Wednesday, 29 July 2015


English | 中文 | Uygur | Français | Español | 日本語 | Indonesian | Русский new | Hindi new | Turkish | বাংলা new | اردو | عربي | الأربعاء 13 شوّال 1436 - 29 يوليو 2015 - الفقه وأصوله » الفقه » عبادات » الصوم » صلاة التراويح وليلة القدر. 232790: يصلون في مسجدهم التراويح والتهجد ، فكيف يحقق الانصراف مع الإمام ؟ السؤال : ذكرتم في إحدى الفتاوى على موقعكم أن من صلى التراويح مع الإمام حتى ينصرف كُتبت له قيام ليلة كاملة ، وفي مساجدنا هنا في العشر الأواخر تُصلى التراويح عشرين ركعة مع ثلاث ركعات الوتر بعد العشاء، ثم تُصلى صلاة التهجد قبل السحور بسويعات أحيانا ثماني ركعات مع ثلاث للوتر ، فكيف نصلي والأمر هكذا حتى نضمن حصولنا على أجر قيام الليل كاملاً ؟ الجواب : الحمد لله عَنْ أَبِي ذَرٍّ رضي الله عنه أن الرسول صلى الله عليه وسلم قال عن صلاة التراويح : (مَنْ قَامَ مَعَ الإِمَامِ حَتَّى يَنْصَرِفَ كُتِبَ لَهُ قِيَامُ لَيْلَةٍ ) رواه الترمذي (806) وقال : هَذَا حَدِيثٌ حَسَنٌ صَحِيحٌ ، وأبو داود (1375) ، وصححه الألباني في " إرواء الغليل " (2 / 193) . فهذا الفضل لمن يصلى التراويح مع الإمام وينصرف معه . وآخر صلاة التراويح ونهايتها التي عندها ينصرف الإمام قد ضبطها الشرع بصلاة الوتر ، كما صحّ ذلك من أمر النبي صلى الله عليه وسلم ومن فعله . عَنْ عَبْدِ اللَّهِ بْنِ عُمَرَ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُمَا، عَنِ النَّبِيِّ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ قَالَ: ( اجْعَلُوا آخِرَ صَلاَتِكُمْ بِاللَّيْلِ وِتْرًا ) رواه البخاري (998) ، ومسلم (751) . وسواء كانت الصلاة عقب العشاء مباشرة ، أو في آخر الليل لإدراك فضل ثلث الليل الأخير ، فالكل مشروع . فعَنْ جَابِرٍ رضي الله عنه قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ: ( مَنْ خَافَ أَنْ لَا يَقُومَ مِنْ آخِرِ اللَّيْلِ فَلْيُوتِرْ أَوَّلَهُ ، وَمَنْ طَمِعَ أَنْ يَقُومَ آخِرَهُ ، فَلْيُوتِرْ آخِرَ اللَّيْلِ ، فَإِنَّ صَلَاةَ آخِرِ اللَّيْلِ مَشْهُودَةٌ ، وَذَلِكَ أَفْضَلُ ) رواه مسلم (755) . وبناء على هذا ؛ فمن صلى مع الجماعة الأولى بعد العشاء عشرين ركعة ، وأوتر مع إمامها فقد أكمل صلاة التراويح بالوتر مع الإمام ، وحقّق شرط حصول أجر قيام ليلة بانصرافه مع الإمام ، وليس عليه أن يصلي مع إمام آخر ، في آخر الليل ؛ لأن الصلاة الأولى تامة كاملة . ومن أراد أن يصلي الصلاتين طلبا لمزيد الأجر : فقد أحسن ، غير أنه لا يصلي الوتر مرتين ، لأن النبي صلى الله عليه وسلم نهى عن ذلك . فعَنْ قَيْسِ بْنِ طَلْقِ بْنِ عَلِيٍّ، عَنْ أَبِيهِ، قَالَ: سَمِعْتُ رَسُولَ اللَّهِ صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ يَقُولُ: ( لَا وِتْرَانِ فِي لَيْلَةٍ ) رواه الترمذي (470) ، وحسّنه الحافظ ابن حجر في " فتح الباري " (2 / 481) ، وصححه الألباني في "صحيح سنن الترمذي " (470) . وحينئذ ؛ أمامه مخرجان ، كل واحد منهما قد قال به جماعة من أهل العلم : المخرج الأول : عندما يصلي مع الإمام الأول ويوتر معه يضيف لوتره ركعة حتى تصبح شفعا ، ثم في آخر الليل يصلي مع الإمام ويوتر . والمخرج الثاني : أن يكتفي بالوتر الأول ، وعندما يصلي الإمام الثاني الوتر في آخر الليل فإما أن ينصرف ولا يصلي معه ، وإما أن يصلي معه ويزيد ركعة وينويهما من قيام الليل . قال الترمذي رحمه الله تعالى : " واختلف أهل العلم في الذي يوتر من أول الليل ، ثم يقوم من آخره : ..... وقال بعض أهل العلم من أصحاب النبي صلى الله عليه وسلم وغيرهم : إذا أوتر من أول الليل ، ثم نام ، ثم قام من آخر الليل ، فإنه يصلي ما بدا له ... ويدع وتره على ما كان ، وهو قول سفيان الثوري ، ومالك بن أنس ، وابن المبارك ، والشافعي ، وأهل الكوفة ، وأحمد . وهذا أصح ، لأنه قد روي من غير وجه : (أن النبي صلى الله عليه وسلم قد صلى بعد الوتر) " . انتهى من " سنن الترمذي " (2 / 334) . ولمزيد الفائدة راجع الفتوى رقم : (155649) . والله أعلم . موقع الإسلام سؤال وجواب فتاوى ذات صلة يقدِّمهم الإمام ليصلوا التراويح بالناس ثم يوتر هو بهم ثم يرجعون للصلاة مرة أخرى أضف تعليقا جميع الحقوق محفوظة لموقع الإسلام سؤال وجواب© 1997-2015 0.062

