da sashin sahabbansa cewa ga duk wanda AL'AMARI ya tsananta a gareshi (Bakin ciki ne ko fargaba ko wani tashin hankali na damuwa da sauran su) ko kana son wani abu na al'amari na rayuwa in Allah ya yarda wannan addu'ar da yardan Allah zaku samu waraka, Allah ta'ala ya saukaka mana Acikin al'amuran mu, Aameen_ *Ga addu'ar nan*
.
👈 " اللهم لا سهل إلا ما جعلته سهلاً وأنت تجعل الحزن إذا شئت سهلاً ".
.
_Allah ta'ala yasa mudace ya bamu ikon cin jarabawar da yake jarabtar mu da ita, ya bamu ikon kiyaye dokokin sa Aameen_
..
7/9/17, 9:52 AM - ‪+234 813 762 7053‬: MASU HIKIMA SUN CE

Fitowa ta 10

46. Mutan duk sun hadu a kamannin halitta, amma a aiki suka bambanta.

47. Samun nasara na ga Allah, ya fi maka samun sa'a ga malami.

48. Idan kana wadatar zuci, za ka yi daiadai da mai dukiya a wadata, komai yawan dukiyarsa.

49. Wanda aka fi so cikin ayyukan kirki, shi ne wanda ak dawwama a kan sa, komai kankantarsa.

50. Wanda ya wayi gari lafiya sarki ne. Ya wuce takaici ga jin dadin duniya.

Littafin: Sheikh Baba Ahmad As-Shinkidi

Fitarwa da gyarawa: Dr. Muhammad Mansur Ibrahim Sokoto

15/10/1438
9/7/2017

» Gabatarwa Zauren Minbarin Malamai +2347037477743
7/9/17, 10:21 AM - ‪+225 04 90 24 26‬: *▪️قال شيخ الإسلام*
*ابن تيمية - رحمه الله - :*

"عامة الفتن التي وقعت من أعظم أسبابها قلةُ الصبر
إذ الفتنة لها سببان : إمّا ضعف العلم ، وإمّا ضعف الصبر

فإنّ الجهل والظلم أصل الشر

وفاعل الشر إنما يفعله لجهله بأنّه شر
ولكون نفسه تريده ، فبالعلم يزول الجهل
وبالصبر يُحبسُ الهوى والشهوة ، فتزول الفتنة"

*|[ الفروع لابن مفلح (10/18) ]|*
7/9/17, 10:43 AM - ‪+965 9698 7393‬: 〰〰🍃🌺🌺🌺🍃〰〰
📡 *Seerah of Prophet Muhammad*
peace be upon him
📖 *The Early Emigration to Madina*
🎞 *Episode 26*
🕒 *Part 3 of 7*
🎤 *By: Ustad Yasir Qadhi*
📀 *Global Islamic Awareness*
👉 https://goo.gl/8BBu7W
*Please share with others*
👇🏿➖➖➖➖➖➖👇🏿
7/9/17, 10:46 AM - ‪+965 9698 7393‬: <Media omitted>
7/9/17, 1:27 PM - ‪+965 9698 7393‬: 🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘⚪🔘
📡 *Daily Reminders*
📖 *Purification of the Soul*
🕒 *Part 5 of 5*
🎤 *Abdullah Hakim*
📀 *Global Islamic Awareness*
*Please share with others*
👉 https://goo.gl/8BBu7W
👇🏿➖➖➖➖ ➖➖➖➖👇🏿
7/9/17, 1:27 PM - ‪+965 9698 7393‬: <Media omitted>
7/9/17, 3:40 PM - ‪+254 723 981815‬: 'Abdullah bin 'Abbas (May Allah be pleased with them) reported:  Messenger of Allah صلى الله عليه وسلم said that Allah, the Glorious, said:

_"Verily, Allah (SWT) has ordered that the good and the bad deeds be written down. Then He explained it clearly how (to write): He who intends to do a good deed but he does not do it, then Allah records it for him as a full good deed, but if  he carries out his intention, then Allah the Exalted, writes it down for him as from ten to seven hundred folds, and even more. But if he intends to do an evil act and has not done it, then Allah writes it down with Him as a full good deed, but if he intends it and has done it, Allah writes it down as one bad deed"._