Wednesday, 24 June 2015

Tuesday, 14 April 2015

E mana: yau na ji azimi.

ALLAH KA JI QAN MALLAM ALI DA YA RASU SHEKARAN JIYA SATI GUDA BAYAN RASUWAR MUHAMMADU MAI KIFI, ALLAH KA BAWA MALAM MADO LAFIYA YAU SATI GUDA YANA KWANCE Muna godewa Allah da Ya kaddara muka ji sakamakon wannan zaɓe na 2015 shine samun nasarar Janaral Muhammadu Buhari, muna Addu'ar Allah Ya taimakeshi kan kyawawan manufofin sa na alheri ga najeriya da jama'ar ta. Allah kuma ya bamu ikon fahimtar abin da muka kasa ganewa na alherin da kai tsaye ba za mu gano kan shi ba sai mun yi hakuri.
Allah ka amfane mu da samun wannan canji, mai mugun nufin kawar da alherin da Janaral ke nufin isarwa Talakawa Allah Ka datar da mu. D99999999999999999999uniya da lahira.
http://alfanu.blogspot.in/2010/11/your-new-friend.html?m=1
E mana: yau na ji azimi.: tum da na fara azimi a saminaka ban taɓa jin azimi irin na yau . Yaro ma ya zo karatu na ce ya je sai gobe, ina ga dalilin sauke wani shegen...

Tuesday, 28 August 2012

Fwd: السلام عليكم

‏‎ASSALAMU ALAIKUM, cikin ikon Allah Maigidan nawa ya yafe min kudin
da suka makale akaina N160,000 kamar yadda kanin sa Alh. Musa ya min
bayani a washe-garin sallah Alhamdu Lillah.
a taya ni godiyar Allah.
Kuma ina yiwa Alhaji barka da Sallah Allah ya karbi Ibadun mu.
AKRAMAKALLAH INA FATAN KUNA LAFIYA. BARA SU BLOGIYA SUN SA NI A SAUKE
TAKI NA JI DADI, SAIDAI DAGA BAYA SUKA CE KAYA BAYA ZUWA SUN DAKATAR
DA NI DA UWAISU WANDA YAYI DALILIN NA BAR SAMINAKA, TO YANZU INA SON
NAZO, INA TUNA WANCAN DAKATARWA DA SU KAI MANA, NA KE ROKON AI MIN
HANYAR DA ZAN ZAMA PERMANENT DOWNLOADER. WASSALAM ALFANU ME GISHIRIN
ZAMZAM‎

Thursday, 6 October 2011

Abu-Safiyyah - Yasser Al-Dosry

AKRAMAKALLAH KUN YI LISSAFIN dinary200n NAN da AbdUrrahman Ibn-Auf ya
ciyar a zama 1 DAIDAI KUWA? kun yi la'akari da cewa dinari daban riyal
daban? kun duba ko rub'u dinar nawa ne yanzu?
To ko kun lura rub'u dinar saw 4 ne dinar 1? sannan a buga dinari sau
200 ko ma sau nawa ne a ke son fid da lissafin sa shi zai ba da amsar
lisafen?
kuma ko malam ya lu ra da ko yanzu darajar harkar kasashen gabas ta
tsakiya ta banbanta da na mu? kuma haka abin yake tuntuntuni sai dai
mu mu kwatanta .
wanda kwatantawan ma mun kasa sakamakon da aka samu ta gun wasu masu
zaburarwan yan da suka zamo masu zaburarwa ne kawai kan a yi musu
biyayya? Sun zama su ne kawai Addinin? Su ne kawai sunnar? Su ke
nunawa mutane kamar kauce musu kaucewa Allah ne? Sai wa'enda kuma da
ya kamata su zaburan suka fara ganewa suka shiga ja da baya. Abin ai
sai dai du'a'i.

---------- Forwarded message ----------
From: تي في قران <tvquran.com@gmail.com>
Date: Thu, 6 Oct 2011 08:37:21 +0000
Subject: يــاســر الــدوســري - Yasser Al-Dosry
To: tvquran@googlegroups.com

تلاوة المصحف الكامل للقارئ المميز ياسر الدوسري للاستماع والتحميل برابط واحد

الاستماع المباشر

http://www.tvquran.com/Al-Dosari.htm

التحميل للجهاز

http://www.tvquran.com/Al-Dosari_d.htm


يرجى بارك الله فيكم النشر بالمنتديات والمواقع

______________________________________

http://www.okhti.com/vb *هذه دعوة لجميع الأخوات للتسجيل والمشاركة بقوة في
منتدى أختي النسائي *

--
هذه الرسالة من موقعكم: http://www.tvQuran.com/

--
Abdu Bello Rishi
9/7 sarki street yankolli jos
Nigeria

Tuesday, 23 August 2011

KursiyyahFwd:

- 255 God! there is no
God but he, the living,
the self subsisting,
eternal. no slumber can
seize him nor heavens
and on earth. who is
there can intercede in
his presence except as
he permitteth? he
knoweth what
(appeareth to his
creatures as) before or
after or behind them.
nor shall they compass
aught of his knowledge
except as he willeth. his
throne doth extend
over the heavens and
the earth, and he
feeleth no fatigue in
guarding and preserving
them for he is the most
high, the supreme (in
.(glory

---------- Forwarded message ----------
From: Alfanu <alfanu@gmail.com>
Date: Tue, 23 Aug 2011 19:43:50 -0700 (PDT)
Subject: [shattey] KursiyyahFwd:
To: alfanu@gmail.com