*[Al-Bukhari and Muslim].*

*Commentary:*  What the Prophet صلى الله عليه وسلم relates to Allah is called Hadith Qudsi (Sacred Tradition). Such Hadith is revealed to the Prophet صلى الله عليه وسلم by means of Ilham (inspiration). This Hadith mentions the magnitude of Divine blessings which He bestows upon His faithful slaves on the Day of  Resurrection.
7/9/17, 3:55 PM - ‪+90 538 863 6880‬: عطر السيرة النبوية الحلقة 188 سراياه وبعوثه صلى الله عليه وسلم..القسم الثاني
7/9/17, 3:55 PM - ‪+90 538 863 6880‬: <Media omitted>
7/9/17, 3:55 PM - ‪+90 538 863 6880‬: <Media omitted>
7/9/17, 3:55 PM - ‪+90 538 863 6880‬: عطر السيرة النبوية..الحلقة 189..سراياه وبعوثه صلى الله عليه وسلم ..القسم الثالث
7/9/17, 3:55 PM - ‪+90 538 863 6880‬: عطر السيرة النبوية..الحلقة 190 سراياه وبعوثه صلى الله عليه وسلم القسم الرابع
7/9/17, 3:55 PM - ‪+90 538 863 6880‬: <Media omitted>
7/9/17, 3:55 PM - ‪+90 538 863 6880‬: عطر السيرة النبوية..الحلقة 191 ..سراياه وبعوثه صلى الله عليه وسلم ..القسم الخامس
7/9/17, 3:55 PM - ‪+90 538 863 6880‬: <Media omitted>
7/9/17, 3:55 PM - ‪+90 538 863 6880‬: عطر السيرة النبوية..الحلقة 192..الوفود التي وفدت عليه صلى الله عليه وسلم..القسم الاول
7/9/17, 3:59 PM - ‪+234 813 762 7053‬: SUNNAR ASWAKI

Hadisin Abu Huraira RA.
Annabi SAW yace: badon kar in tsanantawa al'umma ta ba da na umarce su da Aswaki duk lokacin da zasu yi alwala/Sallah
BUKHARI DA MUSLIM

A'isha RA ta bamu labarin Annabi SAW yana kwance a cutar sa ta ban kwana da duniya ta gyatta masa Aswaki da ta kar6a daga hannun Danuwan ta Abdurrahman Dan Abubakar RA.
tace bata ta6a ganin sa yayi Aswaki sosai kamar wannan ranar ba (Duk da yana halin rashin lfy Annabawa kuma ninninka ka musu zafin ta)
BUKHARI DA MUSLIM

An tambayi Uwar Muminai A'isha RA dame Annabi SAW yake farawa in ya shigo Gida?
Tace da Aswaki.

Annabi SAW ya bawa tawagar Gidan AbduQais Hadiyyar itacen Araak (Aswaki ne)

Zaid Dan Aslam RA saboda kiyaye wannan Sunnah yana Maqale itacen Aswaki Kunnen sa.

Lallai da dama daga cikin Jama'a a wannan zamani sunyi nisa da wannan Sunnah wacce Annabi SAW bai gushe ba yana bata muhimmanci har Qarshen Rayuwar sa.

Samari da Yan mata kam sai Qalilan.

TAMBIHI.
Da dama wajen Aswaki suna taqaitawa ne a iya Haqora, suna manta Harshe da Ganda wanda hakan baya isa wajen kawar da wari daga bakin.

Ma'aurata mu kiyaye wannan Sunnah kar mu kasance cikin cutar da abokan zama.