.
ﺗﻔﺴﻴﺮ ﺍﻟﺠﻼﻟﻴﻦ :
) - 255ﺍﻟﻠﻪ ﻻ ﺇﻟﻪ( ﺃﻱ ﻻ
ﻣﻌﺒﻮﺩ ﺑﺤﻖ ﻓﻲ ﺍﻟﻮﺟﻮﺩ )ﺇﻻ
ﻫﻮ ﺍﻟﺤﻲ( ﺍﻟﺪﺍﺋﻢ ﺑﺎﻟﺒﻘﺎﺀ
)ﺍﻟﻘﻴﻮﻡ( ﺍﻟﻤﺒﺎﻟﻎ ﻓﻲ ﺍﻟﻘﻴﺎﻡ
ﺑﺘﺪﺑﻴﺮ ﺧﻠﻘﻪ )ﻻ ﺗﺄﺧﺬﻩ ﺳِﻨﺔٌ(
ﻧﻌﺎﺱ )ﻭﻻ ﻧﻮﻡ ﻟﻪ ﻣﺎ ﻓﻲ
ﺍﻟﺴﻤﺎﻭﺍﺕ ﻭﻣﺎ ﻓﻲ ﺍﻷﺭﺽ(
ﻣﻠﻜﺎ ﻭﺧﻠﻘﺎ ﻭﻋﺒﻴﺪﺍ )ﻣﻦ ﺫﺍ
ﺍﻟﺬﻱ( ﺃﻱ ﻻ ﺃﺣﺪ )ﻳﺸﻔﻊ ﻋﻨﺪﻩ
ﺇﻻ ﺑﺈﺫﻧﻪ( ﻟﻪ ﻓﻴﻬﺎ )ﻳﻌﻠﻢ ﻣﺎ
ﺑﻴﻦ ﺃﻳﺪﻳﻬﻢ( ﺃﻱ ﺍﻟﺨﻠﻖ )ﻭﻣﺎ
ﺧﻠﻔﻬﻢ( ﺃﻱ ﻣﻦ ﺃﻣﺮ ﺍﻟﺪﻧﻴﺎ
ﻭﺍﻵﺧﺮﺓ )ﻭﻻ ﻳﺤﻴﻄﻮﻥ
ﺑﺸﻲﺀ ﻣﻦ ﻋﻠﻤﻪ( ﺃﻱ ﻻ
ﻳﻌﻠﻤﻮﻥ ﺷﻴﺌﺎ ﻣﻦ ﻣﻌﻠﻮﻣﺎﺗﻪ
)ﺇﻻ ﺑﻤﺎ ﺷﺎﺀ( ﺃﻥ ﻳﻌﻠﻤﻬﻢ ﺑﻪ
ﻣﻨﻬﺎ ﺑﺈﺧﺒﺎﺭ ﺍﻟﺮﺳﻞ )ﻭﺳﻊ
ﻛﺮﺳﻴﻪ ﺍﻟﺴﻤﺎﻭﺍﺕِ ﻭﺍﻷﺭﺽَ(
ﻗﻴﻞ ﺃﺣﺎﻁ ﻋﻠﻤﻪ ﺑﻬﻤﺎ ﻭﻗﻴﻞ
ﺍﻟﻜﺮﺳﻲ ﻧﻔﺴﻪ ﻣﺸﺘﻤﻞ
ﻋﻠﻴﻬﻤﺎ ﻟﻌﻈﻤﺘﻪ ، ﻟﺤﺪﻳﺚ" :ﻣﺎ
ﺍﻟﺴﻤﺎﻭﺍﺕ ﺍﻟﺴﺒﻊ ﻓﻲ
ﺍﻟﻜﺮﺳﻲ ﺇﻻ ﻛﺪﺭﺍﻫﻢ ﺳﺒﻌﺔ
ﺃﻟﻘﻴﺖ ﻓﻲ ﺗﺮﺱ) ."ﻭﻻ
ﻳﺆﻭﺩﻩ( ﻳﺜﻘﻠﻪ )ﺣﻔﻈﻬﻤﺎ(
ﺃﻱ ﺍﻟﺴﻤﺎﻭﺍﺕ ﻭﺍﻷﺭﺽ
)ﻭﻫﻮ ﺍﻟﻌﻠﻲ( ﻓﻮﻕ ﺧﻠﻘﻪ
ﺑﺎﻟﻘﻬﺮ )ﺍﻟﻌﻈﻴﻢ( ﺍﻟﻜﺒﻴﺮ
---------- Forwarded message ----------
From: "BBCHausa.com" <hausa@bbc.co.uk>
Date: Tue, 23 Aug 2011 18:24:13 +0000 (GMT)
Subject: BBCHausa.com
To: hausa-html@lists.bbc.co.uk
An sabunta:23 ga Agusta, 2011 - An wallafa a 18:24 GMT
Muhimman Labarai
[image: 'Yan tawaye sun shiga fadar Gaddafi]
'Yan tawaye sun shiga fadar Gaddafi
Rahotanni daga Tripoli babban birnin kasar Libya, na cewa daruruwan
'yan tawaye sun shiga fadar Kanal Muammar Gaddafi, wacce ke Bab
al-Azizya.
Saif al-Islam ya bayyana a Turabulus
Dan Kanal Gaddafi, Saif al-Islam, wanda 'yan tawayen Libya suka yi
ikirarin kamawa ya bayyana a birnin Turabulus.
Za a binciki Syria kan tauye hakki
Kwamitin kare hakkin jama'a na majalisar dinkin duniya, ya bada
umurnin a yi bincike, mai zaman kansa, kan take hakki a Syria.
Majalisa ta damu game da rikicin Sudan
Majalisar Dinkin Duniya ta damu game da tashin hankalin da ya barke a
Sudan ta Kudu inda mutane dari shida suka mutu.
An bukaci agajin abinci ga Somalia
A Najeriya, kungiyar kare hakkin farar-hula, shiyyar Afirka ta yamma,
ta bukaci a dauki matakan tallafawa kasashe irin su Somalia
An kama wasu sojoji kan sace Michael Obi
A Najeriya rundunar soji ta ce tana binciken wasu jami'anta biyu kan
zargin hannu a sace baban Mikel Obi, dan kwallon Najeriya.
Wasanni
Hukumar kwallon Spaniya za ta binciki Mourinho
Hukumar kwallon Spaniya ta ce za ta binciki kocin Real Madrid, Jose
Mourinho, saboda hatsaniyar da akayi a wasan Supercopa da kungiyar ta
buga da Barcelona.
Sochaux ta kai karar Newcastle Fifa kan Modibo Maiga
Kungiyar Sochaux dake Faransa ta bukaci Fifa da ta hana Newcastle
tuntubar dan wasan ta Modibo Maiga ba, ba tare da izinin ta ba.
Ferguson ya jinjinawa Welbeck
Kocin Manchester United, Sir Alex Ferguson ya jinjinawa Danny Welbeck
da sauran matasan kungiyar bayan sun doke Tottenham da ci uku da nema.
Labarai cikin hotuna
[image: 'Yan tawayen Libya sun shiga birnin Tripoli]
'Yan tawayen Libya sun shiga birnin Tripoli
Fada ya barke a birnin Tripoli na kasar Libya, bayan da 'yan tawaye
suka kutsa kai birnin daga Yammaci.
Taimako
Latsa nan don karin bayani a kan BBC Hausa
[image: BBC]
©MMXI

--
Abdu Bello Rishi
9/7 sarki street yankolli jos
Nigeria

--
Posted By Alfanu to shattey on 8/23/2011 07:43:00 PM


--
Abdu Bello Rishi
9/7 sarki street yankolli jos
Nigeria

KursiyyahFwd:

.
ﺗﻔﺴﻴﺮ ﺍﻟﺠﻼﻟﻴﻦ :
) - 255ﺍﻟﻠﻪ ﻻ ﺇﻟﻪ( ﺃﻱ ﻻ
ﻣﻌﺒﻮﺩ ﺑﺤﻖ ﻓﻲ ﺍﻟﻮﺟﻮﺩ )ﺇﻻ
ﻫﻮ ﺍﻟﺤﻲ( ﺍﻟﺪﺍﺋﻢ ﺑﺎﻟﺒﻘﺎﺀ
)ﺍﻟﻘﻴﻮﻡ( ﺍﻟﻤﺒﺎﻟﻎ ﻓﻲ ﺍﻟﻘﻴﺎﻡ
ﺑﺘﺪﺑﻴﺮ ﺧﻠﻘﻪ )ﻻ ﺗﺄﺧﺬﻩ ﺳِﻨﺔٌ(
ﻧﻌﺎﺱ )ﻭﻻ ﻧﻮﻡ ﻟﻪ ﻣﺎ ﻓﻲ
ﺍﻟﺴﻤﺎﻭﺍﺕ ﻭﻣﺎ ﻓﻲ ﺍﻷﺭﺽ(
ﻣﻠﻜﺎ ﻭﺧﻠﻘﺎ ﻭﻋﺒﻴﺪﺍ )ﻣﻦ ﺫﺍ
ﺍﻟﺬﻱ( ﺃﻱ ﻻ ﺃﺣﺪ )ﻳﺸﻔﻊ ﻋﻨﺪﻩ
ﺇﻻ ﺑﺈﺫﻧﻪ( ﻟﻪ ﻓﻴﻬﺎ )ﻳﻌﻠﻢ ﻣﺎ
ﺑﻴﻦ ﺃﻳﺪﻳﻬﻢ( ﺃﻱ ﺍﻟﺨﻠﻖ )ﻭﻣﺎ
ﺧﻠﻔﻬﻢ( ﺃﻱ ﻣﻦ ﺃﻣﺮ ﺍﻟﺪﻧﻴﺎ
ﻭﺍﻵﺧﺮﺓ )ﻭﻻ ﻳﺤﻴﻄﻮﻥ
ﺑﺸﻲﺀ ﻣﻦ ﻋﻠﻤﻪ( ﺃﻱ ﻻ
ﻳﻌﻠﻤﻮﻥ ﺷﻴﺌﺎ ﻣﻦ ﻣﻌﻠﻮﻣﺎﺗﻪ
)ﺇﻻ ﺑﻤﺎ ﺷﺎﺀ( ﺃﻥ ﻳﻌﻠﻤﻬﻢ ﺑﻪ
ﻣﻨﻬﺎ ﺑﺈﺧﺒﺎﺭ ﺍﻟﺮﺳﻞ )ﻭﺳﻊ
ﻛﺮﺳﻴﻪ ﺍﻟﺴﻤﺎﻭﺍﺕِ ﻭﺍﻷﺭﺽَ(
ﻗﻴﻞ ﺃﺣﺎﻁ ﻋﻠﻤﻪ ﺑﻬﻤﺎ ﻭﻗﻴﻞ
ﺍﻟﻜﺮﺳﻲ ﻧﻔﺴﻪ ﻣﺸﺘﻤﻞ
ﻋﻠﻴﻬﻤﺎ ﻟﻌﻈﻤﺘﻪ ، ﻟﺤﺪﻳﺚ" :ﻣﺎ
ﺍﻟﺴﻤﺎﻭﺍﺕ ﺍﻟﺴﺒﻊ ﻓﻲ
ﺍﻟﻜﺮﺳﻲ ﺇﻻ ﻛﺪﺭﺍﻫﻢ ﺳﺒﻌﺔ
ﺃﻟﻘﻴﺖ ﻓﻲ ﺗﺮﺱ) ."ﻭﻻ
ﻳﺆﻭﺩﻩ( ﻳﺜﻘﻠﻪ )ﺣﻔﻈﻬﻤﺎ(
ﺃﻱ ﺍﻟﺴﻤﺎﻭﺍﺕ ﻭﺍﻷﺭﺽ
)ﻭﻫﻮ ﺍﻟﻌﻠﻲ( ﻓﻮﻕ ﺧﻠﻘﻪ
ﺑﺎﻟﻘﻬﺮ )ﺍﻟﻌﻈﻴﻢ( ﺍﻟﻜﺒﻴﺮ