✍🏼 *Alkasim Abdurrahman*
7/9/17, 5:16 PM - ‪+234 803 853 8758‬: _Zauren👇_
*💞💞DAKIN MA'AURATA🏘*

*15-شوال-1438ھ ➖ 09-07-2017_*

_💽💽 MATSALOLIN TARBIYYA 💽💽_

*🗣Sheikh Muhammad bn Usman Kano _(Hafidzahullaah)_*

✍✍
Khaliephahmad.tt

~🔴comment🔴👇~
*ayi Qoqarin Ji, akwai fa'ida a ciki*
7/9/17, 5:23 PM - ‪+234 806 885 6196‬: Urgent: Important Notice to all Muslims from Dr. Zakir Naik . ....Warning. A New Version of Quran has been released on Google play store.
The name of this application is "The Holy Quran in Arabic text and English translation" "Translated by Maulvi sher Ali" Ahmediyya Muslim community has been clearly mentioned in app information in iPhone app store. Plz make Muslims aware not to buy or download this application. ..All the Muslims are requested to perform their duty by sharing it..Plz share this information as much as u can.

Why Are You Waitng???
Send Now!!!
7/9/17, 5:27 PM - ‪+254 723 981815‬: <Media omitted>
7/9/17, 5:28 PM - ‪+254 723 981815‬: *No One Can Love Like Allah Loves*
7/9/17, 5:55 PM - ‪+254 723 981815‬: <Media omitted>
7/9/17, 6:46 PM - ‪+254 723 981815‬: *Important Fataawaa about Repentance*


*Q3:* I have neglected many rights of Allaah in the past, such as prayers, fasting and zakaah. What should I do now?

 

A3: According to the most correct opinion, the person who has neglected prayers in the past does not have to make them up now, because the time when they were due is now over, and he cannot do anything about it. However, he can compensate for them by sincerely repenting, seeking Allaah's forgiveness and offering as many naafil (supererogatory) prayers as he can, so that Allaah may excuse him.

 

If the person who has neglected fasting was Muslim at the time when the fasts were due, then he has to make them up and, moreover, he has to feed one poor person for each day of Ramadaan that he missed and did not make up before the next Ramadaan came, for no reason. This is the expiation for delay in making up fasts, and it remains as such, even if successive Ramadaans have come and gone.

 

Example 1: A man neglected to fast on 3 days of Ramadaan in 1400 AH and 5 days of Ramadaan in 1401 AH, out of negligence. Several years later, he repented to Allaah. He must now make up the eight days on which he did not fast, and feed one poor person for each of the eight missed days.

 

Example 2: A girl reached the age of puberty (i.e., started her periods) in 1400 AH, but felt too embarrassed to tell her family, so she fasted for the eight days, say, of her period, and did not make up those days later. [These fasts are invalid because a menstruating woman is not allowed to fast. Translator]. Subsequently, she repented to Allaah, so now the same ruling applies – she has to make up those days and feed one poor person for each missed day.

 

It should also be noted here that there is a difference between neglecting prayers and neglecting fasting. There are some scholars who say that the one who deliberately misses a fast with no excuse, cannot make it up later.

 

The one who has neglected to pay zakaah in the past still has to pay it, because it is both the right of Allaah and the right of the poor.

 

(For more information, see Madaarij al-Saalikeen, 1/383)

 
7/9/17, 7:01 PM - ‪+966 59 142 8858‬: 🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹

📕فوائد كتاب العلم لابن عثيمين

الأولى بطالب العلم أن يبدأ أولاً بكتاب الله ـ عز وجل ـ فإن الصحابة ـ رضي الله عنهم ـ كانوا لا يتعلمون عشر آيات حتى يتعلموها وما فيها من العلم والعمل ، ثم بالسنة النبوية، ولا يقتصرون على معرفة الأسانيد والرجال والعلل إنما يحرصون على مسألة فقه هذه السنة؛ لأن النبي عليه الصلاة والسلام يقول:"رب مُبلغ أوعى من سامع" (72) ويقول :" رُبَّ حامل فقهٍ ليس بفقيه"(73)

فوائد كتاب العلم لابن عثيمين - 📕

🌹 ════ ❁✿❁ ════ 🌹
7/9/17, 7:13 PM - ‪+254 723 981815‬: *Q4:* If a sin involves the rights of another person, what form should repentance take?

 

A4: The governing principle in this case is the hadeeth of the Messenger of Allaah (peace and blessings  of Allaah be upon him): "Whoever has done wrong to his brother, whether it be the matter of honour or of money, let him put it right today, before he is overtaken by a Day on which there will be no dinar or dirham, but any good deeds he has to his credit may be taken and given in compensation to the one he has wronged, and if he has no good deeds to his credit, his victim's sins may be taken and added to his own burden instead." (Reported by al-Bukhaari).