---------- Forwarded message ----------
From: "BBCHausa.com" <hausa@bbc.co.uk>
Date: Tue, 23 Aug 2011 18:24:13 +0000 (GMT)
Subject: BBCHausa.com
To: hausa-html@lists.bbc.co.uk

An sabunta:23 ga Agusta, 2011 - An wallafa a 18:24 GMT
Muhimman Labarai
[image: 'Yan tawaye sun shiga fadar Gaddafi]
'Yan tawaye sun shiga fadar Gaddafi

Rahotanni daga Tripoli babban birnin kasar Libya, na cewa daruruwan
'yan tawaye sun shiga fadar Kanal Muammar Gaddafi, wacce ke Bab
al-Azizya.

Saif al-Islam ya bayyana a Turabulus

Dan Kanal Gaddafi, Saif al-Islam, wanda 'yan tawayen Libya suka yi
ikirarin kamawa ya bayyana a birnin Turabulus.

Za a binciki Syria kan tauye hakki

Kwamitin kare hakkin jama'a na majalisar dinkin duniya, ya bada
umurnin a yi bincike, mai zaman kansa, kan take hakki a Syria.

Majalisa ta damu game da rikicin Sudan

Majalisar Dinkin Duniya ta damu game da tashin hankalin da ya barke a
Sudan ta Kudu inda mutane dari shida suka mutu.

An bukaci agajin abinci ga Somalia

A Najeriya, kungiyar kare hakkin farar-hula, shiyyar Afirka ta yamma,
ta bukaci a dauki matakan tallafawa kasashe irin su Somalia

An kama wasu sojoji kan sace Michael Obi

A Najeriya rundunar soji ta ce tana binciken wasu jami'anta biyu kan
zargin hannu a sace baban Mikel Obi, dan kwallon Najeriya.

Wasanni
Hukumar kwallon Spaniya za ta binciki Mourinho

Hukumar kwallon Spaniya ta ce za ta binciki kocin Real Madrid, Jose
Mourinho, saboda hatsaniyar da akayi a wasan Supercopa da kungiyar ta
buga da Barcelona.

Sochaux ta kai karar Newcastle Fifa kan Modibo Maiga

Kungiyar Sochaux dake Faransa ta bukaci Fifa da ta hana Newcastle
tuntubar dan wasan ta Modibo Maiga ba, ba tare da izinin ta ba.

Ferguson ya jinjinawa Welbeck

Kocin Manchester United, Sir Alex Ferguson ya jinjinawa Danny Welbeck
da sauran matasan kungiyar bayan sun doke Tottenham da ci uku da nema.

Labarai cikin hotuna
[image: 'Yan tawayen Libya sun shiga birnin Tripoli]
'Yan tawayen Libya sun shiga birnin Tripoli

Fada ya barke a birnin Tripoli na kasar Libya, bayan da 'yan tawaye
suka kutsa kai birnin daga Yammaci.

Taimako
Latsa nan don karin bayani a kan BBC Hausa
[image: BBC]
©MMXI


--
Abdu Bello Rishi
9/7 sarki street yankolli jos
Nigeria