 

The only way out for the person who is repenting from such wrongful acts is to give back what he owes to his victims, or to ask for their forgiveness. If they forgive him, then all is well, otherwise he has to pay them back.

 
7/9/17, 8:38 PM - Alfanuuuuuu:
YA ALLAH KA SHIRYE MU CIKIN DUKKAN LAMARIN MU , DAGA NAN JOS HAR RISHI A WATAN JULY DIN NAN BABU KALENDAR DUNIYA DA AKA YARDA DA ITA KO WANI AGOGON QWARAI MAI QA'IMAR LOKUTAN SALLAH DA YA NUNA ISHA'I NA YI QARFE 8 NA DARE, SAI TA WUCE LOKACIN ISHA YA KE YI A JULY DIN NAN SAN NAN SAI LOKACI YA YI A KIRA SALLAH, SANNAN IN AN KIRA SALLAH A SAURARA GWARGWADON DA MASU BI ZA SU YI CIKAKKEN TSARKI DA ALWALLA KA GA AQLLA MINTI 10, SANNAN IQAMA, AMMA SON ZUCIYA NE? KO JAHILCI NE? KO SAKACI NE? KO WANI 6OYAYYEN ILMI NE? WAI WASU MALAMAI SUN ZAUNA SUN GANO ISHA NA YI BAYAN AWA DAYA DAGA YIN MAGRIBA, WANDA IN KA DUBA FATAWAR LAJNAH DÃ'IMA SUN CE BA SA TAMMANIN AKWAI WANI WAJE A DUNIYAR NAN DA SA'A GUDA BAYAN MAGHRIBA ZA TA ISA A YI ISHA, KO ZAMA DA ENSHIAH NE? KO MEYE? WANNE SAURI AKE YI, DA YAWA MA MASU KURIN BIN WADANCAN MALAMAN BA SU CIKA AWA 1n BAYAN MAGHRIBA SAI KA JI ANA ISHA, YA ALLAH KA FAHIMTAR KA KUMA DORA MU KAN DAEDAI, KA KAARE MU DAGA ASARAR AIKI, DA AIKIN DA-NA-SANI.

شدة الشبه من الشيء - المعارض
7/9/17, 9:15 PM - ‪+225 04 90 24 26‬: *❪❆❫ الـعِبـَادَاتُ*
*فِـيهَـا مَصـَالِـحٌ لِلْـعِبَـادِ*

▪قَـالَ العَلّامَة رَبِيع
المَدْخَلِي -حَفِظهُ الله- :

*".. الله أكـبر ؛*
*هـذه العبـادات*
*فيهـا مصـالح للعبـاد ،*

•• المـرء يـتوضـأ ؛ يـغسـل يـديـه فـتسقـط
     كـل خـطيئـة اكـتسبهـا بـيديـه ،

••  ويـغسـل وجـهـه فـتسقـط
     كـل خـطيئـة نـظـر إلـيهـا بـعينـه ،

•• وإذ غـسـل يـديـه سـقطـت
     كـل خـطيئـة بـطشتهـا يـداه ،

•• وإذا خـتـم الـوضـوء هـذا بـقولـه :
     أشـهد أن لا إلـه إلا الله
     وأشـهد أن مـحمـدًا رسـول الله ،
     فـتحـت لـه أبـواب الـجنـة ،

ألا تـرى هـذه مـصلحـة الـوضـوء فـكيـف بـالصـلاة ، وكـيف بـالزكـاة ، كــيف بـسـائـر الـعبــادات ، فـما يشـرع الله لـعبـاده مـن أمـر إلا لـحكمـة وإلا لمـصالـح عـباده -سـبحانه وتعـالى- الـرؤوف الـرحيـم ، وهـو الـغنـي الـحميـد ".

 📚〘 *نفحات الهدى والإيمان من مجالس القرآن صـ"٣١" 〙*📚

Chat history is attached as "WhatsApp Chat with 01 DARUS-SAHĀBA.txt" file to this email.

No comments:

Post a Comment